Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

masa kyau yana sake nuna cikar zatinsa da haibarsa.

"Kukan nan ya isheni, gate up kije kiyi wanka,ina cewa aiki na miki kika biyani........I didn't do it by force" ido ta rufe da kyau,zai sake raina mata wayo irin na rannan kenan?.

"Ko meye ka yimin Allah zai saka min" ta fadi qasa qasa,saidai mugun ji gareshi din haka ya jiyota

"What?" Ya fada dariya na qwace masa

"Kinga malama,ji mana,ni zaki rainama wayo?,inda bakiso me ya hana ki qwace kanki koda ta qarfi ne?,ba abinda kika tsinana sai cewa da kikeyi 'ka bari mana,banaso' kuma nasan it is hypocrisy, gate up idan ba haka ba na wankeki tas........abun ma da ba wani dadi da yayi?" Ya qarasa fada yana miqewa.

Batasan me yasa maganarsa ta qarshe ta sauka a kunnuwanta da ciwo fiye da dukka maganganunsa ba,sai kawai ta saki kuka me sauti,sautin daya dinga jinsa yana masa dadi don ya jima baiji kukanta me sauti kama haka ba,sautin yana tuna masa da yadda yasha fama da its lokacin quruciya,koke koken banza da tsokana,idan kuma akafi qarfinta ranan aka zaneta ta buwayi kowa cikin gidan.

"Idan nayi counting daga daya zuwa goma baki wuce toilet ba,na rantse yanzu zan tube mu tafi second round,kuma second round dina bashi da dadi ni kaina na sani......it will take more than twenty to thirty minutes" ba shiri ta tattara blanket din tana boye kanta a ciki,ta soma takawa zuwa bandakin,har yanxu bata bar kukan da take ba.

Da idanu ya bita yana jin wata zazzafar qauna da tausayinta cikin zuciyarsa. Xayaso shi zai mata wankan,ya lullubeta cikin qirjinsa,ya shiryata,yayi mata tausa a dukka guraren da yasan ya wahalar da ita,to amma ita din zuma ce sai da wuta,qilau zata iya jawo bau,gwara dai ya bita a haka.

Sai data shige toilet din ya dauke idanunsa yana fidda iska daga bakinsa,yana mata uzuri sau da dama,kowa da yadda Allah ya halicci zuciyarsa,wani mutumin yana da saurin manta abu ya wuce,wani kuma koda ya yafe abu baya saurin barin zuciyarsa,bashi da mantuwa kwata kwata,kuma hakan ba yana nufin bai yafe ba,any way yaci alwashin sai ya sanyata tayi rushing zuwa gareshi sooner or later.

Yanason ya fara gyara wasu abubuwa da yakejin lokaci yayi da zasu gyarun,don haka ya miqa hannunsa ya dauki jakarta,ya kuma fiddo wayarta ya bude, zuciyarsa fes,ruhinsa tas..........


_KWANKWASON JIMINA_*

*_TSUTSAR NAMA_*

*_AMEENATOU_*

*_GUDUN KADDARA_*

_DUKKA AYARIN LITATTAFAN KUDINSU YA KAMA KAMAR HAKA_*

LITTAFI DAYA_400
BIYU_800
UKU_900
HUDU_1200

_IDAN TA BANKI NE ZAKI SANYA KUDINKI A WANNAN ASUSUN_

6019473875
Musaa Abdullahi safiya
Keystone bank

_ANTAYA SHAIDAR BIYANKI ZUWA GA WANNAN NUMBER_

09166221261


*Masu tura katin waya ko vtu kuma kai tsaye wannan number zaku tuntuba*

09134848107

*Maqotanmu kuma al'ummar qasar nijer zaku tuntubi wannan number dinne kai tsaye don biyan naku kudin*

09033181070


*ZAFAFA FAMILY na maraba daku*🫂🫂🫂🫂🫂*_GUDUN ƘADDARA_*

*H U G U M A*

BOOK 02 PAGE 90


Mobile app nashi ya bude bayan ya gama caje wayar ya lalubi account number dinta,kudi ya tura mata masu yawa,ya kuma zuba mata numbers dinsa dukka yayi saving da

"Dad BB" wasu kuma ya saka sunan masoyi da yaren faransanci,wata kuma ya saka sunanshi haka nan. Duk abinda yake da buqata,kama daga pictures dinta da sauransu ya tura sannan ya maida wayar aljihunsa.

Ta jima tsaye a bakin qofar lullube ruf da towel tana jin nauyin fita,batasan da wanne ido zata kalleshi ba,wani irin kunya takeji ba dan kadan ba,ta dinga juya kalamansa a kunnenta

_idan bakiso me ya hana ki qwace kanki koda ta qarfi ne?,nasan it's hypocrisy_ idanunta sukayi rau rau da hawaye tanason tuna da meye da meye ma tayi a lokacin,saidai kuma oho ta kasa tuns komai.

Hakanan tayi shahada ta murda handle din ta sanyo qafafunta waje. Yana tsaye kyam yana fuskantar qofar tamkar me gadinta,dukka idanunsa ya zuba mata, murmushi yana son qwace masa,gaba daya ta tsargu,sai ta koma ta bayansa tana cire towel din da sauri tana maida dankwalin kanta.

"Nooo" ya fadi yana ajjiye wayoyin hannunsa saman mirror,fara takowa yayi wajenta yayin da tayi tsuru tsuru tana kallonsa. Ita totally a firgice take dashi,ko qanqani batason ya matso kusa da ita,saboda ta fahimci ko yaya jikinsu ya samu connection sai mode dinsa ya sauya,sai ya buqaci kuma kebewa da ita.

Ta bayanta ya tsaya,ya sanya hannu ya zare scarf din yana cewa

"Bai bushe ba ta yaya zaki rufeshi?" Kafin tace komai har ya sanya hannayensa biyu ya fara ware gashin zuwa gadon bayanta wani kuma zuwa fuskarta. Da sauri ta miqa hannu ta riqe hannun nasa,sai ya kada kai

"Ko ki sakarmin hannu ko kiga matakin da zan dauka....." Ba shiri ta sakar masa hannun idanunta na sake hada hawaye. Ta gaji da hawaye,batason kuma tayita zub dasu tunda bataga ranar tsaiwarsu ba. Kaman yaji abinda ta raya itama ya sake tabbatar mata yana sake janyota cikin jikinsa

"Ki rage yawan kuka kada ki rasa hawayen xubadawa a labour room". Qarasa kashe mata bakinta yayi,ta rasa ma meye zata ce masa taji dadi,sai kawai ta gwammaci tsuke bakinta amma ta kasa tsaida hawayen idanun nata.

Janta yayi ya zaunar gaban madubi,yasa drayer ya busar mata da kan nata,yana aikin yana cewa

"Tunda nine silar jiqewarsa ai gwara na gyara abuna kada laifin nawa yayi yawa" harara takeson watsa masa amma tana shakkar abinda zaya biyo baya a matsayin horo,ta tabbatar idan yace zai sake wani round din a yanzu babu abinda zai hanata ziyartar gadon asibiti,don dukka gabobinta motsi sukeyi mata yanzun da wani irin ciwo,mada ma cinyoyinta suji labari,haka nan lips dinta da suka sha tsotso kaman babu gobe. Kanta ta dauke gefe tana tsuke bakinta gefe,bakin da zuciyar fal da tsiwa,amma tana tsoro ta furta,so take ya fiddata daga wannan office din,batasan wanne tsautsayi bane ya sanya tayi trusting nashi ta shiga motarsa ba,bayan ko jinyar jiya bata gama yiwa jikinta ba,gashi yanzun ya sake hada mata wata gajiyar.

Tsaf ya gyare mata kan,ya kuma dameshi da band dinta.

"See" ya furta yana dan ja baya kadan cikin murmushi yana duban fuskarta ta cikin madubin,fuskartata ta fito sosai tayi fes,kyawunta ya sake fita ainun,hakanan oily eyes dinta sun sakeyin haske sosai.

Sau daya ta daga kai ta kalla na duka duka baifi second biyu ba ta dauke kanta. Ita kanta taga yadda yayi qoqari,kyan yayi kyau kaman an mata retouch ne.

"Ni dama badon ke nayi ba,koki yabani ko karki yabani.....dama aikina ne tun kina 'yar mitsitsiyarki" yayi maganar yana kama hancinta.

Tana shirin kauda fuskarta kira ya shigo wayarsa,sai ya sake mata hancin yana duba me kiran. Tare idanunsu shi da ita suka kai kan screen din wayar

"Laila" ya furta bayan duka sun karanta sunan dake saman screen din a zukatansu. Ta gefen idanu yake kallonta a sace,kanta yaga ta dauke tamkar ma bata ga komai ba. Murmushi ya saki dan qarami,ya haye saman dressing table din qafarsa na gogar tata sannan ya daga wayar yana sanyata a handsfree

"Hello nijer man......" Laila ta fadi cikin sanyin murya da mutuwar jiki gaba daya. Yana sane ya danyi delay na amsawar,sai ta sake magantuwa

"Hello........dear" ta sake fadi cikin lanqwasa murya har tafi ta dazu zaqi da qarfi.

"Hi......kina lafiya?" Narke murya tayi

"Yanzu kuma?......dear ban cancanci hakan ba,me yasa?" Yasan sarau akan me zatayi complain,ya fara satar kallon sultana sannan yace

"Am sorry.....,am was so busy ne,but....zanyi qoqari naga na gyara"

"Kayi alqawari?"

"Zan duba in sha Allah.....ina fata ranki bai baci ba?" Ya fadi da gayya yana kuma sane.

Tsam ta miqe tana maida scarf dinta saman kanta,ta tsani jin sunan yarinyar gaba daya,ba don komai ba sai don yadda ta fahimci a yawon duniyarsa ya hadu da ita,babu kunya kuma a tattare dashi yake ci gaba da mu'amala da ita?,ko babu komai ita din ba d'iya ko qanwa take a wajensa ba?,wanda ya kamata ace kome zaiyi ya kaucewa idanun sani ai.

Ji tayi an jawota an kuma zaunar da ita,wanda bata zauna ko ina ba sai saman cinyarsa,don juyota yayi sosai ya kuma yi mata masauki a nan din. Hannuwansa taso zamewa amma yayi mata riqon tsauri yana kuma ci gaba da wayar,tana iya jin sanda lailan ta bashi amsa

"Ba'a fushi ai da masoyi......yana da wani daraja da ya cancanci ayi haquri dashi a kowanne situation" hannu ya sanya yana juyo da fuskar sultana gareshi lafazin laila yana ratsashi. Idanu suka hada,ta kauda kanta tana jin zuciyarta na mata susa. Ne meye zai riqeta haka?,lallai dole sai taji zancansa da yarinyar da ta tabbatar bata da kamun kai?.

"Thanks.....na gode sosai, za'a yimin uzuri yanzun?"

"Me zai hana.....ba damuwa bane"

"Thanks my little sister" murmushi tayi tana jin dadin hirarsu,yau din sai taji ya sake mata sosai ba kaman yadda ya saba amsa mata a daddake ba,ya sauke wayar tana kissing dinta,tana tunanin nan da next week ta siya ticket gaskiya taje ta ganshi,me yiwuwa addu'ar ta ne Allah ya amsa mata.

A nutse kaman baiyi komai ba ya aje wayar a gefe,ya dauki tata wayar yana buda tafukan hannayenta,taso damqesu amma tasan wahalar banza zatayi da ranta,qarfinsu ma ba daya bane,ya sanya mata sannan ya dubi idanunta

"As from today.....ki gayawa ama da aba,bana buqatar su sake miki komai,ke ko su benazeer,dukka nauyinku a wuyana yake,ko abinci zanso kuci daga wanda na siya da kudina......amma shima din with time zaku koma qarqashina" sam ko kadan abun baiyi mata ba,sai ta soma qoqarin zame jikinta daga kan cinyarsa ranta na baci sosai. Bai hanata ba har ta gama zamewar. Tazara ta bayar tsakaninta dashi tana dubansa

"Shekara nawa munaci daga taskar tasu?,ka taba tunawa da mu?" Ta fadi wani abu me tsauri yana nunawa daga qasan idanunta.

Tsakiyar idanunta yake kalla,ko kadan maganar bata bata masa rai ba,a yau sai yake gano wani abu daga tsakiyar idanun nata,wani abu daya sake sanya masa hope sosai a kanta,sai ya maidata kaman tv sanda take motsa dan qaramin bakinta. Tsiwa takeyi amma batasan idanunta suna tona wasu sirrika da yayi imanin ita kanta batasan dasu ba, murmushin gefan baki ya subuce masa,ya maida hannuwansa ya goye a qirjinsa

"Na lura tafiya ta tana miki zafi da yawa a rai right?" Ya qarashe da sigar tambaya yana dage mata dukka girarsa

"Saboda me zan damu?,bayan sai daka tabbatar na mutu ne sannan ka gudu ka barni"

"Ya salam......" Ya fadi yana kuma saki qaramin murmushi

"Yes.......kudadenka basa nufin komai a wajena......bani ya dace na cisu ba,yammatanka sune sukafi dacewa dasu" dole wani murmushin ya sake qwace masa. Kishi!,ya fita sosai cikin zantukanta,so yake taci gaba da maganar,saboda ya tabbatar tana fitar da duk wani ciwo da rauni Dake qirjinta,maganar yakeso tayi tuntuni amma ta qiya,shi yasa ta gaza hucewa,amma a yanzun maganarta tana zame masa tamkar wata nasara a tattare dashi.

"Cool down.....ki gayan hukuncin da kikeso na yiwa kaina da kaina"

"Leave me alone please, stay away from me...... that's all i want" ta furta da wani irin zafi.

Bai barta ta sauke numfashin data debo ba yayi mata wani kyakkyawan kamu,bai kuma bata second chance ba ya mata masauki cikin jikinsa,ya mata riqon tsauri yana same tsotse lips dintan nan masu sulbi da baya gajiya dasu.

_KWANKWASON JIMINA_*

*_TSUTSAR NAMA_*

*_AMEENATOU_*

*_GUDUN KADDARA_*

_DUKKA AYARIN LITATTAFAN KUDINSU YA KAMA KAMAR HAKA_*

LITTAFI DAYA_400
BIYU_800
UKU_900
HUDU_1200

_IDAN TA BANKI NE ZAKI SANYA KUDINKI A WANNAN ASUSUN_

6019473875
Musaa Abdullahi safiya
Keystone bank

_ANTAYA SHAIDAR BIYANKI ZUWA GA WANNAN NUMBER_

09166221261


*Masu tura katin waya ko vtu kuma kai tsaye wannan number zaku tuntuba*

09134848107

*Maqotanmu kuma al'ummar qasar nijer zaku tuntubi wannan number dinne kai tsaye don biyan naku kudin*

09033181070


*ZAFAFA FAMILY na maraba daku*🫂🫂🫂🫂🫂


*_GUDUN ƘADDARA_*

*H U G U M A*

Book 2 page 91


Hawaye kawai take fiddawa ta gaza aiwatar da komai,itakam me ya maidata ne?,tun daga sanda suka hadu a France bashi ds aiki sai luguguitata,ya maidata kamar wani babyn wasa?,meye ya rage ne a jikinta bai taba ba?,meye ya rage a jikinta hannunsa da bakinsa baikai wajen ba.

Bata da qarfin qwatar kanta don haka hawaye da idanu sune kawai nata,har sai da yayi me isarsa ya gama,ya saketa yana maida numfashi amma kukan da yaga tanayi ya sanyashi sake kamota har zuwa saman sofa din dake dakin. Qafafunsa ya raba ya sanyata a tsakiya,bayanta ya jingina da qirjinsa yana sauke numfashi a hankali idanunsa a lumshe,har sai daya daidaita numfashin nasa ta yadda zai iya magana.

"Inata tabaki bakiso ko?, I can't control my heart.......if you know what double means to soyayyarki ce.....na soki tun kina zallar jini a jikin nafessa.......na soki lokacin da kika wanzu a mahaifarta,na soki sanda kika shaqi iskar duniya,na kuma dora da sonki tun daga wannan ranar kawo yau........abinda ya faru tsakaninmu na tabbatar ubangiji ya hukunta hakan saboda ya mallakamin ke......banda hakan ya faru da bazan taba ganewa cewa ina sonki so na soyayya ba......bazan taba gane ina sonki so na auratayya ba,zanta dauka cewa so nake miki na 'yan uwantaka,so irin na uba da 'yarsa ne kawai,zan yita fafutukar mallaka miki miji na gari ne ba tare da nasan cewa ni din nine nafi cancanta dake ba.....ke jinina ce sultana kuma ruhina,ko baki sona,koki yarda ko kada ki yarda ke din BUGUN ZUCIYATA CE......I can't stop loving you till my last breath........Tu es mon bonheur, tu es ma vie(kece farincikina kece rayuwata" ya furta yana sakin gauron numfashi da ya motsa zuciyarsa.

Wani irin takejin kalamansa cikin zuciya da jikinta,gaba daya yanzun bata fahimtar kusan komai,siririn kukanta kawai ke fita yana ratsa kunnuwa da zuciyarsa,duk sanda take kuka irin wannan wannan kukan nata na quruciya yake tunawa,wanann kukan data dinga yi masa sanda ya karbe jaririn budurcinta da bai gama cika ba

"Me kikeso?" Ya tambayeta calmly don bai qaunar kukan

"Ka maidani....."

"Ya isa.....muje" ya fadi a taqaice yana miqewa. Tsam ta miqe itama,cikin jin nauyi da kuma jin tur da abinda ya faru ta tsinci kayanta da suke d'ai d'ai cikin dakin. Jikinta ba qwari ta maida scarf dinta saman kai,ta lalubo hand bag dinta da sauran tarkacen agogo da dankunnenta da ya ciresu daya bayan daya ba tare ma da yasan yayi ba. Dukka bata da lokacin maidasu jikinta,don haka ta tattarasu ta watsa cikin jakar,ta xura takalminta tayi tsaye a bakin qofa tana jiransa,kamar wadda za'a ce ket ta zura da gudu

A nutse ya isa wajen saqale suit,suit dinnasa ya dauka ya maidasu jikinsa,ya gyara musu zama sosai a jikinsa,ya tsaya gaban mirror din dake saqale a kusurwar office din saman dressing table ya dauki comb yana gyara hair style dinsa. Cikin second goma ya koma tsaf abinsa,tana tsaye tana satar kallonsa,cikin ranta tana gulmarsa sanda yake daura agogon hannunsa saman lafiyayyar fatarsa me wadatar gargasa

"Har yanzun wanann shegen iyayin da gwallin kamar mace yana nan" ta fadi a ranta tana tuna sanda yana maina dinsa,dan jami'a cikin jami'ar niamy,yama akayi ne ya zama likitan zuciya?,bayan ya taso a matsayin soja kuma likita?.

Murmushi me sanyi ya saki ta gefen bakinsa yana daura agogon,ya kamata sosai tana satar kallonshi amma ita din bata sani ba,sai ya kauda kai har sai daya gama daura agogon nasa sannan yadan yardar da hannunsa yana cewa

"Idan baki qoshi da kallona din ba...... ni ba sauri nakeyi ba,mu zauna ki qarasa saimu wuce", mugun firgita tayi dataji ya fadi hakan,ta wani basar tana juya masa baya,ko zata yarda da kowanne sharri nasa amma banda wannan,bakinta ta murguda cikin jin haushin me zata kalla?.

"Allah ya sawwaqe,me zan kalla?"

"To ni na sani ne?,kinsan ance tsakanin miji da mata ai sai Allah ko?,na sani ko kewar......." Kaman tasan me zaya fada tayi hanzarin tararsa da fadin

"Pleeeeassseee......." Tana dora hannunta saman kunnenta gami da runtse idonta da kyau. Tilas siririyar dariya ta kubce masa,ya dauki wayarta data manta ya fara takowa har ya iso bakin qofar,sai yasa dukka hannunsa saman kafadarta yadan matsar da ita gefe,ya zura hannunsa cikin Jakarta ya ajjiye mata wayar sannan ya zura key din daya lalubo yana bude qofar,dukka idanunsa bisa fuskarta yana hango yan qananun kamanni tsakaninta da su batoul can qasa qasa,yayin da idanun nata suke a rufe,amma kuma tana iya feeling idanun nasa cikin jikinta.

Nishadi yakeji sosai cikin ransa tare da wani energy cikin jikinsa,don haka ya saka slow music dake tashi da wani sassanyan sarewa,wannan ya taimaka qwarai wajen kashe mata jiki,tayi relaxing sosai jikin kujerar tana aje numfashi,qamshinsa da takeji duka ya buwayi hancinta,ko ina na jikinta idan ta motsa qamshinsa yake bata.

Idanunta a rufe saidai batasan inda suka nufa ba,tadai dauka zaya kaita ne TV station din. Duk bayan wasu mintuna sai ya juya yadan kalleta,hira yakeso suyi koda fada ne,koda tsonakarta yayi amma kuma yadda ta tsume din yasan ba zatayi magana ba,don haka yana sane ya dauke kan motar zuwa babban titin dake da yawaitar shops a wajen.

Daya daga cikin shop din da yafi siyayya a ciki ya tsaida motar,sai a sanann ta bude fararen idanunta a hankali,ta zauna sosai tana duban wajen,sai taji zuciyarta na narkewa. Da gasken yake bazai kaita ba,kalaman bakinta dukka ya qarar dasu,batasan ta yadda ma zata fara roqarsa ba.

Dubansa tayi sanda ya zagayo ya miqa mata hannunshi.

"Koda sau daya ya kamata mu siya gift na birthday din su benazeer tare......ko don farincikinsu......na tabbatar zasuji dadi" kanta ta kawar gefe,kaman ba zata ce komai ba,kaman kuma ba zata motsa ba,sai kuma ta juya a hankali ta zura qafafunta waje yasa hannunsa ya riqe hannun data hanashin

"Kada ki zama marowaciya mana......i need these soft hands" ya furta yana laluban hannayenta ya matsesu gam cikin nashi.

Babban shop ne da suke saida kowanne irin nau'inkan kaya da suka shafi yara. Kaya masu kyau da daukan hankali. Sukayi tsaye a bangaren chocolates yana goye da hannayensa bayan ya zame hannunsa daga nata a nutse

"For the first time daddy da mommy zasuyiwa yaransu siyayya" ya fadi yana kashe mata ido gami da dage mata gira guda daya. Kanta ta kawar gefe tana jin wani iri,kalmar daddy da mommy din tana mata girma da yawa. A tausashe yaja hannunta

"Oya.....choisissez la bonne chose pour eux(zabar musu abinda ya dace)" ya fadi yana daukan cart. Dole ta fara takawa tana duba kayan.

Dab da dab yake da ita,kusan ko cikakken taku daya babu na tazara a tsakaninsu,yana bibiye da ita. Duk sanda jikinsa ya gogi nata sai taji wani iri,shikam kamar ma ko a jikinsa ko kuma da gayya yakeyi ne bata sani ba. Duk sai ya nemi sukurkuta nutsuwarta,har ta dinga zaben wasu abubuwan ba dai dai ba

"Huta kawai,suis-moi(biyo ni)" komawa baya tayi tana biye dashi,tana noticing nasa komai zai dauka me tsada ne,komai nasa me kyau yake zaba hakanan wanda yake bada kala da nutsatstsen nau'i,hakanan komai ya dauka din sai taji yayi mata dari bisa dari,batasan dalili ba,ko har yanzu wannan chemistry din dake tsakaninsu yana nan?,don ko a baya kusan zabinsu akan komai daya ne.

A karan kanta taga siyayyar ta fara yawa,amma kuma batason masa magana kan hakan. Sanda ya fara jidar musu turare saita koma baya kawai ta zubawa sarautar Allah Ido

"Ba abinda yaran suka rasa,wannan abun kamar almubazzaranci ne ai" cart na uku daya cika ya saki ya waiwayo,sai suka hada idanu

"Bance kice komai ba,m'as-tu entendu?(kinji ni?" Ya furta da sigar seriousness cikin maganarsa

"Nima shishshigi na" ta fadi can qasan zuciyarta tana dauke kanta. Murmushi kawai ya saki,yasan taji haushi ne da tsaidatan da yayi,baya jin ko meye zai kashewa yaran zai biya zai kuma sauke haqqinsu dake kanshi,a dukka tsahon shekarun yana jin kamar ya dawo dasu yayita hidima musu ita dasu din gaba daya.

Kusan awa guda suka kashe cikin shop din,suka kuma cika bot din motar da siyayya me yawan gaske.

Sake zubawa sarautar Allah ido ta sakeyi sanda suka dauki hanya,saidai ga mamakinta TV station Street ya hau. Batace masa uffan ba tana jira taga me zayayi,sannu a hankali sai gasu cikin harabar gidan,ya samu parking lot ya tsaida motar,ya kasheta ya waiwayo yana dubanta

"Kije ki dauki excuse" maganar yadan bata mamaki. Yadda take kallonsa ya tabbatar masa tana da buqatar qarin bayani,sai ya dage mata dukka girarsa

"Wannan shine adalcin kawai da zan iyayi miki,kada ki wuce mintuna sha biyar......." Ya fadi yana duba agogon hannunsa kana ya dauke dubansa daga kanta kaman baiga kallon zallar mamakinsa da take jifansa dashi ba

"vous perdez votre temps(kina bata lokacinki)" ya fadi still ba tare daya dubeta ba.

Ba sanin jiya ko yau tayi masa ba,hakanan a sanin yau dinma wasu sabbin halaye da kuma dabi'u yake fitarwa,kulashi din tamkar baiwa kanta horo ne kaman yadda ya alqawarta mata,dole ta bude murfin motar tana fushi tana kumburi ta fice,saidai kuma itama zata d'ana masa,wannan mulkin mallakar da yakeyi mata ba zata bari ba.

_KWANKWASON JIMINA_*

*_TSUTSAR NAMA_*

*_AMEENATOU_*

*_GUDUN KADDARA_*

_DUKKA AYARIN LITATTAFAN KUDINSU YA KAMA KAMAR HAKA_*

LITTAFI DAYA_400
BIYU_800
UKU_900
HUDU_1200

_IDAN TA BANKI NE ZAKI SANYA KUDINKI A WANNAN ASUSUN_

6019473875
Musaa Abdullahi safiya
Keystone bank

_ANTAYA SHAIDAR BIYANKI ZUWA GA WANNAN NUMBER_

09166221261


*Masu tura katin waya ko vtu kuma kai tsaye wannan number zaku tuntuba*

09134848107

*Maqotanmu kuma al'ummar qasar nijer zaku tuntubi wannan number dinne kai tsaye don biyan naku kudin*

09033181070


*ZAFAFA FAMILY na maraba daku*🫂🫂🫂🫂🫂*_GUDUN ƘADDARA_*

*H U G U M A*

BOOK 02 PAGE 92



Minti goma kacal ta dawo,fuskarta a dan daure,don gaba daya abinda aka tsara zasuyi a yau din yayi silar rushewarsa,sai uzurin tana da maras lafiya ta basu.

Qofar motar na bude don haka yayi tsammanin shigowarta,maimakon haka sai yaga ta cake daga bakin qofa. Tana da yaqinin yanzun haka gida zaice zai kaita,ita kuma ba zata taba lamunta a gansu tare ba kaman yadda aka gansu a nijer,idan aka

Please Login or Register in order to submit comment