Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

daya daukesu mai tsananin karfin da basu san ya akai hakan ba.

Safiya ce kadai take ta kaida kawon ayyukanta na gyaran koina har dakunansu ta gama tayi breakfast ta jere a dining ta koma kitchen tana qarasa gyaran koina a kitchen dan zatai snacks da zaa ajiye naci idan buqatan hakan ta taso.

Sai karfe goma sha daya kusan dukansu suka tashi shima sbd zuwan Dr Zulaihat ne wadda ta sake dawowa duba SANAAH din.

Safiya ce taje dakin SANAAH a natse ta sanar da ita dan hakanne ta tashi tareda saukowa a gado ta nufi toilet tayo wanka da brush ta fito ta shirya cikin doguwan riga ta fito batareda wani shafe shafen mai ba.

A natse da rashin hayaniyarta da rashin karfin jiki sosai ta iso gurinta tana gaidata da muryanta mai sautin daya hana Dr zulaihat gane ita din ba yar asalin familyn bace dan babu garaje da rashin nutsuwa a sautinta dazai saka ka gane a inda ta taso.

Sake fuska dr zulaihat tayi tana amsawa da cewa

"Masha Allah SANAAH jiki ya dan samu sauki ba kaman jiyan ba"

Murmushi ta sake mai kyau a natse tana cewa

"Alhmdlh kawai karfin ne bana jinsa sosai,thank you"

Cikin kulawa da kokarin fira da ita Dr taci gaba da mata tambaya ta sake tabbatarda jikin ya samu sauki sosai tukuna tabarta.

Tana kokarin miqewa ta tafi mommy ta fito itama sanye cikin doguwar riga mai mayafi babba da taushi tana ganin dr din itama ta dan sake fuska tana mata sannu da zuwa.

Gaida mommyn tayi suka dan qara tattaunawa tace insha Allah SANAAH taji sauki itama mommyn godia tayi mata.

Dr na wucewa Abinci suka ci a kan dining din da suke jin lamarin wani iri amma dai ba zabi ba kuma wanda suka gani bare magana ko neman tambaya dan haka suka rungumi duk rayuwar da aka basu a bangaren da hannu bibbiyu.

Gurin gaida Dad jeerah zasu tafi amma baa kirasu ba sai dare bayan Sallar ishai sai ga kiran Dad din da kansa a wayar Al'amin dan haka suka fito dukansu a natse zuwa inda ya kirasu.

Koda suka isa palonsa tin daga tsarin da komai nasa daban yake wanda kana gani kasan na shugaban gidan ne kazo.

Bude kofa Al'amin yayi a natse da sallama a bakinsa ya shiga su mommyn na bayansa SANAAH ba gefen mommy sanye da wata doguwan rigar daban data nade kanta da mayafinta ta nutsu a jikinta da kyakkyawar fuskanta data rame,
Kallo daya zakai mata ka tabbatarda nutsuwanta da tarbiyarta tareda kame kanta da rashin daukan hayaniyarta.

Tinda suka shigo palon Dad jeerah ya dago ya kalleta a natse da dukkanin kulawan data sakata shiga ransa irin shigar daya kamata ace yayiwa Nasir da yana raye amma bai bawa Nasir kauna da kulawan daya kamata ya samu daga garesa ba sbd irin sadaukarwar da mahaifiyarsa tai musu tun tanada cikinsa har haihuwansa da girmansa,
Shine ya kamata ya zama uba na alfaharin da Nasir bai taba samu ba haryazo ya sadaukar da ransa a garesu..

SANAAH itace halittar da daace Nasir zai dawo duniya zai bawa kowa amanarta da bakinsa,
Itace halittar da zai kaunata a yanxu duk duniya ya maida Alkhairin sadaukarwar Nasir.

Bayan Nasir ita kanta kai tsaye kamewan kanta da nutsuwanta dake bayyane tai masa yaji yana jin radadin abinda Samad yayi mata wanda ya sakasa haramta aurenta dashi har abada amma tabbas zai zo SANAAH a cikin ahalinsa dan hakan yake jin nutsuwan hukuncinsa na karbansu suka dawo hannunsa.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

38
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Umma fadeela matar uwargidan Dad din itace ta fara dagowa ta zubawa baqin nasu ido batareda bayyanarda kowane yanayi a kan fuskanta ba sbd batasan matsayin da zata ajesu ba tukuna dan ita sam dawowansu gidan bai dameta ba tinda suna bangarensu tana nata kawai dai mamakinta daya ne akan Mommy da bata wani manyata ba dan bazaka ce itace uwar data haifi Al'amin ba duk da wahala taso jigatar da sauranta amma dayake jikik buzaye ne zata ce ko fulani gashinan dai jikinta bai rikice ba,

Akan SANAAH wadda babu wanda ta dago ta kalla bayan Dad data bude bakinta a sautin nutsuwa ta gaidasa ya amsa mata da kulawan shima kafin ta dago a natse ta gaidasu suma Umman ce kadai ta iya amsawa amma Hajiyan Samad kasa motsawa tayi tana kafe SANAAH da idanuwanta da suka sauya har saida mommyn itama ta gaidasu suka amsa hankalinta kuma yana dawowa akan mommyn tanajin kaman ta dora bindiga akansu duka ta fasa dan tasani zuwansu rayuwarsu ba alkhairi bace ko daya babu khairan,
Kofofin masifarta ne data Samad suka bude dan ya gama zama mahaukaci akanta kuma yana tabata anan din su duka mugun gani da mugun ji zasu fuskanta daga mahaifinsa,

Ta wani bangaren ma jin tayi kaman kishiya ce Dad jeerah ya kawo musu sbd dai da alama duk abinda akai musu yiwa su mommyn zaayi dan haka duk ta qarasa rasa dadin ranta.

Dad kuwa a natse ya gabatar dasu ga kowa ya kuma gabatar musu da kowa tareda dora bayanin girmama juna da zauna lafiya ba hayaniya ba fitina kowa zaiyi rayuwar dayake so ba takurawan kowa hakama SANAAH yarsa ce daya shedawa kowa cewan shine ubanta a kaf duniya yanzu dan haka cikakken iko daya take dashi da Samad a gidan da duk abinda yake gidan dan haka kada wanda ya shiga hurumin kwanciyan hankalinta ko wanene kuwa.

Wannan matsayin da SANAAH ta samu ne ya saka Mommy jin idanuwanta sunyi nauyi taji tana bawa dad din girman da bazata iya hadasa da kowaba itama dan kuwa ya musu abinda suka rasa daga kowa.

Shi kansa Al'amin jin yayi tsananin kauna da girman Dad ya qaru sosai a ido da zuciyarsa dan haka sukai godia sosai suka fice.

SANAAH kuwa itama kauna ce ta take ta shiga zuciyarta me karfi tasa sbd a bayyane ya nunawa kowa kaunar dayake mata da matsayinta dan haka sukaji yanxu basada shakka da tsoron rayuwa a cikin ahalin.

Da kanta ta bude baki tayi masa godiyan data sake bata matsayi a idonsa dan zallan girmamawa ne daga 'yar datake jikarsa tinda shekarunsu daya da jikar tasa wadda bata taba sabuwa dashi ba batama yi masa wani sani ba dan hakanne yake jin SANAAH din itama kaman jikarsa ce jininsa zai samu kauna da kulawa da kusanci daga gareta tareda bata matsayin Fammah a rayuwarsa da zuciyarsa ma ta ishesa.

Suna dawowa bangarensu Abinci sukaci suka zauna palo suna tattaunawa banda SANAAH data lafe tayi shiru a gefen yaya Al'amin din tana jin yana yabo da bayyanarda halayen Dad jeerah masu kyau da karfin akida da zazzzafan hukunci.

Har dare sosai suna palo suna firarsu tukuna suna shige kowa yayi shirin bacci suka kwanta.

Washe gari wuni sukai su kadai sai safiya da mommy ta kira taxo ta zauna cikinsu tana tayasu fira dan SANAAH bata wani cika firar ba,
Al'amin ya fita Mr S ya saka dan daukesa antafi gurin wani abin dashi na shirin tafiyarsa da sauran siyayyar abinda yasan mommy na buqata dan ita SANAAH kai tsaye mace aka saka ta qarasa mata siyayyar komai hatta su undies da duk wani abin da mace yar gata mai iko zata buqata.

****Cikin kwanaki qalilan aka qarada cike wardrobe dinsu da kayan alfarma na sakawa tin daga native wears da abayas da wasu kayan ma da komai,

Dakin SANAAH kana shiga bazaka taba dauka a qanqanin lokaci aka tanadar mata komaiba dan kuwa ko takalman sakawanta jerinsu wani kallan ne masu tsadar gaske designers da handbags suma manyan brands da tarin tirarika da cosmetics.

Skincare set dinta suma suna jera a toilet da gaban dresser dinta ga sabuwan wayar da aka siya mata me tsadan gaske,
Duk wannan abubuwan mommy itama nata daban ne daidai jin dadinta,

Sun fara sakewa sbd anyi kwanaki sosai kuma babu takurawan kowa ba damuwan komai ga Al'amin tafiyarsa ta kammala zai wuce sun gama komai kuma farin ciki suke na tafiyarsa bawai damuwa ba sbd cigabansa ne babu abin damuwa a ciki.

Kullum kowace safiya SANAAH zataje ta gaida Dad cikin kulawa da girmamawa daga nan zataje har bangaren Umma itama ta gaidata daganan taje ta gaida umman Samad amma ita ba kullum take zuwa ba sai ankwana biyu sbd bata fatar abinda zai taba hadata da Samad da kuma yanda take mata kallan tsana da qyama ya saka bata wani zuwa dan bata iya daukan ana wulaqantata sam a rayuwarta.

Al'amin ma daman kullum yana gurin Dad din dan shima yana nuna masa kulawa da sakewa sosai dan haka koda zai tafi bai tafi da kowace damuwa akan ahalinsa.

*****Bayan tafiyar Al'amin sun sake sakewa basu takura kansu ba sun zama yan gida dan maganar watanni hudu akeyi da zuwansu gidan kuma zuwa wannan lokacin shaquwa da sakewa ya fara shiga tsakanin SANAAH da Dad dan hakanne ya saka duk zataje gaidasa sai tayi masa tea mai qara lafiya da nutsuwa takai masa da snacks da itace take da kanta sbd tareda safiya take aiki ta iya abubuwa da dama yanxu.

Yanda take bayyanarda kulawa da tattalinsa ya saka take sake samun matsayi a gurinsa dan haka aka fara shirin itama komawa karatunta a makaranta daban mai kyau da kudi.

Duka wannan tsawon lokaci Samad baya qasar yayi tafiya hajiyarsa ta takura masa yayi tafiyar dan jinya acan bayan ya warke kuma ya wuce America gurin Godfather dinsa dan gudanar da wasu manyan ayyukan company dinsu dayake can shiyasa bai dawoba sai kwanakin katsam ya sauka a qasar.

SANAAH KHALIL ta sauya gabaki daya ta tashi daga SANAAH din baya sbd hatta lafiyar skin dinta ba daya data baya ba,
Nutsuwa da kwanciyan hankalinta ya saka class dinta da kamewanta qaruwa zuwa daukan hankalin duk namjin dazai muamalanceta dan haka take da wani fizgan hankali,

Qamshinta shi kansa mai sanyi da nutsuwa ne bata daukan wulaqanci ko kadan dan daman hakan take a baya bata iya muaamala da duk wanda zai bata damuwa da matsala shiyasa take girmama matan gidan daidai gwargwado amma bata wani shiga ko yawan bibiyansu dan bata iya juran yanda suke musun daman ita mommy bata wani zuwa koina sai ankwana biyu taje su gaisa kokuma idan wani abu ya dan faru zata je ta dubosu su dan gaggaisa ta dawo dan kuwa zaman haka sukeyinsa kaman kishiyoyi dan babu kauna a cikinsa kowa ta cikinsa na cikinsa.

***Yau saloon taje tareda Safiya wadda ta rakata kuma drivernsu da aka ware musu ne ya kaisu dan haka sai yamma sosai suka dawo ta fito mota wayarta na hannunta sai handbag dinta tana duba sako a wayarta tayi haske sosai na samun lafiyar fata da hutun dayake cikeda rayuwa da fatar.

Safiya dake biye da ita surutu take mata tana jinta sama sama tana karanta abu har suka isa hanyar bangarensu suka shige.

Itace ta miqa hannu ta bude kofar palon tana sako kai ba tsammani taji mutum a gabanta ta dago kai ta dora a fuskansa kai tsaye batareda tsammanin ganin wanda ta gani din ba ko a mafarki.

Kasa motsawa tayi tana mutuwan tsaye a gurin idanuwanta na sauyawa akan fuskansa gabanta yayi mummunan faduwa.

Gyara tsayuwa yayi a natse yana kafeta da idanuwansa da suka fara qanqancewa da wata irin zazzafar soyayyarta data kusan kashesa a wannan tsawon lokacin daya dauka bai ganta ba a cikin idanuwansa ba,

Wani nauyi da dumi ne mai cin kirjinsa yaji yana mamaye zuciyarsa na kewan da idanuwa da ruhinsa sukai mata idanuwansa na sake sauyawa,

Zuwa yanzu ya tabbatarda son SANAAH xai iya ajalinsa dan kuwa duk tarin mummunan hadarin dayake tattare da bibiyarta da bazai iya denawa ba sbd wanda shine gatanta yanzu,
Yayi yayi amma wlh ya kasa cireta daga zuciyarsa bare iya hakura da ita,
Shidai a yanzu ya shirya karban kowace hukunci indai Dad zai aura masa ita,
Indai zai mallaketa babu abinda bazai iyayi ba musamman a yanzu dayake ganinta a gabansa ta sauya masa gabaki daya ta zama macen da babu namijin da zai iya resisting ko iya qamshinta dayake fitowa daga jikinta yana shiga hancinsa da nutsuwa.

Ja baya tayi cikin wani irin slow tana juyowa a hankali ta kalli Safiya wadda take kokarin wucewa ta basu guri kanta a qasa.

Riqe hannun safiya tayi da sauri hannunta na dan rawa kadan ta dauke idanuwanta da fuskanta gabaki daya daga inda yake tana rabawa itama zata wucesa ya miqa hannu zai kamo nata hannun ta kauce da sauri tana dagowa tai masa kallan tsana mai tsananin gaske datake bayyane wadda ta sakashi bude baki ya ambaci sunanta da cewa

"SANAAH wannan karan na dawo gareki wlh aurenki zanyi,cikakkiyar halak dina zaki zama"

Bata iya tsayawa jin maganganunsa dataji suna qona kunnuwanta ba wucewa tayi tana yin gaba cikeda mamaki mai tsanani da tashin hankalin ganinsa a bangarensu.
#MAMUH
09033181070GANIN IDO 2026
Mamuhgee

39
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Mommy suka tadda a palo zaune cikeda mamakin itama tayi shiru tana jin fargaba na son shigarta da shakka mai tsananin gaske ta bayyanar Samad da dawowansa,
Tayaya zasu taba samun nutsuwan rayuwa a guri daya dashi dan harsun manta dashi,

SANAAH data qaraso da tsoro mai tsanani a kirjinta mommyn ta dago ta kalla itama idanuwanta a sauye.

Murya na kokarin sauyawa SANAAH tace

"Mommy Samad ne ya fito daga nan??

Numfashi me dumi mommy ta sauke tana dan kokarin hana tsananin tsoronta fita tace

"Shine,ina zaune na gansa nima yaxo wai gaidani"

Shiru sukai dukansu kowa na shiga tinani da fargaba ga Al'amin baya nan dasuke jin shine maganin tsoronsu tinda dai a yanxu karkashin uban samad din suke bazasu iya cewa komai kai tsayeba har sai yayi wani abin wanda su kuma basuda nutsuwa sbd tsoron zai iya wani abin kuma bazasu iya sanar da Al'amin ba sbd kada su sakasa damuwan da zata hanasa karatun dayake a wata qasar hankali kwance.

Babu wanda ya iya cewa komai tsawon lolaci kafin SANAAH ta miqe ta nufi hanyar bedroom dinta ta shige tana ajiye wayarta da handbag dinta jiki a mace ta nufi toilet sbd magrib da ake kira.

Har bayan magrib jikinta a mace yake duk ta rasa walwalanta kaman yanda mommy itama duk ta shiga damuwa da fatan Allah ya bawa SANAAH kariya daga Samad.

Sai datai ishai ta fito sanye da Egyptian riga da skirt masu fadi sosai da qaramar hula ta nufi kitchen ta dora hadin tea mai kyau da zuma da zata kaiwa Dad tana dan fira da Safiya sama sama sbd yanayin datake ciki na mutuwan jiki.

Tana gamawa ta hada a lafiyayyan teaset masu kyau musamman na Dad din kadai ta saka hijab dogo har qasa ta fice zuwa bangarensa.

Koda taje kuwa yana zaune a palonsa yana waya dansa daya ta nemi guri ta ajiye ta zauna harya gama ya kalleta cikin kulawa yana amsa gaisuwanta datake mai cikin kulawa da sakewa.

"Kin shirya fara fita makaranta dai a kwanakin?

Gyada kai tayi tana dan murmushi da cewa

"Eh uncle S yacema next week zan fara zuwa,nagode Dad Allah ya saka da khairan ya qara nisan kwana"

"Amin" yace yana fara mata bayanin yanda karatun zai mata dadin gudanarwa.

Suna cikin magana Samad yayi sallama ya shigo cikin black designer kananun kayan da suka masa kyau shakarunsa suka dan bayyana sbd ya girmi Al'amin ma sosai.

SANAAH cikin nutsuwa tayiwa dad saida safe ta fice ta basu guri.

Tana isa bangarensu abinci ta zauna taci a dining ta zauna palo tareda safiya suna fira sbd mommy ta shige kokuma tana can tana waya.

Washe gari da safe Suna breakfast ga tsananin mamakinsu saiga Samad ya taho gaida mommy.

Boye mamaki da shakkarsu sukai mommy ta dan sakar masa fuska suka gaisa SANAAH kuwa ko kallansa batai ba tana gama breakfast dinta a natse tabar gurin tayi dakinta tana wayoyinta.

Da yamma ma haka ya sake zuwa gaida mommy wadda zuwa yanzu lamarin itama yafara sakata tsaka me dan kuwa ya dauko hanyar sauyi da gaske wanda har abada bazasu taba samun nutsuwa dashiba.

Da daddare yauma a gurin dad din suka hade shi da SANAAH dan haka bata dade ba ta baro ta dawowanta.

Ga mamakinsu da baya qarewa cikin lokaci qanqani Samad ya maida bangarensu gurin zuwa gaida mommy safe da yamma cikeda girmamawa da danne tsananin maitarsa akan SANAAH da control daqyar.

Mommyn ce kadai ta iya dan ringa kulasa tana amsawa da mutuntawa a duk lokacinda zai zo gaidata amma SANAAH sam batama bari yana ganinta duk inda zasu hadu ta toshe hakan ta nesa kanta dashi sosai,

Ko gurin Dad da suke haduwa ta dena zuwa a lokacinda tasan yana zuwa sai suka dena haduwa kwata kwata wanda hakan yake neman zautar dashi sbd a yanxu kam ya kasa riqe kansa akanta,

Fakewa yayi yayi dakon lokutan dayasan tana zuwa bangaren Dad da barowa da daddare dan haka ya ringa bibiyan hanyar dan samun magana da ita amma ta fitar masa da duk wata mummunar tsanar datai masa.

Kasa hakuri yayi ya kasa riqe kansa da hakurinsa sbd neman rasa tinaninsa dayayi ya daure ya cire tsoro ya samu Dad da maganar ya shirya aure kuma SANAAH din yake so.

Ko kalma daya Dad bai masa kan maganar ba saima sallamarsa da yayi daga gabansa wanda hakan na nufin koda wasa kada ya sake masa maganar.

Wannan hukuncin ya sakasa rasa kansa ya rikice yaji yana neman zama abinda bashiba dan haka ya turo mahaifiyarsa gurin Dad din ba dan taso ba cikeda shakka itama taje tayiwa Dad magana kalma daya ya fada mata wadda ta sakata kusan somewa a zaune tsabar shock shine "DUK TA SAKE MAGANAR SANAAH DA SAMAD A BAKIN AURENTA HAR ABADA"

ko data dawo bangarenta bata gani sosai tsaban tsananin tashin hankali dan haka ta zaunar da Samad ta fada masa tana kallo ya kusan sanqamewa shima daga zaune dan haka suka shiga tashin hankali a cikin kwanakin.

SANAAH na fara zuwa makaranta ta sake zaba busyn da kwata kwata ya dena ganinta a gida sedai haka ya ringa bibiyarta har makaranta dan hana kowane namiji ko kusantar inda take batareda ta saniba.

*****duk yanda hajiyar Samad ke tinanin son SANAAH a zuciyarsa masifa ce to a yanzu ta sheda lamarin ya wuce nan dan a bayyane rasa kansa da yayi akan SANAAH yake yanxu,

Shi kansa Dad zuwa yanzu yasan abinda yake faruwa duka sbd yanda cases suka fara yawa daga waje akan irin mazan da Samad yake amfani da power yana illatawa idan suka kusanceta da sunan soyayya dan haka yan jaridu suka fara samun fada da yadawa akan ahalin jeerah da Samad din daya zare ana kiransa mai tabin hankali.

SANAAH damuwa mai tsananin gaske da tsoro ne ya fara dawowa rayuwarta dan kuwa ko a cikin gidan yanzu a tsorace suke itada mommy hankalinsu ya tashi sosai fiyeda tsammani.

Dad ma zuwa yanzu ganin yanda abubuwan suka juye da halinda su SANAAH suka shiga ya gano kusan a cikin hukuncinsa na kawosu cikin gidansa akwai kuskure dan gashinan kaman ya kawowa Samad din SANAAH dinne har gida batareda aure ba.

A cikin girman kuskuren hakan shine babu inda kaf duniya SANAAH zataje batareda Samad ya nemeta ba tinda harya ajeta gidansa karkashin ikonsa amma yake hakan.

Hukuncin daya sake yankewa shine na zabar SANAAH ya yafe Samad dan haka ya sanar dashi ya tattara yabar qasar gabaki daya ya koma America kada ya sake dawowa har saiya nemesa.

Hukuncin Dad din kusan kashe Samad din ya kusa yi dan babu ma fuskan ya roki sassauci kuma wlh yasan yana tafiya bazai taba nemansa ba sai ranar daya tabbatarda ya aurar da SANAAH dan haka yaji ko zai rasu baxai iya tafiya batareda ya maida SANAAH cikakkiyar macensa ba sbd kawai a aura masa ita dole dan haka kawai zaiyi Dad ya aura masa ita.

****Da daddare yau bayan takai masa tea Nasiha mai bada nutsuwan datake rasawa Dad din yayi mata ta kuma samu nutsuwan sosai ta fito jiki a mace ta nufi bangarensu.

Shiru koina sai haske koina da security cameras dake daukan koina a hanyoyin gidan.

Tafe take tana tinanin yanda zataci gaba da rayuwa a cikin tsoro da shakkar Samad har takusa isa bangarensu taji an fizgota baya da karfi tareda rufe bakinta ruf ya dagata sama ya juya da ita.

Bata taba shiga mafi girman tsoro da firgici tareda ficewa hayyacinta lokaci dayaba sai lokacin dan haka ta fara wata irin fizga da karfi tana kokarin kwacewa da neman bude bakinta amma kwanjin gaske na zamowansa kakkarfan namiji ya bude mata gabaki daya yana tafiya da ita.

Bangarensa dayake can nesa gefe daban ya nufa da ita tin bai qarasa isa ba ya saka bakinsa ya kama rigar jikinta ya fizgo da karfin gaske ta yage daga saman tana dan bayyanar da saman kirjinta dan haka ta saka karfin da batajin ma tasan nata ta fizge da karfi tareda kwallara wani irin ihun mai karfin gaske daya ratsa wasu gurare na gidan.

Damqota ya sake yi da karfi tareda shaqeta da karfi yana danneta jikin kofar palonsa dayake kokarin budewa ya kasa dan haka tin anan ya qara saka hannu ya qarasa yaga rigar jikinta yana bugata jikin kofar da karfi hannuwansa na rawa ya qarasa bude kofar yayi ciki da ita wanda yayi daidai da biyowan Safiya ta hanyar zata

Please Login or Register in order to submit comment