Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wata lalura ba. Tabbas akwai wannan ciwon kuma kisa yake yi bayan ya gama galabaitarwa amma hakan ba zai zama hujjar da za a ce ba za a haihu ba domin yana iya canza komai hakan ba abu ne mai wahala ba a wurinsa. Da wannan tauhidin nata muka yi sallama jikina duka babu karsashi da sukuni na sake yin tubus a lokacin da na tuna irin rantsuwar da ta dinga yi akan yadda ta tabbatar da cewa yana sona domin idan babu soyayya ba zai ta'ba zama irin yadda nake so ba har ya kwana a k'ukutance gida irin wannan da babu tsaro a cikinsa.
Haka na wanzu cikin nazari da tunanin rayuwar da zan fuskanta a gaba.
Dutsan guga na ce Yusura ta kar'bo mini a shago, tunda ko babu wuta babban gen suke kunnawa da kaina na goge masa kayan tsaf na ajiye masa a gefansa bacci yake yi sosai wanda na tabbatar da cewa maganin da ya sha ne yake tasiri a jikinsa.
Ni da yarinyar dai muka yi akin towon har da man shanu ya sayo na kuwa soya shi da albasa mai yawa. Na ce idan zai tafi asibiti sai ya zo ya tafi dana Gwaggo domin zai yi mata dad'i a baki.
Na had'a masa komai cikin babban tire har zobo na yi masa wanda ya ji citta duk don saboda ya samu sau'kin kirjinsa.
Biyu saura na koma d'akin har yanzu dai bai motsa ba ga lokacin sallah.
A hankali na dan bubbigi gefan katifar bashi da nauyin bacci dama can ya bude ido yana kallona na ce." Lokacin sallah ya yi.".
Ya yun'kura ya tashi zaune yana fad'in." Ina buk'atar ruwan zafi wanka zan yi tukkuna."
Na ce." Da ka ha'kura da wankan nan tunda ba ka jin dadin jikinka."
Girgiza kansa ya yi. "A a ki sama mini ruwan d'umi kawai.
Na tashi na fita ban sake cewa komai ba. A babbar tunkuya na d'ora masa ruwan sai da ya tafasa tukkuna na juye a bokiti na surka da d'umi sosai na kai masa bandakin d'akin.
Ya tashi jikinsa da kwari sosai ya shiga bandaki na bi shi da kallo jikina a d'an sanyaye ni kuma shine kaddarata jiyyarsa tsakanin jiya da daddare da yau jikina ya nuna ya na yi muguwar gajiya saboda kai kawo.
Maganarsa na ji daga bandakin wai na mika masa kayansa.
Ya zuro hannunsa na bashi kayan gabad'aya har singilitin da wandon ciki.


Kada ki karanta wannan littafin ba tare da kin biya ni hakkina ba. Gudun aure na kudi ne

Na je na d'auko tiren dana shirya masa abinci na ajiye masa a gefan daddumar dana shimfida masa.
Bandakin tsakargida na yi wanka na koma cikin d'akin na same shi ya idar da sallah yana waya da Hajja har yana cewa da ita ta bashi Yusi. Ban ce komai na fara had'a masa abincin a maidaidaicin filat na ajiye a gabansa gefe da yajin daddawa da man shanu.
Na tsiyaya masa zobon a kofi.
Ga mamakina na ji ya fara dariya harda kyakyatawa ina jiyo muryar Yusi kad'an-kad'an ko me yake ce masa oho, na ji yana fad'in." Idan na kasa juyo da hankalinta kai ma sai ka zo ka gwada taka sa'ar don wannan Maman naka ta fini rigima."
Na ji maganarsa Yana fad'in." Dukana za ta yi wallahi ni tsoronta nake ji Baba."
Yana dai dariyar ya ce masa "idan ta dake ka sai na rama maka ai."
Jin haka na san da ni suke lallai ma Yusi ashe na zama abin zolaya a wurinsa, ban yi tsammanin akwai ranar da za ta zo yaron nan ya manta da ni ba.
Suna gama wayar ya dube ni yana fad'in." Kin ji ni da Yusuf ko? shi ya ba ni shawara na zo na baki hakuri, da na ce ya zo mu je tare ya ce a a dukansa ki ke yi.''
Murmushin takaici na yi na ce." Ai na ji abinda kuka shirya kai kuma ka rasa wanda zai baka shawara sai wannan mashiriricin."
Ya d'an janyo filat din da nasa masa towon ya tallafe da hannunsa yana fad'in." To menene ai yaronki ne ya rayu dake zai fiye da ni zai fi kowa sanin halinki."
Gyada kaina na yi a hankali na ce.'' Kun kyauta kai dashi ai."
Ya yi bismillah yana cewa." Towon nan tun kafin na yi loma guda yawuna ya tsinke wallahi."
Yadda ya tallafe filat din a hannunsa shine abinda ya ba ni dariya na tashi ina fad'in." Ka dai ci a nutse kada ka 'kware."
Bai ce mini komai ba ya cigaba da cin abinsa na zauna gefan katifa a nutse na janyo akwatin kayana na shiga duba kayan da zan sanya na yi wankan tun d'azu amma ban samu sukunin canza kayan ba ballantana na yi sallah. Na ji dai dadin ganin yadda jikin nasa ya yi sau'ki gashi nan har ya zage yana cin abinci.

Cikin rashin sukuni na gama shiryawa domin a jikina na ji cewa kallona yake yi. Ina juyowa kuwa muka yi ido hud'u da filat din towon a hannunsa yana ci yana kuma kallona kamar wanda ya samu tibi. Na d'an zumbura baki can k'asa-kasa na ce." Ni kam wane irin kallo ne wannan?"
"Me ki ka ce?"
Shiru na yi ban ce komai. Sai ya cigaba da cewa." Kin ce idan ni maye ne na ci kaina ko?"
Da sauri na dube shi da mamaki a tare da ni." Haka na fad'a?" Na ce cikin sigar tuhumarsa. Sai kuwa ya daga kansa." Eh mana haka ki ka ce ai na ji, yanzu kuwa zan zo na cinye ki, ai kin ba ni magani na yi ras da ni, sannan kin ba ni towo da tantakwashi me ki ke tsammanin zai faru?"
Dariya maganarsa ta ba ni, na ce." Kana nufin ka warware kenan, muryarka fa har yanzu bata fita sosai."
Yana sud'e yatsun hannunsa ya ce." Za ki tabbatar da haka idan ki ka ji ni a jikinki."
Na ce." Ai ba ka fara ba, domin kuwa gidan nan bashi da wani tsaro kai ka san kanka ni ma nasan wanene kai ."
Ya yi shiru bai tanka mini yana cigaba da sud'e hannunsa na ce." Wai miyar ce ta yi dadi ko towon?"
"Duka sun yi dadi wallahi kin biya ni sosai yanzu abinda ya rage kawai ki cikashe ladanki ki ba ni kanki?"
Girgiza kaina na yi kawai Ina dubansa. Wani irin mutum ne da bashi da ta ido sakaka yake sakin maganarsa babu kunya balle kawaici.

Muka fara bugawa dashi domin akan sai ya kwanta da ni fa acewarsa towon da na bashi ne ya tayar masa sha'awa ni kuwa nasan ba haka ba ne kawai neman fitina yake yi tunda ya samu kansa mura da zazzafin sun yi sau'ki, na riga na san da wahala dama hakan bata faru ba sanin hali yafi sanin kama.
Ya rufe d'aki gam! ni kuma ina jin tsoron yarinyar nan ta ji shiru ga d'aki a kulle ta gane wani abu muke yi. Ni kaina a cikin buk'atar nake nasan kuma yadda na tara sha'awa haduwarmu ba za ta yi kyau ba.
Ganin yadda nake ta fargaba akan kada yarinyar ta fahimci wani abu da farko yana magana a hankali sai ya fara daga muryarsa tunda ya lura ba na son hakan yana cakumo ni da kokawa, takaici da b'acin rai suka dame ni, na rasa yadda zan yi dashi duk ya yamutsa ni gabad'aya rigar jikina ma ya cire mini.
Hawayen takaici suka dan zubo mini a kumatu a mai hali baya fasawa. Muna tsaka da hakan aka kira wayarsa hakan ya ba ni damar kwacewa a gaggauce na d'auki rigata ina sanyawa a jikina.
Hauwa ce ta kira wai bata da lafiya bayan haka kuma gidan ya yi mata girma.
Ban jin amsar da zai bata ba na fita daga d'akin da saurin gaske tsakargidan na samu Yusura tana kwance kan tabarma tana kallo a wayata.
Na sauke ajiyar zuciya cikin yakini da amincewa ba ta ji abinda ya faru ba tunda da alama kallon ya d'auke mata hankali. Na zauna gefanta muna kallon tare amma hankalina kaf yana kansa. Ina dan jin motsinsa da amsa kiran waya jefi jefi.
To a takaice dai a ranar da yamma aka sallami Gwaggo daga asibiti Hamusu ya zo ya sanar da ni cewa yanzu tana gida kuma babbar yayarsu da take aure a kamaru ta zo yanzu haka suna tare da gwaggon. Na ji dadin zuwa Yaya Talatu da yake haka muke kiranta a can kamaru ta yi aure da yaranta hud'u shiyasa ba sosai a ake ganinta ba sai da gagarimin dalili tun bayan rasuwar Yaya Amina bata sake zuwa ba sai yanzu. Na tabbatar kuwa ba zata koma ba sai jikin Gwaggon ya kara kwari da izinin Allah.
Hamusu kafin ya fita ya tambayeni Yallabai na ce masa Yana ciki Yana hutawa.
Koda na koma d'akin sai na same shi akan dadduma ya idar da sallar la'asar muka had'a ido na yi saurin shigewa bandaki na d'auro alwala na fito fuskata a d'aure bai sake birjiro mini da wata fitinar fa ganin yadda na keta bata raina sosai ya ce na bashi ragowar shayin da na yi masa alkawari. Na hada masa da zafinsa rau na ajiye a gabansa sai bi na da ido yake yi ina sake cin kunu......
'þ
*GARKUWAR MATA.*
*BINTA UMAR ABBALE*
[6/3, 8:38 PM] matar mijinta: *Wannan littafin na kudi ne vip 1k akan telegram. Normal What'sapp kuma #700 hanyar da za a biya kudin ita ce wannan...0542382124...Binta Umar gtbank ko kuma 7084653262...Binta Umar Opey bank. 'Yan nijar dala dari katin airtel za ku tura mini bayan kun kankare hoton. A tura da sheda ta wannan lambobin iya What'sapp kawai.*
*07084653262*
*08089965176*
*V-VIP AREWA PEN=ØNÜ*


TEEMAH DATA SERVICES MTN
1GB @550
2GB @950
3GB @1450
4GB @1550
5GB @1700
CHECK CODE *323*4#
VALIDITY 30DAYS
CHAT@08112392177
CALL @08037026306
8037026306 fatima musa ibrahim opay

https://chat.whatsapp.com/K944WIHnBaKHDrZS6snUky

*TALLAH!*
*Albishirinku mata ´an ™walisa matan da suka amsa sunansu mata, waWanda suka san sirri da fa'idar gyaran jiki domin ta da komaWar sha'awarsu. To ku matso kusa kuji, wai kuna da labarin shahararren kamfaninnan na ™awa da ™awa Waya tamkar da dubu, sha ™undum, mai suna?*
*DUNIYAR LAFIYA ISLAMIC NATURAL PRODUCT & WOMENS CONSULTATION*
*Daga aunty Fatima Buhari rijiyar lemo 7ano state*
*Cibiyace da tai fice wajen gyaran ma'aurata*
*Wannan kamfanin basu fito ba saida suka shirya tsab domin taimakon mata ta hanyar samar musu da magunguna ingantattu nagartattu wanda aka haWa da natural kaya cikin tsabta da inganci, komai a kwali yake ´ar uwa cikin tsabta da nutsuwa aka shirya muku*
*ina masu son soma kasuwanci ku matso Anty Fatima tana bada kaya a sari akan farashin da zaki gode mata, tana raba kayanta ga manyan shagunan saida magunguna dake cikin kasuwar kurmi dake kano, tana tura kayanta izuwa gari_gari ™asa_™asa. Kayan sari kona miliyon nawa kike da bu™ata zasu iso hannunki a cikin kwana biyu da izinin Allah*
*Ni Badiat Ibrahim Mrs Bukhari ™awar Sabuwan maigogul, Aminiyar Iyabo, uwar Wakin Tani Shanono na gwada na san amfaninshi, kema ´ar uwa ki kwada zaki bani labari siyan nagari maida kuWi gida.*
*Mun sani yanzu yana da kyau duk abinda zamu siya musan ingancinshi da nagartarshi bawai muita siyan magungunan mata kara zube ba.*
*Wannan kamfanin kayansu babu algus ko almundahana a ciki, da tsoron Allah da ™warewa gami da gogewa ta sanin* *yadda ake sarrafa magunguna suke aikinsu, cikin nagarta da gangariyar tsabta.*
*Abu mafi sha'awa komai a cikin kwali yake a rufe kirib*
*ga kaWan daga cikin abubuwan da kamfanin yake samarwa*=ØGÜ<Øûß
*Tsumin dadi har Madiga tareda gunbarshi*
*Tsumin no excuse mela™abin bita zaizai*
*Gumbar dare daya wanka goma, dana gari da zumarta da tsuminta duk muna dashi*
*Zumar hana bacci gumbarta da garinta*
*Munada Arabian sabaya tare d Sudanese sabaya*
*Da zumarta*
*Sabaya ce dake cuko da ´a mace duk ramarta, da ™anjamewarta*
*Itama da zumarta*
*muna da mummuna da aiki*
*Akwai tsumi da gumbar ta da zaune tsaye*
*muna da kogin daWi*
*Abangaren sanyi sun samar ma mata maganin matsolilinsu*
*muna da fitattun maganin sanyin da yake fata_fata d sanyi yayi mishi korar kare*
*Khanzur Rahman herbal formular*
*Sanyi clear syrup*
*7 days for chronic infections flusher*
*Sannan kuma muna da* *Package amarya*
*Package Uwargida*
*Package irin na zawarawan da suke shirin sabon aure*
*Bugu da ™ari wannan kamfani yana sarrafa magungunan maza ba a iya na mata ya tsaya ba, wannan kamfani magungunan da yake samarwa suna da yawa wannan tsakurene daga cikin kayansu*
*Da sauransu da sauransu wanda bamu ambata ba.*
*Ba fa a iya haka muka tsaya ba muna d cancada cancadan zannuwan Gado da carpet*
*Domin neman ™arin bayani ku tuntuSeta a kan lambar wayarta kai tsaye*
+2348032089456


*47*
Ni kaina nasan abinda nake yi din bai kai a ce ya kyaleni dan shi ba sai don ya ga rashin dacewar hakan akaran kansa shiyasa ya janye fadi ma yake yi ya gaji da zaman gidan so yake dare ya yi yayi tafiyarsa. Uffan dai ban ce masa ba domin ba na so kuma wata magana ta yi tsayi a junanmu.
A nan din ya yi sallar Isha'i, ya ce na d'umama masa ragowar towonsa na yi masa yadda ya buk'ata ya zauna ya ci sosai ya kira Sukairaju a waya suka yi magana duk ina zaune minti talatin ya iso har kofar gidan.
Nan na fahimci ya kira shi ne domin ya ja shi a mota. Da zai tafi bai sake tayar mini da wata magana ba, sai kuma jikina ya mutu na d'auka zai sake yi mini maganar zabar gidan da zan zauna kamar yadda ya bukata. Cikakkiyar sallama ba mu yi ba ya kama hanya zai fita, na bi shi a baya da agogonsa da ya manta a kan katifa. Ya kar'bi abinsa kawai ya yi gaba, hakan da ya yi sai ya tsaya mini a rai, ita gaskiya d'aci gare ta, ban ga abin jin haushi ba tunda iyakacin bakin kokarina na yi masa.
Koda na idar da sallar Isha'i sai na kira Sahura na ci sa'a ta daga muka gaisa na ce." Kin daina jin haushina kenan?'
Babu annashuwa ta ce." Ba zan daina jin haushinki ba sai kin gyara halinki."
Ina dariya na ce." Wani hali ne da ni mai muni Sahura."
Shiru ta yi mini ba ta ba ni amsa ba, na ce." Mutumin fa anan gidana ya kwana".
Da mamaki ta furta." Da gaske ?"
"Wallahi bai jima da tafiya ba ruwan jiya da daddare ya d'an same shi?"
Tana jimantawa ta ce." Amina kin samu kan bawan Allan nan wallahi ki ji tsoron Allah, ban ga namijin da yake bibikon mace kamar na ki ba, ki zauna ki yi nazari ke kanki kin san idan baya tsananin sonki ba zai ta'ba yarda ya kwana a wannan gidan na ki ba.
Ina dariya na ce." Haka ma Anti Yagana ta fad'a ni kuwa jinku nake yi ni nasan wanene shi, amma kin san wani abu ya ba ni tausayi ni kaina wallahi ba ki ga yadda ya sha wahala jiya ba saboda dukan da ruwa ya yi masa ya lafke zazzabi mura tari da ciwon kai da kyar muka rintsa ga uban sauro da zafi a d'akin."
"Humm! ki bari dai ya k'wace miki za ki yi kuka wallahi."
"Ba wani kuka da zan yi Sahura ha'kuri da juna muke yi ni dashi fa kuma kune kuke ganin kamar ni nake cutarsa, mu bar maganar nan haka sis tunda kin kasa fahimta amma ina so ki san da cewa amaryarsa na d'auke da juna biyu d'azu yake gaya mini."
"To shine me? kema Allah Ya ba ki naki rabon ba shikkenan."
"Sahura ba na jin fa zan yarda na sake haihuwa haka kawai ba zan yanki tikitin wahala da hannuna ba."
A takaice ta ce." Shikkenan ai." Yadda ta fad'i maganar shi ya tabbatar mini da cewa cikin takaici take ta ce." Wanki fa nake yi ki ka kira waya zan kashe."
Na ce." Da daddare wanki Sahura?'
"Ina da me yi mini ne?''
Ta ba ni amsa a kufule?"
Na ce." Ki had'a ki bayar zan biya."
"A a, ni menene amfanin lafiyata."
Na ce." Na ga alama rigima ki ke nema Sahura a ina zan samu mai kunshi ne?''
"Muna da su anan sosai."
Na ce." To ko za ki turo mini ita ta zo ta yi mini."
"Idan hakan ya yi miki sai na turo ta."
Na ce." Duk abinki dai ba zan yarda na yi fad'a dake ba Sahura."
Ta ce." Dama kin ji na ce miki mu yi fad'a, ai gaskiya d'aci ne da ita."
Tafad'a tana d'an jan tsaki.
Na ce." Ai na ji shawararki shiyasa ma na amince zan cigaba da zama dashi gashi har ina neman mai kunshi haihuwa ce dai na ce ba zan yi ba."
"To kada Allah Ya sa ki yi, idan kin samu cikin ki zubar kawai."
Ta datse kiran ba tare da na farga ba.
Dariya na dinga yi mamakinta ya rufe ni wai lallai sai ta gaya mini bakar magana alhalin ba ita za ta yi mini zaman auran ba, mai d'aki shi ya san inda yake yi masa yoyo.

To ashe da ya fita daga nan mutumin nan wurin Babanmu ya je. Ban san abinda ya gaya masa ba, ni wajejen tara da rabi gama wayarmu da Sahura da kadan Babanmu ya kira ni ya rufe ni da fad'a har muryarsa tana rawa yana fad'in idan na janyo masa zagi a gari sai ya yi mini Allah ya isa tunda hakki na uba ya sauke mini amma ina nema lallai sai na guji aure na yi zaman kaina, muddin wannan hanyar zan bi to zai zare hannunsa daga kaina.
Ban yarda na yi jayayya dashi ba na dinga bashi ha'kuri har sai da ya huci na kuma yi masa alkawarin bin umarinsa.
Na jima ina jajanta lamarin yadda babanmu ya hasala yana nema ya yi mini baki shine abinda ya fi daure mini kai, Ina ganin da ya tsaya mun gama magana a tsakanimu zai fi ba wai ya yi yun'kurin had'a ni mahaifina ba.
Ba ni da lokacin tambayarsa akan dalilin da ya sanya ya yi mini haka hujjarsa kawai bukatarsa ta biya ta kowace hanya bai yarda da abinda ya aikata zai bata mini rai ba.
Da takaicin hakan na kwana a raina don har na yanke shawarar kiransa a waya na tambayi jikinsa amma hakan da ya yi mini yasa na share shi ban neme shi ba.
Da safe ya kira waya na d'auka muka gaisa ya fara tambaya ina maganarmu ta kwana. Na nuna masa ban san maganar da yake nufi ba.
Ya ce." Maganar barin ki daga wannan gidan naki." Na ce." Yadda ka ce haka za a yi."
Ina ji ya sauke ajiyar zuciya tabbacin maganata ta faranta masa ya furta." Zan zo da daddare saboda gudun idanun jama'a, kamar yadda na fad'a sai mu je ki za'bi gidan da za ki tare."
A takaice na ce." Sai ka zo?"
Ya ce." Na gayawa Hajja tare muke dake kina can gidanku idan na zo sai mu je can ku gaisa ko?"
"To, kawai na ce masa.
Na kasa daurewa dai na furta." Na gaya maka duk irin abinda za mu yi ni da kai ka daina had'a ni da mahaifina menene ribarka ta yin hakan, ai ni ba na gayawa mahaifiyarka abinda zai daga mata hankali."
"Ni ma na gaya masa ne domin na rasa yadda zan yi dake, nasan shi kadai ne zai tursasaki ki bi umarina tunda ni kin raina ni, Amina ai ba zalinci a zamantakewar auranmu, to ni ma don Allah kada ki zalince ni, sakin da na yi miki kuskure ne da zafin kishi ba zan boye miki ba ina mutukar sonki wallahi akwai kuma wani bakin kishi da yake damuna akanki idan ya motsa mini ni kaina tsanar kaina nake yi balle wanda zai kusance ni. Maganar nan ta mutu haka kada wanda ya ji, in sha Allahu hakan ba zata sake faruwa muddin kin kiyaye faruwar hakan anan gaba.
Maganganunsa suka kashe mini jiki, tabbas kowane dan adam yana da dabi'a, kuma yana kuskure babu wanda ya cika cif kuma ha'kuri a rayuwar duniya ya zama dole mussaman a zama na aure.
Dukda namiji ba a cika yarda dashi dari bisa dari ba, amma a wannan karon na dan ji tausayinsa kad'an kuma kalamansa sun yi tasiri a gangar jikina ya gaji zaman lafiya yake nema.

Sahura duk da ba mu rabu da annashuwa ba jiya sai da ta turo mini mai k'unshin da kwatance ta zo har gidan tunda bashi da wahala a bakin titi yake.
Yarinyar ta iya kunshi sosai ta yi mini kafafu da hannuwa ja da baki wanda rabona da lallai tun na haihuwar baby Khadija. Sosai na fito kamar wata amarya na bata dubu goma Yusura ta je ta rakata bakin titi.

Da ya zo bai shigo ba ya kira ni a waya ya ce na fito na same shi. Hijabi nasa har kasa na rufe fuskata da nikab da zan fita na ce Yusura ta kulle gidan ta ciki idan na dawo sai na buga.
Can tsallake na hangi motar wata kala ce daban domin bata nuna alamun tasa ba ce wata'kila ya yi hakan ne domin kada jama'a su gane wanene tunda duk motacin da yake tu'ammalli suna da alama wannan babu wata alama sai ta lamba. Sukairaju na jingine a jikin motar shi ma fuskarsa rufe da fece mark.
Ina karasawa ya risina mini muka gaisa kafin da sauri ya bud'e mini motar na fara ko'karin shiga yana hakimce cikin k'ananun kaya da rigar sanyi mai kauri a sama. Kansa sunfuke da hula irin ta sanyi har kunne ya rufe idanuwansa sakaye da gilashinsa na ka'ida.
Na zauna sosai kafin Sukairajun ya shiga ya ja mota.
A hankali na furta." Barka da dare, ya jikin?"
Yana kallona ya amsa "Barkanmu dai ya gajiya?"
Shiru na yi ban bashi amsa ba, shi ma bai sake magana ba wata'kila ya yi hakan ne saboda kusantuwar Sukairaju tunda kallon da ya yi mini da farko shi ya tabbatar mini da cewa akwai magana a bakinsa.


Gudun aure littafin kudi ne. Yi kokari ki sauke nauyi muddin kina karantawa

Gidansa na unguwar sharada kwanar ganduje wajan gidan Hajiya Mariya shi ya fi kwanta mini a raina dalili akwai alkarya a wuraran kuma daf da titi ne, bayan haka kuma ya yi kusa da wajan gidan Sahura dukda akwai 'yar tazara amma dai ba sosai ba za mu dinga samun sau'kin ganin ganin juna mussaman daga bangaranta.
Gidane iya gida wanda aka narka dukiya wurin gina shi, gini mai k'wari da nagarta da kuma ababen more rayuwa sabo ne ga dukkanin alamu ba a jima da gama aikinsa ba. A gyare yake ko'ina sai da ba a shirya shi da furnitures ba da sauran kyale-kyalen zamani gidan ya yi mini sosai domin bai kai girman na legos ba ya yi daidai da zama babu tsoro da fargaba.
Ya ce tunda shi na zaba to shi ma ya yi masa gobe kuma zai sanya a shirya mini komai na ce to shikkenan. Muka shishiga ko'ina muka duba muka hau saman benan ya bud'e wani d'aki a saman wanda shi kadai ne a dan shirye shi ma ba komai ba ne sai babban kafet da tuntu manya manya irin na sarauta uku, da manyan labuleye da suka kewaye d'akin.
Muka shiga d'akin yana gaya mini watani shida da suka gabata ya yi wani bako daga kasar senegal shine ya sauke shi a d'akin a dalilin tsaro da rashin yardar mutumin wai ya ji labarin najeriyar ta lalace da 'barayi masu satar mutane shine yake jin tsoron zuwa ya kwana a hotel. Anan ya sauka tsayin sati hud'u har ya kammala abinda ya kawo shi ya tafi.
Dariya kawai na yi domin nasan mutumin yana da gaskiya najeriya ta lalace sai da ta katsan-tsanan.
Ganin ya nemi wuri ya zauna har da kishingida a jikin tuntu na ce masa yana da kyau ya tashi mu tafi saboda dare ya fara yi goma har da minti biyar ga gari na damuna, ga kuma yarinyar mutane na bari a gida ita kadai.
Bud'ar bakinsa sai kawai ya ce." Ai kin zo kenan Hajiya kayanki kawai zan tura Sukairaju yanzu ya d'auko miki." Ya fad'a babu alamun wasa.
Da mamaki mai yawa a tare da ni na ce." Kai ma kasan hakan ba mai yiwuwa ba ne, ko ka manta da cewa na bar yarinyar mutane a gida, kuma me yasa Sukairaju zai je ya d'auko mini kaya ba ni da sirri ne, ai ba haka muka yi da kai ba.
Ya tashi zaune

Please Login or Register in order to submit comment