Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wuce bangarensu na masu aiki taga abinda yake faruwa da gudu ta juya ta koma ta sanar da mommy jikinta na rawa sosai dan itama tsoro taji duk ya rufeta.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

40
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Mommy da zancen ya daki kirjinta da mummunan karfin gaske kasa tashi tayi daga zaunen datake idanuwanta suka fara nauyi dakyau ta iya bude baki ta safiya tace ta sanar da Dad.

A rikice safiya ta fice tana kama hanyar da tinda take aiki a jeerahs bata taba xuwaba sbd baa barinsu zuwa can bangaren da wani babban bangaren da shima babu ma wanda ya taba zuwa ance na dayan 'dan Dad dinne wanda baya qasar tsawon shekaru.

Safiya bata samu isa bangarenba sbd batama san ina zata bi ba sai kawai tayi bangaren hajiyar Samad din hankali tashe tana kaiwa Hajiyar na fitowa da waya a hannunta kaman ta sani zata nufi bangarensa sbd sai ayau taji hukuncin da Dad ya yanke masa dan haka take cikin tashin hankali itama.

Safiya na ganinta ta bude baki cikin rikicewa tace

"SANAAH ce Sir Samad ya tafi da ita mommy tace na sanarwa Dad.....

Hajiyar data ji saukan zancen kaman saukowar aradu ture Safiya din tayi da karfin gaske tana jifa da wayarta tayi bangaren nasa da tsananin sauri da gudu gudu sbd balai da masifar da zai janyo musu idan yayi nasarar bata SANAAH ta sani har aurenta ya qare kenan har mahadi ya bayyana.

Safiya ma bayanta tabi da gudu sai kuma ta fasa ganin ba dad zaa sanarwa sai tayi bangaren Umma wadda take zaune a natse a palonta tana kallan wani shirin sharia da akeyi a tv na black Americans.

Mai aikin bangaren ce ta budewa safiya kofar datake bugawa.

Iso tayi mata har gurin umman wadda ta juyo ta kalleta da dan mamakin ganin mai aikin Mommy a lokacin.

Da tsoro Safiya tafara wa Umman bayani tana jin kaman ma Samad ya gama lalata SANAAH idanuwanta cikeda hawaye.

Umma tasowa tayi da bayanta daga jikin kujera tana jin mamaki da fargaba itama me tsanani na abinda zai biyo bayan wannan balain na Samad daya debo dan haka wayarta ta dauka tana son saka kiran Dad amma sai ta fasa ta miqe tsaye kawai tayi bangarensa da sauri.

Koda ta isa yana zaune shiru yana shan tea din sa SANAAH ta kawo masa babu inda inda ta sanar masa da abinda safiyar tazo ta fada mata.

*********Koda Hajiyar Samad ta isa yanata kokarin qarasa yaga kayan jikin SANAAH din tareda shaqeta tana neman ceton rayuwarta data mutuncinta,

Kusan zarewa zanin jikin hajiyar ya kusa yi ya fadi sbd mugun firgitan datai tayi kansa da sauri kafafunta na hardewa tsabar rawa ta damqosa da karfi tana kiran sunansa da karfin gaske.

Bayaji baya gani idonsa ya rufe SANAAH kawai yake buqata a lokacin dan haka ya kasa sakinta yana cigaba da damqota jikinsa.

Ihu hajiya ke son yi tsanar rikicewa amma ta kasa dan haka ta cakumo da da karfin gaske tana dagosa ta ware hannuwanta ta sauke masa wani mahaukacin marin daya sakasa zubewa qasa akan gwiwowinsa ta sake daga hannu ta saukar masa da wani tareda cakumosa ta ture gefe tayi kan SANAAH din hannuwanta na rawa ta cire mayafin jikinta ta rufawa SANAAH din tana janyeta daga qasa a rikice tana cewa

"SANAAH karki bari kowa yaji ya sani zan masa hukuncin,kada kiyi kuka,kada ki bari Dad ya sani,kada ki bari a sani martabarki zata tabu kinji,
Kada ki fada abinda Samad din yayi zaki rasa mutuncinki zaki rasa......

Bata qarasa ba SANAAH datake wata jijjiga ta zube a gurin Some numfashi bata fita daga kirjinta...

Hannuwa biyu hajiyar ta saka ta cakumota tana bude baki da sabon tashin hankali ta ambaci sunanta daidai nan Dad da kansa ya sako kai palon tareda Umma wanda tayi kan SANAAH da tashin hankali itada Safiya da mommy wanda kallo daya tayiwa SANAAH ta zube musu itama.

Ajiyan zuciya da numfashin da sautin fitarsa kadai ya saka Hajiya zubewa qasa gabansa tana fasa kukan da batasan ma ta fasa bai mai tsananin gaske.

Umma da safiya ne sukai ta SANAAH da mommy wainda aka kwasha aka fice dasu,

Kallo daya yayiwa Hajiyar batareda ya kalli Samad ba ya juya ya fuce da idanuwansa jajir wainda yaketa danne zuciyarsa daga zama makashin datake ingizashi.

Bangarensu aka koma dasu tareda kiran likitoci da gaggawa suka iso cikin daren.

Abinda aka fara dubawa da tabbatarwa shine babu abinda ya faru da SANAAH din dan haka Umma ta fito taje ta sanarwa Dad wanda yake zaune shiru komai nasa na fidda hucin bacin rai mai tsananin gaske.

Mommy kuwa shock ta samu daya bata attack dan haka tayi laushi lokaci daya..

Dad bai rintsa ba daren har garin Allah ya waye yana zaune yana jin abinda bai taba ji ba na tsananin bacin rai tin bayan na rabuwarsa da fammah idan aka cire na rashin rayukan da suka dan yi na iyaye da yan uwa.

Duk abinda Samad yakeyi yana danne daci da fushinsa ne sbd a yanxu kaman shi kadaine 'dan dayake dashi amma kuma ayanzu yakai karshen girman bacin ransa dan haka koda gari ya waye Abu na farko daya fara yankewa shine aurar da SANAAH ga wanda yasan ko hauka zata kashesa bazai taba gangancin ko sake kallanta a matsayin macen daya taba so ba bare,
Zai aurar da ita ga wanda ko bayan ya rasu aurenta garesa zai zama haramun bare mallakarta,
Zai aurar da ita ga wanda babu me sake ce masa komai ko saka masa ido zaa barsa a barta da kansa zai gudu yabarta,
Zai aurar da ita ga wanda yake uba a garesa kuma uban da bai taba hada girmansa da darajarsa da komaiba rayuwarsa hakan shine karshen nisa da kariyar dazai bawa SANAAH da ko baya duniya ta riga tayi nisa daga sharrin kowane namiji..

Baice komaiba kuma baida niyar cewa Samad da mahaifiyarsa komai sbd ya gama dasu ya gama ciresu daga cikin zuriarsa babu shi babu su dan haka koda ya kwana da wannan hukuncin nasa mai zafi asubar fari Al'amin ya kira bai ce masa komai daya faru ba ya sanar dashi zai aurar da SANAAH ga babban dansa FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH.

Shiru Al'amin yayi sbd zuwa yanzu baida kowane irin zabi akan SANAAH yabarwa Dad din duk abinda ya yanke akanta shi mai biyayya ne da fatan alkhairi dan haka yace ya amince Allah ya sanya alkhairi a auren.

Ajiyan zuciya da wani sanyi da nauyin dayake kirjinsa na shekaru ne yaji ya sauka a cikin sanyi sbd daga karshe dai bayan bawa SANAAH rayuwar da zata samu kariya da aminci shima lokacin da dansa zai dawo garesa yayi hakama da auren wadda Dr fammah bazata taba iya daga ido ta zabi rabasa ba koda rashin son hakan zai rabata da duniya da numfashinta.

Da wannan aka qarasa wayuwar gari a jeerahs dan haka koda mommy ta farfado da kansa akai masa iso har bangarensu ya bata hakuri a cikin kunya da qanqantar da kai akan abinda Samad yayi kafin ya dago ya kalleta yace

"Kuma ina neman izininki a matsayinki na mahaifiyarta zan aurar da ita ayau dinnan idan har kin amince"

Shiru mommy tayi kafin ta dago ta bude baki a natse da sanyi tace

"Kaine Uba a gareta yanzu duk hukuncin daka yanke akanta zamuyi fatan alkhairi ne kawai"

Numfashi ya sauke tareda mata godiyan girman data basa dan haka da kansa ya rarrashi SANAAH data kasa dawowa daidai tana cikin firgici har lokacin ya fice.

Shiru shiru babu zancen komai ba aiken kira daga garesa gurin su hajiya da Samad din dan haka suka sake katsewa da shakka da tsoron me zasu fuskanta har gari ya waye shiru aka kuma kwana shiru.

Ranar da akai kwana na uku cif da lamarin kuma ranar ta kama ranar jumaa a ranar duniya ba zato ba tsammani ta shedar da auren bazata na wanda baa taba tinanin aurensa a yanxu ba sbd tsarin rayuwarsa dayake baturen asali kuma wanda kaman baida sauran kowace alaqa da Nigeria bare aure a cikinta wato FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH of the navy wanda akai baya qasar bada saninsa ba a bisa hukuncin mahaifinsa daya isa dashi ya kuma nuna ikonsa akansa.

AN DAURA AUREN FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH da SANAAH KHALIL IBRAHIM akan sadaki dubu dari biyu kacal bada yawa ba sbd kwatanta yanda yafi dacewa a daurin kowane aure da sadaki qalilan,

Alh AbdulAziz Jeerah qanin Dad tin na baya da baya qasar shine ya iso a daren jiyan ya karba wa Fleet Admiral Auren SANAAH KHALIL a hannun Dad Jeerah wanda aka daura dubban mutane suka shaida tareda taqaita komai a tsare a hankali kwance kuma a cikin girma da gata da ilimin addini dana zallan boko.

Bayan daurin auren wanda Al'amin ya shedar a waya sbd Kabeer ya halasta sujjada yayiwa Allah godiyar sheda wannan ranar da jin wani nauyi ya sauka a kirjinsa na ganin ranar da aka daurawa SANAAH dinsa aure.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

41
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Mommy dake zaune tana jin nauyin danne da kirjinta sbd tinda abin ya faru ta rasa walwala da farin cikinta dan halinda SANAAH take ciki har lokacin ya zama kaman yana neman tabata kiran Al'amin ne ya shigo wayarta ta kalli wayar tareda zuba mata ido harta kusa yankewa tukuna ta sauke numfashi me dumi tana tattaro nutsuwa da walwalan dole ta sakawa kanta dan kada ya san abinda ya faru sun boye masa sbd kawai kwanciyan hankalinsa ta dauka a natse tareda ambatar sunansa cikin kulawa.

Da wani irin farin ciki dayake basa nutsuwa mai karfi yace

"Mommy an angama daurin auren SANAAH"

Ajiyan zuciya ya sauke mai sauti yana fidda sautin murmushin daya saka nauyin dake kirjin nata itama jin ya fada ya sauka da sanyi da farin ciki mai hadeda nutsuwa.

Bude baki tayi komai yana wucewa lokaci daya daga gareta tace

"Allah ya sakawa auren Albarka da farin ciki mai dorewa a cikinsa har mutuwa ya saka aure ne dasai mutuwa ce zata rabasu ya kuma bata kariya da aminci itada mijinta"

"Amin,Amin" Yaya Al'amin ke furtawa cikin farin cikin da jin dadin daya rasa inda zai saka ransa sbd burinsa mafi girma a duniya tinda ya zama uba ga ahalinsa shine aurar da SANAAH cikin mutunci da martaba da gata kuma duka burin ya cika duk da ba shine ya aurar da ita da hannunsa ba yana jin kaman shi dinne sbd girmansa na matsayinsa da Dad jeerah ya basa na saida ya tambaya izininsa da tambayar auren daga garesa ya bada ya amince tukuna.

Aure ne da akai da wanda ya isa haihuwan SANAAH din koma ya haifeta tinda yana da 'yar datake shakeru daidai da ita amma bai damuba sbd yasan waye shi a baya a shekarun baya kuma yasan Auren da Dad ya daurawa SANAAH bazata taba wulaqanta ba a gurin dattijo Fleet admiral RAHEEM JEERAH kodan uwarta da Maamah da zata ji auren daga daga idan Allah yasa tana lafiya a raye.

Bude baki yayi a natse yace

"Mommy tinda SANAAH din bata san da cikakkiyar maganar aurenba ki mata nasiha ki fahimtar da ita hakan shine nutsuwan da zamu samu mu dukanmu akan mutumin dayake bibiyarta gashi kuna guri daya dashi gashi a yanxu duka a karkashin mutum daya muke dan haka aurar da ita shine babbar kariyar da zaa bata a hanasa sake binta matiqar ya san hakkin Allah da kiyaye fushin Allah akansa din,
Mudai muna farin ciki munyi murna da samun nutsuwan zuciya da hakan dan haka itama sauki da walwala da nutsuwan da zata bawa kanta shine amincewa da karban kaddararta hannu bibbiyu da rashin kowace damuwa tinda daman babu wani datake so ko yake sonta a qasa dan haka auren wadda baka sani ba bazai zama damuwa ba ko illa,Allah ya sakawa auren albarka me dorewa"

"Amin" mommy tace tana sake jin gamsuwa da nutsuwa da duka kalamansa dan haka damuwanta da rashin walwalanta ta qarasa yayewa yana mayewa da farin ciki sosai duk da batada wanda zata nunawa ko inda zata ta nuna daga ita sai safiya suka fara bayyanarda farin cikinsu hankali kwance.

SANAAH duka wannan abin har lokacin tana dakinta bata fitowa ta dawo hayyacinta amma tsoro da jin komai na gidan da rayuwar ya fita zuciyarta tanajin duniyarta ta riga ta juye ta zama abar tsoro sbd babu inda zata ta samu nutsuwar farautarta da Samad yakeyi.

Tana cikin damuwa mai tsananin gaske da ko a dakinta wani lokacin motsi mai tsayi tsoro yake sakata,

Safiya ce ta hada mata abinci lafiyayye a tray takawo mata dakin kaman yanda ta saba sedai yau fuskanta cike take da farin ciki da walwala sabanin kwanakin da itama take cikin tsoro da fargaban data ganin harsu masu aiki ma zasu iya fuskantar hakan.

Dago idanuwanta masu kyau da sukai fayau sukai laushi da mutuwan jiki tayi ta saukesu a kan safiya data ajiye babban tray din akan table tana tana dagowa ta kalleta da kulawa tace

"Ki daure dan Allah kici kadan"

Bata iya cewa komaiba dan gyada mata kai tayi cikin rashin kuzari tana zaune a tsakiyar gadonta rabin jikinta a rufe sanye da wata riga mara hannu fatar jikinta sai daukan ido take sbd haske da lafiya.

Zuba mata komai safiya tayi ta juya ta fice taje ta kawo mata iced coffee datasan tanaso ta sake juyawa ta fice.

Bata motsaba daga inda take tsawon mintina sai ga mommy ta bude dakin ta shigo itama cikeda nutsuwa da walwala da kulawa ta qaraso har bakin gadon ta zauna tana kallan SANAAH din wadda tana ganin Mommy idanuwanta sukai ciko da hawaye jikinta na sake sakewa.

Kamota mommy tayi da kulawa da kauna ta janyota jikinta ta rungume tana dan shafa kanta dayake a bude ba komai akai ta bude baki da sigar rarrashi da bata nutsuwa tace

"SANAAH ki nutsu kiji abinda zan fada miki,
Kinsan dai a yanzu duniya bayan ni da yayanki bakida mai girman matsayi bayan Alh jeerah ko??
Damu dashi a yanxu mune muke da tsabanin son baki kariya a rayuwar nan kuma mune zamuyi duk abinda zamuyi dan baki kariya da rayuwa me aminci,

Burina da yayanki a koyaushe shine baki kariya ta hanyar aurar dake cikin aminci da martaba wanda har yau wannan burin shine mafi girman buri a zukatanmu...

To Allah ayau ya cika mana hakan,
Abinda ya faru yanzu ya saka Alhaji jeerah Aurar dake ga babban 'dansa wanda yake tamkar uba ga Samad wanda duk duniya shi Samad yakejin kaman zai bauta masa da hakan mai yiyuwa ne dan kawai ya baki kariya ta har abada daga Samad din kuma insha Allah kin sameta dan haka ni da yayanki munyi naam mun aminta mun kuma samu nutsuwa da farin ciki da hakan,

Kada ki daga hankalinki kada ki shiga damuwa ko tashin hankalin auren daya hau kanki ba sani sbd wanda ya daura miki auren ya wuce hakan a gurinki ki cire komai ki amsa da biyayya da tarbiyan da kike da ita sbd bazai taba miki abinda zaki cutuba kinfi kowa sanin hakan dan haka matsayin daya baki na 'yarsa duniya ma tasan da hakan kema ki nuna ke 'ya ce ki amsa ki masa bayayyya koda ba 'dan cikinsa ya aura miki ba ko waye ya aura miki ki kasance me biyayya da nuna girmamawa,
Insha Allah Allah zai kawo miki sauya a cikin wannan auren,
Zaki samu ribar biyayyar da zakiyi,
Ko baki samu komaiba a cikin auren insha Allah zaki samu kariya da nutsuwa da aminci..."

Dagowan datai niyar yi daga lokacinda Mommy ta furta kalman aure akanta ta kasa sbd sauran kalaman da suka biyo bayan,
Bata taba tsammanin aure akanta ba yanzu ko a kusa sbd halinda take ciki na farautar masu sonta ma da Samad yakeyi,
Bata taba tinanin ma zata auru a yanxu ba sbd matsalolin dake cikeda rayuwarta,
Wane irin aure ne akai mata kai tsaye a rana tsaka cikin kwanaki kalilan?
Auren sadaka ne akai mata sbd bata kariya daga Samad kenan,
Auren da babu shiri babu tsammani babu neman shawaran wanda ma akaiwa sadakar tata kenan,
Wace rayuwa ce take ciki wanda zata qare a tsakanin ahalin jeerahs da wanda ya lalata rayuwarta ya dangana ta ga qarewa da auren wanda baimasan da auren daya hau kansa ba.

Wasu hawaye ne masu zafin gaske suka ciko idanuwanta suna kasa saukowa sbd jin wani irin yanayin da batada ikon nunawa ko fada sbd wanda shine ya zartar da wannan girmammen hukuncin akanta wanda kuma bazata taba iya dagowa ta kalli kowace hukuncin zai yanke akanta ba.

Mommy ma da sai a lokacin tausayin SANAAH ya zuwar mata sbd kowace mace duniya bazata taba son aurenta yaxo mata a hakan daga sama kaman dai ba lamarin da zata qarashe rayuwarta a cikinsa ba hakama da mutumin da ba yaro ne ba qarami yanada iyalinsa dayake so da rayuwarsa dasu kawai a jeho masa wata macen wadda ba lallai ta taba samun ko rabin matsayin da matarsa take dashiba a gurinsa.

Ajiyan zuciya ta sake tana sake dan rungume SANAAH a jikinta da rasa abin fada bayan shafata data ringa yi ahankali tana aika mata da kaunarta da kulawanta da lallashinta ta hakan wanda yake shigar SANAAH din tana sake jin jikinta na mutuwa sosai.

Wayar Mommy ce tayi ringing ta dago a natse taga Al'amin ne kuma tasan SANAAH din yace zaiyi magana da ita dan haka daukan wayar tayi kai tsaye tareda saka handsfree tace masa SANAAH din na sauraronsa.

Cikin kulawa mai tsanani da kaunarsa data bayyana a cikin sanyi da nutsuwa ya ambaci sunanta da wani irin sautin daya sakata fasa kukan daya taho mata mai karfi tana rintse idanuwanta tareda qanqame jikinta.

Shiru mommy tayi shima Yaya Al'amin din ahiru yayi kukanta na ratsasu jikinsu yayi sanyi.

Kukane takeyi mai tsananin karfi da qaramin sauti kanta na qasa muryanta har wani yankewa yakeyi tana koke dukkanin quncin dayake dunqule a kirjinta.

Tsawon lokaci ta dauka tana kukan babu wanda ya hanata sai data sassauta dan kanta tukuna mommy ta zari tissue dake gefen gadonta kan bedside tafara goge mata hawayen shi kuwa Al'amin cikin kulawa da kauna mai karfi yafara rarrashinta yana mata maganganun dasuke ratsata da bata nutsuwa da bata sassaucin abinda take ji da kuma rungumar sabuwar kaddarar da bazata iya dagowa tace batasoba amma har cikin zuciyarta bata shaawan aure ko hulda da kowane namiji sbd Samad ya cire mata kowace irin kauna da shaawan auren namiji amma kuma auren da Dad ya daura mata da kuma auren da yaya Al'amin da mommy suke kauna to tabbas ta gama karbansa hannu bibbiyu duk da tana fatar sauyi mafi alkhairi a gaba.

Dukkaninsu maganganun da yayi musu sun basu kwanciyan hankali da nutsuwa da sake karban rayuwar data samesu dan haka sake saka baki mommy tayi ta qara bawa zuciyar SANAAH rarrashi da sukuni tukuna sukai sallama.

Da kanta ta tirsasa SANAAH din ta bata abinci taci kadan ta sake shan magani ta sauko gadon ta shiga toilet tayo alwala ta fito tayi sallar laasar da akai suna magana.

Tana idarwa zaunawa tayi shiru tana shiga tinani mai zurfi damuwanta ta ragu sosai.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

42
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Acan bangaren Dad jeerah kuwa bai dawo gida ba sai yamma lis sbd baqi sosai suka halarci daurin auren wanda akai gayyata a qanqanin lokaci amma manyan mutanen da suka aje komai nasu suka halarto daurin auren sunada yawa dan haka ne akai cikar da babu wanda yai tsammani,

Koda ya dawo securities ma tayasa murnan daurin auren da

Please Login or Register in order to submit comment