Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tace komai ba, ba kuma ta da niyyar tsawatarwa da Hadizan akan ta yi shiru tunda duk lalacewarta ai matar ubanta ce.
Daga karshe dai anti Sakinar ita ta gaji ta yi shiru hakan ma ya faru ne sakamakon shigowar Usaini shine babban d'anta, ya hanata magana tare da tura ta d'aki ya fito bai kalli inda Hadizan take tsaye ba tana ta zuba ruwan ashariya kamar 'yar maguzawa. Dama basa magana sakamakon yana jin haushin rashin kunyar da takewa babarsu shiyasa kawai ya fita daga harkarta. Saminu ne idan yana gidan bai fita yawon gwangwan d'insa ba yake shigarwa Umman tasu har akwai ranar da ya d'auko dutse irin na wuta daga waje ya saita Hadizan ya jefa mata Allah ya kiyaye ya sauka a gefan kafarta. Ta kama shi da duka kuwa shi kuma yana ta d'ura mata ashariya, da k'yar Ummansu ta kwace shi daga hannunta.

***
Wani irin zaman lafiya muke yi kamar ba sabon ango ba sai wani lallaba ni yake yi yana ji da ni. Ban yi mamaki ba domin duk namijin da zai kara aure indai mai ilimi da hankali ne yakan fito da dabaru domin tausar zuciyar uwar gida. Aka ba ni kudin dannar kirji miliyan sha biyu da kujerar umara. Na dinga godiya kuwa ina ta Tsallen murna sam na ki nuna damuwata duk kuwa da cewa abin yana ta damuna. Na ji dadin kujerar umarar dana samu hankalina zai fi kwanciya idan na dan yi nesa har su gama cin amarcinsu tukkuna. Sahura ta dame ni akan lallai ni ma fa sai na kara gyarawa da muna waya kwanaki na ce mata ni koyaushe a cikin gyara nake ni kaina na sheda ni'ima ta wadace ni. Ina Kuma jimanta yadda zan yi tsayin kwana bakwai ba tare da shi ba domin kuwa Allah ne da kullum duk dare sai mun yi, a wasu lukutan ma har breakfast muke yi kafin na sakko daga samansa nasa shine kawai idan na tuna yake damuna domin kuwa na yi mugun sabon da zan ji jiki mutuka da gaske.

Inna Uwani tuni ta tafi tunda d'aurin auran ya rage sati daya ta tattara ta tafi bayan ta kwamushi kudi a wajensa, shi dai Allah ya taimakeshi abin duniyarsa bai rufe masa ido ba, gashi bai iya kyauta ba da yawa yake bayarwa.
Yau saura kwana biyu d'aurin aure mai kitso da k'unshi ta zo har gida ta yi mini ja da baki. Kitson kuwa cewa na yi tayi mini irin na mu na bare bari na gaba tayi mini tunda ba lefi akwai sumar.
Ya kuwa burge shi sosai saboda rashin abinyi har sai da ya lissafa kitson tamaninin da daya ne. Ni dai dariya kawai nake yi masa. Duk kiran da Hauwa za ta yi masa baya d'agawa a gabana, sai ma ya sanya wayar a jirgi ya share.
Cikin zuciyata na yi ta jin dad'i ganin babu boka babu Malam na kame zuciyar abina wanda ni kad'ai na san sirrin faruwar hakan.
Wato kishi bala'i ne ban ta'ba gazgatawa ba sai da maigidan ya kira ni a waya yake tabbatar mini da cewa an dauransa da Hauwa yanzu amma ba zai sake kwana ba komai dare a gida zai dawo.
A lokacin k'irjina nauyi ya yi mini bayana ya rike ulcerta tana neman tashi wadda tun ina budurwa rabon data motsa mini. Na daure zuciyata sosai domin Ina so na cigaba da nuna masa Ina maraba da zuwan amaryarsa amma har cikin zuciyata na ji dad'in jin ya ce ba zai sake kwana ba, domin kuwa babu abinda ya zo mini a raina da ya gaya mini an dauran auran sai zai iya nemanta tunda ai ta zama mallakinsa.
Cikin 'yar dariya dana kalato na furta." Kai kuwa ranka ya dad'e ka kwana ma gobe da wuri sai ka taso."
Ya furta."A a zan dai dawo domin Ina da damuwa ke kanki kin sani hidimar nan ce ta d'auke mini hankali amma tunda an d'aura alhmdullhi itama gobe zasu kawota......
'þ
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne vip 1k akan telegram. Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*

*TALLAH!*
<Ø2ß<Ø3ß<Ø?ß&þ
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*


TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

*23*
Bayan tafiyar Hadiza da kwanaki uku sai na ce bari na kira na ji ya taje gida domin na yi mamaki sosai da bata kira ni ba wai bahaushe ya ce 'Idan ka ji shiru lafiya ce.'
Babanmu na fara kira domin mun kwana biyu ba mu gaisa ba. Bayan mun gaisa sosai na tambayashi gida ya ba ni amsa da komai lafiya sai na ji bai sako mini maganar rashin lafiyar Fati ba. Lokaci kan'kani na fara nazarin wani abu a zuciyata.
Na ce." Baba ya jikin Fatin ina fatan an yi mata aikin domin tun bayan barin Hadiza daga nan nake ta dakon kiran waya domin a sanar da ni halin da take ciki, wallahi hankalina ya tashi sosai da wannan ciwon da ya same ta.
Ya ce." Ai ta ji sauki tuntuni jiya ma ta koma gidanta, maganar aiki kuma ni ban san dashi ba, domin bayanin da mijinta ya yi mini cewa zazzabin typhoid da maleria ne yake damunta. Shine ya kawo ta gida domin a kwance take sosai a can din, k'arin ruwa kawai nasan anyi mata da allurai shikkenan kuma kwana biyu kacal ta warware mijinta ya zo ya d'auketa da yaran suka tafi.
Cike da mamaki da mutuwar jiki na ce." To ikon Allah, amma ni ba haka Hadiza da Ummansu suka gaya mini ba, amma shikkenan babu komai Ubangiji Allah Ya bata lafiya."
Ya amsa da Amin kafin ya d'ora da cewa." Amina me yasa idan kin tashi yin alheri ne ba kya had'awa da Sakina tunda Hadiza ta dawo suke husuma a gidan sun hana ni shan ruwa Hadiza da uwarta sun had'ewa Sakina kai, kuma duk irin alheran da ki ka bata sun hana Umman Saminu, shin ko kema Murja ta lalataki ne."
Da sauri na ce." Wallahi a a Baba, sharrin ba na kowa ba ne face na Hadiza domin kuwa ni duk abinda na bayar gabad'aya gidan na basu ban ware kowa ba, ai kaga ko da salla d'inki iri daya nake yi musu."
Ya sauke ajiyar zuciya yana cewa." Ni ma na zargi Hadiza da d'aga mini hankali, domin kuwa tunda ta kaso auranta ta dawo gida ta zauna shikkenan gidan ya zama kamar sansani, itace fad'a da wannan itace fad'a da wannan."

Na ce." Baba ka yi hakuri kayi mata addu'a Allah ya fito mata da mijin aure, amma ya zama dole na kira ta a waya domin na ji dalilinta na yin hakan."
Ya ce." To shikkenan hakan ya yi Allah ya yi mini albarka."
"Amin Baba zan sanya Hamusu ya tura maka kudi koda da akwai buk'atar da zakayi."
"Na gode sosai Allah ya sanyawa dukiyarki albarka, ya kuma shirya miki zuriarki."

Muna yin sallama na kira Anti Yagana raina a b'ace na shiga sanar da ita abinda Hadiza da Ummansu suka aikata. Yanzu na gane karyar ciwo suka shirya da Fati domin su samu kudi a hannunà ban ta'ba kawo hakan a cikin raina ba domin zaman watannin da ta yi a gidana ban ta'ba zargin zata cutar da ni ba, don Ina ganin yadda take shiga damuwa a duk lokacin data gan ni, a cikin matsala.
Anti Yagana itama ranta ya 'baci sosai, ta dinga fad'a tana cewa dama tun farko sai da ta zargi hakan shiyasa a lokacin da ta tubure sai ta zauna mini ranta bai so ba, babbar damuwarta ma kofar da maigidan ya basu tunda da bakinsa yake cewa idan suna buk'atar wani abu su sanar dashi, wannan zai basu k'warin guiwar zubar mini da dan ragowar mutumcin da nake dashi a wajensa. Ta ce lallai zata kira Hadizan ta ja mata kunne akan abinda suka shirya ba daidai ba ne.

Ni ma a take a lokacin bayan na yi sallama da ita na lalubi lambar Hadizan na kira minti daya ta daga da fara'ata muka gaisa a takaice na ce." Ba na neman wani 'karin bayani daga wajanki Hadiza na gode bisa abinda kuka yi mini, Babanmu ya gaya mini komai, yanzu Hadiza idan kudi kike so a wurina har sai kun shirya karya, me yasa ba zaki tambayeni ba."
Shiru ta yi ba tace komai ba. Na cigaba da cewa." Sannan duk uban kayan nan dana hada da na ci, dana sha, dana sanyawa babu abinda kuka bawa Ummansu Saminu alhalin cewa na yi a rarraba har gidajensu Baba Sule shine kuka had'a gabad'aya babu wanda kuka bawa."
Ba ta ce mini komai ba ta dai yi shiru tana jina. Na ce."Wannan zama na farko ya kuma zama na karshe wallahi tallahi kada ki sake yi mini haka domin ni na tsani na zauna da mutum da zuciya daya amma shi da zuciya dubu yake zaune da ni, kina a matsayin 'yar uwata kina cin dunduniyata ban ji dadin abinda ki ka yi ba wallahi."

"Kin ga Amina ya isa haka don Allah ba za ki kira ni a waya ki nemi gaya mini magana ba, shi ma Babanmu bai san kan ciwon ba shiyasa ya ce miki zazzabi ne, kudi kuma ai ba ke kika bayar ba balle ki ce wani abu, arzikinan fa kema takarsa ki ka yi baki gada ba, don haka baki da bakin yi wa wani gori."
Tsaki na ja na kashe wayata domin idan za mu kwana a haka ba zata damu ba tunda dama mun saba cacar baki tun muna yara. Kuma tun a wancan lokacin take nuna b'akinciki da kishi dangane da dukkanin alherin da zai tunkaro ni.

Bayan kwana uku na samu Hajja domin Ina so na yi magana da Hamusu kuma ina tuna Allah ya isar da ya yi mini. Ban ta'ba kai k'ararsa wurin mahaifiyarsa ba, ba don baya yi mini lefi ba, kawai ina dannewa ne domin zuwa yanzu na saba da kyawawan halayensa da munana. Ban ga dalilin da zai sanya ni a matsi ba bayan shi koyaushe cikin walwala yake wanzuwa mussaman da hidimar auransa take matsowa.

Duk na gaya mata yadda mukayi dashi da Allah ya isan da ya yi mini idan na yi magana da Hamusu. Ta ce." Ki yi hakuri zan yi masa magana, ai kina da gaskiya to me zai sanya a tauyeki bayan abokin kasuwancinki ne, ai ba wata hurd'ar banza kuke yi balle ya nuna kishinsa, ki kyaleshi kada ki sake yi masa maganar ki bar komai a hannuna yau din nan zan yi masa magana."
Na yi mata godiya sosai na tashi jikina da k'wari da karsashi domin na san dole idan ta yi masa magana ya janye abinda ya taka.
A daran ta yi masa maganar kuwa dalilin da ya sa na fahimci hakan canzawarsa domin maganar duniya babu kalar wadda ban yi masa ba ya share ni. Har tu'be kayana na yi a gabansa na tsaya zurr da ni haihuwar uwata bai kalleni balle ya nuna sha'awarsa. Bakam kawai ya yi mini na gama neman maganata na ha'kura domin ganin ban samu dan tayi ba.

Ban d'auki lamarin da zafi ba shiyasa har yanzu na kasa gano dalilin fusatarsa domin ni sai nake ganin wannan lamarin kadai ba zai sanya shi yin wannan gagarimin fushin ba.
Wasa wasa abin yana ta nisa, domin ni na yi zato duk rintsi fushi da gabar da yake da ni ba zai wuce kwana biyu sai gashi yau kwana takawas kenan ba ma ga maciji.
Hankalina ya fara tashi domin gaskiya ban fiye son gaba ba a rayuwata shima kuma na lura ba dabi'arsa ba ce domin da ya fara ma yake watsarwa ya neme ni da shiri, wannan karon kuma ta yi tsanani, ba amsa gaisuwa ba kuma hira balle a kai ga maganar kwanciyar aure.
Na bi duk hanyoyin maslaha domin ganin ya sauke fushinsa amma ya'ki don da ya lura ma abin ya dame ni sai ya kara zage dantse ya yi ta cin magani ya'ki kallona. Ni kuwa a raina nace na san yadda zan yi maka.
Da daddare misalin sha daya da wani abu na hau saman nasa.
Kallo na same shi yana yi a katuwar tv din dake kafe a bedroom din nasa. Na yi mamaki sosai domin kallo bai dame shi ba. Cikin zuciyata na ce rai dangin goro kenan, yau babu lissafi da latsa computer.
Kai tsaye tibin na nufa na kashe na juyo muka had'a ido yana dan hararata amma bai ce mini komai ba.
Na yi murmushi tare da girgiza kaina, hijab din da yake jikina na cire na cillar dashi a gefe na yi tsaye a jikin tibin. A lokacin dana sanya kayan ni kaina sai da kunya ta kama ni, amma nasan wajan wanda zan ni idan ya gan ni dasu lada zan samu.
Kaya ne irin na 'yan iskan turawa wanda basu da maraba da tsirara wandon irin mai igiyar nan ne a gefe da gefe duk ya shige mini tsakani. Rigar kuwa dan mitsitsin soso ne da ya dan rufe saman kirjina amma da ita ma gwara babu tunda duk gasunan sun tullutso waje.
Ina ganinsa da saurin gaske ya d'auke kansa daga barin kallona. Ni kuwa na taho da sassarfa ina rangaji na nufe shi ban tsaya komai ba na fad'a jikinsa na tallefe kansa a kirjina matse shi nayi sosai ina nishi da yin wani irin abu da bakina wanda ba na yin hakan sai muna biyawa juna bukata.
Ya ki'dime ainun! ya fara ko'karin cire ni daga jikinsa yana dan dukan mazaunaina.
Cikin fitar hayyaci murya a sarke na ce." Gaskiya ba zan jure ba, ina cikin bukatarka don haka ka yi mini kawai sai ka cigaba da yin gabar tunda baka jin rarrashi."
Na zira yatsana karami a kunnensa ina yi kamar ina sosa masa.
Da wani irin sauti ya furta." Ni kuma ba ni da wani karsashin da zan yi don ba ni da lafiya ma."
Hannuna yana yawo a sassan jikinsa cikin shgawaba na ce." Ashe kuwa zamu kwana a haka don wallahi ni mai raba ni da kai a yanzu sai Allah." Sautin murmushinsa na ji ya ce." To shikkenan mu kwana a hakan ni ba zan damu ba."
Na dube shi naga yana lumshe Ido na fahimci baya so ya bud'e naga halin da yake ciki.
A hankali na dan sauka daga jikinsa sai yayi sauri ya bude idon yana kallona da idanunsa da ya fara canzawa.
Kafafunsa naja suka mike sosai yana ta kallona bai ce mini komai ba na zare jallabiyar da take jikinsa na jefar. Komai na jikina na cire sai ya janye idonsa daga gare ni yana sake lumshe idonsa.
Jin ina ko'karin cire gajeran wandon dake jikinsa da sauri ya bud'e idonsa yana fad'in." Ke menene haka?"
Na 'kankance Ido ina fad'in hakkina zan kar'ba."
Dariya ya sa yana jan tsaki ya janye kafarsa yana ko'karin mayar da wandon na ri'ke da kyau.
"Ai ka ce sai dai mu kwana ko? Ni idan zan kwana ma ban damu ba domin yadda nake jin kaina yau na fi zakanya kuzari."
Ya yi mini shiru bai tanka mini ba.
Ko'karin hawa gadon yake yi na bi shi na danne ya yi flat ni kuma ina samansa cikin gaggawa na fara raromo bakinsa. Duk ciccijiewar da ya dinga yi sai da dauriyarsa ta 'kare ya rasa yadda zai yi da ni. 'karshe dai dana gigita masa lissafi shi da kansa ma ya cire wandon da yake ta mayarwa a lokacin da nake so na cire, ya birkitani na kwanta a gadon ya had'a ni da katifar da take shimfide a gadon ya matse sosai yana sakin wani irin nishi da sambatu. Ganin na kamo bakin zaran sai na kara fito da kalolin soyayya da janye hankali na kuwa rikita abuna! ya dinga shassheka dama duk sanda na so naga fitar hawayensa idan muna sunah na san inda zan kamo a take kuwa suka dinga fita da d'an shashheka da gurnani wanda sautin ke fita hade da fitar numfashinsa.
Da safe ya ware sosai. Domin duk taurin kan namiji zai so ace yana samun irin salon da na yi amfani dashi jiya.
Ganin ya saki jikinsa ya daina fushin har muna hira sai hankalina ya kwanta na samu nutsuwar zuciyata. Da kaina kuma na shiga kicin na shirya masa abin kari, kwana biyu Falalu ya huta abincin dare kawai yake yi mana gabad'aya har dashi maigidan.....
'þ
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne 1k akan telegram. Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*

*TALLAH!*
<Ø2ß<Ø3ß<Ø?ß&þ
*DA MAGANI A GONAR YARO!!*
*08089965176*
*07084653262*
*Dayawa akwai matan da suke da matsala ta lalacewar nono yamushewa da kuma fad'uwarsa. Wasu ma 'yan mata ne basu kai ga matakin aure da shayarwa ba amma sai su samu matsalar faduwar nono. To gaskiya akwai magani sai dai kawai idan ba a yi dace ba. Wasu zasuyi ta faman kashe kudi amma buk'ata bata biya ba, wasu kuma zasuyi ta fargaba kada su je garin neman gira a rasa Ido, ma'ana su sayi abinda zai cutar dasu da kudinsu. Kuma yanzu dai tsakani da Allah rijalu sun riga sun gama nuna abinda suka fi karkata a kansa a jikin 'ya mace kirji da kuma baya. Wasu Allah ya hallice su dashi har ya yi musu yawa, wasu kuwa basu dashi kuma mai saurin zubewa ne. To mu dai duk wanda ya san maganinmu ya san ingantacce ne, kuma Yana aiki kwarai da gaske wurin dawo da daraja da martabar nono da izinin Ubangiji. Sahihin magani ne da ya samu sheda da lambar yabo, kuma Islamic ne da akayi masa hadi mai inganci domin gyara jikin mace ba ma iyakacin nono kawai ba. Babu nadama haka zalika babu dana sani da asarar dukiya wurin sayan maganinmu. In sha Allah matsalar ki zata gushe idan kin jarraba amfani dashi. Ba mu tsaya ina nan ba, muna da na gyaran hips sahihi dana k'iba idan kina fama da matsalar rama. Haka zalika muna dana tumbi, da kuma maganin sanyi mai mugun kyawun da yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye wanda zaku hadu da maigidanki kuyi amfani tare. Akwai ingantattun supplement wad'anda basu da illa balle su cutar da GARKUWAR jiki. Sai dai su gyara su kuma tayar da komad'a ina nufin inda ya samu nakasu a jikinki. Muna sayar da sabulan gyaran jiki dilka da man gyaran gashi, muna kuma bayar da sari a fad'in najeria da nijar muna tura kayanmu kowane gari da ikon Allah.*
*Muna garin kano duk inda kake za mu aika maka da kayanmu. Domin neman karin bayani sai a yi mana magana ta Whasap ga lambobin da za a same mu a kai.*
*07084653262 ko*
*08089965176*
*SIYAN NAGARI!!!!!!*
*A JARRABA A SAMU BIYAN BUKATA DA YARDAR ALLAH*


TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

*24*
Kin ga dama na gaya miki duk aikin da ake yi akanta bai yi tasiri ba. Kina jin fa irin tsawar da take buga mini kamar itace gaba da ni. Na rantse da Allah da Annabi a yanzu yadda na tsani mutuwata haka na tsaneta, shegiya tsinanniya mutsiyaciya."Hadiza ta kare maganarta cikin ciwon rai dan har da wata 'kwalla a kwarmin idonta.
Ummantasu ta dubeta itama dai cikin takaicin take a sanyaye ta furta." Da jifa zai salwantar da Amina da tun tana cikin uwarta ta nakasa. Babu irin abinda ban yi ba akanta amma tana kafe, abinda ya fi miki kawai ki nuna mata sadudarki kin yi nadama domin kuwa muddin ki ka ce za ki yi fad'a da ita to kuwa kece a kasa tunda babu abinda ki ka taka mutane da yawa zasu ce hassada kike yi mata."

Cikin k'unar zuciya ta furta." Tunda na je gidanta nake yi mata bauta, na 'kaskantar da kaina na zama kamar baiwarta mussaman a lokacin data haihu amma shine yanzu zata ci mutuncina akan kudin da ba ita ta bayar dasu ba."
Ummantasu ta ja tsaki tana cewa." Ai tunda mijinta ne ya bayar kamar itace ta bayar na gaya miki Hadiza idan ki ka ce zakiyi rigima da ita wallahi kece a kasa, ki bata ha'kuri kawai."
Ta dubeta da takaici ta furta." Umma kece fa ki ka bani goyon bayan yin hakan ta yaya zan fitar dake tunda ta san tare muka had'a kai muka kar'bi kudin.
"Ki barni da ita ni idan ta huce an kwana biyu zan kira ta a waya ni na san abinda zan gaya mata."

Shiru ta yi tana tunani. Ta ce." Ki bi komai a nutse shi ya'ki dan zamba ne, amma ina kara gaya miki yin rigima da ita babbar asara zai janyo mana dani daku tunda kina sane gidan nan kusan duk a hannunta muke Babanku ba sosai yake fita ba duk da ta bashi jarin huluna ganin tana yi masa Aiken kudi akai akai yake yin zamansa a gida.
Hadiza shiru tayi ta rasa abin cewa, yanzu ta fara zargin ummantasu ashe duk kudin da take turowa domin ta je wajan malaminsu akan a daure bakin Amina ba zuwa take yi ba tunda ga abinda take cewa.

Anti Yagana ce ta kira wayar Hadizan kamar yadda ta fada. Ta bude mata wuta sosai dama can basa shiri tana yawan yi mata fad'a dangane da abubuwan da take yi na shashanci tun tana budurwa ta inda take shiga ba tanan take fita ba. Ummantasu ta yi shiru domin dama itama kanwarsu ta bata jikuwa da

Please Login or Register in order to submit comment