Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Kallan Al'amin sojan yayi bayan ya ajiye wayar dakyau yana gyara tsayuwarsa cikin bayyanarda duka nutsuwa da bawa zancensa mahimmanci yace

"Idan akwai rudani ko rashin tabbaci da gaskia a maganar dakazo da ita a yanzu anan ina baka dama ka juya ka koma inda ka fito ka bacewa jeerahs har abada batareda sake bude baki ba...
Sbd idan ka saka kafarka ka shiga nan babu fita daga cikin duk abinda zai biyo bayan gaskia ko karyan lamarin daka taho dashi dan haka nake baka shawaran juyawa ka hakura ka dauki kaddarar koma menene."

Dago jajayen idanuwansa Al'amin yayi ya kalli sojan yanajin shi kansa a yanzu babu ja baya ga kowace irin kaddara ce zata riskesu bayan shigarsa dan haka yana kan bakarsa ta isa ya isar da mafi girman cutar da zaayiwa kowane uban kowace ya mace akaiwa hakan.

Gyada kansa yayi alaman baida niyar komawa da zancensa.

Ajiyan zuciya sojan yayi tareda cire duka tausayin Al'amin din ya juya yana cewa ya biyo bayansa.

Suna doso gate din ba tambayar komai ko bata lokaci aka bude musu suka wuce cikin anguwan yana bude motar aikinsu dake ciki ya shiga ya budewa Al'amin din ya shiga yaja kai tsaye yana jin imaninsa na ficewa daga daukan ran Al'amin din daga lokacinda suka isa aka samu matsalar da akace a batar dashi to tabbas bazaa taba ganin Al'amin din ya fito ba dan ko gawarsa bazaa san yaushe ma zai fice da ita ba daga anguwan.

Shiru sukai kowa zuciyarsa da nauyin tinanika har suka ringa wuce manyan gidajen da Al'amin din bai taba ganinsu ba a rayuwarsa kaf amma basune a gabansa ba ko idonsa.

Tin daga nesa makeken gate din JEERAHsV yake bayyanarwa duk wanda ya doso da girmansa dayake dauke da sunansu baro baro da wasu irin security cameras da mahaukatan securities masu karfin gaske da rashin haske a fuskansu.

Suna isowa gate din take aka bude musu gate suka shige aka rufe sbd Mr S daya kira ya sanar da isowansu.

Girman harabar Villar ya wuce duka yanda zaayi bayani ga wata lafiyayyar qayatacciyar roundabout dake gurin datake dauke da sunan jeerahs din cikin ruwan da qamshinsu ke tashi suna qara nitsar da gurin gabaki daya wanda yake tsit ba wata hayaniya sai tarin motocin alfarma da suke nishin dollars da luxury a jere reras kaman baa duniya zaa barsu ba.

Bude motar sukai suka fito sojan na kokarin fidda waya wani kakkarfan soja ya fito ya iso gurinsu ya kalli sojan yace ya tafi kawai ya dawo da kallansa akan Al'amin wanda idanuwansa suke jajir sosai har lokacin yace ya biyosa.

Babu musu dukansu sukai inda akace suyi Al'amin na biye dashi har gurin wata babbar kofa mai kyau datake rufe ruf babu kowane motsi.

Bude kofar yayi suka shige take wani sanyin dabai taba ji ba ya dokesa yana ratsa fatarsa tin daga sama har qasa hade da wani qamshin da shima bai taba jinsa ba.

Kafafunsa daya zare takarminsa a gurin ya dora akai tiles din da kaman ruwa ne a kwance tsabar yanda yake qyalli wani sanyi mai tsanani ya ratsa tafin kafafunsa har cikin kansa take yaji kansa yana sarawa kaman zai fadi.

Tafiya sukeyi me nutsuwa a doguwar hanyar da babu komai a cikinta sai tsarin hutu da wata kasala dake kashe jiki.

A karshen hanyar suka isa wata kofar me dan fadi itama wadda sojan ya miqa hannu ya bude a natse cikeda girmamawa ya saka kai a ciki ya tsaya a gefe yana yiwa Al'amin din alaman ya shigo da hannu.

Sako kai yayi shima a natse yana jin kansa na sarawa da inda ya samu kansa da bai taba ba kuma yanayin yana sauya komai na jikinsa dan haka yakejin kaman zazzabi sosai sedai har lokacin zuciyarsa a kame take.

Juyawa sojan yayi ya fice daga dakin tareda jan kofar ya rufe ya koma waje sbd babu wanda zai shiga kuma koda family member ne.

Al'amin dayake tsaye a inda aka barsa dago kansa yayi ahankali a natse daidai lokacin Sir jeerah ya dago manyan idanuwansa da basu rage kwarjini ba duk da manyanci ya sauke su akan Al'amin wanda yayi qasa da kansa cikin girmamawa da mutuntawa.

Mr S ne ya bude baki yace masa ya qaraso ya zauna yana nuna masa guri.

Takowa yayi a hankali a natse ya zauna a inda aka nuna masa tareda hadiye wani numfashi.

Mr S ne ya qare masa kallo a cikin nutsuwa sosai kafin ya bude baki zaiyi magana a wani irin nutsuwa da slow Sir jeerah ya daga masa hannu yana gyara zamansa ya saukar da idonsa tsaf akan Al'amin yana bin kowane numfashinsa da fuskansa da nazari kafin ya bude baki cikin kamewa da zallar girma yace

"Kafin ka fada duk abinda yake tafe da kai ka fara tabbatarda kasan me zaka fada,ka tabbatarda gaskiyarsa,hujjarsa,shedarsa da tabbacinsa tareda haqiqaninsa nikuma nayi maka alkawarin idan ka kasance me gaskiya zan baka adalcin dazai gamsar da kai kuma gaskiyarka na nufin koda babu alaqa da ahalina zan nema maka adalcinka ko a gurin waye dan haka ka tsaya akan gaskiyar maganar da duk zaka fada,
Ina sauraranka?

Wani nauyin dayake kirjin yaya Al'amin yaji ya fara narkewa yana bawa kirjinsa samun numfashi me sanyi ya dago idanuwansa da suka qara jajir ya bude baki batareda tsoro ko shakka ba yafara cewa

"Sunana AL'AMIN KHALIL IBRAHIM kuma ni maraya ne dake dauke da nauyin mahaifiyata da qanwata hakama nine uwa,uba,da da kuma yaya a garesu....

Bayanin komai yafara jerowa akan yanda Samad jeerah ya shigo rayuwar SANAAH da yanda ya ringa musu alkwarin aure yana fasawa har zuwa inda yayi musu mummunan illar data saka jikinsa fara wata irin rawa radadin idanuwansa na tsananta yayi shiru yana jin kaman zai rasa kansa tsawon mintina kafin ya bayyanarda yanda hukuma sukaci zalinsa akan ya nema adalci da yanda a yanzu rayuwarsa data mahaifiyarsa da SANAAH take cikin hadarin da garin ke neman gagararsu sbd da gaske dai komai zai iya faruwa dasu sbd kawai sun nema haqqinsu gashi Samad din bazai taba kyale SANAAH ba.

Tsit lafiyayyan palon ya dake dauka wanda girman mummunan tashin hankalin dake tafe da maganganun Al'amin ya saka Mr S ringa fidda wani irin zufa yana dago idanuwansa da nauyi ya kalli Sir jeerah wanda yake zaune a yanda yake bai motsaba idanuwansa a kafe akan Al'amin wanda yayi shiru.

Motsi ma kasawa Mr S yayi dan yana iya jiyo tension din dake cikin niimar gurin dan kuwa a Sir jeerah wannan labarin da Al'amin yazo dashi gwara ace kawo masa labarin mutuwar Samad din yayi dan haka tension din yake qara yawa a iskar dakin har saida mr S din ya iya tattaro karfin hali ya bude baki yana kallan Al'amin yace

"Meyasa zaa yadda da abinda kazo dashi malam Al'amin?
Kasan girman abinda kake fada??

Dagowa Al'amin yayi ya kalli Sir jeerah daya sauke numfashi mai nutsuwa hankali kwance ya motsa tareda miqa hannunsa daya a gefensa ya dauki wayarsa ya saka kira kai tsaye.

Ana daukan wayar cikin kamewa yace

"Inason ganinka a yanxu"

Kashe wayar yayi ya ajiyeta kafin ya kalli Al'amin yace

"Ba damuwa malam Al'amin naji duka bayaninka ka tafi zan nemeka da kaina idan na duba cikin lamarin"

Wata sabuwan ajiyan zuciya yaya Al'amin ya sake tareda godiya ya miqe Mr S na gaba yana bayansa suka fice.

Da mota Mr S da kansa ya maidasa har gida har kofar gida ya sake basa tabbacin nemansa tareda tabbatar masa da maganar kada ta fita kota halin yaya.

Bayan tafiyar Mr S yaya Al'amin jin yayi nauyin kirjinsa ya dan sake raguwa sbd abinda ya gani a tattare da Sir jeerah to tabbas zai basa adalcin da yayi masa alkawari sbd girmansa da kwarjinsa da manyancinsa baiyi kama ko kadan da wanda zai taba iya saba alkawari ba.

Bai shiga gida ba gurin aiki ya juya ya wuce sbd baida kudin dazai biya bashi da wanda zasu ci gaba da hidimar gida gwara yaje a hakan ya dan qarasa wunin ya samo ko yayane.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

33
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Bai dawo gida ba sai dare kuma ya dan samu nutsuwa a zuciya da gangar jikinsa yar kadan a yanzu daya samu ya isar da qararsa inda zaa iya dubawa,
Muradinsa AA ya samu hukuncinsa SANAAH ta samu yancin fita cigaba da karatunta batareda tsoro ko shakkar ya ringa bibiyarta ba duk da dai har cikin ransa a yanxu yafi shaawan yiwa SANAAH din aure sbd shine kadai kariyar da zata samu daga AA wanda yakeda tabbacin bazai taba kyale SANAAH din ba.

Wanka yayi ya zauna yaci abinci a tareda su SANAAH din wanda sun jima basu samu hakan ba,

Maganinsa SANAAH ta bude masa daya bayan daya tana basa yana sha harya sha duka daga nan ne mommy take tambayarsa yanayin yanda yake iya aiki da yanayin nasa.

Dan murmushin karfin hali yayi yana cewa

"Ai raunikan ne kawai a bude amma ina jin saukinsu sosai"

Maida kallansa yayi akan SANAAH kafin ya maidasu akan mommy yace

"Mommy indai na samu wanda SANAAH zata samu aminci a gurinsa aure zan mata ta tafiyarta gidan mijinta kawai,idan allah yasa na samu wani aikin me dan kaurin kudi zan rokesa alfarmar taci gaba da karatu naci gaba da daukan nauyin karatun nata acan insha Allah"

Shiru mommyn tayi tareda tinanin maganarsa da itama tabbas ta ratsata dan haka ta dago ta kallesa tace

"Eh hakan ma yayi tinda dai kaddarar ce taxo mana a hakan gwara ayi mata auren kowa ya samu nutsuwa har ita dinma"

SANAAH dataji wani irin dumi da komai ya mata dum shiru tayi tana dagowa ta kalli yaya Al'amin din a natse sbd tinda yace aure ze mata to batada sauran zabi kuma ita kanta a yanzu datakeson kota halin yaya AA ya fice daga rayuwarta to zatai auren.

Yau sun dan zauna sun yi maganganu na dan lokaci sosai a tsakar gidan kafin kowa ya shige.

Washe gari ma haka ya fice aikinsa bayan sunci abincin safe a tare dukansu kaman yanda suka saba haka ya fita damuwarsa na qara raguwa dan yasan zuwa yanzu insha Allah AA yabar rayuwarsu har abada.

Shiru shiru kwana biyu baa nemesa ba kuma bai wani damu ba sbd baima saka ran zaa nemansa ba kawai dai buqatansa yasan ta biya tinda dole Sir jeerah zaiwa AA kashedi mai tsaurin da kila ko a hanya bazai fatar sake ganinsu ba.

****Acan Jeerahs kuwa a lokacinda Sir jeerah ya saukar da idanuwansa akan Samad tambaya dayace yayi masa kai tsaye wadda bai isa yayi masa karya ba ko boyo dan yasan abinda zai iya biyowa bayan karya ko boyon wanda hatta mahaifiyarsa saita shiga baqin cikin hukuncin dazai hau kansu mai munin da bazasu iya dauka ba dan haka yana gama jero masa tambayoyin da suka duniyarsa girgiza da mummunan shock dagowa yayi zufa na tsiyayo masa ya kalli Sir jeerah din da nasa idanuwan suke jajir akansa take yaji yana neman hadiye zuciya ya mutu sbd tashin hankali dan haka daqyar ya iya bude baki yace

"Eh nasansa da kuma kanwar tasa"

Shiru ya dan yi yana rasa ta yanda zai basa amsar tambayar ta biyu wanda take daidai da iya rasa ransa ya bude baki da wani nauyin bakin dake rawa zufansa na sake gudu yace

"Tsautsayi da kaddara ne suka shigo lamarin kuma babu abinda yakai ga faruwa a tsakaninmu"

Da wani karfin halin dayake neman faso kirjinsa ya qarasa zancen yana kasa dagowa ya kalli mahaifinsa.

Sir jeerah daya gama nutsar da zuciyarsa akan rashin hayaniyar da lamarin kai tsaye ya danne fushi da bacin ransa da bayyanarsa ba kyau yace

"Kanada raayin aurenta a matsayin matar da kakeso zaka daraja???

Shiru ya dan yi kansa a qasa cikeda shakkar hukuncin dazai hau kansa amma kuma can qasar zuciyarsa haryanzu bayajinta a matsayin matar dazai iya aura ga kuma wani tsananin sonta dayake cinsa dan haka ya dan dago kadan batareda ya iya kallan sir jeerah dinba ya girgiza kai a natse.

Kafesa da ido Sir jeerah yayi na tsawon mintina kafin ya bude baki ya sake maimaita tambayarsa da kyau yace

"Zaka aureta a matsayin matar da zaka so ka daraja na aura maka ita da kaina????
Ka nutsu ka fahimci tambayar danake maka,
Zaka aureta????

Dagowa yayi yana jin tsoronsa da tashin hankalinsa na raguwa ya girgiza kai tareda bude baki yace

"Aa bazan iya aurenta ba"

Numfashi me sanyi a natse sir jeerah din ya sauke tareda juyawa ya kalli Mr S dake gafensa yace a tafi dashi bai zabi sassaucin ba.

Hakan daya fada kuwa shine hukuncin daya hau kan Samad wanda yana fitowa tini aka wuce dashi aka rufe inda babu duk duniya wanda zai sani idan ba sir din da mr s ba sai babban sojansu.

Rufesa akai cikin mummunan azabar da a cikin qanqanin lokaci ya sauya kamanni hakama babu wanda ya sani ko mahaifiyarsa bata saniba sbd ko a waya bata samunsa tin tana kokarin danne damuwanta har ta shiga tashin hankali sbd kwanaki sai tafiya sukeyi ba labarinsa hakama Dad din yaqi cewa komai.


****Mr S da kansa yaje har gurin aikin Yaya Al'amin ya daukosa ya kawosa gurin sir jeerah wanda ya kallesa da kulawa ya tabbatar masa da a yanzu SANAAH zataci gaba da zuwa makaranta shi zai dauki nauyin cigaban karatunta har gamawa kuma shine zai bada aurenta insha Allah idan har hakan ta kama.

Godia Al'amin yayi tareda samun cikakkiyar kwanciyan hankali daga nan kuwa SANAAH ta koma karatunta hankali kwance duk da har lokacin yan anguwa na mata kallan wata iri.

Kusan wata daya harda kwanaki a cikin kwanciyan hankalin da suka dan samu da komawar SANAAH karatu wanda yayi daidai da lokacin da Samad jeerah yayi a rufe cikin mummunan yanayin daya sakasa jinya a asibiti sosai kafin ya dawo hayyacinsa da wata irin sabuwat maitar soyayyarta dayake jin a yanzu kam kozai rasa ransa zai aureta amma bazai iya taba rayuwa batareda mallakarta ba.

Yau ta dawo da yamma sosai a adaidaita aka ajiyeta kofar gidansu tana fitowa wata black BMW na parking bayanta wadda ta saka gabanta mummunan faduwan daya sakata jin kafafunta na nauyi sbd idanuwanta Samad jeerah ne suke ganar mata ya sauya sosai sbd bai gama dawowa yanda yake ba daga fitowansa.

Bata sake juyawa ba ta nufi kofar gida kai tsaye zata shige a rikice har kafafunta na wata irin rawa tsoro mai tsananin gaske da firgici duk suna shigarta lokaci daya.

Kokarin saka kanta cikin gida takeyi da sauri daidai lokacin Samad ya iso gurinta da sauri idanuwansa a rufe da tsananin kewar ganinta da sonta me zafin gaske.

Yana shan gabanta daga cikin gidan cikin wata irin saa yaya Al'amin na fitowa.

Shi kansa yaya Al'amin din yana ganin Samad wani jiri ne ya kusa dibansa sbd sarawan da kansa yayi dan haka da sauri ya dafa bango yana kallansa da kyau da idanuwansa sukai jajir a take zuciyarsa na daukan wata tafasa me karfi.

SANAAH na ganin hakan itama da sauri tayi gurin yaya Al'amin Samad ya miqa hannu zai riqota ba tsammanin su duka wani mummunan naushin kakkarfan namiji ya sauka akan fuskan Samad din da take jini ya balle hancinsa ya dago da karfi a zafafe kafin yayi komai Yaya Al'amin din ya sake sakar masa mugun naushi yana turosa waje jikinsa na rawa da fizgan bacin rai da baqin ciki yace ta wuce ciki yayi waje kan Samad din yana sake yin cikinsa da wani mugun duka kaman mara hankali dan kuwa komai dawo masa sabo yayi.

Mutanen dake gurin tasowa sukai ganin tashin hankalin dake faruwa sbd wani irin naushi tako ina Al'amin ke sakarwa Samad wanda yake shirye da mutuwa akan bazai taba rabuwa da SANAAH ba.

Cika gurin ya fara yi kan kace me gurin ya rikice wasu dake cikeda baqin cikin abinda ya faru tin wancan lokacin suka taya Al'amin dukan Samad din a gurin kokarin rabawa.

Kamar abinda ake jira take aka ringa daukan videon da babu bata lokaci aka sakesa a media.

Motar hukumace ta iso gurin a rikice sbd fadan ya zama babba kokarin kashe samad din akeyi koda suka iso yayi mummunan jigata a hannun Al'amin wanda shima a gurin yan sandan suka rufesa da mummunan duka tareda jefasa mota anata ihu da jifansu sika tafi dashi.

Tashin hankali da kuka SANAAH takeyi mommy kuwa batama iya fitowa ba sbd ciwon kirjin daya rufeta.

Koda suka isa station da Al'amin Samad JEERAHsV aka wuce dashi da gaggawa sbd kada akaisa asibiti yan media su isa can dan labari dai kam ya fita yafara yaduwa kaman wutan daji wanda koina ya dauka da gaggawa musamman daman ana neman abin fada a familyn jeerahs.

Mr S ne ya bada umarnin a toshe hanyoyin yaduwan labarin zuwa sama sosai dan kuwa yanda ma aka fidda labarin ba haka yake ba yayi muni sosai.

Hankalin familyn yayi mummunan tashin da bai taba ba a lokaci daya musamman hajiyar Samad din tana cikin mugun shock da tashin hankali dan ta kasa yadda ace danta wai ake yada an kamasa yayiwa yar mutane fyade.

Babban tashin hankalinta dayafi kowanne shine hukuncin da mahaifinsa zai dauka sbd a karan farko an kawo batanci da dalilin da wani zai nunawa ahalinsa dana iyaye da kanninsa yatsa.

Rikici sosai aka shiga gashi Al'amin yana rufe har lokacin yana shan azaba a hannun yan sanda.

Shiru sir jeerah yayi sai da aka kwana biyu tukuna ya aika neman Al'amin wanda anan suka san da yana rufe take mr S da kansa yaje har station ya karbo sa bai wuce koina dashi ba sai asibiti aka dubasa ya maidasa gida ya huta sai washe gari tinda safe ya sake zuwa ya daukesa yakaisa JEERAHsV.

A lokacinda Al'amin ya tsaya a gabansa cikin mummunan yanayin daya saka sir jeerah jin zuciyarsa ta sake daukan zafi akan abinda Samad yayi a lokacin ne Mr S ya miqa masa bayanan komai akan cikakken bayanan binciken asalin su waye Al'amin din ya karba ya bude yafara bin bayanan a natse har qarshe kafin ya dago cikin nutsuwa mai karfi ya tsayar da idanuwansa akan Al'amin sai a yanxu yake ganin kamannin NASIR dake kwance akan fuskan Al'amin.
#MAMUH
#BEST LOVE
#JEERAHS
#SANAAH KHALIL
#FLEET ADMIRAL JEERAH
#MEENAH WAHAB
#FAMMAH JEERAH
#ARRANGE MARRIAGE
#POWER
#SAMAD JEERAH
#LOVE/ROMANCE

GANIN IDO
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

34
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Al'amin da fuskansa ta sauya kamanni kansa na qasa bai dagoba sbd a yanzu kam ya gama yanke shawarar barin gari kwata kwata da ahalinsa zuwa wata duniyar inda zasuyi rayuwa cikin nutsuwa sbd zan iya zama makashi matiqar yana garin da Samad zai iya cigaba da zuwa gurin SANAAH.

Dad jeerah jin kansa yayi yai nauyi sosai sbd ganin ahalin Nasir a gabansa cikin hali na tsananin baqin ciki da ukubar zalinci,
Ahalin da Nasir ke tsananin so fiyeda kansa,
Shin Ahalin Nasir basuda haqqi ma akansu kuwa?

Idanuwansa sauya sukai shima da wani irin sabo kuma zazzafan bacin rai da fushin daya gaurayesa gabaki daya dan haka yaji laifin Samad ba nasa ne shi kadaiba dukansu masu laifin ne mai girman gaske.

Sunkuyar da kansa yayi a hankali yana ajiye abin dayake hannunsa na bayanan a gefensa yana hadiye numfashi mai zafi da rashin sauti.

Wasu zafafan hawaye ne masu radadi sosai suka gangaro daga idanuwan yaya Al'amin wanda sai yanzu yake tabbatarda bazai iya da power dinsu ba dan haka dole sune zasu quntatu ta hanyar shiga duniya.

Dago idanuwansa yayi hawayen nasa da suka gangaro cikeda baqin cikin da neman isar ubangiji suka sauka akan idanuwan Dad jeerah wanda take hankalinsa yayi mummunan sake tashi sbd hawayen Al'amin hawaye ne na wanda aka cuta kuma Allah bazai taba barinsu ba akan hakan ga haqqin Nasir ma da suka watsar da iyalinsa.

Al'amin ne ya bude baki a sanyaye muryansa bayyane da radadi da qunci mai tsanani yace

"Zan dauki ahalina mubar gari insha Allah"

Sake kallansa da nutsuwa da jin wani irin nauyin da babu me samun hakan daga garesa kaf sai ayau din akan ahalin Nasir dan haka yaji koma a wane yanayine bazai taba barin wannan cutatarwan da akai musu ta tafi a banza ba kuma duk inda zasu matiqar suna duniyar Samad bazai taba dena bibiyan SANAAH ba sbd ya gama bincikawa a yanzu ya tabbatarda Samad ya rasa kansa ne akan sonta ba so bane obsession ne kuma abu daya ne a yanzu shine hannunsa kawai zai dawo dasu a qarqashin kulawansa cikin gidansa tukuna Samad yayi shakkar bibiyan SANAAH din amma kuma yasan babu dalilinsa na hakan batareda hujjar zaman nasu ba a qarqashinsa na har abada.

Dagowa yayi ya sake kallan Al'amin a natse wanda rayuwarsa take a mace murus a cikin bayaninsu daya gama karancewa tsaf,
Baida ilimi baida aiki baida kwanciyan hankali ko nutsuwa duk ya qare samartakarsa a wahala da rashin nutsuwan nauyin dayake kansa.

Numfashi ya sauke kai tsaye yana cigaba da Al'amin din batareda batawa kai a kowace zancen daya saba yi a kai tsaye ba kaf rayuwarsa ya bude baki hankali kwance da nutsuwa yace

"Al'amin hukunci daya na yanke dan bawa SANAAH kariyar da daga yanxu zata rayu a cikin aminci har ranar da zata samu miji na aurar da

Please Login or Register in order to submit comment