Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Al'amin da zamansa wanda yasan kansa da darajar mace sosai yafara samun wasu feelings ne akan fammah tinda ya zabi ayi nesan da ita daga garesa.

Babu wata wata Dad din yace

"Akwai abinda yake faruwa ne a tsakaninku Al'amin??

Rintse idanuwa yayi yana jin kalman na ratsa har kirjinsa da wani kaifi sbd baitaba iya karya ba bare ga mutumin dayake uba kuma uban daki a gurinsa basu taba yiwa juna boyo ba dan haka yayi shiru ya kasa furta kowace kalma sbd daga karshe dai fammah jeerah ta zama macen data yanke duk wata iyakarsa ta riqe kansa daga kowace macen.

Dad jin shirunsa take yaji wani sanyi da nutsuwa sun saukar masa dan haka yayi masa sallama kawai yana saka kiran Fammah wadda kusan itama abun dayane son juna ne yake neman kashesu amma sun kasa yadda sbd kaucewa fitinar dake cikin hakan.

Kwana Dad jeerah yayi da maganarsu aransa wadda a yau din da zaa maida aurensa daa kusa suke babu abinda zai hanasa hadawa dasu a daura auren batareda shawara da uwarta ba wadda kowa ya sani bazata taba bari ayi auren ba dan haka sbd fidda kowa a cikin rikicin shi zaije da kansa italy ya fuskancesa matiqar suna son juna zai daura musu aure acan sedai ta dawo da auren a fuskanci uwarta da auren.

Da wannan ya bar maganarsu har suka iso Nigeria,

Koda suka iso Umma na asibiti antafi da ita ciwo ya taso mata sosai na hawan jini a daren dan haka bayan isowansu da tsakar dare sosai ne sosai kowa bangarensa ya nufa da sassafe kuwa Dad asibiti ya tafi da Mr Sideeq dubo Umman wadda tayi nisa sosai dan sosai takejin jikin.

Shi kansa ganin yanayinta damuwa sosai ya shiga ya jima a asibitin harma saida ta farka suka gaisa ya mata ya jiki daga nan tayi karfin halin tayasa murnan aurensa da aka mayar da adduar fatan alkhairi ga auren yayi mata godia yana hanata doguwan maganar datake kokarin fada akan cewan sbd aurenta suka rabu gashi yanxu Allah yayi taga sun maida aurensu wannan nauyin ya sauka akanta.

Murmushi kawai yayi mata na bata fatan samun lafiya kawai.

Sai yamma sosai ya koma gida a lokacin ma su Dr Mum bata saniba sbd tana bangarenta tareda SANAAH wadda anan take tareda ita sbd su maamah da mommy suna bangaren Meenah datake cikin tsananin karfin halin iya tarbansu musamman ganin da SANAAH aka dawo wadda kallo daya mata taji haukarta na neman kuncewa sbd tsananin balai da masifar datakejin tana cin jininta.

Fleet kuwa bangarensa ya sauka kai tsaye wanda baima tsaya neman Meenah dinba wadda haryanxu bayajin yanada time din magana da ita akan laifinta da bazai taba iya yafewa na sakawa iyayensa da daya ta haifesa daya ta shayar dashi wuta.

SANAAH kuwa tinda suka dawon itama ta sauke idanuwanta akan meenah taji wani nauyi da zafin jiki ya rufeta mai tsanani sbd sanin yanzu dole kallan Fleet zatai da matarsa a kwanakin take taji inama bata dawo ba tayi zamanta a gurin fammah.

Ana magrib aka komai na abinci bangaren Dr mum da zaa kai bangaren Dad saiga waya daga asibiti Allah yayiwa Umma cikawa take gidan ya shiga wani irin tashin hankali da damuwa mai tsanani ta rashin wanda shi kansa Dad ya dokesa dan haka dole asibitin ya nufa tareda Mr Sideeq harma da Alh tsohonsu da shima rashin ya shigesa.
#MAMUH
09033181070
[24/06, 10:28 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

139
Koda su Dr Mum suka samu labarin rasuwan Umma dukkaninsu jikinsu sanyi da tsananin tausayi da fatan Allah mata rahama da sadata da malaikun rahama sbd dai babu wanda ya taba ko sainsa da ita tanada boye abu a ranta da dannewa duk kuwa yanda zatajisa ko hajiyar Samad duk fitinarta tin suna da kuruciya ma Umman bata biye mata sbd gabaki daya rayuwar auren tasu su dukan a rikice take batareda sunsaniba sbd wanda suke auren ruhinsa bai taba zama a gurinsu ba kawai aure yakeyi dan cika sunnar maaiki amma zuciyar da ruhin basa nan.

Ita Dr mum ma da ba saninta tayi ba kwata kwata tinda bata taba zama da ita ba kawai a yanxu ne dan zuwan nan datai take dan ganinta a bangaren Hakeem shima bawani riqe kamanninta taiba sbd basa wani kallan juna dan haka batasan komai akanta ba bayan cewan itace matar Hakeem kadai dayake tareda ita.

Numfashi ta sauke ahankali da sanyin jiki tareda tausayin Hakeem din wanda ya rasa matarsa dan haka batai bacci ba kusan itama a zaune ta kwana sbd sanin Dad din yana can asibitin cikin damuwan da bama zai iya dawowa gidan ba saida safe kila.

A daren ma dole haka duk me wani damuwa ko tashin hankali ya saurara sbd rashin wanda akai dan anjima baayi rashina a jeerahs din dan haka koina yayi tsit.

Meenah ma duk yanda taso tada tashin hankali da balai dole badan taso ba tai shiru ta lafe a bangarenta dan taje bangaren Fleet ta tadda yana asibiti tareda mahaifinsa dan haka ta koma bangarenta duk taso ace ta tadda SANAAH a bangaren da wlh sedai tayi prison amma sai anyi janaizarta da Ummah a washe garin tare.

Ita SANAAH ma da dan zazzabi ta kwana sbd damuwa da wannan tashin hankalin da suka shiga dan haka tana daki bata fito ba haka suka kwana tinda sassafe saiga gawan andawo gida da ita zuwa bangarenta wanda yan uwanta tini suka iso suna ciki ana kukan wannan rashin daya zo katsam.

Su Dr Mum basu fito ba suna can suna tausayawa har lokacin janaizar yayi wato karfe tara na safe aka gama aka kaita kowa ya dawo.

A lokacin ne Dr Mum ta fito tareda SANAAH wadda take gefenta cikin doguwar hijabinta har qasa suka shiga har bangaren umman sukai gaisuwa da mata fatan rahama suka fito daidai nan su Maamah suma suka shigo sukai suka fito.

Meenah da Hajiyar samad basu shiga ba sai kusan yamma atare sukaje sukai suka fito.

Dr Mum bayan fitowansu bangaren Dad suka wuce gabaki dayansu harda su maamah sbd baa zaman gaisuwa sam a jeerahs din.

Koda suka isa Mr Sideeq ne kadai sai Fleet wanda shima fitowa zaiyi ya wuce bangarensa sbd daga janazah din yana nan tareda Dad din.

Suna sako kai SANAAH ce a gaba wanda idanuwanta har sun fada sbd rashin baccin da bataiba da yunwar data tashi da ita ga abincin ma ta kasa iya ci yanda ya kamata.

Dago idanuwanta tayi ahankali jin kamshinsa daya shiga hancinta ta tabbatarda yana palon dan haka bata qarasa dagowa da idanuwanta ba dan kada ma ta gansa ta maida kasa tana qarasa shigowa palon tana nufar gurin Dad dayake zaune ya dago kansa da idanuwansa ya sauke akansu daidai zaunawan SANAAH qasa da bayyanar Dr Mum a bayanta wadda ta dago idanuwanta da sukai sanyi itama da tausayinsa na damuwan datasan dole yana ciki na rashin macen da sukai zaman auren shekaru masu yawa wanda tasan ita bazata samu wainnan shekarun dashi ba.

Akanta ya tsayar da idanuwansa ahankali cikin nutsuwa yana kallanta da sauke ajiyan zuciya mai sanyi da jin nauyin dayake danne da kirjinsa ya dan ragu sbd kansa ma tsananin ciwo yake masa.

Itama shi din take kalla da dukkanin kulawa da kauna da jin radadinsa ta qaraso a natse ta zauna akan kujeran dake facing dinsa tana dan dauke idanuwanta daga nasa tana sauke numfashi a boye kafin ta dago ta kallesa tana bude baki tai masa gaisuwa da yiwa umman addua.

Su maamah ma gaisuwan sukai masa da mommy kafin SANAAH tayi masa daga karshe tana dan dagowa ahankali ta kalli inda take ganin hasken kafafun mijinta ta kalli gurin cikin sanyin dayaji a jikinsa bata daidai ya sauke mata nasa idanuwan da sukai wani iri suma sbd rashin bacci da halinda aka shiga din.

Kallanta yayi da wata nutsuwa a taqaice yana dauke idanuwansa daga gareta zuwa ga iyayensa mata yana gaidasu sukai masa gaisuwan rasuwan shima tukuna suka miqe dukansu suka fice banda Dr Mum wadda bayan ficewan kowa dagowa tayi ahankali ta kalli Dad din shima ita ya kalla yana kasa cewa komai.

Shiru tayi tsawon mintina kafin ta miqe tana cewa zata kawo masa breakfast yaci ko yayane.

Dan numfashi kadai ya sauke bai iya cewa komaiba har lokacin ta miqe ta fice ya bita da kallo.

Bata jimaba ta dawo da breakfast jere a tray babba da safiya ta biyota dashi har palon ta karba ta ajiye gabansa safiya ta gaidasa da masa gaisuwa ta fice.

Da kanta ta hada masa komai tana zaunawa ahankali kusa dashi tareda miqa masa ya amsa ahankali yana dan bude bakinsa a natse yace

"Thank you likita"

Murmushin karfin hali ta sake masa tana dan basa qwarin gwiwa.

Ta jima sosai a gurinsa kafin ta baro ta fito ta koma sbd baqin dake son ganinsa a can palon waje dan masa gaisuwa.

SANAAH ma tana komawa daki a waya Fleet ya kirata yana kasa cewa komai sai ajiyan zuciyan daya sauke tukuna yace yaya take yaya ta kwana?

Numfashi mara karfi ta sake tanajin duk batama jin dadi ko kadan tace

"I'm missing you already"

Numfashi ya sake mai sanyi yana bude idanuwansa da sukai nauyi yana jin dole afara aikin bangarenta itama da gaggawa sbd bazai iya wannan zaman ba tana bangaren Dr Mum yana buqatan bangarenta a matsayin matarsa da zai ringa kasancewa da ita a duk lokacinda sukaso babu kowace shamaki.

Sunanta ya bude baki ya ambata da wani sauti mara hayaniya da karfi sosai mai cikeda sanyi da nutsuwa har saida tsigar jikinta ta tashi ahankali ta dan lumshe idanuwanta tana jinsa yana furta mata kalaman da suka sanyata jin idanuwanta na cikowa da hawayen kishinsa da kewansa.

Sun jima a wayar suna magana wadda saisun share seconds ko mintina baace komaiba kafin ayi magana ahankali ataqaice har lokaci sosai tukuna sukai sallama suka kashe.

Wanka yayi yayi ya fita sallan azahar yana dawowa ya kwanta baccin da baisamu daman yiba dan hutawa da kyau.

A ranar Meenah data jima tin kwanaki tana shiga jikin Samrah da sabawa da ita ta fita da yamma taje har gida ta sameta tasamo duk abinda takeson samowa daga gareta wanda ya dangana harda video din da ganinsa ita kanta sai dataji tausayin Samad da kuma farin cikin matsalarta datazo karshe insha Allah dan kuwa babu mijin da zaiga matarsa a hakan wani na neman haiqe mata bai rabu da itaba ko tsanarta da qyamarta dan haka ranta fes ta dawo gida tanajin duniyarta ta dawo sabuwa.

Sai bayan magrib ta dawo dan haka kai tsaye bangarenta ta nufa ta tadda su Maamah a palo zaune suna fira da farin ciki ta gaisa dasu ta wuce dakinta tana jin yau batajin damuwan komai.

Acan bangaren Dr Mum kuwa tinda suka dawo daman bataje ba sbd bata kaunar saka SANAAH a idanuwanta kaman yanda SANAAH din itama batason su hadu sbd kaucewa tashin hankali.

Shi kansa Raheem din batama sake komawa bangarensa ba sbd matiqar taje bazata iya riqe kanta daga bayyanar masa da komaiba dan haka taqi zuwa su hadu sbd ta bari sai anyi adduar ukun rasuwar an watse komai ya lafa bazaa ce tayi hauka ba ana cikin rasuwa tayi hakan.

Kame kanta tayi a bangaren nasu bata taba futa koina ba dan kuwa batada niyar xuwa bangaren Dr Mum sam dan haka suma babu wanda ya mata maganar bataje ta gaida Dr Mum dinba sbd sunsan sbd SANAAH na can ne.

Dr Mum kuwa sam bata ma gabanta duk da tasan ita kanta dan SANAAH tana bangaren ne yasa bazata taba zuwa ba sai sika mata uzurin hakan baace komaiba,

SANAAH kuwa duk ta zama wata iri hakama tinda suka hadu a ranar gaisuwan basu sake haduwa ba dashi sedai a waya suke magana kawai dan haka cikin tsananin kewan juna da tsananin son dayake cinsu suke.

Dr Mum ta lura da yanda duk tayi sanyi kamanma kuma batajin dadi sbd ko kuzarinta ya rage bata ko cin abinci sosai a kwana biyun.

Ita kanta Dr Mum din cikin sanyi take na kulawa da mijinta dayayi rashi a kwanakin dan haka babu wata sakewa a tsakaninsu sedai taje ta gaidasa takai masa abinci ta saka yaci ta dawo.

A hakan akai sati daya cif da rasuwan kowa ya tafi komai ya watse aka koma rayuwa hatta yan uwan Umman sun gama komai nasu dangane da komai nata sun tafiyarsu ankwashe komai nata anbasu Dad ya yafe musu komai dan haka komai saida aka kwashe a bangaren aka barsa empty da fara shirin rusasa da zaayi gabaki daya dan tayar da sabuwar ginin bangaren SANAAH da zaayi shima mai hawa daya.

Dr Mum tinda aka gama komai kowa ya watse bata iya zuwa bangarensa ba sbd batajin dadi kadan mura takeyi dan haka bai ganta ba sai washe gari da safe taje takai masa breakfast ya zuba mata idanuwansa yana kalla tareda sauke ajiyan zuciya da numfashi mai sanyi yana daga hannunsa daya cikin kulawa da tarin soyayya mai karfin datake cikin jininsa ya miqa mata yana kallan idanuwanta data dago dasu masu haske ta kallesa tana jin wani irin nauyi da mutuwan jiki na rufeta.
#MAMUH
09033181070
[24/06, 11:51 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

140
Ahankali ta maida idanuwanta akan hannunsa daya miqo mata ta kalla da wata irin sanyin dataji jikinta ya qara sanyi da jin idanuwanta suna cikowa da wasu hawayen da batasan lokacinda suka taho ba tana kasa motsawa harya motsa ahankali shima yana isowa da hannun nasa akan nata ya dora yana sakawa cikin tafin hannunta ahankali ya hade tafukan hannuwan nasu tareda sauke wata ajiyan zuciyan data fito daga kowace iskar dake cikinsa yana qanqame tafin hannuwan nasu itama rintse idanuwanta tayi ahankali da dan karfi hawayen dake cikinsu suka digo ahankali suna sauka akan bayan hannunsa dayake qanqame da nata ya zuba musu ido da idanuwansa da sukai jajir yana jin Dr fammah itace tasa kaddarar da bazai taba iya cin jarabawa akanta ba.

Bai sake hannunta ba daya saka a cikin nasa ya janyota jikinsa ahankali ya mata wata halal runguman daya shigar da ita jikinsa sosai yana jin tsigar jikinsa na tashi har cikin kansa tareda jin kamshinta kai tsaye cikin hancinsa zuwa kansa karan farko bayan shekaru.

Ita kanta rufe idanuwanta tayi tana sake jin hawaye na zuwar mata na samun kanta a tareda wanda bata taba saka ran sake dawowansa rayuwarta ba.

Shiru sukai a hakan tsawon lokaci kafin ta iya janyewa ahankali tana barin jikinsa ta hada masa abincin tana miqa masa cup din tea mai kamshin data hado masa a cikin breakfast din.

Amsa yayi yana hadawa da hannunta ya riqe a cikin nasa daya tukuna yafara sha yana kasa dauke idanuwansa daga kanta cikeda samun nutsuwa da kwanciyan hankali.

Sai daya ci komai ya koshi tukuna ta baro bangaren ta dawo nata tana shiga duk taji itama kaman batada lafiyar dan haka dakinta ta shige bata fito ba sai yamma lokacin SANAAH zazzabi take dan ji dan haka koda sukai sallan magrib abincin da safiya ta gama hadawa da komai na Dad a ciki Dr Mum din ta kalli SANAAH dake lafe a palon tace

"Ki hadawa Fleet nasa ki kai masa dan banajin ana aika masa abinci daga bangaren Maamansa"

Shiru tayi cikin damuwa da rashin son zuwa sbd batason taje ta hadu da matarsa a gurinsa dan haka ta dan lafe tana bude baki tace

"Suna kai masa may b ma anriga ankai"

Dauke kallanta daga kanta Dr Mum tayi tana maida akan wayar hannunta tace

"Eh kije ki masa tinda babu tabbacin"

Shiru tayi tana jin jikinta na sake sanyi dan haka safiya dataji hakan kitchen ta koma ta hada masa nasa a tray da komai a tsare ta ajiye.

Sallar ishai sukai suna gamawa kowa ya shige sbd kusan daman hakan sukeyi.

Wanka tayi tayi shirin baccinta kaman bazata ba sai kuma ta daure ta sako doguwan hijab ta fito ta nufi kitchen ta dauka a natse ta fice.

Dr Mum ma data kira Fleet din ta sanar masa SANAAH zata kawo masa abinci sbd tsoron kada matarsa tai wani abin gwara ya san da zuwan SANAAH din tana gama fada masa sallama sukai ta kashe wayarta tana shiga wankan itama.

Tana fitowa cikin doguwar riga ta shirya mai kyau da rashin ado ta fito ta tafi kaiwa Dad abincinsa dayake jiran a kawo masan dan kuwa har wata yunwa yakeji.

Ko data iso bangaren koina tsit tini Mr S yai sallama dashi ya tafi hakama ya bada umarnin securities kowa kada ya tafi ko hanyar bangaren Dad din hutawa zaiyi sbd hayaniyar kwana biyu da rasuwan da akai dan haka koina tsit yake babu komai da kowa.

Ko data shiga palon farko shiru babu haske sosai iya aircon ne kadai ke aiki da wata kamshi mai sanyi,

Kai tsaye palonsa na kurya ta daga kafafunta tana takawa da nustuwa ta shige bayan ta saka hannunta daya ta bude tana shiga shima babu wani haske sosai ta rufe kofar tana isa inda zata ajiye abincin akan dining dinsa mara girma da tsari ta ajiye ahankali tareda juyowa a natse tana kallan koina ta tako kafarta tana dawo tsakiyar palon tareda kasa daga kafarta ta isa kofar master bedroom dinsa datasan yana ciki sbd bata taba shigarsa ba tinda take duk da kusan a jiyan an sauya komai na dakinsa an saka komai da komai sabo fil.

Tsayuwan datai a gurin tana shiga dan tinani ya saka harya fito batasan da hakan ba saida ya iso gabanta ya saka hannunsa daya ya kama nata a natse yana kaiwa bakinsa cikin wata nutsuwa ya sauke maga kiss mai sanyi yana kallan fuskanta data kallesa itama tana dawowa hayyacinta.

****SANAAH ma a natse ta isa bangaren Fleet din wanda tana shiga koina babu haske sosai dan haka kai tsaye hanyar bedroom dinsa ta nufa tana takawa ahankali da shakkar isa sbd batasaniba ko matarsa na ciki batason damar dasu da kanta daga abinda zata iya gani dan haka a bakin kofar bedroom din ta tsaya bayan ta shiga palonsa na kurya ta sauke idanuwanta qasa da numfashi ahankali ta daga hannu zatai knocking sai kuma ta dakata tana fasawa ta juya ta ajiye tray din akan table dayake palonsa zata juya ta nufi kofa ta fice ya bude kofar bedroom din nasa sbd jikinsa daya basa da kuma dan motsinta daya ji.

Bude kofar ya sakata dakatawa tana kasa juyowa kirjinta na wani irin nauyin gaske taji idanuwanta ma mata wani radadi da cikowa da hawaye ta sauke ajiyan tana kasa juyowa har lokacin saida ya tako ahankali yana isowa bayanta hunnunsa daya kawai ya saka ya zagayoya ta bayan yana janyota jikinsa ya mata wata kyakkyawar rungumar data rintse idanuwanta hawayen dake ciki suna saukowa sbd saura kadan zuciyarta ta dena bugawa daga abinda taji tanaji akansa.

Shi kansa wata lafiyayyar ajiyan zuciya mara sauti ya sake yana qarasa zagayota da hannun nasa daya yana sako kansa gefen wuyanta suka lumshe idanuwa a tare.

Jin digar hawayenta akan hannunsa ya sakasa juyowa da ita ahankali ya kalli fuskanta ta dago itama kallo daya tai masa ta fasa masa kuka kawai wani kishinsa na neman buga zuciyarta ta fada jikinsa ta qanqamesa.

Kai tsaye a cikin idonta yaga menene yake cinta dan haka rungumeta yayi yana dan qanqameta tareda bude bakinsa yace

"I love you"

Sake shigewa tayi jikinsa kukanta na kasa tsayuwa haka kawai.

Ganin hakan ya dago kanta yana kallan fuskanta sai kawai ya sake murmushi mai kyau da tsari daya qarawa fuskansa kyau yana tallafe fuskanta da hannuwansa biyu ta bude idanuwanta dake hawaye ta kallesa ya kuma sake mata murmushi mai kyau ta turesa tana juyawa da karfi zata fice ya mata riqo daya tareda juyota gabaki daya yana fizgota ta fado kansa fuskansu na hadewa da bakinsa a nata lokaci daya ya mata wani lafiyayyan kiss da tsotsa ta minti daya cif kafin ya saketa tai baya zata zube sbd kasa tsayuwan datai da kafafunta sbd ba qaramar tsotsan data ratsa kowace jijiyan jikinta yayi mata mai sanyi.

Tarota tayi da hannunsa daya yana saka daya a wuyanta ya kamo wuyanta yana kallan cikin idanuwanta yace

"You OK????

Girgiza masa kai tayi da wata salon daya ke nuna ta gama mutuwa akansa da kishinsa ya sake sakarda wata mayen murmushi yana sama da ita ya juya zuwa bedroom dinsa suka shige yana zare hijabinta da jefar dashi yana dorata akan gaban mirror din dakin mai girma ya ware kafafunta ya shiga tsakiyarta ya tsaya yana sake kamo wuyanta da hannunsa daya yana mannota fuskansu ta hafe ya shaqi numfashinta da wani slow yana wata lumshe idanuwan da suka fara buguwa da kewanta ya bude baki yana goga lips dinsa a fatar wuyanta yace

"I cant live like this..."

Hannunta daya ta daga ahankali tana dora akan kirjinsa tana dan turesa kadan ta bude baki tace

"Dr Mum na jiran komawata"

Dan dakatawa yayi daga shinshinarta dayake yana shaqa ya dawo da fuskansa saiti da tata yana hadesu ya bude baki lips donsa na gogan nata yace

"Ko data turo ki tasan bazaki taba komawaba yanxu,
Ko acan baya tasan da hakan take turoki ai so zan kula mata da yarinyarta a daren yau da safe zan kai mata ita da kaina"

Da wani sauri ta kallesa da mamaki da wata dariyar dake zuwan mata data kasa yi sbd abinda yake mata yana sakata jin jikinta na karban shock ta bude baki tace

"Haka kake daman???

Murmushin da baisani bane ya kufce masa yana dago idanuwansa ya kalleta da wata dariyan da baimasan yana yi ma mai daukan hankali da rashin sautin data sakata kallansa itama tana murmushin ganin dariyansa.

Bakinsa yakai kunnenta ya fada mata wasu kalaman da suka sakata rintse idanuwanta da sauri tana dariya da saka hannu zata dan turesa ya riqe hannunta yana sake mannota jikinsa yana saka bakinsa cikin nata ya mata wani fitinannen kiss daya sakata zagayo kansa tana shaqan kamshinsa dataji ya bata wata nutsuwa da sanyin ruhi ta kuma shaqarsa shi kuwa ya dake kama bakinta suka fara kissing juna da wata lafiyayyar so da shauqin juna.

A gaban mirror din ya sake manneta suna raba juna da kayan jikinsu yana mata wata lafiyayyan mannuwan datake sake mannuwa da jikin mirror din tana zagayesa da hannuwansa tareda yin baya da kanta suna samun juna da wata shauqi me karfi.

Anan sukai wata lafiyayyar love din da suka qarasata a cikin gadonsa suna gamawa ko motsawa bataiba daga gurin tai masa bacci.

Saida baccinta ya danyi karfi kadan ya miqe ya fada bathroom yana fitowa ya saka doguwar wandon bacci kawai ya kwanta.

Da asuba ma haka sukai sallah suka sake koma bacci bayan sunyi wasansu.

Karfe tara na safe harma da mintina 40 SANAAH ta tashi daga baccin tai wanka ta shirya ta fito a ta tadda safiya ta kawo musu breakfast ta jere shikuma yana palonsa zaune yana waya mai mahimmancin dataga ya nutsu sosai yana bayani da bada umarnin da take ta fahimci harkan soldiers dinsa ne dan haka ficewa tayi ta nufi palon da aka jere musu komai.

Fasa zaunawa tayi ta fice dan zuwa sauya kaya ta sako wasu sbd na bacci ne jikinta.

Tana fitowa kaman daga sama saiga Meenah wadda itama isowanta kenan kaman a mafarki taga SANAAH din take kowacensu gabanta yayi mummunan faduwa dan haka cak SANAAH ta tsaya tareda dan dago kanta kadan tana kallan Meenah din ta bude bakinta daqyar ta iya cewa

"Mum ina kwana"
#MAMUH
09033181070

141
Wani irin baqin ciki mai tsananin zafi da nauyin gaske ne yaxo ya dannewa Ms Meenah kirjin dataji kaman zatayo aman zuciyarta da kalaman SANAAH din bayan radadin daya dabaibayeta yana tafasa a jininta na ganinta ta fito bangaren fleet din dake nuna alaman a gurinsa ta kwana.

Wani mugun ja idanuwanta sukai take tana sake tsayar da kallanta akan SANAAH din wata wuta na tasowa da karfin gaske daga cikin kwakwalwanta zuwa kirjinta da jininta batasan lokacinda ta daga hannu saukewa SANAAH din wani mahaukacin marin sunan data kira dashi na Mum wanda Safiya data kawo gurin kawo musu sauran breakfast sakin kayan hannunta tayi da sauri tana janye SANAAH din baya ba tsammani dan haka iskan marin mai karfin gaske ne ya sauka a fuskanta kawai ta dago da wani irin firgita ta kalli Meenah din idanuwanta na sauyawa da wani irin tashin hankali da mamaki harma da faduwan gaban abinda bata taba tsammaniba.

Kanta Meenah tayo wanda ya saka Safiya sake janyeta da karfi tana harsuna baya zasu fadi kaman daga sama aka bude kofar palon suka juya dukansu da karfi sai

Please Login or Register in order to submit comment