Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wanda takejin kasalanta na zama kaman bacci ta lumshe idanuwanta a jikinsa kaman yanda yake sauke mata wasu numfashi ahankali a gefen wuyanta da wata rungumar da ko allura bazaya shiga tsakaninsu ba dan a manne take da jikinsa ya mata tsam tsam.

Sai da suka jima sosai a palon taci fruits din dake ake table sbd yunwa dataji tanaji da kansa ya tayata ci yana bata tana ci ta sakasa cin kadan shika tukuna ya dauketa suka shige cikin bedroom dinsa.
#MAMUH
09033181070
[10/06, 12:57 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

105
Suna shiga shine yafara sake wanka yafito ya shirya cikin dogon wandon bacci mai tsantsi tana fitowa ita kuma rigar tasa ta wandon ta saka kawai ya janyota suka kwanta yana shigewa jikinta ta rungumesa kaman babynta.

Bacci mai nauyi da nutsuwa da dadine ya daukesu sai asuba suka farka a tare sukai sallah suna gamawa ta kallesa ta gaidasa da nutsuwa da kulawa.

Amsawa yayi yana tambayarta yaya ta tashi,

Murmushi tayi tana qin amsawa tareda miqewa ta zare jallabiyarsa data saka ta maida closet ta shiga bathroom zata jefa rigar data cire tasa ta bacci cikin qaramin laundry basket bag dake gurin.

Tana shiga zare rigar tayi daga jikinta tareda janyo towel qarami ta daura a jikinta zata juyo ya shigo bathroom din ta dan kallesa tana ja da baya ahankali fuskanta dauke murmushi mai kyau da sanyi ganin yanda yake tinkaro ta.

Jikin glass din shiga shower taji bayanta ya jingina dan ta dan juya ta kalla taga tako karshen kenan tana dawowa da kallanta yana mata wata rumfa tareda dafa hannunsa daya a jikin glass din yana zagayota da dayan ya dan motsata jikinsa da wata karfin da mararsu tai wata hadewan data rasa balance dinta suka sake komawa jikin glass din suka jingina.

Kallan juna sukai ta bude baki zatai magana yakai kunnensa ahankali bakinta tace

"Gari yana haske fa"

Bai kalletaba ya qarasa shigar da kansa cikin wuyanta yana goga fuskansa tareda zira hannunsa daya qasan towel dinta yafara bin cinyarta da wata shafar data sakata dan riqe hannunsa tana sauke idanuwanta akansa ta dan girgiza masa kai zata bude baki tayi magana ya saka bakinsa a cikin nata din yana matseta jikin gurin da sake bin cinyarta da shafa zuwa cibiyarta.

Hannunsa daya ya saka ya fizge towel dinta yana dagata sama yayi cikin shower da ita tareda mannata jikin bango yana bin kowace fatar jikinta da wasu kisses da tsotsan da duk yanda taso ta zame kasawa tayi dole ta biye masa suka fara wani fitinannun kisses yana zagaye kafafunta da qugunsa tana kan kijinsa ya sake juyawa da ita jikin dayan bangon tareda qarasa raba kansu da sauran abind ya rage a jikinsa.

Wani irin riqo yayiwa qugunta yana maida bakinsa wuyanta yana mata wata kiss din daya sakata zagaye wuyansa da hannuwanta tana fitar masa da wani kasalallen nishin da kanta da gangar jikinta take jin takasa dauka...

Wani irin tiriri ne yake futowa daga kansa yana jinsa har kunnuwansa yana fita dan haka yayiwa bangon wani dukan da sai akan makunnin shower take ya balle ruwan suka fara fitowa daga shower data kunnu tana sauka akansu.

Sauka ruwan yake akansu amma babu wanda ya damu da hakan wani irin fitinannen love suke gudanarwa wanda hatta bathroom din wata amsawa yakeyi da nishin dasuke fitarwa.

Babu control da dukkaninsu zazzafan son dake zuciya d gangar jikinsu suka gudanar da love dinsu suka gama sukai wanka tana fitowa kanta kawai ta busar da hand dryer dinsa ta saka kayanta ta fito dan gari ma yayi haske sosai har masu aiki sun fara.

Tana isa kofar bedroom dinta ta bude ta shiga tana rufo kofar kofar shigowa na budewa Mum na sako kai cikeda jin nutsuwanta ta dawo jikinta ta sauke ajiyan zuciya sbd bata sanar da tana tafe ba mota ma daga airport drop ta dauko security dake gate ne kadai ya ganta amma ko harabar gidan duka securities dinsa basa nan da Imran babu wanda ya tashi bare fitowa.

A palon ma ganin ba kowa kai tsaye hanyar bedroom dinta ta isa tana jin dadin zataiwa kowa suprice dan haka tana shiga ta rufo kofar.

Ajiye suitcases dinta guda biyu tayi gefe takeda fadawa bathroom dan tana jin gajiya gaskia.

Wanka da brush tayi tana fitowa sallar asuba da bata samu yiba tayi ta gama ta saka kayan bacci tana kallan time karfe 7 na safe da mintina ta fito ta nufi dakin mijinta.


SANAAH kuwa bacci tayi na tsawon awa daya da rabi ta tashi karfe tara tai wanka ta shirya cikin dogon ripped jean da farar riga mai fadi da scarf mai santsi ta fito ta nufi kitchen duk da tanajin tsananin kasala da rashin karfi halinda suka shiga.

Masu aikin sunyi nisa a aikin breakfast din amma hakanan ta saka hannu tana qarawa da dora masa sauce din potato da kidney mai yawa sosai a ciki mai dadi dayake qamshi.

Jere komai sukai a dining tana komawa kitchen ta hado ice coffee da shi ita zata sha batason mai zafi sai ga Fammah ta shigo wadda itama batasan Mum dinta ta dawo ba.

Rungume SANAAH din tayi ta baya tana cewa

"Baby Fammah na jin yunwa"

Dariya mai kyau SANAAH din ta sake tareda juyowa ta kalleta tana kai cup din hannunta a bakinta tace

"Ai tinda kin gama yawon School kiwonki nake kiyi dan jiki kadan"

Sha famma tayi tana lumshe ido tace

"Ummhh i love this and i love you"

Dariya SANAAH tayi tana sake kai mata bakinta tasha tukuna ta saketa tana karban cup din ita kuma ta sake hada wani suka baro kitchen din suka shiga dining room karfe goma da mintina kalilan lokacin suna fammah na kokarin zama SANAAH na tsaye daidai nan Kamshinsa ya ratso dakin wanda ya saka Fammah juyawa da sauri ta kalli kofar daidai suna sako kai yana sanye da Ash balenciagas kaya yayi wani irin fresh da wani kwarjini da haiban dake fita fuskansa Mum dake gefensa tana riqe da hannunsa data saka cikin nasa sanyda da riga da skirt masu kyau black a jikinta fuskanta na bayyanarda wani irin farin ciki da jin dadi da dokin dawowa cikin familynta.

SANAAH ma data juyo a natse ba tsammani taga Mum din wadda ta sakata gabanta mummunan faduwa har sai dataji mararta tai wani nauyi ta dauke idanuwanta da wata irin nutsuwa tana tsayar da kallanta akan Mum din kadai wadda ta sake hannunsa tana warewa Fammah hannu ta isa da sauri gurinta ta rungumeta suna murna.

Sakin mum din tayi tana fadawa jikin Dad din shima wanda ya rungumeta yana dago idanuwansa ya sauke akan SANAAH wadda ta sake wani murmushin tsananin karfin hali tanawa Mum din sannu da zuwa wadda itama ta dan rungumeta tana mata wani Kallan mamaki mai tsananin daya saka su fammah din kallanta ta bude baki tace

"SANAAH kin sauya sosai"

Murmushi fammah tayi tana dawowa gurin Mum din tace

"Tinda tazo koina bata zuwa fa tana gida kullum tana bacci"

"What?baki fita da ita bane taga qasar?
Aikuwa tinda na dawo koina zan kaita taga gari"

Dariya fammah tayi banda SANAAH da ta danyi murmushi tana bude baki tace

"Thank you"

Itace tayi serving kowannensu su ukun batareda ta bari ko inda yake ta iya kalla ba duk da a lokacinda ta isa gefensa tana serving nasa taji idanuwansa akan hannuwanta amma bata dago ba tana gama zubawa fammah da itace karshe juyawa tayi a natse zata bar gurin Mum tace

"Ina zaki kuma ke ba abincin zakici bane??

Juyowa tayi a natse ta dan sake fuskanta da kulawa tace

"No Mum azumi nakeyi yau Thursday"

Da mamaki fammah ta dago ta kalleta dan batasan yau ta tashi da azuminba dan ta dauka coffee din dazu sha zatai ashe ita ta hadawa,

dan dagowa shima da kamewansa yayi a tsanake ya kalleta amma bata sake cewa komaiba ta juya ta fice daga dakin mum kuwa cikin sakewanta tace

"Nima inason iya azumin Mondays da Thursdays dinnan amma na kasa gashinan ta huta ita tanayi"
#MAMUH
09033181070
[11/06, 9:29 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

106
Tana ficewa daga gurin kai tsaye dakinta ta koma ta zauna ahankali akan sofa tareda sauke ajiyan zuciya mai dumi da dan dafe kanta da tinda ya sara yake mata ciwo ta rufe idanuwanta ahankali tana jin wani masifaffen nauyi ya danne kirjinta taji kwata kwata a take gidan da qasar take son bari kawai Nigeria take son komawa kuma ita kadai batareda kowaba.

Su kuwa acan Dining din tinda tayi maganar datai din ya dan dago ya kalleta baice komaiba ko bayan barinta bai furta kalma ko daya ba duk da maganar da Ms Meenah ke masa shiru kawai yayi tinaninsa na tsayuwa akan kalmanta na azumin da kaf duniya shine yasan babu kowane axumin dayake bakinta sbd ko bayan asuba sunyi making love.

Yanayin fuskanta dataqi ko kallansa sam a lokacinda tai maganar ya dawo masa ya dan sauke wani boyayyen numfashin da babu wanda yaji ko yaga fitowansa yana maida kallansa akan abincin dake gabansa wanda tai serving nasa kuma daga kamshinsa kai tsaye da ganinsa ya sakasa tabbatarda itace ta girka masa duk da appetite dinsa ya dauke a take spoon ya saka yaci kadan dan ko bata kusa tinda shi tayiwa cinsa ya zama kaman dole a gunsa dan haka yanacin kadan ruwa kadai ya iya sha kadan suma ya zari tissue ya goge bakinsa tareda miqewa tsaye yafara kokarin barin Dining din wanda da mamaki Mum ta kallesa xatai magana ya katseta da rashin son hayaniya da cewa

"Zan fita office see you later"

Da mamaki Mum din ta kuma kallansa yana barin gurin sbd tasan yau kaman da gobe duka hutunsa ne.

Yana barin gurin ya fito palo har xai wuce ya dan juyo ya kalli hanyar dakinta datake rufe ya juya anatse ya wuce yana dan sake sauke numfashi mai dumi.

Dakinsa ya koma ya shirya cikin wasu kayan ya kira Imran akan wainda sike tsananin son ganinsa yau aka sanar dasu ba dama shirya zai gansu.

Koda ya fito Imran harya daka an juya kan motocinsu suna tsaye jikin motocin suna jiran fitowansa.

Yana sako kai Imran ya bude masa motar wadda yana isowa a cikin kamewa da nutsuwa shiga kawai yayi da wata isa take aka rufe suka ja motocin suka fice.

SANAAH dake dakinta zaune taji ficewan motocin data tabbatarda shine ya fita dan haka taji kirjinta ya dake nauyi ta sake jin ta tsani qasar gida takeso.

Su Mum kuwa suna gamawa sbd jin tana azumi sai basu nemeta ba dan kada a damar da ita suka zauna palo suna firarsu da firan bikin da aka qarasa babu su da sauran hidimar data riqe Mum din bata dawoba harsai yanxu.

Hankalinsu kwance da farin ciki suketa firarsu har lokacin sallah yayi.

Sallah tayi tin kafin Fammah ta shigo ta kwanta sbd jikinta daya fara mutuwa da wani irin yunwar datake jin kaman zata mace amma taurin zuciya da abinda takejin ya hanata ko iya fitowa.

Baccin wahalalliyar yunwa ne yadauke ta wanda ta dan jima tana yinsa kafin ta farka ta dauki ruwan robar dake dakin nata tasha kadan take taji kaman zatai amai ta miqe ta lallaba tayo alwala taxo tayi sallan laasar tana idarwa fammah ta shigo dakin taxo kusa da ita ta zauna tana kallanta da kulawa taga yanda tayi wani irin laushi tace

"Ai an kusa shan ruwa"

Lumshe idanuwanta tayi batateda ta iya barin Fammah din taga idanuwanta ba da tsananin damuwa da wata irin azabace take cikinsu.

Fira famman ta ringa mata cikeda kulawa da rage mata lokacin har kusan time din shan ruwan ta fice.

Kitchen taje ta hado mata fruits da yan abubuwan da zata fara shan ruwan dasu ta kawo mata ta juya ta fice ta koma kitchen din dan bata umarnin a hado mata a abincin a kai mata daki.

Fammah na ficewa fruits din ta kalla idanuwanta na cikowa da wasu hawayen da batasan ma sun tahoba.

Gangarowa sukai ta saka hannunta a natse ta dauki tissue ta goge tareda miqewa ta fada bathroom tayo alwala tana fitowa ta zauna taci abincin da aka aje mata zuciyarta ba dadi sam jikinta ma duka a mace tsakanin karya da gaskiya takai axumin da babu shi.

Da daddare zasuyi dinner bai dawo ba itama data sakawa ranta ta gama zama Dining a cikinsu tace ta koshi dan haka ko fitowa bataiba tana sallan ishai dinta ta kwanta.

Fammah ganin yanayin nata na yau da bata ganewa komaiba ya sakata xuwa dakinta suka kwana a tare wanda SANAAH na buqatan hakan dan damuwa ce take cikinta sosai dan haka xuwan famman tayi kokarin hanata shiga gabaki daya.

Da safe ko data tashi sam bata fito ba da dan zazzabi tace ta tashi dan haka ko Mum sedai tazo dakinta ta dubata tai mata sannu.

A dining harsukai breakfast suka gama bai ganta ba hakama a dishes din dake jere babu ko daya dayake da tabbacin ta saka hannu a aikinsa dan haka tea zalla kadai yasha kadan ya miqe yayi musu sai anjima ya fice.

Sai kusan rana ta fito a shiryenta ta nufi kitchen a ciki taci abincinta tana gamawa ta fito dauke da guava drink dinta da roban ruwa biyu ta koma dakinta tai zamanta acan.

Fammah datazo dakin suka wuni hadda Mum ma ta shigo ta dan zauna cikinsu suna fira da wayar Fammah ta kira Dr mum sukaita magana ta gaisa dasu mommy ma kafin ana maidawa Dr Mum wayar ta bude baki a natse tace

"Dr Mum inason dawowa gida"

Shiru Dr Mum tayi tareda dan shiga mamaki tace

"Lafiya dai ko?
Wani abin ya faru ne?

Dan girgiza kai tayi kaman tana ganinta tace

"Aa ina kewan gida ne kawai kuma na dade"

Sake shiga mamaki dr mum tayi kafin ta dan sauke numfashi sbd sun samu Dad yayi shiru baice komaiba haryanxu amma yanxu tana dawowa fitinarsa zata tashi dan kuwa tasan babu alkhairin dazai biyo bayan wannan shirun nasa indai Hakeem ne.

"Kiyi hkr idan kun tashi dawowa saiku dawo gabaki dayanku kinji"

Shiru tayi kirjinta na sake wani sabon nauyin dataji kaman hawaye zasu ciko idanuwanta dan nesanta kanta takeson yi dashi da matarsa.

Sallama sukai ta ajiye wayar tanajin Idanuwan Mum a kanta da mamakinta tace

"Meyasa kikeson komawa SANAAH bayan duka gamu ga fammanki a tareda ke?

Dan dagowa tayi ta kalli mum din da hana yanayinta ko daya bayyana da yar sakewa tace

"Mum wlh kewan gida nakeyi bantaba tafiya ba na dade haka"

Fammah da sam batama yadda da SANAAH din ta tafi ba jikinta ta kwanta tana cewa

"Tare zamu tafi gwara ma ki hakura kawai"

Murmushi mai sanyi kawai SANAAH din ta sake tana dan jan hancin famman.

Mum da itama sam batajin ta tashi tafiyar yanxu kokarin nunawa SANAAH tayi zamanta tayi tana son cusa mata shaawan qasar.

Zuwa yamma Mum tayi bai dan haka suna sitting room sunata shaaninsu su kuma suna daki suna tasu firar wadda fammah ce mai yi itadai tana zaune shiru tana sauraranta da binta da ido batareda tace komaiba.

Da daddare latti sukaci dinner dinsu wadda sam bata fitoba dan tini tayi tata tai shirin bacci tayi shigewanta dakin Fammah ta kwanta acan.

Yanzu kam ya tabbatarda janyewa tayi daga duk abinda ya shafesa dan kuwa ko yanzu ma babu komai daya nuna tashiga kitchen a cikin abincin da aka jere.

Ms Meenah da itama ta rasa gane yanda ya zama busy a kwana biyun maqalesa tayi a daki tanata zuba masa tambaya da son samunsa yanda ya kamata amma kusan hakan bai samu ba dan kansa dayake ciwon da idanuwansa ma sun nuna sosai dan ja sukai suna sauyawa gabaki daya.

Washe gari a dining din bayan kowa ya zauna yana isowa cikin nutswa har lokacin kansa bai dena masa ciwo mai tsanani ba zaunawa yayi a natse tareda dagowa a natse cikin rashin son ko doguwan magana sbd kamewa ya kalli Fammah ya bude baki yace

"Where is SANAAH?
Is she okay?
Data dena fitowa cin abincin tana ci acan daki??

Mum ce ta riga Fammah amsawa da cewa

"Nima har mamakin yanda ta dena zuwa table kwata kwata nake gashi tafara cewa gida takeson komawa ta gaji da nan,
Na rarrasheta fammah ma tayi amma kaman bata hakura bafa,
Ko kai Dad nasu zaka mata magana may be ta hakura pls"

Dago idanuwansa dasuka sake sauyawa yayi da wata yanayin daya saka Fammah jin tension din gurin a jikinta
Ita kanta Mum din idanuwansa ta kalla da jin wani iri amma bata sake cewa komaiba sbd ganin ya bude baki kai tsaye yace

"Tana ina ne??

"Tana dakin fammah ne,fammah je ki sanar mata Dad dinku na kiranta"

Dakatar da fammah din yayi yana sake bude bakinsa yace abarta idan ya dawo zuwa dare zaiyi magana da ita.

Dadin hakan sukaji dukansu dan haka abincin suka faraci hankali kwance da farin ciki banda shi da juice kadai yasha ya miqe ya fice.

Da rana Mum fita tayi bata dawo ba sai yamma sosai tareda baqi suka shige palonta sunata firarsu da turanci tana sake jin kanta sbd a cikinsu mijinta shine babban nasu mazajen.

Fammah ma taje cikinsu ta gaidasu suka dan taba firar da ita kafin ta fito ta barosu ta fita tana waya zataje da mota gidan wata abokiyar karatunta da sukai zata bar qasar yau so akwai sauran takardun da zata karbo a gurinta dan haka tana fita motocin Dad dinta suna dawowa bayan sallar magrib kenan.

Koda ya shigo ba kowa koina shiru Ms Meenah da bakinta suna can baya an hada musu table a kusa da swimming pool na gidan zasuyi dinner dinsu acan.

Kai tsaye bangarensa ya wuce ya shiga shower wadda ta daukesa mintina sosai sbd kansa ya kasa dena ciwo.

Yana fitowa cikin fararen kayan shan iska ya shirya marasa nauyi shirt da wando sai slippers bayan yayi sallah ya fito zuwa dining.

Ba kowa a dining room din dan haka baima zauna ba sbd ya juya yabaro gurin tareda nufar palonsa kai tsaye ya koma ya zauna yana jin sam kansa ba dadi.

Wayarsa ya dauka sbd bazai iya jurewa ba kansa bugawa yake neman yi ya saka kiran Meenah wadda tana dauka cikeda nishadi da wata isa ta ambaci sunansa tana cewa

"Hi my love"

Kai tsaye bai tsaya wata maganar hayaniya ba da nutsuwa yace

"I'm back ina buqatan something liquid mara nauyi"

Cikin kulawa da nuna soyayyarta a bayyane tace

"Ok zansa SANAAH ta kawo maka tinda daman zakai magana da ita"

Tana gama fadan hakan shine ya kashe wayarsa da mamakin ko bata gida ne?
#MAMUH
09033181070
[11/06, 1:47 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

107
Wayar dakin SANAAH ta kira wadda take zaune ta idar da sallah tai shiru tana jin dumi na sauko masa alaman zazzabin datake dan fama dashi duk dare amma batama damu ba sam ita da gaske gida takeson komawa.

A natse da rashin hayaniya takai hannu ta daga wayar tareda bude bakinta da sautinta mai sanyi tace

"Yes"

Jin muryan Mum ya sakata dan kallan wayar kafin ta sake gaidata da girmamawa da nutsuwa sbd tinda mum din ta dawo basu hadu ba tana daki bata fitoba.

"Ki kaiwa Dad dinku wani dan liquid abinda zaici ko sha yanxu nan pls dan bayajin Dadi"

Tana gama fada ta kashe wayarta batareda jiran jin komai daga SANAAH dinba wadda taso cewa itama batada lafiya bazata iya fita ba.

Shiru SANAAH din tayi tana sake jin wani abu mai nauyi ya danne kirjinta na duka kalaman Mum din kaf dinsu.

Wurgi tayi da wayar tanajin sake tsanar gidan gabaki daya da jin wlh bazata iya cigaba da zaman ba.

Sai data jima bata fitoba kafin ta fito ta isa kitchen ta hada masa wani lafiyayyan Cereal dayaji madara sosai amma bata saka sugar ba sbd zaqin madaran is ok banana ta yanda masa a ciki mai dan karfi ta doro a tray ta fito fuskanta a kame normal yanda duk wanda bai taba saninta ko ganinta yake iya fara ganin ta nufi dining taga baya nan harta ajiye zata tafiyarta sai kuma ta dawo ta sauka sbd zai huce ta juya ta nufi palonsa.

Yana zaune a natse a kame idanuwansa akan flats screen yana kallan da hankalinsa bawai yana kai bane nutsuwan kwakwalwansa yake buqata sosai ko kansa zai dena ciwon dayake fama dashi.

Da sallama ta shigo a natse idanuwanta basu dago ba inda zata ajiye tray din ta kalla tana isa gurin ta ajiye ahankali tareda dan dagowa babu kowace yanayi na sakewa ko sabo tace

"Ina wuni,gashi Mum tace na kawo"

Qarasa ajiyewa tayi tana juyawa zata fice ya bude baki ya ambaci sunanta data jisa da kyau har cikin kanta amma bata juyoba ta tsaya cak daga inda take na tsawon seconds kafin ta juyo kadan ta bude baki tace

"Naam"

Wani irin kallo ya sauke mata da idanuwansa da suka sauya ya sauke kafarsa dake kan daya ya miqe tsaye tareda takowa ya iso gabanta gap sosai har suna shaqar numfashin juna ta dan motsa ahankali tareda yin baya ta dago tai masa wani kallan daya saka yunwar cikinsa bacewa a take kansa na sake sarawa yace

"Yaya kike?
How are yoh
How have been??

Bata dago ta kallesaba sbd wani nauyin daya danne kirjinta da bakinta ta dan ja baya kadan ahankali tareda dago kanta bata kallesaba tace

"Alhamdllh,thank you"

Dan shiru tayi tana jin wani zazzafan kallansa akanta wanda take jin sanyinsa da rasa abin fada akanta dan kaman maganarsa ta qare baisan ta inda zai fara bayanin abinda bama zai bayanun ba.

Dagowa tayi kadan ta kallesa a lokacinda yayi taku daya gareta zai kama hannunta tace

"Inason komawa gida pls"

Kaman daga sama yaji zancen dan haka kallanta ya dan dago yayi tareda juyawa ya koma inda ya taso ya zauna yana jin ciwon kansa ma na dawowa sabo ya sauke wani zazzafan numfashi yana bude baki yace

"Why?

Hannunsa daya ya miqa mata yana kasa riqe kansa yace

"Zo ki fadamun menene matsalar?
Zo ki fadamun abinda ya saka kike wahalar da kanki bayan bakyason ganina bare nasan dalilin"

Wani sabon kishinsa ne ya taso mata ta dago ta kallesa da idanuwanta da suka shiga cikin nasa yaji yana sake rasa nutsuwa da kwanciyan hankalinsa kafin yace komaib tace

"ba komai ni gida kawai nakeson komawa"

Tasowa ya kuma yi wannan karan damuwan dake boye a cikin kansa da mamaki dan bayyanuwa sukai ya nufota bai tsaya komaiba ya kamota gabaki daya xuwa jikinsa ya mata wata riqon da har cikin jininsu suka jisa da wata irin kewan da zata iya kasa dukkaninsu rasa kansu ya kalli fuskanta data rintse idanuwanta da karfi batason kallansa wasu hawaye suka gangaro dags cikinsu wanda ya sakasa binsu da kallo tsigar jikinsa na tashi dan kuwa yasan ba qaramin radadi take ji ba dan haka ya bude hannuwansa ya sakata jikinsa yana rungumeta da wata irin sanyi da tsananin jinta a zuciya da jini da bargo da kowace tsiga ta gangar jikinsa.

Kawai kuka ta fasa masa mai wani irin ratsawa da rashin sauti sosai yana shigarsa tako ina da warware kowane kamewa,nutsuwa da lissafinsa yana jinta.

Kukan take masa sosai tsawon mintina kafin ta zare jikinta daga nasa ta juya kawai ta fice tana wucew dakinta da gudu tabarsa tsaye.

Kasa motsawa yayi yanaji gabaki daya shima gidan da qasar na ficewa daga kansa ahankali.

Ita kuwa tana isa dakinta kan gadonta ta xube tana cigaba da kukan dayake dankare da kirjinta duk kwanakin.

Ahakan fammah ta dawo ta sameta cikin wannan halin tana zaunawa kusa da ita cikin tsananin damuwa da tashin hankali da mamaki ta dafata ta fada jikin fammah din tana cigaba da kukan da saidata jima tana yi kafin ta iya samun abinda yake danne da ita ya dan fada mata.

Fammah duk damuwa ta shiga ta ringa tambayarta abinda ya faru amma bata iya cewa komaiba sai data shiga bathroom tayo wanka ta fito a natse ta sanar da ita gida takeso.

Kiram mum fammah tayi lokacin baqinta sun tafi kenan dan haka nan dakin tayo tana kallan SANAAH taji hankalinta ya tashi musamman dataga yanda idanuwanta da fuskanta sukai jajir.

Yanda suka daga hankalinsu hadda sanar masa ya sakata jin tausayi da sabuwar kaunarsu har cikin ranta hadda Mum din ta dan sake tana nuna musu ta dena.

Da safe koda ta tashi fuskanta ta sake ja idanuwanta ma sun dan kumbura sbd a cikin tsakiyar daren ma sai datayi sbd kafin Mum din ta wuce gurin mijinta sai data shigo gurinsu tana fidda wani fitinannen kamshi da wasu kayan bacci masu kyau a jikinta duk da ta saka babbar after dress akai kafin ta isa dakin nasa.

Suna tashi da safe SANAAH wankanta tayi ta saka kayanta marasa nauyi doguwan chiffon material budaddiya mai kyau purple ta dauke gashinta a tsakiyar kanta ta koma

Please Login or Register in order to submit comment