Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Tsinin karfen ya ratsa tsakiyar wuyansa da karfin gaske jininsa yayi wani irin watsin daya fesu a fuskan Raheem gabaki daya har jikinsa da fuskan Dad dayake qasa.

Wuta cak suka dauke dukkaninsu hatta bugun zuciyarsu cak ya dakata yana dauke wuta cikeda wani irin shiru daya ratsa gurin kaman daukewan ruwan sama dip.....

Dr Mum ce ta bude idanuwanta data rintse ahankali tareda daga hannunta da harcan jinin ya fesar mata ta daga akan gaban idanuwanta ta kalli jinin hannuwanta na wata irin kakkarwa zuciyarta na dena bugawa a hankali sbd daukewan da zatayi ta rasa numfashinta da ganin jinin a hannunta....

Dagowa tayi hatta fuskanta rawa takeyi kaman yanda jikinta ke rawar gaske ta kalli gurin cikin slow jajir da idanuwa.....

"Nasirrrr" ta ambaci sunan a cikin wani mummunan slow jikinta na sakewa alaman zata zube.

Kafin ta zube ta sake bude bakinta ta ambaci sunansa da wani irin karfin da duka gurin sai daya amsa kafin ta zube gurin a sume.

Kasa bude idanuwa Raheem yayi jikinsa na wata irin mummunan mazarin rawar dayake jijjiga har akan abinda yake bugun zuciyarsa ya tsaya cak.

Dad daya bude idanuwansa kallo daya yayiwa nasir din ya rintse idanuwansa da wani irin karfi radadin jikinsa na bacewa bata sbd nauyin dayaxo ya danne kirjinsa da mummunan tashin hankali.

A mugun slow din dayake tafiya da rawar jikinsa me tsanani ya fara bude idanuwansa yana saukewa akan Nasir dayake gabansa tsaye qyam sbd karfen daya ratsasa yana maqale dashi dan haka yake a tsaye kaman a rataye.

Kallo daya yayi masa kafafunsa suka sare da karfin gaske kaman an dakesu ya zube qasa da karfin gaske yana riqe kafafun Nasir din yana ficewa daga hayyacinsa gabaki daya.

A wannan lokacin ne masu rescue suka samu bude hanyar suka iso hankali tashe suka zare karfen daga wuyan Nasir ya fadi qasa kwance Raheem yayi saurin taresa jikinta koina nasa na rawa sam sam baya hankalinsa ya rasa kansa gabaki daya.

Karfinsa ya saka kawai ya sunkuci Nasir din yana kokarin ficewa dashi ana kokarin taresa amma sam babu wanda ya iya taresa bare karban Nasir dan haka wasu suka biyo bayansa da sauri ana cewa bude Ambulance duk da sunsan kai tsaye Babu rai a tattare da Nasir din amma ba alaman Raheem jeerah yasan da hakan san haka kowa ya sake shiga damuwa ganin yanda yake gudu da gawar yana tsiyayar jini daga fuskansa shima.

Karban gawar akai da gaggawa ana kokarin basa taimako shi dayake da rai amma sam yakasa tsayawa ya kuma kasa magana har lokacin komai na jikinsa jijjigar rawa yakeyi yana nuna musu Nasir din.

Kasa riqesa kafafunsa sukai ya sake sarewa qasa akan gwiwowinsa a gurin sbd ganinsa daya dauke dip hakama jinsa take ya zube gabaki ba alaman rai a jikinsa shima.

Daukansa akai da sauri akai asibiti dasu da sauran familynsa da suma tini akai asibiti dasu da wainda aketa fiddowa dad ma an fiddosa anyi asibitin dashi.
#MAMUH

GANIN IDO
1K
VIP 5K
09033181070
GANIN IDO 2026
Mamuhgee

21
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Gabaki dayansu babu wanda ya farfado sai bayan tsawon lokaci dan kuwa saima tsakiyar dare sosai Dr Mum ce tafara farfadowa tana sake tabbatarda Nasir ya rasu yabarsu sai data sake yankewa ta fadi aka riqota ta fasa wani irin kuma mai tsananin tsima zuciya koina nata na mugun rawar da saida nurses din kanta suka sauke kai sbd mutuwan jiki.

Kuka takeyi sosai tana jin kaman zuciyarta zata fashe,
Kukane dayake ratsa kunnuwan duk wanda yake dakin da kusa da dakin,
Kukane dayake ratsa har kunnuwan Sir hakeem jeerah dake dakin kusa da ita yana jinsa har kirjinsa shima tareda radadin dayake yanka kirjinsa sbd kusan jinin Nasir babu wanda bai zubarwa ba a cikinsu,
Radadi ne da harsu mutu bazasu manta ba sbd yayi wannan mummuman rasuwar ne gurin cetar da ransa dana 'dansa wanda yasan bazai taba fita trauma rasa rabin jikinsa ba harya mutu ya bar duniya.

Ko da Raheem jeerah ya farka bai motsa ba idanuwansa kadai ya bude ya zubawa matarsa da fammah dasuke dakin zaune idanuwansu jajir da alama su babu abinda ya samesu.

Kukan mahaifiyarsa ne yafara ratso kunnuwansa cikin wani irin sanyin slow yana shiga kunnuwansa,

Idanuwansa cak suka tsaya basu motsawa kaman yanda ko kyaftawa sun kasa yi sai jikinsa ya sake fara rawa ahankali ahankali harya fara tsanantar da meenah ta fashe da kuka mai ratsa zuciya tana furta masa kalman hakurin daya saka hatta gadon dayake kai jijjiga yakeyi dole aka kira doctors da sauri.

Yanayinsa neman munana yakeyi wanda ya saka dole aka dinga banka masa allurai masu karfi haryayi baccin dole da wahala amma wasu hawaye masu tsananin zafi da siranta ne suka ringa gangarowa gefen fuskansa a cikin baccinsa wanda ya saka Meenah ringa zubar da hawayen itama tana shigar da hannunta a cikin tafin hannunsa ta hadesu.

Sai washe gari ya farka babu karfi ko kadan a jikinsa dan ko idanuwansa basa iya dagowa su kalli kowa,

A gurin gawar Nasir ya isa ya silale qasa a hankali yana dora kansa a gefensa ya fasa wani irin kuka mai tada hankalin duk wanda ya saurara take kowa ya janye daga dakin aka basa guri,

Kukane yakeyi wanda tinda yazo duniya bai taba ba,
Kukane dayake tayar tsikar jikin duk wanda yake kusa da gurin,
Kukane daya saka mahaifinsa dayake jiyosa sunkuyar da kai nasa idanuwan na sauyawa,
Kukane daya saka Dr Mum silalewa a qasa itama tana cusa kanta a cikin kafafunta tana yin mara sauti sbd bazata taba iya kallan fatima dake gida tana jiran dawowan danta a daura masa aurea gobe ba tace ya rasu ya tafi yabarsu har abada.

Tsit koina yayi sbd irin yanda babban mutum kamar RAHEEM JEERAH ke kuka wanda kowa ya san ma bai taba yiba kuma kila bazai taba sake yiba,

Kukane dasu kansu iyayensa sunsan ko daya daga cikinsu ke ya rasu Rear Admiral Raheem jeerah bazaiyi kuka ba.

******koda dare yayi ko gani sosai Raheem din bayayi kuma a daren ya buqaci bin daren Asuba ya isa Nigeria da gawar rabin jikinsa da zai kaiwa mahaifiyarsa da matarsa wainda suke can suna tsananin jiran dawowansa dan daura aurensa a gobe.

Dad bai hanas tafiya ba a yanayin dayake ciki dan yasan shine dole zai binne dan uwansa da hannuwansa,

Komai na shirin tafiya da gawar ya kammala a daren dan haka asubar fari jirginsu ya daga zuwa Nigeri batareda dad ba sbd bazai iya tafiya ba a lokacin dan duka kafafunsa a dunqule suke.

Karfe daya na rana girjinsu ya sauka a Nigeria motocin jeerahs ne da katuwar ambulance suka taho airport suka daukesu zuwa gidan bikin kai tsaye.

Koda suka isa akwai mutane sosai nata kaida kawo a waje da cikin gidan,

Ganin motocin jeerahs din a jere sun fara tsayawa kofar gidan ya saka aka fara murnar ango ya iso.

Babu wanda ma hankalinsa yakai akan ambulance dan haka cikin gida tini labarin isowan angon ya iso musu suka har sabon farin ciki da murna.

SANAAH dake dakin Maamah tana duba wayarta datake lafta masa kira sbd tasan daman dole yana hanyar dawowa dan haka so take yana sauka ya kunna wayarsa kiranta ya fara shigar masa dan haka tinda ta tashi take kiransa akai akai ba daga kafa tanajin tsananin son jin muryansa da har wani bugawa zuciyarta ke yi.

Baazo da Dr Mum ba sbd batada visar zuwa kuma ba lokacin nemawa dan haka Morocco aka koma da ita sbd acan zaafi saurin samar mata da isa Nigeria.

Mommy zainab ce ta fara cin karo da gawa daga fitowanta palonta take jiri ya dibeta tana kallan fuskan Raheem datake jajir yana riqe da gaban daukan gawar.

Dafeta akai ta baya sbd jirin daya debeta yana kokarin zubar da ita musamman rashin ganin Nasir da yanayin Raheem take tasan Gawar ba kowa bane face Nasir dan haka idanuwanta sukai luuu ta zube a gurin.

Ihun da aka sake bayan zubewanta ne ya saka Maamah dake palonta miqewa tana ajiye wayarta data kunna tin jiya a kashe tana taku biyu zata nufi kofa Raheem ya sako kai kansa qasa sbd kila har abada bazai iya sake hada ido da maamah ba ko iya kallan fuskanta ba sbd Nasir ya rasa ransa ne sbd shi..

Cak Maamah ta tsaya tana qin kallan gawar ta zubawa Raheem idanuwanta dake kokarin sauyawa zuciyarta na sauya bugawa ahankali ahankali.....

Ajiye gawar sukai tsakiyar palon Raheem ya durqusa qasa jikinsa ba kuzari ko kadan ya miqa hannuwansa dake rawa sosai ya kama kafafun Maamah wadda takejin kafafun nata na kasa daukanta hakama kirjinta yayi nauyi ya tsaya cak ta rintse idanuwanta ahankali ta bude hannuwanta na fara rawa ta bude baki da wata irin muryan data saka SANAAH tasowa ta fito daga bedroom cikin wani irin sanyi da slow,
Tace

'Nasirrrr ne??????

Kasa bata amsa yayi ya kankame kafafunta da karfi jikinsa na tsananta rawa sesai Ummah da suka taho da itane ta bude baki cikin sanyin jiki da jimami da tsananin tausayi ta sanar da ita Nasir ne ya rigasu gidan gaskia tareda jero mata bayanin abinda ya faru.

Shiru tayi hakama gurin tsit yayi sai kawai Maamah din ta daga hannunta daya ahankali ta dora akan kirjinta ta dafe tana kokarin riqe numfashinta dayake kokarin yankewa ta dafa kan Raheem da hannunta ke tsananin rawa tace

"Raheem kayi hakuri Allah yaji kansa yayi masa rahama ya kuma karbi baquncinsa,na yafe masa duniya da lahira.'

Bayan hakan data furta bata iya cewa komaiba ta dafa kujera ta zauna ahankali hannuwanta na wata irin rawan data saka jikin kowa tsananin mutuwa masu fasa kuka kuma suka fasa.

Babu wanda yasan daga inda SANAAH ta fito sai akan gawar aka ganta ta saka hannu ta bude kai tsaye tana ganin fuskansa ta tabbatarda Nasir dinta ne dan haka a gurin ta zube akan gawar gabaki daya babu numfashi a tattare da ita.

Kanta akai da sauri cikin gaggawa aka dauketa tareda yin waje da ita zuwa dakin mommynta ana cewa ayi gaggawar kawo ruwa.

Ruwa aka ringa zuba mata ana qara zubawa amma babu alaman zata farfado dan haka aka kwasheta hankali tashe zuwa asibiti aka baro wata qanwar mommyn itace zata zauna jinyarta.

Anan gida kuwa babu qarin saka gawar kwanan keso dan haka akai masa wanka akai janaizarsa aka kaisa makwancinsa da Raheem da Al'amin ne sukai sakasa a cikin kabarinsa da hannuwansu aka rufesa suka baro cikeda da gurbin da bazai taba cikewa ba a rayuwa da zukatansu har abada.

Tinda aka tafi da gawar Nasir Maamah dake danne abinda yazo ya tsaya a kirjinta mai tsananin nauyi da radadi take taji ya taho mata da karfi ta feso wani irin amai da zallan jini ne take idanuwanta suka dena gani hakama jinta sai kawai aka ganta a kwance babu alaman rai.

Tashin hankali mai tsananin gaske da damuwa Raheem ya shiga koda suka dawo suka tadda hakan,

Asibiti ya bada umarnin akai gaggawar kaita ya tsaya cak da kansa a kofar emergency room din idanuwansa jajir kaman zasu kamu da wuta.

Acan gida ma an sallamo SANAAH wadda ta kasa yadda da Nasir ya tafi ya barta a duniyar da bazata iya taba iya rayuwa babu shi ba.
#MAMUH

GANIN IDO
1K
VIP 5K
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

22
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Gabaki daya hankalin Raheem ya tattara ya tashi ya tsaya cak akan Maamah wadda a yanxu baida sama da ita,
Baida jinin Rabin jikinsa bayan ita,
Baida wadda yake jin baya iya dagowa ya kalla dik duniya idan ba itaba,
Baida wanda zai iya karawa ransa take babu second thoughts idan ba itaba kuma zai bata duka kulawansa koda zai rasa komai har karshen rayuwarsa.

Hakanne ya saka hankalinsa da zuciyarsa shiga mummuman hali bayan wanda yake ciki da bazai taba fitowa ba har abada tinda ya rasa Nasir rabin jikinsa da shine yasan Raheem hakeem jeerah ciki da wajensa fiyeda kowa duniya hatta matarsa bata sani da gane yanayinda da abinda yake boye a ransa da kuma gane wane yanayi yake ciki ta fuskansa dan abu ne me wuyar ganewa bare iyayensa da dukansu babu wani shaquwan sanin da sukai masa.

Babu wanda kaf duniya ya taba sani da ganin weakness dinsa sbd bushewansa da jarumtarsa tareda zamansa jajirtaccen da ake mamaki,Nasir ne kadai yasan weakness dinsa kaf duniya sbd shi kadai yake iya zaunawa gabansa kaman yaro qarami idanuwansa su bayyanarda hawaye da damuwansa hakama gangar jikinsa da bakinsa duka zasu bayyanarda damuwansa a gaban Nasir wanda zai rarrashesa kaman yaron su kuma taru su boye damuwan kowane iri ce.

A gurin Nasir yake rage wannan nauyin damuwan dake kirjinsa tin suna yara har girma a yanzu kuwa ya rasa wannan kowace irin qunci da damuwa zasu zaunu ne su tabbata boye a kirjinsa har mutuwa dan haka yasan ya rasa farin ciki da walwala da wata bangare na rayuwa har tasa mutuwan.

Idanuwansa basu taba washewa ba daga mummunan jan da sukai me tada tsikar jiki da saka mummunan faduwan gaba tin shekaran jiyan dan haka a zaune yake kan kujeran da aka tanadar masa idanuwansa a rufe yana kasa cewa komai tinda ya gama sauraron mummuman hadarin da Maamah take ciki na iya rasa ranta daga doctors sbd kowane lokaci da zuciyarta zata iya bugawa ta dena aiki.

Dr Mum data kasa samun visar tahowa tana can cikin mummunan hali tana jin kaman zata rasa nata ran itama dan haka koda aka sanar da ita halinda Fatima take ciki take itama taji tana neman zubewa sai da aka riqeta dan haka babu sauran abinda take tsananin so kawai bayan a taho da Fatima suyi gaggawan ganin likitoci anan dan hana tama dakata daga zuwan tana jiran abinda Raheem zece.

Acan shima koda aka dauki kwanaki ana kokari akan Maamah din babu wani sauki ya yanke hukuncin tafiya da subar Nigeria kwata kwata dan basuda sauran abinda ya rage a cikinta,
Dad dinsa ne kuma yana can yana jinya America,

Kaman yanda ran Nasir ya fice fit daga gangar jikinsa haka Nigeria ta fice fit daga zuciyar Raheem jeerah dayake jin yana suffocating ma a cikinta tinda ya binne Nasir da hannuwansa biyu a cikinta,

Baida sauran abin yi a cikinta sbd daman ya dade da barinta Sbd Maamah da Nasir ne yake ganin Nigeria itace best gidansa.

Mommy zainab hankalinta a yanxu yafi na kowa mummunan tashin da batasan ina rayuwa zata dosa da ita da yayanta ba tinda Nasir dayake ubansu su duka har ita ya bar duniya ga Maamah zaa tafi da ita tafiya ta har abada da kila sun rabu kenan dan haka ta shiga mummunan sabuwar damuwar data cinye kuzari da karfinta kaf tayi sanyin da babu ranar dawowa daidai kila.

Rungumar kaddararta data yayanta tayi hannu babbiyu sbd babu dai wanda zasu kama bayan ubangidansu shine yanzu zai zama gatansu.

Raheem baida sakewa bare sanayyar shakuwa sosai da ita dan haka sai daya hada da wasu mutum biyu akai magana da ita ya basu dukiya me yawan da zata ci gaba da daukan nauyin karatun Al'amin da Baby SANAAH wadda tinda aka sallamota ta koma yar zaman daki babu abinda yake fiddota idan ba alwala ko shiga bandaki ba ko wanka,

Sam ta rasa walwalanta gabaki daya ta dena jin komai a kirjinta da zuciyarta bayan kuncin da batasan ma ya ake tana jinsa ba kodan shekarunta daba wasu masu yawa ba tinda daman auren na yarinta ne zaa mata.

Shi kansa Al'amin daya wayi gari ya tsinka kansa da nauyin mahaifiyarsa da kanwarsa suna hawa kansa samun kansa yayi da shiga damuwa da sanyin jiki da jin rashin mahaifinsa ya dawo masa sabo yanzu da babu Nasir da shine ya hanasu jin maraicin rashin uba ko kadan.

Mommy godiya tayiwa Raheem mai girma cikeda sanyi da mataccen jiki tareda yiwa Maamah fatan samun lafiya me dorewa da fatan Allah ya sake hada fuskokinsu da alkhairi.

Maamah batasan inda kanta yake ba koda zaayi tafiyar da ita dan haka sune suka shirya sukaje asibitin duk da kullum suna zuwa amma yanzu zuwan na bankwana ne da kila shikenan sun rabu dan haka koda sukaje mommy kasa riqe kukanta tayi ta sunkuyar da kanta tanayin kuka mai tsima rai da boye radadin dayake gajiyar da ruhi.

Ita kanta SANAAH karfinta ya qare dan haka jajayen idanuwanta ta zubawa Maamah tana kalla hannuwata na dan rawa ta qanqamesu tana zamewa qasa ta zauna sbd kafafunta da sukai nauyin kasa riqeta tareda cusa kanta kafafunta tana jin kirjinta na tsananta wani irin zafin gaske.

Al'amin ma duk da ya zama saurayi sai daya kasa riqe kukansa yayiwa maamah kallo daya ya juya ya fasa wani irin kukan da sai yanxu yakejin abinda ya danne kirjinsa na sauka na rashin Nasir ubansu,dan uwansu,jininsu kuma dangin mahainfinsu kadai a duniya da suka sani.

Sun jima sosai a dakin sai dare sosai suka iya fitowa daidai suna fitowa Raheem ya iso a cikin daren shima dan sake dubata kafin shigewa.

Mommy ce a gaba da Al'amin sai ita tana bayansu fuskanta a dan rufe sbd idanuwanta da suke kumbure har ayau din ba kyan gani sbd bata taba dena kukaba a kwanakin,

Tinda Raheem ya tinkaro gurin kamshinsa ke kokarin kame iskan gurin daya saka kowa yake dan dagowa duk da babu mutane sosai tsit asibitin take baa hayaniya musamman da baa wani cikata dan kiyaye shirun da akeson Marasa lafiya su samu so basa karban patients da yawa manya ne masu abun duniya duka a asibitin dan kudine ake kashewa kaman yanxu yanxu zaa baka lafiya.

Suna isowa dap da juna cikin girmamawa Al'amin ya gaidasa mommy ma itace ta fara gaidasa sbd baima ganesu ba sai daga baya kuma Al'amin kawai yagane dan haka ya dakata daidai ya dan gifta mommyn da taku biyu seti da inda SANAAH ta tsaya cak baya mommyn tana daga hannunta daya na dama dayake fari qal babu hayaniya babu alaman tana aikin komai sbd gata yana daukan ido sbd wani irin zanen lalle maroon da baqi na aurenta dayake kai ta ja rufar fuskanta kadan tana sake rufe fuskarta batareda ta dagoba kuma ko magana bazata iya yiba sbd yanda kirjinta ke neman dena bugawa na halinda take ciki.

Yanda hannunta ya fito ne ya shiga idanuwansa da suka juyo garesu daidai lokaci daya yasaka ya dauke kallansa daga garesu gabaki daya a cikin nutsuwa da kamewansa tareda rashin sakewansa ya gaisa da mommyn ta sake masa godia ya dan yi magana da Al'amin akan kulawa dasu suka wuce hanya daban daban.
#MAMUH

GANIN IDO
1K
VIP 5K
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

23
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Suna fitowa daga asibitin taxi Al'amin ya tarar musu yafara budu musu cikeda kulawa suka shiga ya rufe tukuna ya zagaya ya shiga gaba suka bar gurin zuwa gida zuciyoyinsu da wani irin sabon yanayi na damuwa da kadaici da rungumar sabuwar rayuwarsu da kaddararsu yana shigarsu.

Ko bayan isarsu gida suna shiga Al'amin ya rufe gida babu wani zama ko abinda sukai kowa dakinsa ya nufa ya shige suka kwanta,

Washe gari tinda Asuba jirgin Raheem Jeerah da Maamah ya daga suka bar Nigeria bayan ya tafi yakaiwa kabarin dan uwansa ziyarar bankwana a jiyan.

Ya tafi bada niyar barin Maamah ta sake dawowa qasarba ta tafi kenan zata rayu a cikin danginta na yanzu wato mahaifiyarsa da danginta da suka karbeta hannu bibbiyu suka maidata tasu babu kowace shakka,

Ta tafi kenan babu abinda zata sake dawowa tayi a qasar da batada kowa tinda ba Nasir,
Sun tafi batareda niyar dawowa ba dan shi kansa baida sauran abin yi a Nigeria duk da yanada tarin dukiya a qasar da Nasir ne yake

Please Login or Register in order to submit comment