Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kulawa da ita amma ayanzu ta koma hannun wani.

Bayan wucewansu Al'amin dayaje asibiti tinda sassafe ya tadda harsun wuce sun tafi Maamah tabarsu itama kenan dan haka ya dawo gida ya sanarwa Mommy ta sauke ajiyan zuciya itama tana fatan Allah yasa hakan shine mafi alkhairi ga dukansu ya kuma bawa Maamah lafiya da danganar rashin Nasir da kwanciyan hankali.

SANAAH datake jinsu rufe idanuwanta tayi ahankali tana jin nauyin kirjinta na qaruwa amma ba kaman yanda takejin rashin Nasir a rayuwarta kwata kwata har abada na neman kashe zuciyartaba dan hakanne take ganin babu wanda bazata iya rabuwa dashiba tayi rayuwaba matiqar ta iya jure rashin Nasir.

Baa riga an daura aurensu ba amma tinda har a ranar daurin auren nasu aka kwantar musu da gawarsa gabansu jin kanta takeyi matarsa ita da aka riga aka daura aurensu tin ranar haihuwarta.

Kallan mace me takaba data rasa mijinta takewa kanta take kuma jin kanta,
Batada sauran walwala batada sauran jin zata iya son kowane irin namiji dan harta mutu babu namijin da zai sota kaman Nasir,
Bazata taba samun namijin dazai rasa kansa akan karfin sonta ba dan haka taji batada sauran shaawa ko buqata ga auren kowane namiji.


*****ba Morocco suka wuce da maamah din ba can qasarsa ya wuce da ita dole Dr Mum ta shirya ta bisu acan sbd yana buqatan Maamah din a kusa dashi.

Jinyarta aka fara yi cikin tsananin kulawa da kashe dukiyar da baama jinta ko kadan,

Dr Mum da Meenah harma da Fammah sune suke kulawa da ita cikeda wata irin kauna me tsanani da tattali da tausayawa.

Shi Raheem kwata kwata kaunar dayake mata kasa iya tsayawa yakeyi idan tana cikin halin tsanani sbd jikin ya koma yau lafiya gobe ciwo bata iya wata doguwar magana ta sauya kwata kwata ta koma me sanyi sosai da wata irin sabuwar kaunar Raheem mai tsanani sbd a yanzu shine kadai danta dan bata taba kallansa a matsayi daban ba da Nasir tinda itace uwar data shayar dasu su dukan,

Ta daure ta rungumi hakuri da kaddara ta sakawa kanta jarumta amma kuma zuciya na dauke da wani irin radadin rashin jini gudanta dashine kadai abinda ta mallaka cikakkiyar mallaka a duniya gashi ya tafi ko aure baiyiba bare bar mata gudan jininsa dazai rage mata radadin rashinsa.

A haka suka share wata daya a asibiti da ita kafin aka sallameta suka babban gidan Raheem din dake cikin birnin london.

Basu komaba anan suka zauna itada Dr Mum din shi kuma ya sake juyewa aikinsa rayuwarsa kaman yanda mahaifinsa yayi a baya dan haka kwata kwata ya sauya shima ya koma babu time saina aiki da zazzafan gwagwarmaya yaqin rashin tsoro a cikin ruwa dayake sake qamar dashi da na principles dinsa.

Mahaifinsa ma har lokacin yana qasar ya jima sosai yana jinya kuma yana basa kulawa shima sedai haryanzu basu zauna sunyi maganar rasuwar Nasir ba sbd dukansu kallan kansu sukeyi a matsayin wainda sukai sanadin rayuwarsa sbd ya rasa ransa ne akansu sbd du musamman Raheem din dayake ganin daya janye a lokacinda akace ya janye da Nasir bazai rasa ransa ba hakama daya janye kuma mahaifinsa ne zai rasa ransa tako ina jin yakeyi shine kusan a tsakiyar sanadin komai.

Sir hakeem jeerah dayake jinya a qasar sai ya saka kusan iyalansa suna kasar duka suma sun dawo qasar,matansa biyu da dansa daya Samad jeerah sai kuma wasu daga cikin familyn.

Tinda yake qasar dr mum na qasar basu taba haduwaba kuma babu wanda Raheem yakewa maganar dan uwansa ko maganar daya a gaban daya sbd alaqace da tini ta zama yankakkiyar da babu sauki a ciki kuma ya jima da karban hakan tin yan yaro kuma ya saba ya zaunu a cikinta harta zama ba sabuwar abu ba saima hakan dayafi komai sauki babu hayaniya acikinta.

Bayan warkewansa bai koma Nigeria ba anan yaci gaba da zama da iyalinsa har tsawon lokacinda kwatsam rasuwar mahaifinsa Alh farouk jeerah ya sakasu tattarawa su koma Nigeria dukansu.

Hadda Raheem suka taho sedai irin halinda ya shiga na dawowan sabon kuncin da mahaifinsa ya sheda na rashin dan uwansa da tina rayuwarsu ta baya ya saka Sir jeerah da shima yake jin wannan nauyin na yanda rasuwan Nasir din tazo ya kallesa ya yafe masa zuwa Nigeria harsai lokacinda yaji rasuwar Nasir ta rage wannan zazzafan radadin a rayuwarsa dan yasan a yanxu kam Raheem bazai taba iya sauka Nigeria ba bai shiga mummunan halin rashin ba tinda shine ya rufesa a qasar da hannuwansa kuma sun kasa cirewa kansu nauyin mutuwar.

Raheem bai taba tsammanin hakan daga mahaifinsa ba dan haka yayi masa godia sbd tabbas bayajin zuwansa Nigeria zai ringa basa nutsuwa bayan dawowan sabon kuncin da baida magani.

Da wannan ya samu damar barin Nigeria kwata kwata bayan kaiwa kabarin Nasir ziyarar bankwanan karshe.

Bai sake kwanaki ba a qasar ana gama adduar sati biyun rasuwar Alh tsoho farouk ya tafiyarsa ya koma inda rayuwa zata cigaba da tafiyar masa cikin kwanciyan hankali.

Shi kuwa Sir hakeem jeerah ya dawo kenan bayajin zai sake zuwa wata qasar zama ya dawo kenan har abada shi da wata qasar sedai ziyara ko hutu ko business ko taro ko dubiyi kokuma ganin likita idan ta kama dan haka sabon tsari da suna da iko da wata irin power ta budewa familyn JEERAHs da koyaushe daularsu da daukaka da suna da power dinsu ke sake habbaka musamman yanzu dayake juya manya a hannunsa sbd kowa so yake ya rabi power din dayake da ita.

Shi kuwa Rear Admiral Raheem jeerah rayuwa a sabon matsayi da sabon tsari ya fara bayan shekara daya Maamah ta koma Morocco dan Dr mum ta koma bayan watanni ita tini dan haka maamah na komawa suka kama rayuwarsu da ajiye komai sbd acan Nigeria ma sunyi kokarin contacting su mommy amma sam babu komai sun rasa komai na contacting nasu hakama acan din sunyi kokarin nemansu amma sam babu kowane labari sun bace bat dan haka suka hakura suma suka kama sabuwar rayuwa dan sun dawo daidai a yanxu suna walwala da farin ciki da komai tinda dabia ce ta dan adam.
#MAMUH
#BEST STORY
#BEST LOVE
#FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH
#SANAAH KHALIL
#MEENAH WAHAB
#SAMAD JEERAH
#SIR HAKEEM JEERAH
#CRAZY LOVE
#FAMILY THRILLER

GANIN IDO
Mamuhgee
1k
Vip 5k
0903318107008144015291GANIN IDO 2026
Mamuhgee

24
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Mommy da 'yayanta tin bayan da suka koma iya su uku yanzu a ahalinsu sai ta sakawa kanta dangana da jarumta sbd bawa kanta da yayanta jarumtar fuskantar rayuwa.

Dukiyar da Raheem jeerah ya basu a bankin Al'amin daman aka saka dan haka bayan kwana biyu da komai ya dan lafa sunata yaqi da kadaici da damuwa sai ta fara komawa dan kasuwancin datakeyi cikin gida na saida abubuwan harma da kaman provision dan daki daya suka maida na kayan siyarwa harma da buhuhuwan gawayi ta siya aka zubasu a dakin kofar gida sai Al'amin ya dawo ciki ya bude dakin Nasir ya zauna a ciki,

Sbd karatu da jarabawan da Nasir ke kokarin yi ta gama secondary ya saka baida lokacin tsayawa akan sanaar tasu kuma itama mommyn ta hana ya tsaya tayata kulawa da sanaar dan tanason yayi karatunsa,

Baby SANAAH kuwa daman baa wani barinta wahalan komai karatu suka sakata maida hankali dan daman tana cikin karatun zaa cireta amata auren ta qarasa acan daga baya.

Tinda aka tafi da Maamah basu samu sanin yaya take ba sbd basuda Numbern kowa acan a tsakanin dr Mum da Raheem wanda basumasan wace numbern dazu iya mallaka ba bare nemansa tinda baya America baya Morocco,
Maamah kuwa daman bata hayyacinta hakama anan aka bar wayarta da sauran abubuwanta duka da ita kadai Raheem ya tafi.

Mommy duk yanda taso jin Maamah Allah bai basu kowace daman hakan ba dan haka suka qara dangana suna maida hankali akan rayuwar gabansu,

Mommy ta dage sosai gurin nema da sanaar cikin gida sbd karatun yaranta dayake fara cin kudin da basusan a baya yaya ake biya ba sbd Nasir ne ke komai amma a yanzu sun fahimci inda aka dosa sbd makarantar kudi sosai sukeyi.

Suna sanaar ba wasa ko kadan kuma kudin na tafiya sosai dan haka ta sake qara wasu sanaoin masu kawo kudi suk taru suka dage sunayi dan mamarta ma data rage musu a duniya tana gidan ta dawo gurinsu sun daukota tin acan gidan wani qaninta ne take daman kuma ya rasu anraba gadon.

Rashin lafiya Innarta tafara dan haka suka fara yawon asibiti da jinya,
Itace mommyn da kanta take yawon asibiti da ita sbd Al'amin da SANAAH karatunsu baa sauki ko kadan.

Rashin zamanta gida kulawa da sanaoin da ake shigowa siya da kuma irin yanda suke kashe kudi a asibiti ya saka abubuwan suka fara musu dan qasa amma dai batai qasa a gwiwa ba haka ta dage ta tsaya take kulawa da komai da jinyar.

Jinyar inna fara sakata sabuwar damuwa da gazawa tayi sbd jinyar tsufa ga innar duk ta rikice matsaloli kala kala da shaanin tsoho.

Ramewa tayi ta sake komawa abar tausayi ga damuwa me tsanani a cikin ranta da batada wanda zata fadawa taji sanyi ga Al'amin dake kokarin aje karatunsa ya taimaka mata takasa yadda da hakan dan haka take sake riqe karfin hali tana nuna musu dauriyarta.

A cikin wannan halin ne akai gobara a maqotansu wadda ta cinye kusan gida uku da shagon me tea da indomie wanda gas dinsa ya saka wutar munin dataiwa komai kurmus cikin gida ukun hadda nasu basu tsira da komai ba bayan ransu da kayan dayake jikinsu.

Kwanan wutar biyu zuwa uku tana ci suna maqota acan suke kwana cikin sabon tashin hankali da mummunan baqin ciki da damuwan da bama susan me zasuyiba bayan yiwa Allah godia daga duk jarabar dazai musu.

Bayan kusan sati guda haka Al'amin ya samo masu aiki aka tattara musu gidan suka dan gyara inda zasuyi rayuwa aciki tukuna suka koma cikinsa.

Ana fara ruwan sama damuna tayi nisa sai bangon gidan suka ringa faduwa daya bayan daya sbd sun riga sun soye sun mutu wani lokacin ko iska akai sai kawai suji bangon wani gurin ya zube.

Babban kudi gyaran gidan zaici dan haka suka yanke shawaran gyara rabi subar rabin tukuna,

Ana kokarin fara gyara da sauran kudadensu na banki da suke tsimi na sauran abinda raheem ya basu suka wayi gari katangar dakin da inna take ciki ta fado kuma da innar a ciki.

Tashin hankali da firgicin da suka shiga yafi na koyaushe sbd tsoro ma shigarsu yayi me karfi,
Sunaji suna gani inna ta rasa ranta sanadin hakan dan haka dole suka saka gidan gabaki daya kasuwa zasu tashi dan ko gyaransa akai basuda nutsuwar rayuwa a cikinsa tinda dai wuta taci qasar gurin sosai.

sun shiga damuwan rashin inna sosai sbd yanda mommynsu tasha kuka sosai tasake shiga mummunan damuwa da qunci a cikin zuciya manyanci na taso mata gadan gadan bayan tanada sauran lokacinta.

bayan rasuwar inna da wata daya Al'amin ya kammala exams dinsa ta secondary a lokacin ne aka siye gidan suka siya wani a can wata anguwan nesa danan sosai inda basu ma taba tinanin zama ba sbd can ne sosai cikin anguwan marasa karfi tsakiyar mutane sosai inda ko kwatance zakai zaasha wuyan ganewa duk da abin hawa na shiga gurin har kofar gida amma anguwan irin ta taron nan ce da kusan kowa yasan kowa.

Sun koma sabon gida tareda sabuwar rayuwar da zasu fara da babu kowa a cikinta sai iya su da wainda zasu sani yanxu,
Sun rasa komai dan hakanne ko tsoffin wayoyi da layukansu sun rasa su ko Allah yasa wata ran maamah sun nemesu bazasu taba samunsu ba sedai idan Allah yasa sunada rabon sake haduwa dan hakanne ma yanzu kam sun cire ran sake haduwa da maamah kwata kwata a nan kusa,

Kudin gidansu da suka siyar suka hada da wanda yake banki suka siya gidan dasuke cikinsu yanzu da sauran yan abubuwan da gida yake buqata ba masu yawa ba iya daki biyu ne gidan da palo qarami sai tsakar gida mai dan madaidaicin girma da kitchen sai toilet dan haka Mommy daki daya SANAAH daya sai shi ya dauki palon.

Babban katifa aka siyawa kowannensu sai labulaye da zannuwan gado kowa biyu da pillows sai akwati daddaya da yar sitirar sakawa sai kuma kayan kitchen suma daidai misali da duka dai abin buqatarsu da baifi karfinsu ba komai sabo fil suka siya kuma gidan daidai gwargwado shima kaman sabo ne da dan tiles dinsa a dakuna da palo sai tsakar gidan broken tiles hadda toilet daya rak dayake gidan shima broken tiles ne gashi hakama kitchen.

Dakunan da palon duka ba wani girma ne dasu ba amma basu damuba tinda daman yanxu duk rayuwar datazo gabansu ita zasu karba,

Sanaoin da suka saba yi a baya sune suka dan fara kokarin farawa a anguwan amma sbd already akwai masu saida sanaoin masarufi a gidaje da dama anguwan da su aka sani sai basa samun cinikin komai gashi da alama bama zasu wani sabu da mutane ba yanda ya kamata sbd daga Mommy harsu duka basu saba da shiga mutane ba da iya yawon gidaje bare a shigo musu.

Komai kokarin fara tsayawa yakeyi bayan rayuwar na tafiya ga karatun SANAAH da bazasu so ya yanke ba dan haka Al'amin ya fara yawon neman aiki da sanaoin dasu ne yake riqe da gidan yanzu.

Da farko mommy hanasa takeyi sbd idan ya fita sai yamma ko dare yake dawowa yana can yana ayyukan wahala amma ganin suna buqatan hanyar samu ko yayane saita hakura ta kyalesa tana kallo ya zama dan wahala dan tsabar aikin wahala sai wani girma ya taso masa ya zama wani qato.

Baby SANAAH kuwa datake zama cikakkiyar yan mata itama yanzu itace take kulawa da duka aikin gidan sbd Mommy dai karfinta ya kasa damuwa tanata cinyeta daga zaune dan haka ta zama weak yayanta ne masu kulawa da komai yanzu.
#MAMUH

GANIN IDO
Mamuhgee
1k
Vip 5k
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

25
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Al'amin yafara diploma ga ayyuka kusan kala kala dayake yi idan ba dare ne yayi ya kwanta ba to baitaba sanin zaunawa a huta ba a yanzu ba,

Karatun nasa ma kusan yafi bawa nema mahimmanci dan kuwa shine mafita garesa,
Nauyin mahaifiyarsa da kanwarsa a yanzu kaf yana kansa ne da ciyar dasu da kulawa da komai nasu da gidan da karatun SANAAH wadda a yanzu ta zama sabuwar budurwar da komai nata na zama cikakkiyar budurwa ya bayyana,
Basuda arziki amma bata taso cikin wahalaba hakama a yanzu ma bata cikin kowace irin wahala dan kuwa Al'amin ya sadaukar da rayuwarsa da komai nasa akansu itada Mahaifiyarsa,
Bata taba rasa abinda duk ya kamata ace tanada buqatansa ba,
Tana cikin samun ilimi me kyau haryanzu,
Duk abinda budurwa me gata take buqata yana kokarin ganin ya bata shi duk da shi tasa rayuwar bazaka taba ganinsa da abu me kyau ba dan ko tufafin sakawa na arziki baidasu koyaushe cikin maimaita kayansa da basu fi kala hudu na yake karatun ma tinda SANAAH tayi girman data gama secondary yayi fafutukar samar mata admission bayan tayi jamb ya tattara nasa ya watsar sbd baya buqata yake gani gwara kawai yaci gaba da aikin neman kudin karatun SANAAH din.

Bayan shekaru 10 da rasuwar NASIR
A lokacin SANAAH nada shekaru 24 a duniya kuma ta zama cikakkiyar budurwa mai jini a jika dake cikin tashen kuruciyarta da gatan dan uwanta Yaya Al'amin da shine Ubanta shine uwarta kuma shine gata daya datake dashi a duniya da bata taba iya tsallake umarninsa,
Ba ita kadaiba hatta Mommy uwarsu data haifesa itama shine uwa kuma ubanta hakama danta kuma gatanta da itama a yanxu sai abinda yace din suke bi sbd rayuwarsu da suke gudanarwa babu kowace irin hayaniya sai kwanciyan hankali da nutsuwa da rufin asiri.
A anguwansu babu me doguwan muamala dasu duk da ana zaune dasu kalau da mutuntawa sbd sunada girmama manya da kuma mutunta kowa,
Sunada kamun kai basada rawar kai hakama Al'amin yanada wani irin farin jini da girma sosai a idanuwan duka manya dattijawan anguwan dama matasa da yara sbd yanda yake da kokarin kare mutuncin qanwarsa da mahaifiyarsa tareda rashin rowa da girmama kowa,
Yanada kulawa da tattali tareda wani irin tsanani mai karfi a gurin tarbiya da kulawa da mutuncin SANAAH dan hakanne ma batada qawaye sam dan baya barinta zuwa koina daga makaranta sai gida.

Mommy ta zama weak sosai batada wani karfin hayaniya yanxu sbd kadaicin daya gama zama rayuwarsu da yanzu sike jin dadin abarsu tinda basa cikin kowace irin matsuwa da kunci hakama yaranta suna cikin aminci a gabanta dan haka batada damuwar komai saina damuwa da kadaicin rashin kowa a rayuwarsu saisu.

Duniyar Jeerahs datasu ta dade da rabuwa a duniya daban daban dan kuwa a yanzu babu familyn dayake jeerahs wani irin karfin iko da power da suna,
Sir Hakeem jeerah da shine yake jiya yan siyasa,ya juya gwamnati ya juya manyan tycoons ya juya manyan addini da duk wani kakin kasar babu wanda baida iko me karfi na juyasa da damar iya saukesa da dorasa ya zama tsohon da ake tsoro sbd karfin ikonsa da kaifin raayinsa da duk duniya babu me iya sauyasa,
Zafinsa da kaifinsa ya saka karfin ikon dayake dashi qara zafi da karfinda ba yayansa ba hatta duniyarsa shakkarsa akeyi,
Mutum ne da bai taba hada suna da mutuncin ahalinsa da komaiba,
Akan mutunci da girman sunan ahalinsa zai iya daukan kowane irin mataki mai zafi da kaifin gaske,

Duk masu son ganin abin tir ko wani tarihi ko abin bacin suna daga jeerahs sunyi iya bincikensu na shekara da shekaru basu samu ba hakama yan jarida da labarai sunyi sunyi su samu wani labarin yadawa akan jeerahs amma babu sbd karfin ikon da familyn kedashi yayi yawan da duk abinka bazaka iya samo ko zaqulo wani abinda zai girgiza girma da matsayi tareda karfin da suke dashi ba sbd kaman kafirin aljani haka Sir hakeem jeerah ya riqe martabar jeerahs din kuma yake tsaye qyam da riqeta koda zai rasa ransa bazai bari a taba samun abin fada ko bata suna daga zuriarsa ba da wani zai iya daga ido yayiwa jeerahs kallan da babu daraja da girmamawa bare shakka ba a cikinsa.

Dan haka a duk kowane bangare ko lungu da sakon da zaa ambaci sunan jeerahs kai tsaye kasan magana ce akan masu WEALTH,POWER,CLASS,PRINCIPLES da rashin tsoro da shakka tareda bada girmamawa,
Sir Hakeem jeerah da duka yake riqe da wannan aqidun masu karfin da duniya ta sani ansan 'DA daya garesa wanda duk wani tycoon da masu qasar a hannu suke son muamala dashi ta kulla businesses da huldolin matakan qasashe shine wanda duk abinda ahalinsa suka mallaka yanada kusan fiyeda dashi dan kuwa tasa dukiyar ta wuce ta ahalinsa dan shi a tasa ce shi kadai datake mallakinsa bata mallakin taro ba,
Ya tara dukiya da taka matsayin da kowa yake tsananin son ganinsa ma amma hakan abu ne mai wuyar da bakama da tabbacin a wace qasar zaka gansa kuma duk tsawon wannan shekarun babu wanda ya taba ganinsa a qasar Nigeria ya tako kafarsa bare iyalinsa da basuma san yaya qasar take ba ba kowa bane face FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH of the US navy wanda mazan faman gaske suka sauke kai idan aka ambaci sunansa bare bayyanarsa,
Mutumin da bai taba shakka ko tsoro bare kaucewa harbin abokan yaqi ba,
Mutumin da kunnuwansa da gangar jikinsa da idanuwansa basu san komaiba kaman karfin qarar guguwan Submarines,missiles dasu torpedoes da guguwan karfin oceans da suka saka rayuwarsa bata san komai ba daya wuce hakan sai kuma familynsa da sune bai taba hadawa da komaiba dan sune rayuwarsa da batada wani hayaniya a cikinta.

Matarsa itace mace daya dayake so sona soyayyar da duk duniya baisantaba kawai dai yasan matarsa itace macensa daya datai ishi rayuwarsa ta gama cike masa kowane gurbin da ake tinanin mace na cikewa a rayuwar namiji,
Bayan ita sai yarsa da itama babu kamarta a ransa da idanuwansa,

Iyayensa kuwa har bayan daya zama babban mutum su duka ukun suna akan rayuwar da suke kai tin shekarun baya babu kowane irin walwala da sakewa bayan umarni da order kawai wadda a yanzu su kansu suna basu girmamawa ta wani bangaren sosai tinda yakai girma da matsayin da duniya take tsananin girmamasa sbd matsayin dayake dashi da dole kowa ya basa girmamawa,

Dukiyarsa rabinta na qasar mahaifinsa Nigeria ana kulawa da ita dan hakannen ya sake saka akai masa wani irin sani duk da baya qasar sbd irin manyan companies dayake dasu a qasar da kuma hannayen jarin da duk wani babban kamfani yanadashi a ciki dan haka koyaushe yan jaridu da manyan qasa da manyan tycoons na qasa fatar zuwansa Nigeria suke da ganinsa dan ko America kaje kasan bama ganinsa zakai ba idan ba kanada saa ba dan haka ganinsa yakeda wuyar gaske dan zai iya tafiyarsa ruwa yayi watanni bai fito ba yana tsakiyar manyan ruwa cikin jirgi da manyan securities dinsa duk a yanzu aiki ya masa qasa sosai sbd yakai matakin da babu aiki a gabansa sai bada umarni ga manya wanda shi ake kira da Fleet admiral of the navy.

DA

Please Login or Register in order to submit comment