Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mun gaisa ba ya fara fadin." Kin ga ki gaya mini gaskiya don Allah ba ni son abinda zai daga mini hankali jiya ban yi baccin kirki ba Amina ban san ba ku da Imani ba sai yanzu."

Idan ki ka karanta ba ki biya ni hakkina ba ina binki bashi.

Ina kallonsa da gaske din a rikice yake yanayinsa ya nuna alamun damuwa da tashin hankali. Daki ne na mussaman shi da matar tasa don ina hangenta a can wani gado a kwance irin na marasa lafiya shi kuma yana wata kujera.
Na ce." Ba mu da imani fa ka ce?"
Ya gyad'a kansa yana fad'in." Kwarai kuwa ba ku da shi wallahi, kin ga yanzu yadda za a yi tunda ita ta gudu ta bar shi ke ki yanke abinda ki ke so na biya ki ki kula mini da shi kafin na dawo."
Na ce." A a daka bar shi a hannun Nabila zai fi alheri, idan zan kula da shi har sai na kar'bi kudi a hannunka mai ka mayar da ni."
Ya ce." Nasan ki da alheri ai, don girman Allah idan yaron nan yana wurinki ki sanar da ni hankalina zai kwanta jiya na gaya miki mun yi magana da Nabila ta ce mini ba ki kai mata shi ba."
Ganin yadda yake had'a ni da Allah ya sanya ni cewa." Yana hannunmu ni da Baba Tabawa cikin kulawa da koshin lafiya kuma tun jiya na kira Dr Sailuba ta had'a mishi duk abinda aka buk'ata."
Ya sauke ajiyar zuciya a hankali ya furta." Na gode sosai my love life Allah Ya yi miki albarka.
A dan sanyaye na ce." Babu komai." Ina hangen Momin ta tashi zaune daga can wurin dake tana kallonshi shi ya juyo mata baya ya dage sai kalamai yake yi mini na dadin baki.
Na ce." Ka juya ka ga ta tashi fa."
Ya d'an juya a hankali yana fad'in." Ok jiya na ce miki tana so ku gaisa ko, amma bari mu bari zuwa yamma zan sake ta'bo ki sai ku gaisa."
Na ce." To shikkenan a ma sha Allah na ga jikin ya yi kyau Allah Ya kara sau'ki."
Ya amsa da Amin Amin mun gode giwa Allah Ya yi miki albarka." Na ce." Amin a takaice. Ni na fara datse wayar saboda ganin kamar tana buk'atar magana da shi.

To yaro dai na d'auka tunda ta tafi ta bar shi zan yi iyakar bakin kokarina. Bayan ubansa babu wanda nake jin zan gayawa ko Hajja kuwa amma tabbas nasan Hauwa rikici da gangami ta shiryawa kanta, dalili kuwa shine yadda abin nan da ta yi ya kidima shi ba zai kyaleta ba, to ma ji ma gani dai Allah Ya kyauta.
Sai bayan sallar azuhur tukkuna na samu Hauwa a waya. Ta daga hankalinta a kwance domin ban ji alamun nadama da danasani a muryarta ba.
Jikina ya mutu sosai da kyar na furta." Kina ina Hauwa?"
Kai tsaye ta ce." Ina nan Bauchi."
Na danne takaicina tare da cewa." Ashe kin shirya hakan tuntuni to hakan da ki ka yi a ganinki daidai ne ko?"
Da d'an murmushi ta ce." Shine daidai Amina, domin wa'adin zamana ya kare a gidan tunda na haihu yaro kuma ai gidan ubansa ne tunda ba dashi na zo ba, mai zai sanya na d'auko shi na kawo shi inda babu tarbiya ba Amina sunan Amadu fa ya fi sunan ubana an ce mini ubana ba komai ba ne a lokacin da na nuna shi din wani abu ne, tuntuni na gaya miki dama ba zan jure wannan rashin mutuncin ba."
Cike da takaici na furta." Amadu fa aka ce shine Mahmudu Muhammadu. Ki tuna mai wannan sunan shine wanda aka yi duniya dominsa Annabi Muhammadu S.a.w a ganina wannan abin alfahari ne a wurinki."
Ta yi murmushi tana cewa." A a ba da wannan niyyar ya sanya sunan Amadu ba. Abokinsa mai rasuwa fa shi yayi wa takwara na ce masa ina son sunan mahaifina tunda na farko ya sanya sunan mahaifinsa daga fad'in haka ya fara gaya mini magana tabbacin dama haushina yake ji to menene saura a tsakaninmu na fita daga iddarsa da dama."
Na gyada kaina ina danne abinda nake ji a raina na ce." To kina ganin Allah ba zai kama ki da hakkin yaron ba shine ina ruwansa."
Ta yi dariya tare da furta." Allah Ya yafe mini shi kuma idan rayayyene Allah Ya raya shi."
Na yi shiru domin kamar kalaman bakina sun kare da kyar na ce." Yanzu mai ki ka gayawa inna Uwani."
Da sauri ta furta." Tun daga farko a har karshe wallahi ban boye mata komai ba, Amina ai na yi hakuri na yi kuma biyayya, ke kan ki ban shure shawararki ba, na yi ta ha'kuri tsayin wattanin dana d'auka a matsayin sakakkiya mutumin nan baya kula ni kuma bai furta ya mayar da ni ba, duk wata dama ya samu bai yi magana ba yanzu kuma ai komai ya zo karshe na gaya mata komai haka zalika ma babu wanda bai sani na a family din Babanmu."
"Kenan Hajja ta ji komai?"
Na tambayata cikin zullumi.
Ta furta." Kwarai kuwa d'azu nan suka gama waya da Inna." Na yi shiru Ina nazari kafin daga bisani na furta." Hauwa idan zu'kata sun huce a daidaita don Allah kuma yaron nan da kaina zan kawo miki shi gobe in sha Allahu rabbi, ki yi hakuri don girman Allah ki kar'bi d'anki kada ki wulakantashi domin bakisan baiwar da take tare dashi ba."
"Na rantse da girman Allah a yanzu dai Amina ko kin zo da yaron nan sai dai ki koma dashi don wallahi tallahi ba zan karbe shi ba sai ubansa ya zo da k'afafunsa ya nuna nadama akan abinda ya yi mini, idan har ke za ki iya jure wulakancinsa ni kam ba zan iya ba. Ki ri'ke shi kawai na bar miki."
Bakina ne ya mutu murus na rasa abin cewa tunda har ta riga ta rantse nasan abu ne mai mutukar wahala ko na kai mata yaron ta kar'ba......
'
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/4, 3:03 PM] Hauwa Galadima: *2K ON TALGRAM WHAT'SAPP GRUOP 1k VIA 0542382124... BINTA UMAR GTBANK*
*V-VIP AREWAPEN*
*07084653262*
*110*
To wannan lamarin na su sai dai na ce Allah ya sawwa'ke har ga Allah ban so rigimar tasu ta yi tsayin da har magabatansu su shiga ba. Saboda daga shi har ita babu yaro duka sun mallaki hankalin kansu su din masu yi wasu gyara ne, duk da mas'ala ta aure akan sameta a kowane gida amma abinda yake cikin gidan nan namu sai dai mu godewa Allah daga wannan sai wannan ashe kalmar hakurin nan da manya suke nanata mana akoyaushe tana da tasiri gabad'aya sha'ani na aure a yanzu ya zama abinda ya zama domin kuwa k'alubalan da ke cikinsa ba kowace macace zata jura ba. Zawarawa sun yaiwata wad'anda mazajensu suka rasu ga 'yan mata nan birjik a gari suna yawo idan ma kana murna ka aurar da d'anka to ka bi shi da addu'a kawai domin kuwa zamani ya zo da mata da yawa suke ganin gwara su rayu babu aura akan yin sa saboda riskar rikici da tashin hankali idan ba a yi dace ba. Abu ne a bayyane ba kowane a yanzu zamu bud'e baki mu gaya masa cewa ba ma cikin nutsuwa ya aminta ba. Dalili ana ganin Ubangiji ai ya yi mana gamnakatar da auran attajiri wanda ba mu rasa komai ba na jin dad'in duniya tabbas ba mu rasa komai na jin dadi ba amma mun rasa kwanciyar hankali domin kuwa idan ana murna an kashe wannan wutar sai ya sake kunno wata da kansa.
Kwanaki biyu ba ni ganinsa a online hankali ya tashi domin tunda suka tafi tsayin sati uku kullum sai mun yi magana. Na shiga damuwa sosai na kuma kasance cikin duba wayata a akai-akai. Misalin goma da rabi na yi shirin kwanciya don ban jima da fitowa daga d'akin Baba Tabawa ba na d'auki wayata na duba sakon voice note din shi ya shigo na bud'e ina saurara yana gaya mini suna kan hanyar dawowa gobe domin sun gama shiri kuma alhamdulillahi ta ji sau'ki."
Jin haka ya sanya hankalina kwanciya domin tsakani da Allah kwana biyun nan na yi sune cikin fargaba da tunanin halin da suke ciki ko kuma na ce yake ciki tunda ta hanyar wayar ne kawai muke magana.
Washe gari da wuri kuwa na kira yarinyar nan da ta yi mini 'kunshi ta zo ta zana mini baki da jaa kafafu da hannayena. Ya yi kyau ainun. Na ce da Baba Tabawa ta shirya masa towon somovita ayi miyar kuka domin duk cikin kayan kad'i ya fi sonta.
Tare muka shiga kicin na taimaka mata tana goye da yaron a bayanta yana bacci muna d'an ta'ba hirar rashin lafiyar Momin har muka kammala tsaf towo semo da farfensun kayan ciki tunda shi ma yana daya daga cikin abinda yake so domin shi kam ya fi kauri ga abincin gida. Lemo kam ba kowanne yake sha ba ya ma fi jin dadin zob'on da Baba Tabawa take yi masa mai cike da kamshin citta da kaninfari.
Na riga ta fitowa daga kicin din wanka na yi a gurguje na d'aura alwala tunda daf ake da kiran sallar magriba na shirya jikina a cikin atamfa java kalar sararin samaniya mai d'auke da adon zaiba da stones a tare fittedgwon ce ta d'an kama ni amma ba sosai ba. Yanzu ina iya sanya matsatstsun kaya dalilin maganin tumbin da na yi amfani da shi wanda ya narkar mini da mugun tumbin da ya yi mini zuguda a ciki. 08089965176 wurin GARKUWAR MATA na sayi maganin yana da kyau sosai kuma harbel ne ba shi da side effect.
Ban yi cikakkiyar kwalliya ba domin can dama ban fiye fenta fuskata ba na dai shafa hoda tare da sanya kwalli na sanya jan janbaki a le'bena. Na gyara gashin kaina sosai kafin na daura d'ankwalin daidai da zamani.
Ni ce har da had'a kankana da zumar mata ta goron tula itama dai duka order ce daga wurin GARKUWAR MATA na hada da madara na cika kofi na shanye wannan hadin idan na yi shi yana bala'in saukar mini da ni'ima sosai gefe guda kuma ga ruwan kaninfarin da nake yaiwata sha shiyasa kusan koyaushe a jike nake don ba ni da matsalar bushewa balle matsi da koyaushe idan wata mu'amula za ta kasance sai ya yi kiki-kaka kafin ya samu damar ratsa jikina.

Idan ki ka karanta ba ki biya ni hakkina ba ina bin ki bashi.


Sai wajan takwas da rabi ya kira ni a waya yana gaya mini suna airport saukarsu kenan. Cike da kulawa na ce." To, shikkenan Allah Ya kawo ku gida lafiya."
Ya amsa da kulawa kafin ya datse kiran. Na ajiye wayata ni ma na fita falon shiru Baba na dakinta.
Zamana a fa 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~lon da kamar minti goma ta fito har yanzu yaron yana goye a bayanta na ce." Wai Baba har sallah ma da yaron nan ki ke yi a goye?"
Tana ko'karin zama kusa da ni take fad'in." Wataran ba, amma dai idan na ga baccinsa ya yi nisa ina sauke shi sai dai fa kafin na idar da sallar ya tashi, ai ya tsani kwanciya sai dai goyo."
Ina dariya na ce." Dama ai duk abinda aka sabawa da yaro shikkenan sai ya tasirantu da shi ki dinga kwantar da shi ko zai saba."
Ta furta." Ai rik'on hannu ga yaro irin wannan shine matsala Hajiya amma goyo daidai kenan, kuma idan dare ya yi sosai na kwantar da shi baccin mu muke sosai sai da asuba yake farkawa.
Aikuwa kamar yana ji sai ya fara motsi ta ce." Af kin ji shi ko? shi fa baya so a goya shi a zauna zai kama tsalla ihu."
Na ce."Sakko shi mu gaisa." Ta kwanto shi daga bayanta tsaf dashi a cikin kayan sanyi masu d'umi yana ta k'amshi ni kaina sheda ce yaron yana samun kulawa wurin Baba Tabawa tamkar yana rayuwa a hannun uwarshi. Na kar'be shi Ina d'an jijjigashi da fad'in." Yau za ka ga babanka yaro."
Ta mike tare da fad'in."Bari na d'auko masa abincinsa." Ta nufi dakinta da saurin gaske.
A kafadata na sanya shi ina d'an jijjigashi maigidan ya shigo tare da Sukairaju a bayanshi. Yana cikin suit ya zanzare sosai ya yi kyau da kayan dukda bai fiye tu'ammuli da su ba amma duk ranar da ya sanya irinsu ni kaina yana burge ni. Farin gilashinsa na ka'ida yana sakaye da idanuwansa na mike tsaye da yaron a kafadata yayin da shi kuma ya juya yana kar'bar yar wasu takardu daga hannun Sukairajun ya ba shi umarnin tafiya.
Baba Tabawa ta fito hannunta ri'ke da fida cike da madara ta washe bakinta tana fad'in." Sannu da zuwa sannu da hanya ranka ya dad'e fatan an dawo lafiya?"
Ya amsa da kulawa. yana fad'in." Lafiya lau Baba mun same ku lafiya? Ya kokari kuma na gode sosai Allah Ya saka da miki da alheri."
Ta d'an sunkuyar da kanta tana fad'in ." Babu komai wallahi, ai babu buk'atar godiya Alhaji."
Bai ce komai ba ya dubi wurin da nake tsaye na saki fuskata sosai Ina fad'in." Barka da zuwa."
"Barkanmu dai Allah Ya taimake ki." Ya fadi hakan cikin sigar tsokana kafin ya fara ko'karin haurawa samansa. Na kar'bi fidar yaron dake hannun Baba Tabawa na bi bayansa.
Na same shi yana ta ko'karin cire safar dake kafafunshi. Ya dago yana kallona kafin ya furta." Amarya."
Ban ce komai ba na zauna gefanshi ya miko mini hannu yana fad'in. Ba ni abokina mu gaisa."
Na mika masa yaron ya kar'ba ya tsira masa ido sosai kafin ya gyad'a kansa yana fad'in." Wallahi Amina Hauwa ba ta da imani ko kad'an."
Na yi shiru Ina kallonsa ya sanya bakinsa a kunnan yaron hagu da dama ya jima a haka kafin ya sake duban fuskarsa ya ce." Amadu shine sunanka, ina ro'kon wanda ya ba ni kai ya rayaka tafarkin addinin Islama, ya raya mini ku bakidaya."
Na amsa da "Amin Ya Allah."
Ya miko mini shi yana fad'in." Ina can hankalina yana nan Amina Amma alhamdulillahi na ji dadin ganinku cikin nutsuwa da kwanciyar hankali lallai Allah Ya azurtani da matar rufin asiri kuma Mar'atussaliha, na godewa Allah na kuma gode mini bisa abinda ki ka yi mini."
Maganganunsa sun sanya mini mutuwar jiki, na dube shi karon farko da na ji tausayinsa ya tsirga mini. Na janye idona daga kansa can kasan zuciyata ina ji tana fad'in cewa ba matausaya ba ne ba fa.
Na danne dai tare da furta." Ya mai jikin, koda yake alamar karfi tana ga mai 'kiba wai ka gan ka kuwa yadda ka wani zanzare wai kuma jinyya ka tafi gaskiya ka fi kama da wanda ya tafi yawon sha'katawa."
A sakarce ya kalleni yana ko'karin cire gilashin idonsa ya ce." Wane sha'katawa bayan babu babbar sha'katawata a kusa da ni, ai ke ce karshen sha'katawa Amina."
Murmushi na yi ina kallonsa. Ya ce "Da gaske nake gaya miki kece sha'katawata, na ga kin yi kama da amarya yau tunda na kalle ki nake ganin kamar sabuwar amarya na yi."
A gajarce na ce." Wani Abu ya canza a jikina ne?"
Ya furta." Kwarai kuwa ga lalle an ranga'da mini, an yi mini kwalliya na yaba sosai sai a fadi nawa ne kudin lallan na biya."
Na furta." Ai ba zaka iya biya ba."
"Me yasa?" Ya fad'a yana ko'karin mi'kewa tsaye.''
Ban ce komai ba ni ma na tashi ina fad'in." Bari na mik'a yaron nan wurin Baba ta goyo shi bacci zai koma."
Ya furta." Ya yi, zan yi wanka yanzu na sauko cin abinci sai mu sake gaisawa ko."
Na ce." To shikkenan sai ka sauko." Hanyar fita na nufa ina d'an jijjigashi yana ta motsin kuka.
A falon ya same ni muka nufi wurin cin abincin tare yana fad'in." Hauwa ta kai k'arata wurin Hajja Amina, don Allah tsakanin ni da ita wanene mai gaskiya."
Na gyara masa kujera ya zauna yana ta kallona.
Ban tanka masa ba wai don ba ni da abin fad'a kawai maganar ce ta ishe ni haka, na ma daina sanya musu baki abinda ya shafe su ne wannan tunda shi har yanzu gani yake yi yafi ta gaskiya.
Duk yadda ya so da mu yi maganar Hauwa akan abinda ta yi ban biye masa ba, ya gaji da takalo maganar ya bari ya shiga wata ina d'an taya shi kafin a kira wayarsa. Momi ce ban san me ta gaya masa ba na ji dai yana fad'in." Subahanallahi, bari gani nan zuwa kada ki sake tashi tunda jiri na dibanki bari na zo yanzu."
Ya kashe wayar yana kallona ni ma shi din nake kallo da 'yar damuwa yake fad'in." Bari na sake dubo mai jiki na dawo Amina." A tak'aice na ce." A ce ina yi mata sannu.
Ya mike ba tare da ya kwashi wayoyinsa ba ya nufi hanyar fita yana fad'in." Yanzu zan dawo in sha Allahu."
Ban ce masa komai ba illa ido da na bi shi da shi har ya fice, ina d'an mamaki jiri kuma? Allah dai ya kawo mata sau'ki shine abinda za a ce.
Dama kusan tare muka ci abincin don haka ko minti biyar ban kara a wurin ba ni ma na tashi tare da diban wayoyinsa da ya bari na
shige d'aki wanka na sake yi na shirya da kayan bacci na zauna jiran sa.....
'
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/4, 3:03 PM] Hauwa Galadima: *DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*
*2K Complete a TALGRAM WHAT'S APP GRUOP 1K VIA 0542382124.... BINTA UMAR GTBANK.*
*V-VIP AREWA PEN*
*07084653262*
*111*
Wayata na d'auka ina dubawa amma hankalina gabad'aya yana wani wuri. A k'alla yanzu da fitarsa kimanin minti talatin kenan, a ganina idan ba wata gagarimar matsalar ba ce ya ci ace ya dawo kuma idan kuma ba acan din zai kwana ba. Zuciyata ta dinga yi mini sake-sake abubuwa da yawa ina dojewa ba ni so na aminta da sashenta ya zamana kuma ba hakan ba ne, uzuri akan ciwo abu ne mai kyau wanda hakan yake da tabbacin kai ma ba ka wuce a jarrabe ka ba. Amma tabbas zai dawo komai dare tunda duka ga wayoyinsa a hannuna.
Sahura na ga ta turo mini voice note na shiga da sauri na kunna ina saurara. Ni sai abin ma ya ba ni dariya wallahi.. Cikin jajantawa kanta da alhini take gaya mini wai Idiris an yi musu rabon gado wata tsohuwar gonar mahaifinsu aka gano a wani k'auye shekarun kusan talatin da biyu da ya sayi wurin ya jefar abinka da mutanan da tunda ya sayi wurin babu wanda ya ta'ba d'auka a cikin manyan yaransa ya nunawa ko 'yan uwansa ba su sani ba tun a wancan lokacin ya kai takardun wani tsohon banki da ya daina aiki a yanzu da yake dukiyar ta halak ce bincike dai har mahukunta suka tabbatar da gonar mahaifinsu ce tunda da sunansa a rubuce a takardun da aka binkito takardun gonar a bankin Yanzu dai tana gaya mini an sayar da gonar miliyar sittin da biyar Idiris ya samu miliyan takwas shine wai ta ga alamar wai yana neman aure.
Na ci dariyata na k'oshi cikin zuciyata ina fad'in." Idan ban da tarangahuma ta da namiji fisabilillahi nawa miliyar takawas take da har za a rakito aure a kanta. Matsalar Malam bahaushe kenan daga zarar ya dan samu fargaba ko yaya ne sai ya ce aure zai kara. A tunanina wannan dama ce da idiris ya samu da zai juya kudin domin dogaro da kansa. Ba a ce masa kada ya yi aure ba amma ya bari ya tsaya sosai da k'afafunsa tunda zahirin gaskiya Sahura tana kokari sosai kusan ita dashi rabi da rabi suke yi kan harkar karatun yaran ma ta fi shi kokari sosai da sosai ni kaina duk wata na kan tura mata abinda ya sawwaka tunda nasan tana da d'awainiya sosai. Wannan dalilin ne fa ya sanya wasu matan cire tausayi da imani akan mazajensu domin wallahi duk namijin da ka nunawa soyayya daga karshe yana samun dama zai yi kokarin jefa ka a rana.
Ganin ban bata amsa ba sai kawai ta kira na dubi agogo goma da ashirin da biyar na dare. Lallai abin yana damunta tunda ta gaza ha'kurin bari gari ya waye
Na daga ina fad'in." Sahura." Ta ce." Shine don wulakanci na turo miki sa'ko kin bade kin saurara kimanin minti goma ina ganinki a online din amma ki gagara ba ni amsa." Muryarta na d'an rawa ta kai k'arshen maganar. Ta d'an ba ni tausayi na danne dariya da nake so na yi na ce." Wallahi na saurara Sahura kaina ne kawai ya daure shiyasa ki ka ji na yi shiru mamaki ne ya ishe ni, in banda abin Idirs nawa miliyan takwas take da zai rakito aure maimakon ya juya kudin su ninku ba mu hana shi ba amma ai sai ya bari mu murmure tukkuna."
Ta furta." Wallahi da ni yake zancen Amina muddin ya ce zai yi aure a irin wannan yanayin sai dai ya sake ni domin ba zan iya zama da butulu ba."
Na ce." Ki saurare ni Sahura, ki bi komai a hankali dan Allah, kin san yanzu idonsa a rufe yake yana ganinsa da 'yan canji zai iya aikata komai. Kada fushi ya sanya ki zo kina nadama daga baya, ki yi hakuri ki bi a sannu ba ni son wata matsala ta faru dake."
Sai kawai ta fashe da kuka tana fad'in." Wallahi Amina ban ta'ba tsammanin Idiris zai mini haka ba, ki duba ki ga fa irin wahalar da nasha da yawon haya da ba don kin ba ni wannan gidan ba da tuni fa muna can zaune a wannan tsukakken gidan da masu shi suke yi mana wulakancin duk lokacin da suka zo kar'bar kudinsu. Kin dai sani ke kanki kin sha cika mana kudi idan lokacin biya ya yi. Yanzu yana ganin bashi da matsalar biyar kudin haya. An aurar da Yusura kuma ina d'aukar albashi tare da samun kayan abinci sa'i da lokaci a wurin aiki shine ya sakar mini wahalar

Please Login or Register in order to submit comment