Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

za mu yi?"maimaikon farin ciki kawai sai Lawan ya ɓata rai yace "haba Nabeela kamar dai wasu tantabaru sai mu yi ta yin abu ɗaya?yau kasuwa da wuri zan tafi ki bar ni na ɗan huta mana"bai gama rufe bakinsa ba Nabeela ta saka masa kuka a doli ya sha madarar su ka fancama aiki.






Basheer ne zaune ya na hutawa kamar kullum in sun sauke lodin dankali,a haka ya tashi ya sayo ruwan sanyi ya wanke jikinsa ya karɓi kuɗi wajen Alhaji kafin ya wuce shagon Lawan.
Bisa dogon banci ya tarar da shi ya na barci,ƙafarsa ya shiga girgizawa Lawan ya tashi a gajiye yayi miƙa.
Basheer ya taɓe baki yace "kiciyin miye kuma kake barci a kasuwa?" Lawan ya ɗan jan tsuki yace "ba doli nayi barci ba jarababiyar ƙanwar ka ta tisa ni a gaba da zalama,ashe ko a cikin mata akwai harijai?" Basheer ya sheƙe da dariya yace "au!kace ta hau hanya kenan?ai wlh abokina kayi dace irin wannan matar na ke so jarababa ajin ƙarshe"
"Hum!saboda ba ka san yadda ake shan wuya a sex ɗin ba ne shiyasa kake faɗa,yanzu fa in takaice ma sai da na sha lemun kwalba uku sannan na ɗan ji ruwan jikina sun dawo dakyar Nabeela ta bari na fito waje da ta kawo sai tace min ta na son ta ƙara jin shauƙin yanayin "banda dariya babu abinda Basheer ya ke kafin daga bisani yace "in shaa Allah zuwa marice zan dawo ka bani shawarwari ka san an matso da bikin aurena wannan Asabar ɗin ne" Lawan yace "kai haba ka na nufin nan da kwana biyar" "in shaa Allahu har na matsu wlh" Lawan yayi masa dundu yace "Sarkin jaraba ina tausayin Badiya baiwar Allah" Basheer ya ja baki yace "hum! wannan ai ta fi ni ma jarabar" a haka dai suka rabu.





Basheer na zuwa gida ya tarar da dangin Inna su na ta bakacen masara yayinda wasu suke gyara kayan yaji,shi har mamaki ma ya ke tun yanzu har an fara shirye-shirye.
Ɗaki ya wuce bayan duk sun gaisa,ƴar ƙaramar wayar sa ƙirar Nokia ya fiddo ya kira Badiya sai dai wayar a rufe ta ke.Wani irin daɗi ya ke marar misali a duk lokacin da ya tuna an kusa auren shi,ya na son yi masturbation amman ya na tsoron kar sai ya na tsaka da yi Inna ko dangin ta wani ya buƙaci ganin shi.
Ya ja tsuki kafin yace "bari na samo ma kaina mafita wannan ƙaiƙayin jarabar ba zai barina ba har sai na fitar da sperm ɗin nan"waje ya fita ya na dafe da kai.



"Inna ba ki da ko paracétamol kaina ke bala'in ciwo wlh ga kuma gajiya"cewar Basheer,cikin yanayin rashin jin daɗi Inna ta fara yi masa sannu kafin ta ɗauko masa maganin.Ya ɓalla biyu ya sha a nan gabanta har zai fita waje sai kuma yace "bari na kwanta na ɗan huta wlh yau sosai mu ka yi aiki" duk sannu ake ta yi masa.
Ya na komawa ɗaki ya sauke ajiyar zuciya,kan gado ya haye ya kwanta ya na mai ba ƙofar shigowa baya.
Matashin kai ya rungume ya na matsae sa ya na imagine kamar Badiya ce kafin ya fara biya ma kansa buƙata da hannu a haka har yayi barci.....



*Ina ga a nan zan tsaya da free page🤔 duk mai so ta yi min magana ta WhatsApp* +22795045822
[17/07 à 16:15] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```


*MRS SADAUKI 💫✍🏻*

*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________

🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴

*Duk mai niyyar sayen littatafaina ya saya domin daga yau BONNUS ya ida*🥲


*PAGE 11_12*

I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951


Da sauri Daddy ya ture Jumma ya shiga toilet,cikin bawon wanka ya shiga ya na mai rumtse idonsa.
A can ɓangaren Jumma kuwa system ɗin da Daddy ya rufe ta buɗe nan ta ci karo da Sheera,alamu sun nuna dai CC Camera ce ya saka a ɗakin.
Ba ta ga fitowar sa ba sai jin muryarsa tayi "mi kike nema a ciki?"a ɗan tsorace ta rufe ba tare da tace komi ba ta mayar da kayanta,har ta kai bakin ƙofa ta tsinkayo muryar sa "duk abinda kika gani ki bar sa iya nan kar ki taɓa gigin shiga hurumin da ba naki ba" Jumma ta juyo ta kallesa ta haɗiye wasu yawu kafin tace "miye na saka ƴar cikin ka cikin wannan mummunar aƙidar?"cikin idonta ya kalla da sauri ta fice har ta na tuntuɓe.
A falo suka haɗu da Mamy wacce ta ci ado kamar ƴar tsana "Jumma ba dai sai yanzu kika kaiwa Alhaji abun motsa bakin ba?am...ya kuma na gan ki duk a firgice?"
Jumma ta ɗan daidaita nutsuwarta kafin tace "kaina ke ciwo shiyasa shaf na manta sai yanzu na kai masa" duk da Mamy ba ta yarda ɗari bisa ɗari ba amman yanayin Jumma ya nuna ba daidai ta ke ba.


"Ok ki tabbatar ki shan magani don ina son gobe ki raka ni ƙauye"cewar Mamyn ita kuwa Jumma da "Allah ya kai mu"ta amsa kafin ta nufi ɗan madaidaicin ɗakinta wanda sam bai yi kama da na mai aiki ba.
Kamar kullum ta na ɗaga pilow ta ga kuɗi sabbi ras a jere,ta ja dogon numfashi duk da ta san ba ta hanyar ƙwarai ta same su ba amman hakan bai hana ta jin daɗi ba.

Ko sallama ba ta yi ba ta buɗe ɗakin ta shiga,Daddy ya waigo ya na kallonta sosai tayi masa kyau a ido sai dai kash sam bai ra'ayin yin sunnah ya fi son yin luwaɗi amman ko giyar wake ya sha ya san ba zai bari Mamy ta san shi ɗan luwadi ne ba balle ma har su yi.
"Daddyn Sheera ko ban yi kyau ba ne shine ka wani share ni ?" cewar Mamy ta na mai shigewa jikinsa,yayi saurin ja da baya kafin yace"mu tafi ina son kallon tv" ta ɗan haɗe rai tace "Daddyn Sheera wai miye ba ka son ina shigowa ɗakin ka ko da matsala ne?kullum a falo na gaji da rayuwar nan"kicin-kicin yayi da fuska hakan yasa ta nufi ƙofar fita ta waigo kenan za ta sake yin magana idonta ya sauka da gadon da suka tumurshe shi da Jumma ,ta fita ba tace komi ba.






Ƙofar gidajen biyu candam ya ke da al'umma wanda dawowar su kenan daga ɗaurin aure,tuni an fara fitowa da tururuwan abinci ana ɗorawa gaban jama'a.
Basheer ango sai wasar baki ake ana tattare malum-malum kai kace mijin abara haka ya ke tafiya abokansa na take masa baya.Waya ce laƙe da kunnen sa ya na sauraren kukan Badiya tun ɗazu ƙawarta ta kirasa ta na zolayar sa,cikin nishaɗi yace "Malika ki rarrasheta mana kin barta ta na ta kuka ba ki san hawayenta masu tsada ba ne?"daga can Malika tayi dariya tace "ai ruwan hawayen da ta zubar sun fi Littre biyar hhh! To wai ina abokan ka har yanzu ba su kawo mana lemun da za mu raba ma ƙawayen mu ba" Basheer yace "bari ina zuwa ana min magana ne"
Ya kashe kiran ya na mai zuwa gun Ƙanwar Inna da ke tambayar makulen gidan da Kawu Laminu ya kama masu haya,sai da ya shiga tsohon ɗakinsa wanda tuni ya kwashe kayan jikinsa sannan ya ɗauko mata key.
Shigar da cikin gidan ya saka dangi fara basa gudummawa,sosai hakan yayi masa daɗi dan dama ya na buƙatar kuɗin.Abokin ango Lawan shi ke tarban baƙi tare da basu jus,kowa ya yaba bakin gwargwado sun fita kunya.




Bayan magrib
Badiya an yi wanka ana zaune mai kwalliya na yi mata,sai wani irin fat-fat zuciyarta ke yi mata saboda yadda yau ƙawayenta suka ta zuzuta daren farko da irin azabar da ake sha.
Tsaf ta fito cikin doguwar riga ta farar shadda wacce aka yi ma kwalliyar jan zare,masu salula sai ɗaukarta hoto suke.Bayan an kaita ta nemi gafarar iyayenta an yi mata nasiha aka jata zuwa waje inda motar kan amarya ke jiran su.
Babu wasu motoci duk babura ne ƙawayen amarya suka hau da ma wasu sauran mutane.


Bayan école Soura aka kaita gidan kewaye uku ne na ƙarshe ne ɗakin Badiya,ciki guda ne babu ƙurwa.Gado ne daidai kwancin mutum biyu sai drawer ƙire uku,babu laifi kayan sun yi kyau sai ƙamshin sabunta ya ke,daidai tsakiya ango da amarya suka zauna yayinda Ustaz ke kwararo karatun Yaseen gami da wasu addu'o'i kafin kowa ya watse.





Basheer ke gaba Badiya na bayansa, raka'a biyu suka yi suka salamce.Tambayoyi yayi mata game da addini ta kuwa amsa ras dan tayi karatu sosai,abinda ya shigo masu da shi suka ci kafin su yi barci😂😂(Kun yarda Basheer zai yi kwanan banza😆)




"Ki aje hankalin ki sosai babyta kar ki wani damu balle tsoro kin ji?" Badiya ta gyaɗa kai,ya cigaba da cewa "duk wacce kika ji ta na cewa daren farko na da zafi to laifin ta ne ba ta tsaya suka yi romance ta yadda za ta jiƙe sosai wanda zai taimaka wajen shigar abar ai kin gane ko?" Nan ma kai ta gyaɗa masa.
Wutar ɗakin ya kashe ya kunna ta ƴar ƙaramar wayarsa hakan ya basu damar hango fuskokin juna,da dubara ya rabata da kayan jikinta.Abinda ya fi burge sa a mace shine ƙirjinta wannan dalilin yasa ya fara ɗora bakin sa a kai,damshin yawunsa kawai suka saukar mata da kasala.Da hannu biyu ta tallabe kansa wanda ya ƙara masa jin daɗi,wani zirrr ta ke ji tsabar yadda ta ke karɓar saƙon,a sannu ya caɓi halshenta bisanin ya fara ɗura mata yawun bakinsa ta na shanyewa.
Jikinsa sai tsuma ya ke Dick ɗinsa tuni ta fara ɗiga tsabar jaraba,ji ya ke tamkar a mafarki ne wai yau shi Basheer ke tare da mace a ɗaki guda .
Sai da ya tabbatar ya gama game mata jiki kafin ya jawo hannunta ya ɗora a kan bananar sa,da sauri Badiya ta saki jin ta cika mata hannu tuni zuciyarta ta fara bugun tamanin-tamanin.
Murya na ɗan rawa tace "Ya Basheer dan Allah ka bari har gobe ka ga gobe ana damu kuma ƙawayena za su zo" Basheer wanda idonsa suka ƙanƙance ya dubeta yace "ina ruwan ki da ƴan damu?ki bari mu dama furar mu tun yau" ta yunƙura za ta tashi ya riƙe mata hannu ya matse daidai jijiyar magudanar jini doli ta kwanta ta na hawaye.Basheer ya karanto addu'a ya fara neman hanya sai dai ko ɗan dungununun abar ya ƙi shiga⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️



*Mu haɗu a PAID GROUP,duk wacce ta san tayi payement kuma ba ta ganta ba to ta yi min magana .Masu son a rinƙa basu PC 1k ne, ƴan Nigeria katin MTN za ku turo na 200 ko kuma transfer ta account* 0039161883 Bala Maryam Mikailu Starling Bank sai ki turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822 ƴan Niger carte airtel ta 200f

🚷DAN ALLAH KAWAI KI TURO DA KATI KO EVIDENCE IN NA ZO ZAN SAKA KI GROUP,BA SAI MUN TSAYA GAISHE-GAISHE BA🤧 Wace kuma ta san ba ta shirya saya ba kar ta min magana,banda kira ta WhatsApp kawai.
[18/07 à 08:39] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```


*MRS SADAUKI 💫✍🏻*

*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________

🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴

*PAGE 13_14*


"Innalillahi Ya Basheer wane mugun abu kake sa min wayyo Allah Iya mai wake zo cetar ni,anty Murja Basheeri zai kashe ni aaah"Badiya ta fara faɗa lokacin da taji azaba na fara ratsa ƙansata,ashe wasa farin girgi ko kan Dick ɗin Basheer bai samu mazauni ba.
Duk ya haɗa gumi burinsa kawai ya ji sa cikin caɓo amman abu ya cuttura,ƴar ƙaramar wayar sa ya jawo wacce ya ɗora kan didilin gado.Fitilar ya haska daidai private part ɗin Badiya,tuni ya fara gurje gun amman hakan bai sa ya saduda ba.Yatsansa a ciki Badiya ta ja dogon numfashi dan a cikin ranta taji daɗin taɓin,a sannu ya ƙara mata wani yatsan suka zama biyu zafi-zafi ta fara ji ai kuwa ta fara kuka da sauri Basheer ya kwanta saman rabin jikinta ya na mai kai bakinsa kan nata yatsunsa kuma na ....😟


A yadda suke a haka ma kawai Basheer na ɗan jin gamsuwa ta zo na zo masa,jin kamar Dick ɗinsa za ta tsage biyu ya saka shi saurin kaita gidanta tare da sake jaraba shiga.
Idon Badiya har wani irin dishi-dishi ta ke gani tsabar yadda Basheer ke tura Dick ɗin sa a jikinta, daidai rond ɗin kawai ya ke shiga amman kukan da take kai kace ya shigeta ne duka.Ɗan dungununun ya ke goga mata tare da ɗan nutsa sa ciki ya na fiddowa,jin kamar zai kawo yasa shi saurin hayewa jikinta ƙanƙameta yayi sosai ya na mai cigaba....😁





"Ni ka tada ni marar imani kawai,sai wani cacakata kake yi kamar kaza ta samu hatsi"cewar Badiya ta mai ture ƙirjin Basheer wanda sam bai da niyyar sauka dan har yanzu abar sa miƙe take ƙyam.
Ya ware idonsa a kanta sai dai bai ganinta da kyau saboda ƙaranci haske,a hankali ya janye jikinsa daga gare ta kafin ya zauna bakin gado.
Masturber kansa ya fara ya na biya ma kansa buƙata kamar yadda ya saba,sai da yi release ne ya ware cinyoyin Badiya wacce ta fara barcin wahala.



Tamkar saukar mashi haka taji an cake ta,Basheer har wani girgiza ya ke jikinsa na rawa ya na cewa zai kawo-zai kawo.Can gefen gado ya kwanta ya na jan numfashi,gefen kansa na ɗan sara masa a haka barci ya ɗauke sa.



Washegari
Shi ya fara tashi yayi wanka ya tafi masjid,har ya dawo Badiya na barci ya tasheta dakyar ta iya tsayuwa a kan ƙafafunta.
Bayan ta yo wanka ta shigo ɗaki ta na buɗar ƙafa kamar wacce aka yi ma kaciya,Basheer ya gumtse dariyar sa ita kuwa ta turo baki ta na jin wani haushinsa.Dakyar tayi sallah a tsaye kafin ta kwanta kan sallayar tayi ta barci, Basheer shi ya wanke zanen gadon kafin ya shimfiɗa wani.Zama yayi bakin gado ya na mai rero karatun Alkur'ani,a can gefensa kuwa wani irin haske ke fitowa daga cikin madubi wanda sam bai yi lura ba.



Yayi nisa sosai a karatu muryar sa ta fara rawa alamun kuka,saboda ya zo daidai Ayar أَفَحَسِبْتُمْ أَنَّمَا خَلَقْنَاكُمْ عَبَثًا وَأَنَّكُمْ إِلَيْنَا لا تُرْجَعُونَ

```Shin ku na tunanin mun halicce ku ne haka nan ragaga babu horo babu hani?ko ku na tunanin ba za ku dawo gare mu ba?``` (Suratul Al'Mu'umin)


Jin shashekar kuka na fitowa ne ya saka Basheer waigawa ,Badiya barci take hakan yasa ya ɗaga ido inda har yanzu kukan na fitowa bai ga komi ba sai wannan hasken na cikin mirror kafin bisani kuma ya ɓace.Ko kaɗan Basheer bai wani ji tsoro ba sai yayi tunanin ƙila kunnuwansa ne suka jiyo masa ba daidai ba,tashi yayi ya canza kaya dan tuni gari ya fara haske.


Direct gidan su ya nufa wanda har yanzu akwai sauran ƴan biki uwanda ba su koma garin su ba.
Duk gaishe su yayi kafin ya wuce gun Inna wacce ke zaune kan sallaya ta na jan casbi,gefenta ya zauna kafin ya gaisheta ta juyo ta kalle sa sannan ta amsa "lafiya lau ya gidan naku?" Ya amsa da "alhamdullah"ya na mai sunne kai,gaban Inna ya faɗi tace "fatan dai Badiyar na lafiya ba abinda ya same ta?" Ya kalli mahaifiyar sa da kyau sai kuma ya turo baki yace "shikenan Inna har kin fara raba soyayyata gida biyu ni miyasa ba ki tambaye ni in ina nan ba abinda ya same ni ?"
Inna ta girgiza kai tace "to in ba abun ka ba Auta kai da ga ka a gabana inda ba "ya kuma turo baki kafin yaji wani sanyi na ratsa jikinsa ya na shiga can cikin ɓargonsa,a take yanayinsa ya sauya Inna da ke ankare tuni ƙirjinta ya fara bugawa dan kuwa yanayin ya tuno mata da shekaru goma sha da suka wuce.


"Basiru lafiyar ka kuwa?"bai ce komi ba sai idonsa da ya kafe bakin ƙofa da su,Inna ta dubi hanyar shigowa ba ta ga komi ba sai innuwar mace na tafiyar ta.
Ya lumshe ido kafin ya kwanta kan tabarma,Inna ta ɗauki kansa ta ɗora kan cinyarta ta na mai tofe sa da addu'o'i.



Wani nauyayyen barci ya ɗauke sa wanda ya kai sa wata duniyar daban,cikin wata ƙatuwar Masarauta wacce aka gina da zinare gami da ƴaƴan lu'ulu'u.

"Sarauniya Abrar wannan kukan na ki ya isa haka,mi kuma ya sami Sheebar ɗin?" Wani farin Dattijo ya faɗa ya na mai dafa kafaɗar Sarauniya Abrar wacce ta ke fara sol sai baƙin dogon gashin kanta,manyan idonta ta zuba kan Sarkin wanda ya kasance mahaifi gare ta kafin tace " Sheebar ne yayi kuka a gaban idona Abih,ya karanta Ayar da tafi taɓa min zuciya.Lokacin da ya karanta ta sai na ke hango kaina a filin alƙiyama Allah na bincikata tare da tuhumar miyasa zan so wani bare wanda ba jinsi na ba?" Cikin kwantar da murya Sarki Nurein yace "haba Sarauniya kar fah ki manta ke ba da niyyar cutar sa kike son sa ba,sannan ba ki taɓa kishin sa ba kawai soyayya ce ta tsakanin Musulmi da Musulmi "ta goge hawayenta tace "amman Abih ina tsoro mahaifiyar sa ta ga innuwa ta tabbas kuma na san za ta ɗauki mataki" sarki Nurein yace "ba nace ba! Ita kanta a yanzu ta san ba za ki taɓa cutar da ɗanta ba"ba tace komi ba sai kofin ruwan ta jawo da aka kawo mata tun ɗazu.
Yatsarta manuniya ta saka a ruwan,fuskar Basheer ta bayyana ta saki murmushi tace "bawan Allah!" Sarki Nurein yace "ya kamata ki rage shishige masa haka saboda auren ki ya gabato ban so mijin ki ya kawo ƙorafi" ta busa ruwan wanda har sai da Basheer ya zabura kafin tace "Abih ina son Jameel sosai fa saboda shi ma Masoyin wanda ya cece ni ne" Sarki Nurein yayi murmushi yace "ina ma ace duk zuciyoyin jinsin Jinnu haka suke irin ta ki da ba'a samu yawan mugunta ba" ta rungume Abbanta tace "Abih kamar yadda jinsin Jinnu ake samun mugaye haka suma Jinsin bil'adama suke kawai dai fatan Allah ƙara tsare mana imanin mu" ya amsa da amen kafin ya zubar da ruwan kofin ta ɓata rai shi kuwa ya laƙace mata hanci yace "kar ki tsoratar da Sheebar ɗin kin saka masa barci tare da yin mafarkin ki"





Basheer kuwa a daidai lokacin da sarki Nurein ya zubar da ruwan a lokacin ya tashi bakinsa ɗauke da addu'a, duka-duka barcin bai wuce minti goma ba.
Inna ta sauke ajiyar zuciya ganin ya tashi daram cikin ƙoshin lafiya,amman duk da haka tayi alƙawarin sai ta tafi ƙauyen Luka.


"Inna wai ashe barci nayi"cewar Basheer,ina ta murmusa tace "mafarkin mi kayi?"shiru yayi ya na tunani can kuma ya ɗage kafaɗa yace "na manta bari na tashi na fita yanzu su Lawan za su muje yiwa iyayen amarya godiya" jin haka Inna tace "shine tun ɗazu ba ka gayi ba?tsaya na baka goron"ta tashi ta nufi ɗakinta.




A al'adar Maradi abokan ango sukan je yiwa iyayen amarya godiya in amarya ta kai budurcinta,sai haɗa da goron godiya.Basheer ma haka suka je shi da abokansa ,bayan sun fito daga gidan su Badiya ne ya kira wani abokin aikin sa na lebaranci.
"Amman ka cika banza a kai ma amarya jiya amman shine za ka tafi aikin kwaɓa siminti?"Lawan ya tambaya ya na duban BASHEER wanda yanzu ya gama waya zai tafi aiki,ya ɗan harare sa yace "au!so kake na zauna a gida to mi za mu ci?" Lawan yace "amman ai sai ka bari kayi hutun sati guda" Basheer yace "na ƙi ɗin,mu je mu ci abinci ka aje ni chantier"haka kuwa aka yi bayan sun ci abincin karin da Inna ta girka ya kai Basheer wajen aikin sa,abokansa sai tsokanar sa suke bai kula su ba ya cire shaddar jikinsa ya saka kayan aiki.




Badiya kuwa ko da ta farka ,ba ta ga BASHEER ba.Sauran kazar jiya ta ci ta hauda da madara,kafin wani lokaci ƙawayen ta su zo su fara hirar banza ta na basu labarin daren farko.
Bayan sallah asar tuni ƴan damu sun zo,dakyar Badiya ke tafiya duk in ta motsa idon mutane kanta.Ƴan uwanta biyu suka sakata tsakiya kafin su kaita gun dangi Inna "ga amanar Badiya nan mun kawo maku, Allah baku ikon riƙewa in tayi laifi a tsawatar mata daga yau ta zama taku ...."nan dai tayi ta tabbata jawabi kafin dangin Inna su karɓa,can anty Murja ta miƙe tace "Heee!" Duk hankulan mutane suka dawo kanta bayan ta rangaɗa buɗa tace "an baiwa ango jika hamsin 50k,uwar ango turmin atamfa biyu da buhun shikafa da Littre biyar na mai,shi kuma ango ga nashi kayan abincin" nan aka shiga sauke kayan abincin daga cikin ƙatuwar baro sosai dangin Inna suka yi ta murna ana godiya gabanin duk kowa ya watse.




_____ ADS

Ƙarar takun takalmin ta ya saka iyayen nata suka maida hankalinsu kanta,sanye take da riga da wando na jeans ta baza gashin kanta ya zuba har a kafaɗa.
A shagwaɓe ta gaishe su kafin Jumma ta ƙaraso ta haɗa mata tea,a baki ta rinƙa bata har ta shanye kafin ta ɗauki garin chocolat ta fara sha can ta ɗago ta dubi Daddy wanda ya kafeta da ido.
"Ya dai Daddy ?"ta tambaye sa ya sauke ajiyar zuciya yace "zan yi tafiya ne zuwa Dubai na san zan yi kewar ki sosai"cokalin ta ajiye ba ta shirya ba kafin kace wani abu har hawaye sun fara yi mata zuba ta farararen idonta wanda ba ta taɓa shafa masu kwalli ba.
"Sheera zan dawo fah ba jimawa zan yi ba akwai wani meeting da za mu yi kuma zan rinƙa kiran ki a waya"cewar Daddy ya na mai tasowa daga kujerar da ya ke ya dawo gabanta,Sheera ta miƙe tsaye tare da rugawa ta fara taka step da ƙarfi kamar za ta faɗi.
Daddy ya dafe kai yace "oh my god!" Mamy ta kawar da kai yayinda Jumma ta tsure sa da ido,hararta yayi kafin ya bi bayan Sheera.Kan bed ya tarar da ita ta na kuka kamar ranta zai fita,hips ɗinta ya kalla yadda ɗamamen jeans ɗinta ya fito da shap ɗin da kyau.Ya haɗiye yawu kafin ya ƙarasa gun ta,gashin da ya rufe mata fuska ya ɗan janye gefe,kafin ya saka bakinsa gefen idonta ya na shanye hawayenta.Ido ta rumtse ta na turo baki,ya tada ta zaune ya jawota jikinsa rarrashinta ya fara kafin yace "minene Babyna ko ki na so mu tafi tare?"da sauri ta gyaɗa kai yace "makarantar fah?"tayi ƙyaf-ƙyaf da ido ta na kallonsa a can ƙasan zuciyarta kuwa wata irin wuta ce ke gasata ta na jin in Daddy yayi mata nisa kamar mutuwa za ta yi.
Fuskarta ya fara shafa ya na hura mata iskan bakin shi,ta lumshe ido ta na sauke ajiyar zuciya,ya na ƙoƙarin kai bakinsa aka turo ƙofa........





*Nan fa duk shimfiɗa ce kanun labarai kawai na baku amman har yanzu ba'a shigo cikin ainahin labarin ƊAN ACAƁA 🪶 ba Hajiya ki nemi na ki kar a baki labari*🤧 wacce ta shirya saya tayi min magana ta WhatsApp +22795045822





I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951
[18/07 à 14:19] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```


*MRS SADAUKI 💫✍🏻*

*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________

🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴

*LITTAFIN KUƊI NE DUK MAI SO TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822


*PAGE 15_16*

I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 08066268951



Mamy ta ƙaraso cikin ɗakin fuskarta

Please Login or Register in order to submit comment