Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

k'arin bayani da kuma neman alfarma samun lokaci daga wajensa don su tattauna ya kuma wanke kansa dangane da zargin da jama'a suke yi a kansa.....
'þ
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne 1k akan telegram.Normal What'sapp group kuma #700*
*Hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*

TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

https://chat.whatsapp.com/K944WIHnBaKHDrZS6snUky
*TALLAH!*
*Albishirinku mata ´an ™walisa matan da suka amsa sunansu mata, waWanda suka san sirri da fa'idar gyaran jiki domin ta da komaWar sha'awarsu. To ku matso kusa kuji, wai kuna da labarin shahararren kamfaninnan na ™awa da ™awa Waya tamkar da dubu, sha ™undum, mai suna?*

*DUNIYAR LAFIYA ISLAMIC NATURAL PRODUCT & WOMENS CONSULTATION*
*Daga aunty Fatima Buhari rijiyar lemo 7ano state*

*Cibiyace da tai fice wajen gyaran ma'aurata*
*Wannan kamfanin basu fito ba saida suka shirya tsab domin taimakon mata ta hanyar samar musu da magunguna ingantattu nagartattu wanda aka haWa da natural kaya cikin tsabta da inganci, komai a kwali yake ´ar uwa cikin tsabta da nutsuwa aka shirya muku*
*ina masu son soma kasuwanci ku matso Anty Fatima tana bada kaya a sari akan farashin da zaki gode mata, tana raba kayanta ga manyan shagunan saida magunguna dake cikin kasuwar gurmi dake kano, tana tura kayanta izuwa gari_gari ™asa_™asa. Kayan sari kona miliyon nawa kike da bu™ata zasu iso hannunki a cikin kwana biyu da izinin Allah*
*Ni Badiat Ibrahim Mrs Bukhari ™awar Sabuwan maigogul, Aminiyar Iyabo, uwar Wakin Tani Shanono na gwada na san amfaninshi, kema ´ar uwa ki kwada zaki bani labari siyan nagari maida kuWi gida.*
*Mun sani yanzu yana da kyau duk abinda zamu siya musan ingancinshi da nagartarshi bawai muita siyan magungunan mata kara zube ba.*
*Wannan kamfanin kayansu babu algus ko almundahana a ciki, da tsoron Allah da ™warewa gami da gogewa ta sanin* *yadda ake sarrafa magunguna suke aikinsu, cikin nagarta da gangariyar tsabta.*
*Abu mafi sha'awa komai a cikin kwali yake a rufe kirib*

*ga kaWan daga cikin abubuwan da kamfanin yake samarwa*=ØGÜ<Øûß


*Tsumin dadi har Madiga tareda gunbarshi*

*Tsumin no excuse mela™abin bita zaizai*

*Gumbar dare daya wanka goma, dana gari da zumarta da tsuminta duk muna dashi*

*Zumar hana bacci gumbarta da garinta*

*Munada Arabian sabaya tare d Sudanese sabaya*
*Da zumarta*

*Sabaya ce dake cuko da ´a mace duk ramarta, da ™anjamewarta*
*Itama da zumarta*

*muna da mummuna da aiki*

*Akwai tsumi da gumbar ta da zaune tsaye*

*muna da kogin daWi*

*Abangaren sanyi sun samar ma mata maganin matsolilinsu*
*muna da fitattun maganin sanyin da yake fata_fata d sanyi yayi mishi korar kare*

*Khanzur Rahman herbal formular*
*Sanyi clear syrup*

*7 days for chronic infections flusher*

*Sannan kuma muna da* *Package amarya*
*Package Uwargida*
*Package irin na zawarawan da suke shirin sabon aure*
*Bugu da ™ari wannan kamfani yana sarrafa magungunan maza ba a iya na mata ya tsaya ba, wannan kamfani magungunan da yake samarwa suna da yawa wannan tsakurene daga cikin kayansu*
*Da sauransu da sauransu wanda bamu ambata ba.*
*Ba fa a iya haka muka tsaya ba muna d cancada cancadan zannuwan Gado da carpet*


*Domin neman ™arin bayani ku tuntuSeta a kan lambar wayarta kai tsaye*
+2348032089456


*27*
Kafin ma ya kammala wayar Sukairaju ya shigo, ya d'an tsaya daga gefe bayan ya gaishe mu. Sai da ya bari ya gama tukkuna ya risina tare da mika masa wayar hannunsa.
Ya kar'ba kimanin minti biyar ya gama dubawa ya mika masa wayarsa a nutse ya ce." Kada ku damu in sha Allahu alheri ne, gobe za mu tattauna da gidan jarigar Amana daily trust zan wanke kaina bisa zargin da jama'a suke yi mini.,

Sukairaju ya sake risinawa yana fad'in." Ranka ya dad'e lamarin ne ya karad'a gari mussaman social media jama'a sai maganganu marasa dad'i suke yi akanka, dalilin da ya sanya hankalinmu ya tashi kenan"
Ya furta." No kada ku damu zai wuce an riski kalubale iri iri, an cimma nasara kuma, wannan ba komai ba ne, zan dai yi bincike akai sosai."

Hajja ta ce." Amma dai Alhaji Sammani bai kyautawa rayuwarsa ba wallahi, yanzu wanene ya san iya adadin mutanan da ya takewa hakki."
Ya ce." Sai Allah Hajja domin wad'anda suka rasu a 'karkashin ayyukana suna da yawa wallahi, kuma duk wanda na tabbatar da mutuwarsa zan fitar da hakkinsa na bayar, shi Sammanin shine ya zalince ni."
Sukairaju ya k'ara shigowa a karo na biyu da sauri ya nufo shi da waya, kafin ya k'arasa ya dakatar dashi yana cewa." Sukairaju na gaji da magana daya don Allah kada ka k'araso nan, na san inda matsalar take zan kuma yi maganinta."

Ya tsaya bai kàrasa ba kamar yadda aka umarce shi amma bai fita ba ya sake sunkuyar da kansa da ladabi ya ce." Sir lamarin ne ya sake yin tsamari ne wannan yana da kyau ka duba domin daga gida abin ya sake fitowa."
Shiru ya yi bai ce masa komai ba, sai hakan ya bashi damar isa wajensa ya mik'a masa wayar tare da nuna masa abinda yake zo ya gani.
Da sauri na ga ya d'ago kansa yana kallona da mamaki mai yawa a tare dashi.
Ban kawo komai ba balle na zargi abin ya shafe ni.
Ko da ya gama karantawa bai ce komai ba ya bashi umarnin fita. Numfashi ya fesar kafin ya yun'kura ya tashi ya nufi samansa ba tare da ya sake wata magana ba.
Gabad'aya hankalinmu ya tashi har mahaifiyartasa, ta ma manta wadda take dashi fadi take yi Amina tashi ki bi shi maza domin yana buk'atar wani a kusa dashi.
Ni kaina sai bayan na tashi din ne naga kamar rashin dacewar hakan tunda ga amaryarsa a ganina ita ya kamata ta je kusa dashi.
Sai na dan tsaya da tafiya.
Ta sake fad'in." Maza ki je mana, kin san shekaru sun fara hawa kansa kada ya yanke jiki ya fad'i.
Gabana ya buga da karfin gaske dana tuna rashin lafiyar da yayi kwanaki fad'uwa ya yi har sai da aka d'auke shi bai san inda kansa yake ba.
Na nufi saman da sassarfa da fargabar abinda zai biyo baya.
yana zaune a gefan gado ya d'an tallafe ha'barsa da hannu kamar mai nazari na nufe shi yayin da tausayinsa yake tsirga mini, kusa dashi na zauna a nutse na ce." Baba kada tunani ya haddasa maka ciwo, kaifa babba ne, kuma kayi gwagwarmaya menene baka gani ba don Allah kada ka damu akan wannan abin, muna cikin tsananin bukatarka a yanzu."

Ya dube ni a nutse ya furta." Ke da yaranki Kuna buk'atar hakkin tsohon mijinki Aminu Salihi wanda na take bayan rasuwarsa ko?"

Gabana ya wani buga da mugun karfi. Na zuba masa ido Ina kallo lebana yana rawa tsabar mamaki da tashin hankali.
Ya d'auki wayarsa dake saman dirowa ya farara labule. Minti uku ya miko mini, babu gardama na kar'ba wani pege ne da ban san me shi ba, akayi tagging dina wanda ya yi rubutun yana magana akan yadda Alhaji Tajo yake amfani da matasa domin tara dukiya har yana bada labarin Yaya Aminu da irin bautar da ya yi masa yana kuma jadaddawa a rubutunsa cewa da yawuna ya fito yake magana akan hakkina dana yarana da aka take.
Cikin wani irin yanayi na tsantsar damuwa da tashin hankali na shiga fece book din ina ta scrolling abinda yake ta trading kenan. 'Cewa jita jitar da ake ji dangane da Alhaji Tajo da ma'aikatansa gaskiya ne, domin kuwa matarsa wadda yake aure a yanzu tsohon mijinta Aminu Salihi kafin rasuwarsa ya yi aiki a karkashinsa wanda kowa shaida ne dangane da yadda ya bautata masa a wata majiyar ma ana cewa sanadiyar aikinsa ne ya kamu da lalura sa'i daya kuma ya kore shi daga aiki domin ya gane bashi da mamora karfinsa ya kare, bayan ya sallameshi daga aiki bai bashi komai ba, a haka Aminu Salihi ya yi ta jiyya har ya rasu da damuwar hakan. Rahoto ya tabbatar da cewa da yawun Aminu Salisu mai hula wannan 'yar kasuwar nan da ta yi shura wajan fashion designer a kafafan sadarwa da amincewarta wannan rahontan ya fita."
Gidajen jaridu da wanda suka kai da wanda basu kai ba sai posta hoto na da nasa suke yi. Wasu ma harda hoton yaya Aminu da Kamalu da Yusi.
Kuka ya k'wace mini da k'arfi na sanya hannu na toshe bakina Ina kallonsa hawaye na shatata.
Ya kar'bi wayarsa ya ajiye ya matsa daga kusa da ni, ya ja jikinsa ya jingina da allon gadonsa.
A hankali na matsa kusa dashi ina kuka na ce." Wallahi tallahi Baba ba da yawuna aka fitar da wannan maganar ba, asalima ban san me pege din ba idan ka lura sabon shafi ne ba a jima da bud'e shi ba, wata'kila an shirya mini hakane domin a 'bata ni a wurinka, ba zan ta'ba cin zarafinka a duniya ba Baba idan ban ya'da alherinka ba ai ba zan yad'a sharri a kanka ba, ka yarda da ni wallahi ba ni da masaniya abinda yake faruwa, babu hannuna."

Ya dube ni a yayin da na gama firgicewa domin hankalina ya kai ma'kura wajan tashi jin yadda lamarin yake nema ya sauya salo, hakika duk wanda ya shirya wannan lamarin ya yi mini farin sani. Na san dai kafin k'addarar aure ta ratsa tsakanina dashi a ko'ina na kan saki bakina na soki sha'aninsa na kushe shi, na nuna ba na daya daga cikin mabiyansa idan aka tambaye ni hujja ba na rufewa fad'a nake yi. Ban ta'ba tunanin hakan zai janyo mini gagarimar matsala ba tunda ban ta'ba zaton aure zai ratsa tsakaninmu.
Ganin yadda na kanainaiyeshi da ro'ko da magiya ya sanya ya sassauta fuskarsa ya gyara zamansa a tsanake ya dube ni yana ce wa." Me yasa tunda muka yi aure ba ki gaya mini cewa Aminu Salihi ne mahaifin Yusuf ba.
Hannu na sanya na goge hawayen da suke zuba na ce." Ban san ta yadda zan gaya maka ba wallahi, ni dai abinda nake so ka fahimta shine wallahi ba ni da hannu wajan wannan rubutun. Abinda na yi Imani dashi shine duk wanda ya shirya hakan yana da masaniya akan sha'anina."

Ya zuba mini ido kafin ya ce." To ke wa kike ganin zai hakan a cikin wad'anda ki ka sani ko kike tarayya dasu."
Na hada hannuna da nasa na rintse a na ce." Wallahi ba zance ba Baba, ka yarda da dani har cikin zuciyata babu mugun nufi a tsakaninmu."
Ya ce." Ai dama ni ma ban ce da mugun nufi ba, abinda dai ya fi damuna yadda ba ki sanar da ni cewa uban yaranki ya ta'ba aiki a k'arkashina ba, kin ga dole ne yanzu zuciyata ta d'ora zargi akan cewa da hannunki maganar nan ta fita, da kin sanar da ni tuntuni da Ina ga da duk haka ba ta faruwa."
A sanyaye na ce." Ban san ya za a yi na gaya maka ba, to na ce maka me? ya fa riga ya mutu shekara da shekaru kuma maganarsa a tsakaninmu zata iya haifar da wata matsalar maigirma."
Ya d'an jima yana kallona kafin ya ce." Ki gaya mini gaskiya shin bayan rasuwar Aminu Salihi Alhaji Sammani ya je ya yi muku ta'aziya ko bai je ba."
Girgiza kaina na yi a hankali na ce." Bai je ba."
Ya ce." Kin ga hakan yana nufin kudin dana fitar da sunan magada suna wajansa"

Shiru na yi ban ce komai ba, ni dai burina kada ya zarge akan abinda yake ta yawo a kafafan sadarwa.
Ya dan riko kafadata tare da sanya tafin hannunsa yana goge mini fuska ya ce." Daina kukan haka na aminta dake wata'kila ana bin ki ta karkashin kasa ne to sai aka samu wannan damar amma duk yadda akayi wanda ya fitar da maganar nan ya san ki ciki da waje, babu komai zai wuce in sha Allahu."
Yana maganar yana dan bubbuga bayana. Zuciyata ta dan yi sanyi amma har yanzu damuwar bata sake ni ba, domin yadda ake ta sukarsa ana yad'a sharri akan harkokinsa ya tsaya mini a raina.
Luwai na yi a jikinsa ina sauke ajiyar zuciya yayin da hannunsa yake dan dukan bayana a hankali a hankali d'akin ya yi shiru na tsayin mintina goma babu sautin komai sai na numfashinmu.... Daidai lokacin da nake yun'kurin zare jikina daga nasa ta turo d'akin ta shigo duk muka bita da kallo
Cikin 'yar fargaba na cire jikina daga nasa na d'an ja gefa, ta k'araso a nutse babu fara'a a tare da ita ta ce.'' Kin san dai ba haka ake yi ba ko? kada ki bud'e kofar fitina a tsakaninmu lamarin ba zai yi mana kyau ba wallahi, wace macece za ta yarda ayi mata wannan iskacin, aka ce ki zo domin ki kula dashi me yasa ba ki gayyace ni ba, a matsayin matarsa nake kuma amaryarsa me ya sa za ki 'kebe dashi kusan mintina talatin, kin san dai ko ke aka yi wa haka ba za ki ki dadi ba."
Shiru na yi ban ce mata komai ba, domin duk maganganunta akan hanya suke tana da gaskiya kuma ko ni ce ba zan yarda ba gaskiya dalilin ma da ya sanya kenan na ja bakina na yi mata shiru tana ta furzar da takaicinta. Jin tana sanyo Hajja a ciki ya sanya ya ce." Ba za ki yi mana shiru ba ko? ke wai me yasa ba kya aiki da iliminki ne, me ki ka shigo ki ka ina yi da ita da kike so ki zage ni."

Sai ta rushe da kuka tana cewa." Ni ba da kai nake ba, ai ta san ba ta kyauta mini ba shiyasa ta yi shiru bata da gaskiya, kai kuma kana biye mata, har kana so ka kare ta."
Yunkurawa na yi na tashi domin fita daga d'akin ta bi ni da harara tana jan tsaki ban kulata ba na kama hanya na fice zuciyata a cunkushe.

Ban iya rintsawa ba a daran ranar raba dare na yi ina duba comments din mutane dangane da abinda yake faruwa wasu sai zagina suke yi suna fad'in dama ba ni da kunya sannan kuma butulu ci na yi masa ban kuma san alheri ba. Tsirarun wad'anda suke goyon bayansa sune suke fad'in wannan maganganun. Amma dai masu zaginsa sun fi rinjaye.
A daran dai na shiga fege dina na fece book din a karo na biyu zan sake yin rubutu akansa wannan karon rubutuna yana d'auke da sa'kon godiya da yabawa, jinjinawa da sadaukarwa a gare shi, na kuma fito na gayawa duniya cewa babu yawuna dangane da rubutun da yake ta yawo a kafar sadarwa asalima ban san me pege din ba, na rufe da yi masa kyawawan addu'oi tare da samun cigaba da d'aukaka da kuma gamawa da duniya lafiya.....
'þ
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne 1k akan telegram. Normal What'sapp group kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*


TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

https://chat.whatsapp.com/K944WIHnBaKHDrZS6snUky
*TALLAH!*
*Albishirinku mata ´an ™walisa matan da suka amsa sunansu mata, waWanda suka san sirri da fa'idar gyaran jiki domin ta da komaWar sha'awarsu. To ku matso kusa kuji, wai kuna da labarin shahararren kamfaninnan na ™awa da ™awa Waya tamkar da dubu, sha ™undum, mai suna?*
*DUNIYAR LAFIYA ISLAMIC NATURAL PRODUCT & WOMENS CONSULTATION*
*Daga aunty Fatima Buhari rijiyar lemo 7ano state*
*Cibiyace da tai fice wajen gyaran ma'aurata*
*Wannan kamfanin basu fito ba saida suka shirya tsab domin taimakon mata ta hanyar samar musu da magunguna ingantattu nagartattu wanda aka haWa da natural kaya cikin tsabta da inganci, komai a kwali yake ´ar uwa cikin tsabta da nutsuwa aka shirya muku*
*ina masu son soma kasuwanci ku matso Anty Fatima tana bada kaya a sari akan farashin da zaki gode mata, tana raba kayanta ga manyan shagunan saida magunguna dake cikin kasuwar kurmi dake kano, tana tura kayanta izuwa gari_gari ™asa_™asa. Kayan sari kona miliyon nawa kike da bu™ata zasu iso hannunki a cikin kwana biyu da izinin Allah*
*Ni Badiat Ibrahim Mrs Bukhari ™awar Sabuwan maigogul, Aminiyar Iyabo, uwar Wakin Tani Shanono na gwada na san amfaninshi, kema ´ar uwa ki kwada zaki bani labari siyan nagari maida kuWi gida.*
*Mun sani yanzu yana da kyau duk abinda zamu siya musan ingancinshi da nagartarshi bawai muita siyan magungunan mata kara zube ba.*
*Wannan kamfanin kayansu babu algus ko almundahana a ciki, da tsoron Allah da ™warewa gami da gogewa ta sanin* *yadda ake sarrafa magunguna suke aikinsu, cikin nagarta da gangariyar tsabta.*
*Abu mafi sha'awa komai a cikin kwali yake a rufe kirib*
*ga kaWan daga cikin abubuwan da kamfanin yake samarwa*=ØGÜ<Øûß
*Tsumin dadi har Madiga tareda gunbarshi*
*Tsumin no excuse mela™abin bita zaizai*
*Gumbar dare daya wanka goma, dana gari da zumarta da tsuminta duk muna dashi*
*Zumar hana bacci gumbarta da garinta*
*Munada Arabian sabaya tare d Sudanese sabaya*
*Da zumarta*
*Sabaya ce dake cuko da ´a mace duk ramarta, da ™anjamewarta*
*Itama da zumarta*
*muna da mummuna da aiki*
*Akwai tsumi da gumbar ta da zaune tsaye*
*muna da kogin daWi*
*Abangaren sanyi sun samar ma mata maganin matsolilinsu*
*muna da fitattun maganin sanyin da yake fata_fata d sanyi yayi mishi korar kare*
*Khanzur Rahman herbal formular*
*Sanyi clear syrup*
*7 days for chronic infections flusher*
*Sannan kuma muna da* *Package amarya*
*Package Uwargida*
*Package irin na zawarawan da suke shirin sabon aure*
*Bugu da ™ari wannan kamfani yana sarrafa magungunan maza ba a iya na mata ya tsaya ba, wannan kamfani magungunan da yake samarwa suna da yawa wannan tsakurene daga cikin kayansu*
*Da sauransu da sauransu wanda bamu ambata ba.*
*Ba fa a iya haka muka tsaya ba muna d cancada cancadan zannuwan Gado da carpet*
*Domin neman ™arin bayani ku tuntuSeta a kan lambar wayarta kai tsaye*
+2348032089456

*28*
Washe gari da safe ban fita da wuri ba sai wajan takwas da rabi. Hajja kawai na samu a falo ita kad'ai.
A nutse na kàrasa wajan da take na tsuguna na gaisheta kamar koyaushe ta amsa tana d'an bina da kallo, matar tana da saurin fahimtar mutum ko yaya ta ga can ji a tare dani sai ta nemi ba'a si, a nutse ta ce." Zo zauna kusa da ni, na ji me yake faruwa Amina wannan kumburin na Idonki ba na lafiya ba ne."
Na zauna gefanta ina dan murmushi wanda sam babu nishadi a cikinkisa.
Ta ce." Menene yake faruwa?
Cikin rauni da damuwa na ce." Wallahi Hajja wani abu ne ya faru wanda bai yi mini dadi ba ko kad'an, wani rubutu ne ya fita da sunana a ciki wai ina neman hakkin yarana a hannun maigidan nan, mai rubutun kuma yana jadaddawa duniya cewa da yawuna ya fito yake sanarwa mutane."
Ta ce." Assha to shine ai me kuma? Idan ma kin fito kin yi magana ai ba lefi ba ne, abinda dai nake so na fahimta shine dama Babansu Yusi din ya yi aiki a karkashin Tajo ko kuwa?"

Hajiya lallai idan kina karanta littafin nan kuma ba ki biya ni hakkina ba, to Ina me tunasar dake girman hakkin mutun da wahalarsa. Ki biya ni gumina kafin ki karanta mini littafi.

Na goge hawayen da ya dan zubo mini na ce." E, ya yi aiki dashi kafin rasuwarsa."
Sai ta girgiza kanta cikin alhini ta ce." Allah Ya gafarta masa, ki samu nutsuwa kuma ki daina damuwa da hakan in sha Allah babu abinda zai faru."
Na ce." Na gode Hajja Allah ya kara girma." Ta dafa kafadata tana cewa." Ina ganin umarar nan tare zamuje ki d'an samu nutsuwa ki kuma yi addu'oi, Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu."
Na kalleta hawayen da nake ta dannewa suka fara zuba, na rasa wane irin so da k'auna baiwar Allah nan take yi mini, tana gudun b'acin raina sosai, tana kuma so koyaushe ta gan ni, cikin farinciki da walwala. Na ce." To shikkenan Hajja sai mu tafi taren in sha Allahu."
Hauwa ce take saukowa daga bene tana sanye da kanun kaya amma ta dora after dressing akai ta yi kwalliya sosai a fuskarta kuma ta yi kyau daidai gwargwado.
Ta iso wajan da muke zaune ni da Hajja ta zauna saman kujera tana fad'in." Hajja Ina kwana an tashi lafiya?"
Ta amsa da "Lafiya lau tana dan dubanta."
Ta d'an kalleni kafin ta ce." Ina kwana." Na amsa babu yabo babu fallasa."
Hajja ta ce." Tajo bai tashi ba ne?"
Babu kunya balle tsoron Allah ta ce." Bai tashi ba jiya bai kwanta da wuri ba."
Hajja ta yi shiru tare da kawar da kanta gefe. Ni kam maganar ta dan dake ni sai nake ganin kamar da gayya ta fad'eta."
Tashi na yi na nufi wajan cin abinci ina fadin." Hajja kin karya ne?"
Sai ta ce." Kin manta yau litinin ina Azimi."
Na ce." Wallahi na manta, Ina gyara kujerun wajan na dubeta." Hauwa ki zo mu karya."
Ta d'an yatsune baki tana cewa." Ina ga sai an jima ba na karyawa da wuri."
"Okey kawai na ce na gyara kujera na zauna a nutse na dan d'ibi abinda zan iya ci na hada tea na fara sha domin ya d'umama mini cikina.

Saukowarsa ta d'auki hankalinmu gabad'aya duk muka zuba masa ido yanayinsa kawai nake kallo kamar ba shi wanda ya shiga damuwa mai tsanani jiya ba. Ban d'auka zai wayi gari da karsashi irin haka ba. Kwalliya ma ya sheka sosai cikin wani irin yadi irin na manya babbar riga da yar ciki da uban aiki a gaban rigar. Tun kafin ya k'araso wajan da muke kuwa kamshinsa ya karad'e mu.
Ya risina yana gaishe da Hajja ta amsa tana cewa." Ban jima da tambayar Hauwa ba ta ce wa ai baka tashi ba."
Yana dan gyara agogon hannunsa ya furta." Eh yau na dan so na makara ne wallahi, ina da baki a waje zan fita wurinsu yanzu za mu interview."
Ta ce." To babu damuwa." Ya nufi hanyar fita bai dube ni ba. Abin ya sosa mini rai 'kwarai da gaske amma ban kawo komai ba illa iyaka azijanci irin na d'an adam, domin yadda ya sauko a gurguje wata'kila bakin masu muhimmanci ne. Ni kadai nake wannan hasashen a cikin raina. Ko minti biyar bai yi da fita ba Hauwa ta tashi ta haye sama ta bar mu a wajan ni da Hajja.

'Danjaridar ya ce.
"Da farko Allah ya taimake ka muna so mu ji daga bakinka dangane da jita jitar da take yawo a gari mussaman a kafafan sadarwa, inda kowa yake tofa albarkacin da yake bakinsa dangane da mutuwar wani ma'aikacinka da iyalinsa suka fito suna kuka akan cewa ka yi amfani da lafiya da kuruciyarsa a lokacin da yake raye domin neman dukiya karshe ajalinsa ya sauka a karkashin aikinka, ba ka je ka yi wa iyaye da iyalinsa ta'aziya ba, sannan kuma babu ihsani a tsakani, mutane da dama suna zarginka akan son zuciya da ko'karin tara dukiya domin ka gina kanka."
'Dan jaridar ya nisa kafin ya cigaba da cewa." To ana cikin wannan turka-turka a gari da sauran kafafan sadawarsa sai ga wata majiya mai toshe ta yi sanarwa kan cewa Matarka ta yanzu wadda a can baya ta ta'ba auran wani Aminu Salihi wanda ya kowa ya shaida cewa ya wahalta maka k'warai da gaske dalilin lalurarsa yana da ala'ka da abinda ya shafeka, ya kwanta jiyya ba ka duba shi ba, ba kuma ka aika wakili ba, ya fadi ya mutu ba ka je ta'aziya ba sannan ba ka yi ihsani ga iyalinsa ba. Wannan dalilin ya sanya itama matarka ta yanzu ta fito take nemawa yaranta hakkinsu a wurinka, Allah Ya k'ara lafiya ko za a yi mana karin bayani dangane da zargin da jama'a da masu hakki suke yi maka.

A tsanake ya yi sallama da mika godiya ga Allah da salatin annabi sannan ya fara da ce wa."
Ni dai Alhaji Tajudden Ibrahimu 'Danbatta a iya sanina da hasashena babu wani wanda yake karkashina

Please Login or Register in order to submit comment