Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kaine ka basa matar sbd rabasa da matarsa,
Bazan taba karban aurenba dan haka indai har kalamanka hakan suke to araba auren nikuma wlh ko a goben zan bar qasar na koma inda na fito"

Murmushi mai sanyi da nutsuwa ya kalleta da kyau ya sake sakin murmushi mai tsantasar nutsuwa da kwanciyan hankali sake yana cewa

"Shikenan ba damuwa yanzu kuwa zan cika miki hakan Dr"

Wayarsa ya daga a natse saka kiran SANAAH wadda wayarta ke hannunta koda kiran ya shigo ya ta dauka a natse take ya sanar mata tazo yanxu itada Mommynta yanason ganinta.

Yana kashewa Fleet ya kira yace yaxo yanxu shima yana son ganinsa.

Yana kashewa imran ya kira yace yaje ya kawo masa Maamah yanxu itama uwar Fleet ce a gabansu zaice ayi sakin dukansu yagani.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

64
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniyašŸ”„šŸ”„šŸ”„
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Dr Mum na jin hakan taji wani nauyin dayake danne da kirjinta ya sauka sbd matiqar Fleet ya shigo bazai fitaba indai itace ta haifesa saiya sawwake wannan auren.

Dad kuwa yana kashe wayar zuba mata idanuwansa yayi yana sake dan sakin ajiyan zuciya da numfashin manya tukuna ya dauke idanuwansa daga kanta yana jiran isowan duka wainda yakira dan kuwa ayau yanason tabbatarda iya inda rashin hankalin Dr yaje bayan manyanci yaxo.

Ita kanta jin takeyi yau Hakeem zai sake tabbatarda taurin ranta da kafiyarta akan duk abinda ta sakawa kahon zuqa dan haka jiran takeyi ko wace mayyar ce aka maqalawa Raheem yau saita barsa itada uwarta.

Shiru sukai tsawon mintina kowa da abinda yake gudana a cikin zuciya da kirjinsa da kansa hakama bata kuka kallansa ba sai shi dinne yake kallanta akai akai yana sake karanto tsananin kafiya da taurin ranta.

FLEET ne ya fara isowa ya shigo palon da nutsuwansa dake cikeda kamewa da mutunta kai ya kalli iyayen nasa da kowannensu ya dago ya kallesa harya isa ya zauna ya sake gaidasu a tsanake yana jin yanayin dayake dauke da wata tension a palon dayake gudana ko yake shirin gudana.

Yana zaunawa ba jimawa saiga Maamah itama iso ta zauna suka gaisa sosai da Dad din itama take taji tension din dayake gurin a jikinta dan haka tabisu suka shiru ana jiran abinda zai biyo bayan shirun.

SANAAH da Mommy ne suka iso kofar palon cikin nutsuwa da rashin sukunin zuciya sbd ganin imran a kofar shigowa babbar palon farko ta bangaren ya tabbatar musu da Fleet yana bangaren dan haka mommy ta shiga rashin sukini ita kuma SANAAH rasa kuzarinta tayi tana jin kaman zazzabi zai qara kamata dan haka tayi sanyi a gefen Mommyn har suka iso babu wanda yace komai a tsakaninsu.

Mommy ce tayi sallama tafara sako kai a tsanake bayan ta bude kofar palon kenan kallanta a dan kasa batareda ta kalli dawa dawa ke palonba bayan Fleet da suka tabbatarda yana palon shikam sbd bayan ganin imran a waje qamshinsa ya tabbatarda hakan.

SANAAH ma sako kafafunta tayi tayi tana takowa ahankali kanta a qasa batareda ta iya dagowaba sbd wanda tasan yana gurin kuma tinda ta sako kafa tayi sallama da sautin muryanta daya ratsa kunnuwansu ahankali taji saukan idanuwansa akanta dan haka ta sake riqe kanta da jikinta dake mutuwa ta qaraso ciki ta isa har inda ta saba zama gefen kafafun Dad a qasa ta zauna ahankali tareda dagowa da kanta ta fara gaida Dad ya amsa yana kallanta itace Mommy datake gaidasa itama ya amsa yana sauke numfashi mai sanyi kafin ya maida kallansa akan su Dr Mum da suka qi ko kallan inda su SANAAH din suke hadda Maamah wadda kallanta da hankalinta yake kan Dr Mum dan hanata fidda zafinta a gaban wainda bai kamata ba.

SANAAH da kanta yake qasa har lokacin bata dagoba ya kalla da Mommyn ma da itama bata dagoba ya bude baki yace

"Zainab ga iyayen RAHEEM nan daga Morocco ku gaidasu"

Mommy na jin hakan ta dago da san sauri da girmamawa ta kallesu batareda tsammanin ganin su Maamah ba dan yanda Dad ya fadesu kaman babu kowace alaqa a tsakaninsu bayan wadda aka kai yanxu.

Kasa motsi mommy tayi cikin wani irin mugun shock da mamakin daya saka bakinta rawar furta

"Maamahhhh" da wata yankewa kalamai tana dora hanunta akan na SANAAH ahankali batareda tasan tayi hakan ba sbd ganin wainda bata taba tsamanninba..

Maamah a rikice ta juyo ta kalli Mommyn idanuwanta na budewa dakyau ta ambaci "Zainab" da dan karfi tana maida kallanta da sauri a bayan mommyn ta kalli SANAAH wadda ta dago ahankali lokacin tana kallan inda aka ambaci Maamah itama cikin faduwan gaba da shock mai tsanani.

Suna hada ido da Maamah din take idanuwanta suka ciko da wasu zafafan hawaye ta bude baki cikin wani irin son fashewa da Kukan daya saka Fleet dagowa ya kalleta a tsanake batareda ya motsaba ba tinda suka shigo tace

"Maamah"

Tana fadan hakan ta taso da sauri tayo kan Maamahn wadda itama da sauri ta ware mata hannu ta rungumeta tana cewa

"SANAAH" da muryanta dake rawa.

Dr Mum datake jin kanta na neman kuncewa da sauri ta kalli Maamah tana kokarin riqe rikicewanta da tashin hankalinta tace

"Baby SANAAH din Nasir???

Gyada mata kai Maamah tayi tana cewa

"Baby SANAAH ce kuwa da Zainab gasunan a gabanmu"

Kallan Dad Dr mum tayi tana son riqe abinda yake taso mata shima ita yake kalla ta dawo da kallanta akan SANAAH wadda ayau take fara ganinta a fili ido da ido tinda Nasir yake sonta ta kafeta da ido tana ganin wata irin kamar Nasir mai karfin gaske na bayyana akan fuskan SANAAH din wadda take hana hawayenta fitowa tana kallan Maamah da tsananin kewa da mamaki.

Rikicewa Dr Mum take neman yi ta maida kallanta akan RAHEEM dake zaune har lokacin baice komaiba kaman baya gurin taga hankalinsa a kwance da wata irin nutsuwansa yana zaune yana jinsu.

Maida kallanta ta sake kan Dad wanda ya sake dagowa ya kalletan kallan da babu kowace tashin hankali ko damuwa a cikinsa ta kasa bude bakinta da yayi wani irin nauyin da duk duniya bai taba mataba hannuwanta suka fara wata irin rawa da jin kirjinta yana toshewa da azababben nauyi da tashin hankalin da batai tsammanin zata shiga ba idonta kyar akan Dad din dayake jifanta da wani kallo tace

"Me su BABY SANAAH sukeyi a nan?

"ITACE MATAR DA 'DANKU YAKE AURE,
ITACE MATAR DA KUKA KWASO JIKI DAGA WATA QASAR KUKAZO KASHE AURENTA,
ITACE MATAR DA A YANXU 'DANKU ZAI RUBUTA TAKARDAR SAKINTA YA BANI,
KUMA ITACE WADDA A YANXU ANA BANI TAKARDAR SAKINTA ZAN DAURA MATA AURE A GOBE DA WANI SBD BABU IDDARSA DA AURENSA AKANTA"

Kalamansa tareda dagowan duk wanda yake palon suka sauka idanuwansu kaf suka sauka akansa cikeda tashin hankalin daya danne ya share wanda suke ciki banda SANAAH wadda ta sauke kanta da rufe idanuwanta ahankali tana zamewa zaune.

FLEET kuwa irin kallan daya dago ya saukewa Dad din ya saka Dad din juyowa da kallansa akansa yana janyo wata takarda daga cikin file din dayake gefensa wanda na wani aikin ne ya ajiye akan table din tsakiyarsu dake palon ya sake bude baki yace

"Ga iyayenka nan hakan shine ya tadosu daga wata qasar suka xo batareda tsoron fushin Allah ba dan haka a yanxu a sauwakewa 'yata a bani ita nine na daura kuma yau nace a kunce"

Babu wanda ya iya motsawa tsit gurin yayi zuciyoyinsu na buga wani irin tsalle da tashin hankalin da basajin sun taba shigarsa bayan na rashi.

Dr Mum dataji kaman paralyse na neman kamata dan yanda bakinta yake neman juyewa da kasa furta komai kafe Dad tayi da idanuwanta da sukai jajir lokaci daya tayi tana jin babu mugun mutum daya iya kasheka daga zaune irin HAKEEM JEERAH...

Maamah jin tayi ayau Dad ya gama sakasu a inda zasu iya zarewa da iya kalamansa dan haka jajir idanuwanta sukai ta sunkuyar da kanta.

Mommy kuwa a yanzu batada kowace zabi ko ikon daya wuce wanda Dad yake dashi akan SANAAH dan haka tayi qasa dakai jikinta na tsananin sanyi kirjinta na harbawa da jiran inda hukuncinsa zai tsaya.

SANAAH kasa bude idanuwanta tayi daga rifesun datai tana kama jikinta guri daya kirjinta na nauyi mai tsanani.

Jin tsit ko numfashin kowa baya fita palon kaman babu kowa ya saka Dad kallansu daya bayan daya ya tsayar da idanuwansa akan Fleet dabai motsaba har lokacin ya dago suka kalla juna da Dad din kallan isa da ikon da kowannensu yake jin yana riqe dashi a hannunsa shi na iko da isar yana matsayin ubanta shikuwa Fleet isa da ikon shine wanda igiyoyin rayuwa da mutuwan auren suke cikin hannuwansa.

Magana Dad zaiyi Dr Mum datake neman bugawa ta wani mugun abunda takeji na masifa da barazanar samun matsala a gangar jiki da ruhi da wata sautin dayake kaman harshenta zai karye tace

"Me kake nufi da AYI SAKI??
WANE AUREN ZAA SAKI?

girgiza kai Dad yayi yana mayarda bayansa ya ginjinar a kujera yace

"Ai nasan bazakuyi amai yanzu a gabana ba kuma ku lashesa ba girmanki bane Dr"

Takardar daya aje ta kalla tana jin kaman zata hadiye zuciya ta mutu ta dauki takardar tayi wurgi da ita tareda dagowa ta kallesa zatai magana ya katseta da daure fuska sosai yace

"ABDULRAHEEM inason a aynzu ka sake auren dana daura maka banason kowane zance"
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

65
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
EID MUBARAK PROMO PACKAGE
Gara basa gara basa da 7500 dinki
duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan
1. Tabajen kankana
2. ⁠Gumbar aya da ridi
3. ⁠Tsimin mallaka mai maganin infection
4. ⁠Garin dadi har madiga
5. ⁠Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano.

Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k

Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi
Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine
08144015291 For more information say hi,
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
DAHUWAR KAZA
Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya.
INA MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set
08144015291

*********
Dad na rufe baki da maganar tasa fuska a daure yana neman sake basu pressure din da saita hukuntu da kwaso kafar datai kashe aure ba kunya wanda zafin nasa auren data kashe da taurin ranta tsawon shakaru yana taso masa yana jinsa kaman yanda take kokarin jin wannan auren da yasan ko zata rasa ranta bazata bari a kashesaba yanxu dan haka zai dandana mata radadin daya shiga a lokacinda tayi masa barazanar rabuwa dashi kafin sukai rabuwar duk da baida kowace niya ta raba auren SANAAH aurene da sai mutuwa insha Allah amma zasu dandana wulaqancin da sukaiwa auren da 'yarsa.

Sake hade fuska yayi sosai yana kallan Fleet wadda sai a lokacin ya dago a natse ya kalli Dad din babu kowace damuwa ko tashin hankali a tattare dashi bare tsoro ko fargaba.

Gyara zamansa yayi a natse yana sauke numfashi mai sanyi da bude baki zaiyi magana Dr Mum dake kallansa kaman kirjinta zai fado tsabar bugawa da nauyi rigansa magana tayi da wani irin saurin gaske sbd shakkar abinda kila zai iya fada dazai datse auren tace

"Me zaka ce?
Kanada abin fada ne akan hukuncin dayake son yankewa wanda ni ban amsa ba??
Komai bazakace Fleet."

Maida kallanta akan Dad tayi zatai magana sautin RAHEEM ya katsesu a tsanake da cewa

"Allah ya huci zuciyoyinku duka ya qara lafiya da nisan kwana,
Allah ya saka da khairan,
Ina kuma baku hakuri duka"

Yana gama fadan wayarsa dake gefensa ya dauka a natse ya miqe ya nufi kofa yabar palon batareda sake ko waiwayoba ya ficewansa dan baida abin fada a tsakiyarsu da suke wannan tashin hankalin hakama shine yakeda ikon komai akan auren dasuke hannunsa bawai su ba dukkaninsu sunyi iya ikonsu sun aura masa matan dan haka sakin aure ko zama dasu wannan zabinsa ne ikonsa ne kuma raayinsa ne duk da shi din mai biyayya ne akan komai.

Yana ficewa Dr Mum taji tashin hankalinta ya ragu ta juyo ta kalli Dad shima ita ya kalla yana kame fuska taji kaman ta ringa fada masa maganar da zata ringa yanka zuciyarsa da sakasa baqin ciki da irin tsaka me wuyar daya sakata.

Kasa cewa komai tayi sai mugayen kalaman datake nema a bakinta ta yaba masa amma ta nemesu ta rasa sbd hankalinta daya rabu biyu akansa da kan SANAAH.

Kallanta yayi yace

"Dr kiyi magana da danki ina nan ina jiran amsarku kafin gobe"

Yana gama fadan hakan maida kallansa yayi akan Mommy yace

"Shikenan zainab ku tafi saina sake nemanku"

Kallan SANAAH yayi wadda idanuwanta suka qasa yace

"Kada ki yadda kiyiwa mutuwan auren nan kuka ina raye bazakiyi baqin cikin rasa mijin aure ba insha Allah."

Yana rufe baki Dr Mum ta miqe tsaye tareda miqa hannunta ta kama na SANAAH ta miqar ta jata sukai kofa tana jin tafisa iko gaba da baya akan SANAAH dan haka bazai nuna mata ikon komaiba akanta.

Mommy baki ta bude a natse tayi masa godia da adduar qarin kwana da itama ta saba tukuna ta miqe tabi bayan Dr Mum din tareda Maamah wadda ita zainab din ce zata kama dan itace tata SANAAH kam uwar Nasir ta kamata mutuwa ce kila yanzu kawai zata rabata da ita.

Suna fitowa SANAAH ta sake qasa da kanta tana jin yanda Dr Mum ke tafiya da ita batareda cewa komaiba har saida suka iso bangarorinsu dake jere Dr Mum din ta juyo ta kalleta da wata irin kallan datake jin zuciyarta na karaya da nauyin rashin Nasir dinta daya dawo mata sabo ta bude baki ta ambaci sunanta da sautin daya saka SANAAH din dagowa ahankali batareda ta iya kallanta da idonta ba.

Su Maamah ne suka iso Mommy tace su qarasa bangarensu ba kowa acan.

Wucewa sukai zuwa can suna isa ba kowa a sai safiya dake kitchen tana aikinta.

Zama sukai a palon kowa yana kallan dan uwansa cikeda kewa da tashin hankalin abinda ya kawo dukansu a nan ga kuma auren daya hadu batareda shiri da sanin sauran ba.

Shiru sukai saidai Mommy ta bude baki ta sake gaidasu da tambayar bayan rabuwa da lafiyar kowannensu.

Maamah da farin cikinta yake a bayyane babu damuwan komai ta amsa tana cewa

"Ina Al'amin?"

Murmushi da bayyanarda farin ciki itama mommy keyi ta sanar mata yana can qasar dayayi karatu yana aiki tukuna.

Dr Mum data kasa dauke idanuwanta daga SANAAH ganin kawai sukai hawaye masu zafi suna gangaro mata tana jin baqin ciki da takaicin kansu da suka kasa zuwa duba su SANAAH da kansu a qasar sai yanxu da dalili ya kawosu,
Irin son da Nasir yakewa SANAAH tazama uwar banza da bata nemeta ba ta bari har saida HAKEEM ya nemeta ya inganta rayuwarta gashinan yana nuna mata ikon da itace ya kamata ta nuna masa akanta,
Irin kaunar datakewa Nasir komai nasa daya bari tsananin kaunarsa takeyi amma ta manta da girma da matsayin SANAAH a rayuwarsa sai yanzu data ganta takejin radadi da baqin cikin kanta.

Maamah ce ta kalleta tace

"Ai ba hawaye zakiyiba Dr keda zakiyi farin cikin kin fara ganin matar kafin kashe auren"

Numfashi mai zafi ta sauke tana jin kirjinta na sake nauyi ta kalli SANAAH ta bude baki tace

"Baby SANAAH kisa a ranki indai ina raye wlh ko hakeem daya daura auren nan bai isa ya kashesa ba a maidaki bazawara,
Kuma koda auren ko babu a yanxu dana ganki kafata kafarki bazan barki anan ba a karkashin kowa"

Shiru SANAAH tayi sbd jin wani sabon tsari kuma a rayuwarta da cikakken matsayinta ma bata sani ba.

Dr Mum dinne ta dago ta kalli mommy tace

"Wai to ya akai Hakeem ya sameku da maganar auren Zainab?

Numfashi mommy ta sauke take ta sanar dasu komai babu boye komai sune kadai wainda tasan sunada haqqin sanin komai akan SANAAH ba boyo har irin yanda suke zaune dasu Ms Meenah yanzu wanda sun kasa iya barin tasan da auren da babu wanda yakeda tabbacin inda zashi.

Dr Mum jin tayi kaman zata kama da wuta sbd baqin ciki da tsananin takaici da radadi dan haka bata ce komaiba hadiye duka kalamanta tayi dan babu alkairi a abinda zata fada akan matar Hakeem da 'dansa.

Aure kuwa ai maganar ba wanda yasan inda zashi maganar banza ce dan kuwa inda kowane aure yake zuwa saita kaisa matiqar tanada rai da lafiya babu wanda zai wulaqanta SANAAH ko hana mata right dinta cikakke na matarsa.

Maamah kuwa tsananin zanyi jikinta yayi taji itama anata bangaren bata maida alkhairin Khalil gareta ba dan kuwa khalil shine wanda ya zama bangon rayuwarta da babu wanda zai taba maye gurbinsa na zama bangonta.

Numfashi itama ta sauke tana cewa su zainab din su yafe mata tayi kuskure mai girman da bama zata iya hada ido da Al'amin ba.

Dr Mum ce ta miqe ta bar bangaren suka bita banda SANAAH data kasa binsu suka tafi bangaren su Dr Mum din.

Acan kuwa hajiyar Samad labari da fira kala kala take janyowa tana bawa Meenah tana neman ta yanda zata sako mata zancen auren Fleet da SANAAH amma duk dinta ta fara bullo zancen sai Meenah ta sauka akai tana fadawa wani zancen da baima da alaqa da abinda take son isarma.

Takaicin Meenah dinne ya ciketa ta ringa tsinewa sakarcinta da rashin tinaninta daya kasa kaiwa ga abinda taketa son isar mata tsawon lokaci.

Ga hankalinta ya rabu biyu da abinda yake faruwa da aka aiko kiran Maamah daga bangaren Hakeem.

Cikin kuluwa da kai karshen takaicin meenah datake jin inda yar uwarta ce wlh saita mata dukan tashi kisha ruwan gishiri kuma taqi fadan dalili tace

"Ai wannan bangaren da akai na dauka sabuwar amaryar fleet akaiwa shi shiyasa ma ban taba shaawan shigowaba ko kallo sbd takaicin kada tarihi ya maimaita kansa"

Ajiye wayar hannunta Ms Meenah tayi tana yiwa Hajiyar wani kallan tsanar da a take ta cike kirjinta mai tsananin zafi da jin kaman ta jona mata wuta tace

"Ashe dai da gaske bakin cikin zamana anan cinku yakeyi ko??
Daga anyi sabon gini a cikin villa dinnan kaf a rasa wadda zaa fara haskowa mijinta aure saini??
Me nayi?
Kabilancin da akaiwa Dr Mum a baya data shigo cikinsu nima shi zaku fara nunan yanzu??

Fammah ce ta qaraso gurin daga kitchen data fito tana cewa

"Mum pls"

Katseta Mum din tayi da wani irin tsantsar bacin ran da bata taba ganinta dashiba tace

"Stay out of this"

Dawo da kallanta tayi akan hajiyar datai mutuwan zaune da mamaki tana kallanta da sabon takaici da baqin ciki da kunya duka lokaci daya sbd bata taba dauka Meenah zata tsaya akan ana neman mata maganar kishiya bane bayan a kalamanta baro baro anyi kishiryarma take nufi.

Ms Meenah dataji gabaki daya zuciyarta tayi duhun da zata iya shaqe hajiyar har lahira dauke kallanta tayi daga kanta dan zata iya fasa mata kwakwa akai tace

"Hajiya duk irin mutuncin da muke baima kamata kiyi irin wannan tinanin ba akainaba,
Meyasa bakiyi tinanin Dad ne zai karo aureba da kikaga sabon gurin?
To Dad dinne dai da bakiyi tinani ba ya gyarawa Dr Fammah dinsa guri....."

Da gatse da rashin nuna girmamawa ko daa ga matar uban mijinta ko kadan ta qarasa zancen wanda Hajiyar tajisa kaman saukan gudumar da aka sako daga sararin samaniya a tsakiyar kanta.

Kallan Ms Meenah din tayi da idanuwanta da suka rasa yanayin bayyanarwa sbd abubuwan kashi kashi a take

Bakinta ta bude zatai magana Dr Mum ta sako kai acikin palon a natse fuskanta a kame.

Bata lura da hajiyar ba saidai hajiyan data zuba mata ido ta kafesu akanta tana kallanta zuciyarta na wani irin qarasa mutuwa da tsananin tashin hankali da rikicewan abinda har abada babu wanda ya taba saka ran faruwarsa a kaf ahalin jeerahs dama na Morocco din wato dawowan wannan matar JEERAHsV.

Mommy ce da ganin Hajiyar a palon ya sakata mamaki mai tsanani dan haka ta dan kama yanayinta daman ba sakewa a tsakaninsu tace

"Hajiya kina nan ashe?ina wuni ya gida?

A rikice Hajiyar ta amsa tana dauke kallanta akan Dr Mum wadda sai a lokacin ta juyo ta kalli inda akai maganar idanuwanta n sauka akan hajiyar sauran dan Annurin dake fuskanta ya dauke take.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

66
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
EID MUBARAK PROMO PACKAGE
Gara basa gara basa da 7500 dinki
duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan
1. Tabajen kankana
2. ⁠Gumbar aya da ridi
3. ⁠Tsimin mallaka mai maganin infection
4. ⁠Garin dadi har madiga
5. ⁠Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano.

Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k

Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi
Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine
08144015291 For more information say hi,
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
DAHUWAR KAZA
Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya.
INA MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set
08144015291

*********
Miqewa hajiyar tayi tsaye tana rasa me zatai ko zata ce tsabar yanda duhu ya rufe kirjinta da idonta dan haka ta dauki jakarta ta kalli fammah tayi musu sai anjima batareda ma tasan wa tayiwa sallamarba.

Tana fita Dr Mum ta kalli Meenah wadda fuskanta ta sauya tayi ja a take sbd abinda takejin ya danne kirjinta ta bude baki

Please Login or Register in order to submit comment