Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ki wajen Allah idan baki nema afuwata ba sai Allah ya qonaki" ya fadi a tausashe,qamshin man data wanke kanta zuwa qamshin da jikinta ke fiddawa yana son fara rarraba masa hankali.

Maganar tashi taji ta mata nauyi qwarai,wani abu me zafi ya tsaya mata a wuya,tanason ta fesar masa da maganganu ne to amma tana jinta a tozarce da yadda take tsaye haka a gabansa daga ita sai towel,duk wani sashe na jikinta yana nuna kansa.

"Ka sakeni" ta fadi idanunta a lumshe da tsiwa cikin muryarta

"I said calm down.......ki zauna ki fahimceni"

"Bazan fahimceka ba,ta hauro mana gida ka.ketomin daki,ka tsaidani a gabanka kana qarema tsiraicina kallo?,kana tunanin idan nayi qararka akan hakan ba za'a karba min haqqina ba?"

"Tsiraici?......haqqi?......,for sure kin manta waye ni cikin dictionary din kanki?"

"Who are you?" Ta furta tana ware masa fararen idanunta.

"You asked in the right place" abinda kunnuwanta suka jiye mata kenan,abu na gaba data iya ji shine damqar towel dinta da soma warwareshi tsaf daga jikinta.

Iya gigicewa ta riga ta yishi,tayi imanin muddin ya cimma muradinsa na rabata da dan towel din da shine kawai garkuwar da ya mata katanga daga bayyanar jikinta ta kade,ta tattara dukka qarfinta cikin tashin hankali tana fadin

"Stop it....." Baiko nuna kumnuwansa suna ji ba bare ta sanya ran ya fahimta,gigicewarta ya hanata fahimtar hakan,bakinta ya gaza kama kowacce kalma sai fadin

"Stop it"
"Stop it" data dinga maimaitawa,wanda duk fitar kalma guda daya daga bakinta kamar yana daidai da warwarewar towel din jikinta nata. Hawa daya tak ya rage masa ya kammala zareshi,bakinta na rawa ta sake maimaita masa kalmar cikin furucin da take sanya ran shine na qarshe da wata raunanniyar murya

"Stop it......pleeeeassseee" kalmar qarshe din sai ta zamana kamar wata gaba ta karya lago a wajensa,ya dakata cak yana maida numfashi. Baya jin a yau zai iya barin sultanar.......baya tunanin zai iya qyaleta ko ya daga mata qafa,kowanne sashe na jikinsa muradinta yakeyi,hakanan yana son ya tuna mata wani abu data manta,yanason yabar mata abinda zata dinga jin kanta ko yaushe a MATAR AURE ce ita din kaman kowacce mace.

Ragowar towel din da kowanne ya riqe a hannunsa yana son hana dan uwansa cikar burinsa ya jawo da wani irin zafin nama,sai gata gaba daya cikin jikinsa,sauran abinda kuma ya rage na towel din ya zame yayi nasa waje,abinda ya haukata kwanyar maina cikin qasa da second biyu,ya kuma gigita sultana gaba daya data fahimci garkuwarta ya fadi,ba wani sauran abu da ya rage da zata rufe tsiraicinta dashi,sai kawai ta dunqule cikin jikinsa kuka yana qwace mata. Dunqulewar da tayi a jikin nasa da zummar samun kariya sai ya zamana kamar turi tayi masa,tamkar fami ne ta yiwa wani tsohon miki kamar kuma susa ce ta yiwa kowanne gaba ta jikinsa,ragowar nutsuwar da tayi saura a jikinsa ta soma sulalewa,ya soma gagara kama hankalinsa........

_tom......qaqa qara qaqa_

_KWANKWASON JIMINA_*

*_TSUTSAR NAMA_*

*_AMEENATOU_*

*_GUDUN KADDARA_*

_DUKKA AYARIN LITATTAFAN KUDINSU YA KAMA KAMAR HAKA_*

LITTAFI DAYA_400
BIYU_800
UKU_900
HUDU_1200

_IDAN TA BANKI NE ZAKI SANYA KUDINKI A WANNAN ASUSUN_

6019473875
Musaa Abdullahi safiya
Keystone bank

_ANTAYA SHAIDAR BIYANKI ZUWA GA WANNAN NUMBER_

09166221261


*Masu tura katin waya ko vtu kuma kai tsaye wannan number zaku tuntuba*

09134848107

*Maqotanmu kuma al'ummar qasar nijer zaku tuntubi wannan number dinne kai tsaye don biyan naku kudin*

09033181070


*ZAFAFA FAMILY na maraba daku*🫂🫂🫂🫂🫂*_GUDUN ƘADDARA_*

*H U G U M A*

BOOK 02 PAGE 84


Kyakkyawan tarba yayi mata cikin faffadan qirjinsa,ya lullubeta tsaf irin lullubar da inda zuciyarta a sake take zata jita cikin aminci ne da nutsuwa tamkar kwanciyar d'a cikin mahaifiyarsa. Cusa kansa yayi tsakanin fuskarta da kafadunta

"Calmez vous s'il vous plait(ina roqonki ki nutsu)" ya furta mata cikin taushi dason bata nutsuwa,maimakon nutsuwa sai maganar tasa ta qarasa hautsinata,don yana sauke mata hucin numfashinsa da tasirin muryar nan tasa da tun ba yau ba suke daya daga cikin abinda ke sanya mata tsananin shakkarsa. Yadda yaga taba sake curewar jikinta ko ina yana rawa ya bashi tabbacin ta tsorata ne,yana buqatar nutsuwarta fiye da kowanne lokaci,bayason ya maimaita abinda zataji ya qarasa fice mata a rai,baya son taci gaba da kallon mu'amalar aure a wani abu me kama da horo azaba ko wahala cikin rayuwar diya mace,he needs to show her me ainihin mu'amalar ke nufi,yanason shi da kansa ya tabbatar mata isn't a rape.......ba abinda take tunani bane.

Tayi imanin zamanta cikin jikinsa a irin wannan yanayin kuskure ne babba,amma bata da wani sauran mafaka daya wuce wannan,zuciyarta ta gaya mata ta gwada masa barazans ko zai qyaleta,muryarta na shacking sosai kaman wadda sanyi ya kada tace

"laisse-moi(ka rabu dani),ama da aba dukka suna kusa.......ihu daya zai kawos......su dakin.....na,ka sani ai" ta fada da qarfi tana daga murya wai ko zaiji abun ya tabashi ya barta.

Siririn murmushi ya saki a galabaice,sai ya sauketa saman sofa bed,ya sanya hannunsa yana qoqarin banbare hannunta data cukuikuyeshi dashi. Sam taqi sakin nasa,saboda ta fuskanci janyewa zaiyi daga gareta alhalin bai bata wani abu da zata maye gurbin jikinta dashi ba. Tsaiwa yayi cak yana murmushi

"Ahaaannn......kince na fita na tafi,but kuma kin riqeni......idan kuma nace zanyi abun kice nayi raping dinki.......cela montre qu'il y a quelque chose que tu veux(yana nuna cewa akwai abinda kikeso)"ya qarasa fadi da harshen faransanci

"You missed me the way I missed you" ya sake fada da muryarsa na sake qanqancewa,yana jin kamar tana fita ne daga maqoshinsa da qyar saboda yadda jijiyoyin jininsa ke sake budewa,suna kuma aika jinin da sauri da sauri zuwa ga kowanne sashe na jikinsa.

"Nooo....." Ta furta da muryar kuka. Kai ya girgiza mata shima alamar a'ah,cikin wani irin taushi ya zame jikinsa don yana da buqatar ganin abinda take boye masan gani na zahiri.

Tunda yake idanunsa basu taba ganin wani abu daya fusgi dukkan hankali tunani da nutsuwarsa ba irin jikin sultanar,komai ya bayyana muraran,wani irin tashin hankali ya sauko mata ta fara qoqarin samun wajen buya tsakanin pillows da duvet. Da wani irin zafin nama ya cimmata a tausashe ya riqota,ya dagata gaba daya ya sauketa cikin jikinsa yana qoqarin cusa hannunsa tsakanin wuyanta zuwa qirjinta.


"Nooooo pleeeeassseee" ta sake fada da sheshsheqar kuka,saboda iya riqon da yayi mata kawai ya soma gaya mata lallai abinda ya faru shekara biyar zuwa shida baya ne yake shirin maimaita kansa.

Dukka haqurinsa yaji yana sulalewa,rashin haqurin nan nasa na asalin halittarsa ya fara taso masa yana tasiri wa ruhinsa,yadda take kame jikinta guri daya da kyau tana dukkan qoqarinta na ganin ta hana hannuwansa isa inda yake da muradi...... ta hanashi yakai gurbin da suka fi ko ina tsone masa idanu......ba haka ya sansu ba.....ko a wancan lokacin da komai ya faru cikin fushi zafin rai da fitar hayyaci amma kuma yana iya tunasu......ba haka suke ba,yaushe suka koma haka?,sun maida kansu yadda yake gani cikin mafarkinsa,sun koma yadda yake buri da muradi,burinsa a kansu masu yawa ne,yana cikin jerin mazan da suke da haushin wannan wajen,suke kuma da tanadi me yawa a kansu,tsananin kamun mai da zallar miskilancinsa ya sanya kosu suhail da sukan taba zantuka irin wannan bai taba sanya musu baki ba,basu kuma taba sanin kowanne plan nasa akan kalar matar aurensa ba.

Juyeta yayi kawai saman tattausar katifar,ya kuma yi mata wata da faffadan qirjinsa cikin salon da bazai hanashi kallon fuskarta da qwayoyin idanunta da suka qara sheqi saboda ruwan hawayen dake kwance a ciki.

Da gaske ihu takeso tayi masa amma sai takejin kamar an kame harshenta an riqe,a wannan yanayin idan tayi masa ihu ama ko aba suka kawo mata daukin da take da buqata da wanne idanu zata kallesu a gobe?. Fuskarta ya kawo cikin tafin hannunsa,ta sanya hannunta da ture hannun tana kauda fuskartata,cikin zafin nama ya kama hannuwan nata ya aza musu nauyinsa,sai ya zamana bata da wani sauran abu da zata kare kanta dashi,shi kuma yi ya bash damar zube hannuwansa a inda yaketa harin. Abinda ya sanya ya qarasa birkicewa gaba daya,muryarsa ta sarqe gaba daya,sultana kuma ta sake masa kuka na gasken gaske,tana jin wani abu yana yawo cikin sassan jikinta.

Har tsakiyar kansa ya dinga jin saukar sautin kukanta,sautin daya dinga so ya tuna masa da abinda ya faru five yrs back,cikin birkitacciyar muryarsa data qanqance kamar wanda mura ta yiwa kamu ya fara magana,yana yi yana jan numfashinsa da kyau don yana jin kaman zai qwace masa ne.

"s'il te plaît(please)Sultan give me a chance....no more aba,no more ama..... Aliyyu haidar kawai.....ki fahimceshi......ki bashi zuciyarki da tunaninki......all this while sultana zuciyata bata taba samun hutu ba,ban taba hutawa ba sultana......ban taba kwanciya nayi bacci cikin nutsuwa ba dukka shekarun nan saikin hanamin sukuni cikin bacci na......ban taba samun cikakken nutsuwar ruhi ba dukka shekarun nan......,pleeeeassseee sultana,ki yafemin......dukka laifin da kike tuhuma na dashi na yarda na dauka......zan gyara kuma.....ki bani Chance mu gina gobenmu......ki bani Chance na koya miki soyayyata,ki bani chance na inganta rayuwarmu data 'ya'yanmu"

"Bana sonka.......bana......i hate you...." Ta fada cikin gunjin kuka sanda ya mata wata wawiyar runguma tamkar zai tsagata gida biyu.

"You are a liar.......idanma da gaske kike daga yau zan koya miki yadda zaki fara sona" daga wannan bai sake bata daman magana ba,ya toshe labbanta da harshenta da nasa bakin da wani irin salon kiss.....wani irin tsotsa yakema lips nata da harshenta,sai daya tabbatar ta galabaita ta kuma haqura da yunqurin magana da takeyi,duk wani cizo da take kai masa da haqorinta ya shanye,bai qyaleta ba sai daya zuqe duk wani yawan bakinta tas,ya tabbatar numfashin dake kai kawo a qirjinta ya soma sauyawa sannan ya gangaro zuwa wuyanta.

Wani irin zazzafan numfashi ya dinga sauke mata yana sansana wuyan kamar zai hadiyeta,saqonnin da yake sakar mata a iya wuyan kadai suka fara qoqarin rikita mata lissafi,ta bude baki zatayi magana amma numfashinta rawa yakeyi yana kai kawo tsakanin qirjinta da zuwa maqogaronta,koda zatayi maganar ma ta tabbatar ba wani sauti me kyau da zata bayar.

Ita ce macen farko kaf rayuwarsa da ya fara sani a matsayin diya mace......amma kuma yana da sani me yawa akan mata.......duk wani sani nasa daya tara tashin shekaru saboda ita a ranar ya bude mata su babi babi,zafafan saqonni dake tafi da imanin me imani,ya kuma sauke dukka zafin kai da na zuciyar kowacce irin diya mace......izza taqama da kuma qasaitarta. Tun tana qoqarin qaryata abinda gabbanta keji har ta fara tsoron maina din......ya hanata kowanne motsi,zafafan 'yan aike kawai yake tura mata da suka sanya kwanyarta ta fara zafi,hannunsa zuwa harshensa kawai takeji suna yawo all over her body.......bai qyaleta ba sai daya tabbatar kowacce gaba a jikinta ya aje mata saqo me dumi da gigita tunani......a sanda kunnuwanta suka soma dodewa ta daina fahimtar kowanne sauti daidai,sanda gangar jikinta tayi nisan nisa cikin wata duniya daban da maina ya aikata......lokacin da ta soma tunanin dama tana da irin wannan feeings din cikin jikinta?,wanne irin shaidani ne mainan har haka da yakeson fiddata daga saitin hankali zuwa wani layi da yafi kama da mutumin da yasha wani abun bugarwa ya bugu?,sanda tayi nisa wajen tunanin ta yaya zata dakatar dashi......a lokacin ta jishi yana yunqurin kaita azababbiyar duniyar daya taba kaita tsahon shekaru biyar da suka shude......duniyar data aje ma rayuwarta tarihi.....duniyar da ko sau daya bata taba gushewa ko ta subucewa tunaninta ba. Daidai lokacin hankalinta yayi mummunan tashi,ta kuma yi azamar dawowa daga inda ya kaita din,cikin galabaitacciyar muryar da ko maqoshinta bata kaiwa ta soma magana kai kace magen data sha wahala a hannun yara

"Don Allah.......kayi haquri...... please Allah bazan sake komai ba....suis désolé pleeeeassseee" ta qarashe maganar tana jan wani dogon numfashi sanda ya cimma gaci.

Daga shi har ita ba wanda zai iya tantance meye ya biyo baya,kimanin wasu mintuna ta sake dawowa hayyacinta karo na biyu,ta fara sauka daga layin amasar saqonninsa,ta soma hawa wancan layin da take tsoro. Zuwa lokacin bashi da katabus din kansa bare nata,tuni ya sake mata hannayenta,wanda dasu tayi amfani ta tattarasu saman qirjinsa tana turashi

"Leave me......i beg you.....don Allah" ta kuma fadi hawaye karo na biyu suka soma cika mata idanu. Me yasa tayi gangancin qyaleshi har yakai ga wajen? Taji wata tuhuma daga can qasan zuciyarta.

"Don Allah ya maina...." Ta sake fada tana sakin kuka. Yana iya jiyo muryarta sama sama cikin kansa,amma kuma qwaqwalwarsa bata aikin da zata rarrabe me take fada. Sake qanqameta yayi da kyau muryarsa na rarrabewa kamar zai shide mata

"Don Allah sultana......." Shima ya fadi yana sake qanqameta kamar za'a rabashi da ita,tamkar zata bacewa ganinsa.


_KWANKWASON JIMINA_*

*_TSUTSAR NAMA_*

*_AMEENATOU_*

*_GUDUN KADDARA_*

_DUKKA AYARIN LITATTAFAN KUDINSU YA KAMA KAMAR HAKA_*

LITTAFI DAYA_400
BIYU_800
UKU_900
HUDU_1200

_IDAN TA BANKI NE ZAKI SANYA KUDINKI A WANNAN ASUSUN_

6019473875
Musaa Abdullahi safiya
Keystone bank

_ANTAYA SHAIDAR BIYANKI ZUWA GA WANNAN NUMBER_

09166221261


*Masu tura katin waya ko vtu kuma kai tsaye wannan number zaku tuntuba*

09134848107

*Maqotanmu kuma al'ummar qasar nijer zaku tuntubi wannan number dinne kai tsaye don biyan naku kudin*

09033181070


*ZAFAFA FAMILY na maraba daku*🫂🫂🫂🫂🫂*_GUDUN ƘADDARA_*

*H U G U M A*

BOOK 02 PAGE 85


Abinda bata lura ba duk sanda sautin muryarta ya fita sai ya zamana kaman qara masa qaimi takeyi,abun ya soma bata tsoro saboda ta fara karbar gashi yadda ya kamata,zuciyarta ta cika da fargaba,ta tuna yadda ta qwaci rayuwarta da qyar a wancan lokacin,sai ta saki kuka da gasken gaske,yayin da ya sake tattarata zuwa jikinsa sosai muryarsa na sake yin rawa kamar wanda aka yiwa wanka da ruwan qanqara yana fusgar kalmar

"Am sorry.......am sorry please help me......" Idanunta ta maida ta kulle gam tanayin surrender,ta sani yau ma Allah ne kadai macecinta. Dakatawarta daga dukkan wani yunquri ya sake bashi nutsuwa qwarai da gaske,ya kuma zame masa tamkar wani taimako a gareshi da zai isa wata duniya me matuqar tarihi cikin rayuwarsa.

Ji tayi kamar zata amayar da 'yan hanjinta lokacin da ya sake rungumeta tamkar zai ballata gida biyu

"Wayyo Allah" ta fada murya a karye hawaye masu dumi suna sauko mata. Har cikin jikinta taji zafin yadda ya matsetan. Da sauri ya sassauta riqon,ya kuma daga fuskarsa da ta sauya launi,zagayayyun lion eyes dinsa sun wani jirkice,jirkicewar da bazata iya kallonsu ba,saita maida qwayar idanunta ta lumshe. Hannunsa ya Sanya da sauri saman idanun nata,gumin daya jiqe masa fuska yana diga saman fatarta

"Please open your eyes.......ban ji miki ciwo ba ko?" Ya fadi a dan rude yana tsoron maimaituwar wancan tsautsayin.

Wani nauyi takeji a zuciyarta,kunya haushi da takaici dukka sun cikata,wannan ya qara yawan ruwan hawayen dake bulbula ta qasan idanunta. Sosai ya rude,da sauri kuma ya rage mata nauyinsa daya aza mata dukka. Fuskarta ya dago da kyau yana duban fuskarta da take fes tarwai,babu komai sai digon guminsa da nata da suka gauraya waje daya. Ko a haka da idanunta ke a rufe yana iya hangen zallar kyan da suke dashi

"Sultana" ya kirata da wani sauti me matuqar sanyi da sanin yadda ake furta ainihin sunan

"Please open your eyes.. kalleni sultana"

"Idan ka gama zaka iya wucewa" abinda tace dashi kenan cikin muryar kuka. Wani abu ya hadiye,sannan kuma yayi qoqarin daidaita kanshi

"Ban gama ba.......and bazan gama ba muddin ni dake muna raye......ki soni ki koyi haquri dani,wannan shine shawaran da zan baki" daga hakan bai tsaya saurararta ba ya yunqura ya miqe cikin mazantaka duk da yadda jikinsa yake a mugun mace. Cak taji yayi sama da ita,abinda ya tilastata bude idanun nata kenan tana kallonsa

"Ka saukeni......"

"Shshshs" yace da ita yana hade fuskarsa,irin hade ran nan da ya zama jinin jikinsa,tamkar ba shine a yanzun ya gama rawar jiki da roqon ganin qwayoyin idanun nata ba

"Kada kice zaki fiya sa'insa dani......idan kika daga murya da yawa ma akaji aka shigo ba raping naki nayi dis time ba.......dan aike na aika kika kuma karbeshi hannu bibbiyu" . Wayyo ina rami ta shiga ta huta?,ina wuta kuma ta cilla maina?,wanne sauka tayi daga layi har zai fara goranta mata?,tabbas ya gama da ita,batasan kuma me zatayi masa ta huce ba,kawai sai ta saki kuka sosai harda shashsheqa.

Ko ta kanta baibi ba sai daya tabbatar ya sanyata cikin bathtub dake cike da ruwa me dumin gaske. Sai ya juya ya fara zare ragowar abinda yayi saura a jikinsa. Ta matuqar kaduwa da ganin zai qarasa bayyana mata abinda bata iya buda idanu ta kalla ba,ta qame gaba daya cikin bathtub din zuciyarta na mugun harbawa. Ya juyo yaga kuma yadda tayi, silently ya saki murmushi,shima baiyi niyyar shiga ba,sai ya wuce Jacuzzi abinsa ya kunna shower ba tare da yace da ita komai ba.

Tsaf yayi wankansa ya gama,duk wani motsinsa idanunshi a kanta,a tsorace take da gasken gaske,don tunda ta rufe idanunta bata bude ba. Ya jima ruwan yana sauka a kansa yana morewa kallon fuskarta da tayi jazur saboda kuka,wani irin yanayi yakeji cikin gangar jikinsa da zuciyarsa,duk yadda ya hasaso zai samu pleasure abun ya wuce nan,yana mamakin kansa qwarai idan ya tuna wai baby sultanarshi ce ta tsaye ma rayuwarsa?,ita din wadda ya raina da hannunsa ce ke son juya akalar zuciyarsa dama rayuwarsa gaba daya?.

Da babban towel ya daure qugunsa,ya qaraso inda tayi mutuwar zaune,ba zato ba tsammani ta jishi cikin ruwan yana tsiyaye na ciki yana kuma tara wani,saita sake hade jikinta tana kuma sakar masa kuka

"Ka fita ka bani waje......Allah zankai qararka.....zankai qararka wajen Allah" idanu ya zaro yana kallonta

"Da nayi miki me?,don kawai na taimakeki na miki abinda kikeso?,karki manta kema fa kindan san dadin abun......ko kin manta shi ya sakaki suma" ji tayi kaman ta hadiyi zuciya ta huta,maina ya gama kasheta yau gaba daya bata da sauran abinda xata masa a yanzu dai ta huce. Zata masa gardama ya fidda mata idanunsa yayi warning nata

"Duk taurin kai ko musu guda daya yana dai dai da na sake raping naki ne cikin toilet dinnan tunda sunan rape kika bawa abun ko?,wanka kuma ai ba yau na fara yi miki shi ba" Yadda yake mata maganar kai tsaye ya saka shakkarsa cikin ranta,tanaji tana gani ya wanketa tas kamar wata baby doll,ya kuma daukota zuwa bedroom ya laluba Wardrobe dinta ya fidda kayan bacci ya saka mata.

Kwanciya ya sanyata yi ta dole,don ba zata iya zama taci gaba da kallonsa ba,hawaye kam yaqi barin fuskarta,gashi dukka gabbanta ciwo sukeyi mata,ita kuwa me ta yima yaa haidar haka kaf cikin zuri'arsu yafi sanya ma rayuwarta idanu?.

Tana jinsa ya koma toilet din,yayi alwala ya dawo ya shimfida abun sallarta,ya sake matsawa gaban madubinta ya dauki tutarenta ya fesa,sannan ya kabbara salla abinsa cikin nutsuwa.

Raka'a biyu rak yayi,amma kuma ta kusa daukansa mini talatin kafin ya kammalata zuwa addu'o'i,ya shafa ya miqe yana dubanta. Tana nannade cikin duvet tana jin zuciyarta kaman zata fashe,daga pillow din har duvet din qamshinsa suke fiddawa,zataso ta miqe ta sauya daki ma gaba daya ba pillow case da duvet ba,to amma da wanne ido zata miqe su kalli juna?,yau din ya ganta haihuwar mahaifiyarta?,ya ganta ganin da rabon da yayi mata irinsa tun kafin takai munzali.

A tausashe yake takowa gareta,yaso qwarai ta fahimceshi ya bata first night dinta me dadi a wannan ranar,saidai ya gama fahimtar da gaske har yanzu sultana zuma ce sai da wuta,jan ido yafi sanyata tayi laushi wasu lokutan.

Saman kanta ya tsaya,ya miqa tattausan tafin hannunsa saman sumarta,ya sunkuya ya bata wani hot kiss a wuyanta da goshinta,muryarsa da wani irin sanyi yace

"merci pour cette belle nuit(na gode wannan dare)" ido ta lumshe sauran hawayen dake maqale suka zubo mata. Ba dole yayi mata godiya ba?,ya gama tozartata har cikin dakin baccinta?,tsakanin ama da aba da yaranta

"Ki rage wannan kukan kada da safe mutanen gidan su fahimci abinda ya faru,thought dai zanso su fahimta din,may be su gane cewa kin balaga sosai,kina buqatar namiji kusa dake......and bafa raping naki nayi ba in jaddada miki.....nasan bakisan bada kanki kikayi ba" ya fadi yana danne dariyar dake qasan ranshi,don yasan wannan kalmar kadai zata tabata,yana kuma kaiwa qarshe ya juya yana furta

"Have a sweet sleep" ya maida qofar a nutse ya rufe mata.

Kanta ta cusa cikin pillow tana sake sakin wani tsumammen kukan.

"Wayyo Allah na" ta furta can qasa tana jin qamshinsa tako ina,hakanan kowanne sashe da hannunsa yakai a jikinta tana jin tamkar yanzu ne komai yake faruwa,ya akayi ya shigo gidan?,shine babbar tambayar data dinga yiwa kanta. Ta jima tana sharar hawaye,sai data tabbatar bazai maganta mata da komai ba sannan ta miqe tana cije labba saboda yadda jikinta ke dada ciwo.

Toilet ta koma ta zare kayan jikin nata ta musanya da wasu,ta dawo ta zare komai dake saman gadon tabar katifar da pillow din ta koma ta kwanta tana kyautata zaton qamshinsa zai tafi,saidai kuma babu wani abu daya canza. Daga qarshe saita sauke pillow din qasa ta koma can ta kwanta. A can dinma dai duk ba wani sauyi da taji,saita miqe ta zauna kawai ta rushe da wani kukan.

Tayi kuka sosai har sai dataji ba dadi sannan ta haqura,a hankali bacci ya soma rinjayar idanunta,tun tana sharar hawaye a sannu a sannu har bacci ya rinjayeta.

Yayi zaton zaya samu bacci yadda ya kamata,amma kuma sai ta sake tsaye masa rai duka daren,duk wani juyi da zaiyi ita yake hangowa cikin idanunsa,irin pleasure din daya samu da wata irin nutsuwa da bai taba samun kamarta ba daga gareta.

Knocking din ama ne ya sanyata bude idanunta da taji sun fara mata nauyi

"Anyi sallar asuba sultana banji motsinki ba" ama din ta fadi daga bakin qofar tana juyawa ba tare data shiga dakin ba.

"Alhamdulillahil lazi ahyana ba'a da ma amatana wa ilaihin nushur" ta furta can qasa tana motsa labbanta. Juyawa tayi hannun damanta,idanunta ya sauka kan wayarta,sai taga

Please Login or Register in order to submit comment