Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

biye biyen malamai ba don Allah kada ki fara akan wannan karamin dalilin, kada ki yi wasa da tunaninki, ni dake mu zauna mu tattauna abinda zai taimake mu. Nasan akan duk abinda ki ka tashi hankalinki, amma ki sani kowane bawa yana tafiya ne da kaddarsa, kuma mutumin nan bashi kadai ba ne namiji akwai su da yawa, idan Allah Ya kaddara mini sake wani auran nan gaba sai ya had'a ni da wanda ya fishi.
Jikinta a sa'bule ta ce." Da wai zuwa zan yi a yi mini istahara ta musulunci Amina, idan kuma da dan wani taimako ko rubutu ko hayakin da za a baki sai ki yi amfani dashi domin sake janyo hankalinsa tunda dai ni na tabbatar da cewa mijinki yana sonki."
Murmushin takaici na yi na ce." Anti Yagana ai maganar so da k'auna ta kare tunda har ya sake ni, ni dai abinda nake so ki samu nutsuwa don Allah mu barwa Allah."

Ta gyada tana dan nazari kamar ta d'auki maganata sai kuma a zabure ta daga labule zata fita take cewa." Bari dai na dawo ai na san irin malaman da zan je wurinsu.

Ina nan zaune ina sa'kawa da kwancewa Sahura ta kira ni a waya tana bin ba'asin kiran da na yi mata cikin dare kawai sai na ce mata mistake ne ni ban san ma na kira t ba sai yanzu da ta yi magana. Muka dan ta'ba hira kad'an kafin mu yi sallama. Na kira Yusi na tambayeshi akan kaiwa Sukairaju abin kari ya ce mini tun d'azu.
Na sauke ajiyar zuciya tare da bashi umarnin tafiya har ya juya kuma sai ya tsaya yana tambayata wai yaushe za mu tafi tunda yau kwananmu uku haka baba ya ce mu yi kwana uku.
Rashin amsar da zan bashi ya sanya na ce ya fita ya ban waje. Ya kama hanya ya fita jikinsa ba kuzari. Ni yadda ma zuciyarsa zata manta da shi kawai nake ji, na lura da irin wannan sha'kuwar ce take sanya mutum ya kwanta ciwo idan an rabu.
Wai saki ni abin ma mamaki yake ba ni, hakika lamarin ya kidima ni.

Wajan shad'aya da rabi anti Yagana ta dawo a gajiye ta zauna a falo. Na zuba mata ido tausayinta na ji yana tsirga mini duk wannan fad'in tashin akaina take yi da kud'inta da ga'bobinta.
K'walla ta ciko kwarmin idona amma ban yarda ta zuba ba na yi c
'kok'arin mayar da ita Ina kallonta tana fito da kayan dake cikin jakarta ta ce." Ina hanya sai ga wayar Babanmu wallahi lokacin da ya kira ba ki ga yadda hankalina ya tashi ba domin na yi tunanin mijinki ne ya gaya masa abinda yake faruwa, wai ashe Hadiza ce za ta tafi dubai saro kaya shine ya ce wai na kira ta na yi mata magana domin shi fa idan da yawunsa ne bai amince a bar 'kasa da zummar neman kudi ba."

Cike da mamaki na ce." Dubai uban me zata saro a can din, a ina kuma ta ga jarin da har za ta yi visa ta d'unkule kudi ta tafi wata kasa."

Girzgiza kanta ta yi da takaici mai yawa a tare da ita ta ce." Ni ma tambayar da na yi masa kenan ya ce shi ma bai sani ba amma ya fara zargin mijinki ne ya bata domin Ummansu Saminu ta ji su suna maganar watarana bayan ta dawo daga unguwa suna d'aki ba su san ta shigo gidan ba. Bayan miliyan shidan da ta yi k'arya da rashin lafiyar Fati ta kuma tambayarsa kudi."

Takaici da b'akinciki ya hana ni cewa komai. Har da hadi'n gwiwar hadiza wajan ko'karin wulakani da mutumin nan yake yi.
Anti Yagana ta cigaba da cewa." Kwanaki da na yi mata magana akan me yasa suka shirya karyar ciwo don su kar'bi kudi wallahi ba ki ga rashin kunyar da ta yi mini ba, shiyasa ai na cewa Baban namu ba zan iya cewa komai ba akan Hadiza ba domin tana samun d'aurin gindin uwarta ne."
Zuciyata na zafi na ce." Anti Yagana yanzu dan Allah wannan shine daidai ne, Hadiza fa ta wulakanta ni a wurin mutumin nan, ta zubar mini da mutunci, me yasa ba zai nuna ni ba komai ba ce, ya san ba ma shiri har da sakamakon saki mai zai sanya ya tura mata kudi."
"Ni kaina raina ya 'baci to babu wata dama ta gyarawa ya riga ya faru kuma kin ce mini shine ya bata damar yin hakan baki da hujjar yin wata magana kud'insa ne."
Hawayen dai da nake dannewa suka zubo a kumatuna na ce." Amma dai ai bai dace ba, fad'a fa muke yi me yasa zai tura mata kudi, yadda yake jin haushina akan lefin da bashi da tabbas ya kamata ace ya k'yamaci duk abinda ya shafe ni."
Murmushi ta yi tana cewa." Wani sa'in fa maza sun fi mata kaidi Amina, ba ta yadda za a yi fa ki fito a yanzu ki nuna wannan bawan Allah ba ya kyauta miki mutane su yarda da maganarki, yana amfani da dukiyarsa ne wajan sayan al'umma bisa la'akari da yadda rabin mutane suka zama makwadaita. Babanmu da sauran 'yan uwansa ba zasu ta'ba yarda da maganarki ba wallahi. Ban 'ki ba Baban Sauden ni kaina yanzu na fara hasashen halayensa marasa kyau da yake b'oyewa mu kuma yana bayyana mana masu kyawu amma idan ba haka ba me zai sanya ya san da wannan rikicin a tsakaninku ya d'auki kudi masu yawa ya bawa 'yar uwarki, ya shirya kai ki kasa ne koda maganar ta fasu babu wanda zai aminta dake "

Hannu nasa na goge ragowar hawayen da yake fita daga idona yayin da nake jin wani irin zugi a kasan zuciyata. Mutumin nan karshen munafiki ne.
Ta ce." Kin ga ba wai naki yarda da abinda Allah ya kaddara ba ne, amma kin san istahara gaskiya ce Amina, an bincika mini sosai lamarin nan akwai sa hannu tunda ai farkon auranku ba haka yake ba, tunaninsa a rikitar ana so ma adasa masa kiyayyarki da zarginki a cikin zuciyarsa. Yanzu haka ma malamin ya ce mini yana can hankalinsa a tashe domin lokacin da ya yi sakin a tunzure yake k'wa'kwalwarsa tana ta gaya masa karya da gaskiya yanzu kuma da ya dawo nutsuwarsa ya fara nadama."

Murmushin takaici na yi na ce." Anti Yagana duk wata istahara ta bi bayan wadda kai za ka yi da kanka, idan kin ce akwai asiri ko farraku a tsakaninmu ba zan musanta miki ba, amma ban yarda da cewa yana can hankalinsa a tashe ba me yasa bai kira waya ba."
Ta ce.'' Ai yanzu akwai turaran da za ki yi wanda dolensa ya neme ki kafin nan kafi faduwar rana haka malamin ya ce."

Dariya ce ta k'wace mini duk da halin da nake ciki amma yadda anti Yagana ta hakikance tsakaninta da Allah sai ta ba ni tausayi da dariya na ce." Anti Yagana ki yi hakuri ba zan iýÿÿÿ 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~ya hayakin komai ba indai akan bawan Allan nan ne, mu yi addu'a kawai idan da alheri komawata gidansa sai na yi hakuri na koma, idan kuma babu alheri sai ki ga Allah ya kawo mini wani.....
'þ
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne vip 1k akan telegram.Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*


TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

https://chat.whatsapp.com/K944WIHnBaKHDrZS6snUky

*TALLAH!*
*Albishirinku mata ´an ™walisa matan da suka amsa sunansu mata, waWanda suka san sirri da fa'idar gyaran jiki domin ta da komaWar sha'awarsu. To ku matso kusa kuji, wai kuna da labarin shahararren kamfaninnan na ™awa da ™awa Waya tamkar da dubu, sha ™undum, mai suna?*
*DUNIYAR LAFIYA ISLAMIC NATURAL PRODUCT & WOMENS CONSULTATION*
*Daga aunty Fatima Buhari rijiyar lemo 7ano state*
*Cibiyace da tai fice wajen gyaran ma'aurata*
*Wannan kamfanin basu fito ba saida suka shirya tsab domin taimakon mata ta hanyar samar musu da magunguna ingantattu nagartattu wanda aka haWa da natural kaya cikin tsabta da inganci, komai a kwali yake ´ar uwa cikin tsabta da nutsuwa aka shirya muku*
*ina masu son soma kasuwanci ku matso Anty Fatima tana bada kaya a sari akan farashin da zaki gode mata, tana raba kayanta ga manyan shagunan saida magunguna dake cikin kasuwar kurmi dake kano, tana tura kayanta izuwa gari_gari ™asa_™asa. Kayan sari kona miliyon nawa kike da bu™ata zasu iso hannunki a cikin kwana biyu da izinin Allah*
*Ni Badiat Ibrahim Mrs Bukhari ™awar Sabuwan maigogul, Aminiyar Iyabo, uwar Wakin Tani Shanono na gwada na san amfaninshi, kema ´ar uwa ki kwada zaki bani labari siyan nagari maida kuWi gida.*
*Mun sani yanzu yana da kyau duk abinda zamu siya musan ingancinshi da nagartarshi bawai muita siyan magungunan mata kara zube ba.*
*Wannan kamfanin kayansu babu algus ko almundahana a ciki, da tsoron Allah da ™warewa gami da gogewa ta sanin* *yadda ake sarrafa magunguna suke aikinsu, cikin nagarta da gangariyar tsabta.*
*Abu mafi sha'awa komai a cikin kwali yake a rufe kirib*
*ga kaWan daga cikin abubuwan da kamfanin yake samarwa*=ØGÜ<Øûß
*Tsumin dadi har Madiga tareda gunbarshi*
*Tsumin no excuse mela™abin bita zaizai*
*Gumbar dare daya wanka goma, dana gari da zumarta da tsuminta duk muna dashi*
*Zumar hana bacci gumbarta da garinta*
*Munada Arabian sabaya tare d Sudanese sabaya*
*Da zumarta*
*Sabaya ce dake cuko da ´a mace duk ramarta, da ™anjamewarta*
*Itama da zumarta*
*muna da mummuna da aiki*
*Akwai tsumi da gumbar ta da zaune tsaye*
*muna da kogin daWi*
*Abangaren sanyi sun samar ma mata maganin matsolilinsu*
*muna da fitattun maganin sanyin da yake fata_fata d sanyi yayi mishi korar kare*
*Khanzur Rahman herbal formular*
*Sanyi clear syrup*
*7 days for chronic infections flusher*
*Sannan kuma muna da* *Package amarya*
*Package Uwargida*
*Package irin na zawarawan da suke shirin sabon aure*
*Bugu da ™ari wannan kamfani yana sarrafa magungunan maza ba a iya na mata ya tsaya ba, wannan kamfani magungunan da yake samarwa suna da yawa wannan tsakurene daga cikin kayansu*
*Da sauransu da sauransu wanda bamu ambata ba.*
*Ba fa a iya haka muka tsaya ba muna d cancada cancadan zannuwan Gado da carpet*
*Domin neman ™arin bayani ku tuntuSeta a kan lambar wayarta kai tsaye*
+2348032089456

*37*
Ya fad'a muryarsa har tana rawa, sai ya ba ni tausayi ni ma na ji idona ya ciko da kwalla dama daurewa kawai nake yi.

Haka muka karya a daddafe har yaran suma gabad'aya jikinsu ya yi sanyi ganin yadda muke cikin alhini da damuwa Yusi dai ya takure a kusurwar kujera har da kuka sai da anti Yagana ta rarrashi tukkuna ya yi shiru.
Garba almajirin anti Yagana ya shigo ya ajiye robarsa a bakin kicin ya shigo falon muka gaisa anti Yagana ta ce ya yi maza ya zuba ruwa a diro amma kafin nan ya fara wanke shi. Har ya juya zai fita sai ya tsaya yana kallon Yusi ya ce." Ka je in ji wannan din nan yama sunansa?" Ya tsaya yana tunani. fadila ta ce." Bak'on da suka zo tare?"
Da sauri ya daga kansa yana cigaba da cewa." E shi ya ce na kira shi yanzu ya je Babansa ya kira waya za su gaisa."
Na dubi Yusi da mamaki a tare da ni, dama duk safiya Yana kiran waya don su gaisa, da farko da Garba ya ce ya je na d'auka Sukairajun yana buk'atar wani abu ne bayan karin kummalon da aka kai masa.
Yaron ya tashi da saurinsa sai na dakatar dashi ina fad'in." Yusi dama Baban yana kiran waya ne ku gaisa kullum?"
Ya ce." E wataran ma har ya ce na bawa su Arif da Sultan su gaisa, ko Arif?" Ya fad'a yana kallonsa. Ya ce." Eh hakane har ya ce a gaishe daku bakidaya.''
Na gyada da mamaki fal a tare da ni. To shin wai me mutumin nan yake nufi ne? Ni ban ma ga amfanin zaman Sukairaju a tare da ni ba, kuma yaro dai ni na haifi abina ba za a yi wannan munafurcin da ni ba, ka sake ni amma ka dinga bibiyar 'yan uwana har da yaron da na haifa da wani namijin.
Na ce ." To koma ka zauna ba za ka je ba."
Anti Yagana da sauri ta ce." Akan me?" Shiru na yi kawai Ina kallonta da mamakin neman dalilin da take yi wanda ta fi kowa sani.
Tana kurbar kunun gyadar da ta tsiyaya kofi ta ce." Ki kyale shi kawai ya je, idan kuma ba so kike ki fito da komai fili ba, ta inda ya fi ki wayo kenan, yadda yake tafiyar da lamarin a siyasance sai ki zuba Ido ki ga iya gudun ruwansa."
Na yi shiru Ina nazarin maganarta. Ni dai da ta barni zan datse alakar ne daga yau din, shi ma Sukairajun na sallameshi don ban ga amfanin zamansa a tare damu ba illa dorawa masu gidan nauyi da ya yi."
Kimanin minti ashirin yaron ya yi da fita sai gashi ya shigo ya zauna yana kallon anti Yagana ya ce." Baba ya ce na gaya miki zai kira ki yanzu."
Da sauri ta ce." To shikkenan Yusifa."
Kawai na saki baki ina kallon ikon Allah. Gabad'aya abincin ma da nake ci sai ya fita daga raina na zuba mata ido a lokacin da ya kirata suna magana akan rashin lafiyar Gwaggwo.
Anti Yagana ta saki jiki da baki tana ta jadadda masa yadda Gwaggwon take jin jiki har da ce masa tana kwance bata iya motsa komai na jikinta.
Da yake handsfree ta sanya wayar ina jin muryarsa tar yana cewa." Ni muna gaisawa da Yusuf na ji ya fashe mini da kuka koda na tambayeshi shine yake gaya mini kakarsa ce babu lafiya kukan yaron ya daga mini hankali kwarai da gaske dalilin da ya sanya ma kenan na kira ki domin na tabbatar ya gaya mini duk yadda aka yi, zan yi waya asibitin Malam din duk abinda ake bukata game da mara lafiyar ba zai gagara ba idan ma gado za su bata hakan zai fi sauki Allah Ya bata lafiya."
Anti Yagana tana ta amsawa da Amin Ya Allah, mun gode sosai da kulawa Allah ya kara arziki da wadata."
Suka yi sallama ta juyo tana kallona raina a tsananin 'bace na mik'a hannu dukkunsu har shi Yusi din ba su ankara ba na kife shi da marin da na tabbatar zai gigita shi .

Kiji tsoron Allah idan har kin san baki biyani kudin littafina ba to kada ki karanta zai fi miki alheri ki ha'kura ko ki biya mai hakki hakkinta.

Illai kuwa a ki'dime ya tashi ya yi hanyar waje hannunsa dafa da kumatunsa hawaye suka fara kasa tsere a kuncinsa.
Anti Yagana ta rufe ni da fad'a tana fad'in." Sai kin je kin tsiyayar masa da ruwan ido haka kawai saboda zalinci zaki kifa masa wannan mugun marin me ya yi miki? Lefin dai ba zai wuce ya gayawa mijinki magana ba, shikkenan fa sai ki lahanta shi.''
Shiru na yi ban tanka mata ba kawai na tashi da zumar barin wajan. Yaron da yake tsaye a bakin kofa ya d'auka dukansa zan sake yi ya fita a guje yana sheshsheka.
D'aki na shiga na zauna a gefan katifa kaina a daure domin duk yadda na kai ga ganin na hasaso abinda mutumin nan yake nufi a kaina na kasa ganewa.
Shin wai ko ya manta da cewar ya sake ni ne, wane irin munafurci ne wannan da neman lallai sai ya d'ora mini lefi. Ka sake ni ka fita daga sha'anina mana.
Wayata na d'auka da sauri kiransa zan yi domin na ji shin me yake nufi da ni ne.
Kamar yana jiran kiran nawa karaf ya daga. A kaurare babu gaisuwa balle girmamawa dalili duk ya zubar da mutuncinsa a idona bana son mutum munafiki.
Na ce." Ban gane abinda kake nufi ba, ko ka manta cewa yanzu babu wata alaka da take tsakanina dakai? Ina ruwanka da bibiyar abinda ya shafe ni. Gwaggwo dai mahaifiyar mijina ce wanda mutuwa ta yi mana kutse ta shiga tsakani, na tabbata kuwa a duniyar nan ba zan sake katari da namiji mai nagartarsa ba. Kana ta bina da sharri, ka yi nan ka 'bata ni, ka bi nan ka 'bata ni, to ta Allah ba taka ba, ka ja tsumman rayuwarka, ba ma buk'atar ko kwabonka, ba na son munafurci ni."

Cikin nutsuwa kamar bai ji zafin maganganuna ba ya ce.'' Ai na mayar dake dama na yi ne domin ya zama gargadi a gare ki. Kuma ba don ke nake tsaye akan abinda ya shafeki ba, saboda wasu dalilai ne, ke ki ka haifi Yusuf amma ya fi ki hankali, kuma saboda shi din na shiga lamarin, ai na san kakarsa ce ko ba itace ta haifi Aminu Salihi ba."
Cikin takaici da b'akinciki na furta." Ban mayu ba, wallahi ban mayu ba na saku har abada ni dakai dama can ba a son raina aka yi ba, ba zaka tozartani ba wallahi ko maza sun kare a duniya ba zan zauna da kai ba, kuma ko mutuwa Gwaggwo ta yi menene abinda ya dame ka, babu ruwanka ba na son munafurci fa." Na sake maimaita kalmar munafurci domin na tunzurashi.
Bai tunzuru ba a tsanake ya ce." Sai ki yi kuma ni dai na mayar dake shekaran jiya na yi sakin jiya da safe kuma na kudire a raina na mayar dake yanzu kuma na sanar miki, don haka har yanzu kina karkashin ikona."
Da sauri ya yanke wayar kamar ya san abinda yake bakina mai muni ne tabbas da bai kashe wayarsa ba sai dai ya ji ruwan ashar a kunnansa saboda yadda zuciyata take a tunzure. Na kasa motsi daga inda nake gumi na yanko mini tsabar tashin hankali kamar yadda ya fad'a a musulunce na mayu tunda ko jini daya ban yi ba kuma ka'idar musulunci jini uku ne na fita daga idda.
Hawaye masu zafi suka fara karakaina a kumatuna. Anti Yagana ta shigo d'akin da karsashinta ganin yanayin da nake ciki ya sanya ta d'an yi sanyi ta tsaya tana fuskantata..."Menene kuma?" Tambayar da ta yi mini kenan.
Cikin k'unci da takaici na ce." Anti Yagana a wannan karon dole ki yi hakuri na d'auki mataki da kaina domin siyarwa kaina mutunci. Yadda na lura da mutumin nan bashi da mutunci ko kad'an kuma yana yi wa mata kallon wulakantattu idan ba haka ba me zai sanya ka saki mace haka kawai babu hujja mai karfi saboda kawai jin dadi gobe kuma ka ce ka mayar da ita addinin bai ce haka ba Anti Yagana ki zauna ke kanki ki dubi lamarin nan a tsanake kada soyayyar da kike masa ta sanya ki danne lefinsa ba fa daidai ba ne abinda ya aikata mini."
Jiki a mace ta ce." Na sani wallahi Amina, kuma bayan ke wallahi tallahi babu wanda ya kai ni jin ciwon sakin da ya yi miki, ni yadda na fahimta kamar bashi da ilimin addini mai zurfi boko ce kawai take dawainiya dashi shiyasa yake ganin kamar abinda ya aikata ba wani lefi ba ne. Abu na gaba kuma kin san shi, abinda ba na sha'awar ya kasance da ni a rayuwata wallahi kema ba na sha'awar ya faru dake, ba na yi miki sha'awar zawarci da lissafin aure don ma Allah Ya takaita gidan alhji Muntari ba ki haihu ba, wannan dalilin ya sanya nake ta dannarki ki yi hakuri ki zauna kowace mace tana da kalubale."
Na ce." Anti Yagana kada ki ce na ki jin maganarki wallahi na fahimci abinda kike gudu, amma dai don girman Allah wannan karon ki kyale ni da mutumin nan kada ki shiga ciki ki ja bakinki ki yi shiru kawai ki zuba mini ido."
"To wane shiri za ki yi akansa kin san dai shi namiji ne ke kuma mace tunda kuma ya ce ya mayar dake bafa yadda za ki yi dole ha'kuri ne naki."
Na sani anti Yagana ba shirin da zan yi akansa amma ba zan koma ba kamar yadda yake tsammani wallahi sai ya tako kafarsa garin nan."
Ta gyada kanta tanà d'an murmushi ta ce." Abu ne me sau'ki ai tunda yana sonki za ki gan shi kuwa.
Ban ce mata komai ba har ta kama hanya ta fice daga dakin.

Tun cikin dare na kammala shirye shirye na don haka gari yana wayewa na fito a kintse da zummar d'aukar hanya tunda d'akin da nake yana da bandaki ban fito ba sai da na shirya tsaf tukkuna. Gabad'aya suna falon ana shirin karyawa hadda maigidan a zaune bai fita ba dama ba kasafai yake fita da wuri ba idan juma'a ce.
Fitowata ta d'auki hankalinsu gabad'aya na gyara yanayina don ba na so ta dakatar da ni daga kudirin da na yi. A tsanake na ce." Anti Yagana na shirya fa zan tafi kamar yadda muka yi magana jiya wallahi da Gwaggwo na kwana a cikin raina."
Tana kallona ta ce." To kin gayawa mijin naki ko dai ?"
Eh kawai na ce mata a takaice. Yadda ta zuba mini ido shi ya tabbatar mini da cewa ba ta yarda da amsar dana bata bata
Yusi yana gefe a zaune ya yi nairainarai da ido saura kiris ya fashe da kuka dan tun jiyan nan dana mare shi bai zo wajan da nake ba. Kallo d'aya na yi masa na kawar da kaina daga kansa domin Ina so na horar dashi akan abinda ya aikata ko don gaba ya kiyaye furta abinda ba shikkenan ba.
Cikin sigar zolaya Babansu Fadila ya ce." Madam ba gaisuwa ne ko na yi wani lefin ne kuma."
Cike da jin nauyi na ce." Yi hakuri wallahi na d'auka dana fito na gaisheka, gabad'aya hankalina ne baya jikina."
Ya ce." Amma dai kya bari ki karya tukkuna sai ki tafi, da za ki bari ma akwai motar da zata tashi karfe goma sha daya na safe sai na kira direban yanzu."
Na ce." Anya kuwa zan bari ai ka barshi kawai zan iya shatar motar ma gabad'aya babu damuwa.
Cikin dai zolayar dai da ya saba da sigar wasa ya ce." Au na manta Hajiya ce fa uwargidan a wurin Yallabai."
Murmushi kawai na yi na dubu anti Yagana tana tambayata yaushe zan dawo.'
Na ce." Nan da sati guda in sha Allahu zan dai kira ki idan zan taho din."
Ba ta ce komai ba ta fara tsiyaya kunun gyadar cikin wani madaidaicin fulas tana fad'in." Ki tafi dashi ko a mota sai ki kurba kina dai sauka ki kira ni."
Na ce." To shikkenan in sha Allahu......
'þ
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne vip 1k akan telegram.Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*

TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

https://chat.whatsapp.com/K944WIHnBaKHDrZS6snUky

*TALLAH!*
*Albishirinku mata ´an ™walisa matan da suka amsa sunansu mata, waWanda suka san sirri da fa'idar gyaran jiki domin ta da komaWar sha'awarsu. To ku matso kusa kuji, wai kuna da labarin shahararren kamfaninnan na ™awa da ™awa Waya tamkar da dubu, sha ™undum, mai suna?*
*DUNIYAR LAFIYA ISLAMIC NATURAL PRODUCT & WOMENS CONSULTATION*
*Daga aunty Fatima Buhari rijiyar lemo 7ano state*
*Cibiyace da tai fice wajen gyaran ma'aurata*
*Wannan kamfanin basu fito ba saida suka shirya tsab domin taimakon mata ta hanyar samar musu da magunguna ingantattu nagartattu wanda aka haWa da natural kaya cikin tsabta da inganci, komai a kwali yake ´ar uwa cikin tsabta da nutsuwa aka shirya muku*
*ina masu son soma kasuwanci ku matso Anty Fatima tana bada kaya a sari akan farashin da zaki gode mata, tana raba kayanta ga manyan shagunan saida magunguna dake cikin kasuwar kurmi dake kano, tana tura kayanta izuwa gari_gari ™asa_™asa. Kayan sari kona miliyon nawa kike da bu™ata zasu iso hannunki

Please Login or Register in order to submit comment