Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

babu ƙwari ya nufi gidansa.






Duk yadda ya ke son hakice abun a ransa amman ya kasa doli yayi alwala ya fara karatun Alkur'ani a haka ya fara jin sassauci har ma ya ci abincin da Badiya ta kawo masa.
Ta zauna kusa da shi ta na kallonsa yayinda mai tsaronta ita ma ta kasa ta tsare ta na hankalce da su,jariri ta ke gasa ma cibiya amman rabin hankalinta na kansu.
"Miye wai ke damun ka?" BADIYA ta tambaya,kai ya girgiza mata yace "babu komi,je ki karɓo min Daddy ina son ganinsa duk yau ban ɗauke sa sosai ba"
"Yanzu aka yi masa wanka sai an shirya sa,tun ɗazu ya ke rigima wai zafi ya ke ji"
"In shaa Allah ya kusa shiga AC sati mai zuwa za mu tafi Agadas" BADIYA tace "na zata sai mun yi arba'in ai" ya waro ido yace "rufa min asiri ai na matsu na tafi na ga Kakanni na" Badiya ta haɗe rai tace "sai maganar auren ku ko?" Yi yayi kamar bai ji ta ba ya ɗauki ruwa ya fara sha.




BADIYA ta tashi daga inda ya ke ta na jin wani azababen kishi na taso mata,Bébé Adams ta karɓa ta fara basa nono yayinda idonta ke ɗigar da hawayen baƙin ciki.
Basheer ya girgiza kai a zuci ya na jinjina girman kishin mata wanda ya ke cike da zallar hauka.





A yau aka yi suna an yi biki sosai wanda Mamy ta ɗauki charge ɗin komi.Tunda ƴan bikin suka watse BADIYA ke kwance babu lafiya,jini sai zuba ya ke yi mata kamar yau ne ta haihu.
Doli suka tafi asibiti, Sheera ke riƙe da Bébé Adams ta na ririga shi,kamar an ce ta waiga ta tsinkayi Maryam.Mamy ta baiwa BB ɗin kafin ta nufi inda Maryam ke tsaye jikin wani iccen gwaba, "Maryam?" Da sauri ta waigo ta na ganin Sheera ta fashe da kuka tare da faɗawa jikinta.
"Minene ba ki lafiya ne na ga duk kin rame kin yi baƙi?"Sheera ta tambayeta,cikin kuka tace "Sheera ina cikin tashin hankali banda lafiya sosai duk exam ɗin da ake yi min result ɗin nunawa ya ke lafiya ta lau alhalin ina jin raɗaɗi musamman a ƙasana tamkar zai zazzago haka na ke ji.Tun da Farida ta ɓata kullum sai nayi mafarkinta wai ta na cikin wata duniyar mutanen ɓoye"
"Kamar ya ta ɓata?"Sheera ta tambaya , ta goge hawaye tace "kiyi haƙuri na ɓoye maki Farida da Daddyn ki suke holewa shi ya shigar da ita ƙungiyar asiri,nima Alhaji Tambari ke faɗa min ashe shi ma ya na ciki shine ya ke son nima na shiga in kuma ba zan yarda ba to ba zan taɓa warkewa ba"



Tunda Maryam ta furta da Daddy Farida ke holewa kwanyar Sheera ta tafi hutun wucen gadi,wata irin tsanar su ce taji hakan yasa ta bar Maryam nan tsaye ta koma ciki.
Da Basheer ta ci karo kawai sai ta shige ƙirjinsa ta fasa kuka, Mamy wacce ke can zaune ta taso ta fara tambayar lafiya Cikin kuka Sheera tayi masu bayani,da sauri Basheer ya fito ya samu Maryam ɗin.





"Kin ga illar zina da kwaɗayin abun duniya ko?yanzu da kike da gida da mota miye amfanin su tunda ba ki da lafiyar da za ki morar su?" Basheer ya faɗa tare da tsayawa ya nisa kafin ya cigaba da cewa "zan taimaka maki na kai ki gun malamina zai yi maki ruƙiya bi'izinin Allah za ki samu sauƙi" godiya Maryam ta yi masa,sai da ya koma ciki ya shaida ma Mamy kafin ya kai Maryam can gidan malam Abba.






Dakyar BADIYA ta samu tayi kokowa da zuciyarta har aka samu hawan jinin ya sauka,sosai Mamy taji daɗin ganin ta warware Sheera dai na tsaye daga bakin ƙofa ta na kallonsu har Basheer ya dawo.
Takardar sallama likita ya basu suka je gida bayan ya baiwa BADIYA shawarar ta cire damuwa,sannan ta rinƙa controling fushin ta.


40days later

Cikin motar gida suka so shiryar tafiyar sai dai motar ba za ta ɗauke su ba hakan yasa suka shiga Bus.
Tun ƙarfe biyar na asubah mota ke gudu da su amman ba su kai ba sai wuraren tara na dare .
Su na sauka Inna ta kira Kawu Laminu,ashe tun tuni su na cikin gidan motar shi da dogarai kasancewar shi tun jiya ya zo garin Agadas ɗin.
Motoci ne na alfarma suka zo tarben su,bayan an gama loda kayansu suka shiga zuwa Masarauta.Zuciyar Mamy banda buga babu abinda ta ke yi,su na shiga cikin masarautar aka fara yin busa irin ta ƴaƴan sarauta tuni duk jinin jikinsu ya fara gudu musamman Basheer da har wani cicira ya ke tamkar wanda ya hau mazari.



Duk ahalin gidan a falo suka tarar da su,Sarki Basheer wanda tuni tsufa ya kama shi sosai na zaune kan kujera ya miƙe ƙafafunsa gefensa na dama uwar gida sarautar mata ce uwa ga Adams da kuma Hawas yayinda gefen hagunsa kuma amaryarsa ce uwar ƴaƴansa Ƴan mata guda shidda.
Bisa gwiwoyinta ta zube ta na wani irin kuka tamkar ranta zai fita,yayinda su kuma iyayenta ke murmurshin farin ciki dan su tun da Kawu Laminu ya kawo masu labarin ta suka yi nasu kukan.



Sarki ya buɗe hannuwansa ya na cewa "ku zo nan jikokina" Sheera tamkar jira ta ke ta ruga ta faɗa jikinsa ta na kuka yayinda Basheer yaje gun Mamie wacce ta tsufa ita ma sosai.
Inna da Badiya suka samu gu suka zauna suma su na sharar ƙwalla.
Kawu Laminu ne mai juriyar gabatar da kowa, Sarki ya karɓi BB Adams ya rungume ya na jin tamkar Ɗansa ne marigayi duk da dai kammaninsa ba su gushe ba tunda ga Basheer nan.



Masauki aka basu suka yi wanka kafin a gabatar masu da abinci,sun kuwa ci kafin a buɗe babin hira wacce ta soma da neman gafara da kuma godiya ga Ubangiji.
Sai da dare yayi sosai kafin sarki ya umarci kowa ya je masaukinsa, Sheera kamar za ta mutu jin sarki ya ware ma Basheer da BADIYA part guda.Ta zuntar baki ta nufi ɗakin Mamie wacce ta kasance Kakarta, Mamy kuma da Inna a ɗaki guda suka kwana.





Wasu hawayen takaici suka zubo daga idonta,Mamie ta girgiza kai tace "ba'a san ƴaƴan Sarauta da zazzafan kishi ba,saboda duk tsiyar ki dama sai an yi maki kishiya.In ba abun ki ba ina kika taɓa ganin Sarki ya zauna da mata ɗaya?gwara ma ki aro juriya dan kuwa bayan ke akwai wata"
Sheera ta kalleta da alamun mamaki,Mamie tace "eh na san komi Kawun ku duk ya fayyace mana tun zuwansa,yanzu haka tuni an tanadi abubuwan da za'a yi shagalin bikin ku sati mai zuwa "ta faɗa ta na miƙo ma Sheera wani kindirmun nono cikin kofi fari ƙal da shi,ba tace komi ba ta karɓa ta fara sha sai taji ashe hadda niƙaƙen cikwi a ciki ga wani goût na daban wanda ba ta san ko miye ba.
Sai da ta sha rabi sannan ta janye kofin, Mamie tace"a'a duka za ki shanye akwai wasu ma da za ki sha nan gaba" Sheera ta waro ido kafin ta shanye,wani ɗan murfi Mamie ta cika da zuma ta bata ta sha daga nan ta fara a'auna mata kaloli wasu bauri,wasu ɗaci,wasu kuma zaƙi.



Sheera ta turo baki tace"Ni dai na gaji a bar ni a haka kar cikina ya fashe "Mamie tayi dariya tace "ai kuwa sai dai ya fashe ungo daga wannan shikenan"ta karɓa ta sha, Mamie ta rufe ƴar ƙaramar frigo kafin ta buɗe wani akwati.




Tiririn ƙamshi kala-kala ya fara fitowa,wata jigida ta fitar daga cikin gidanta ta baiwa Sheera.Abun ka da ba sabon ba sai Sheera taji tamkar jigidar na iya hanata barci "Mamie gaskiya wannan duwatsun za su takura min"
"Ai kuwa gwara ki saba dan kuwa jigida na da wani sirri na daban,duk cikakken nami in yaji ƙararta doli ya ji ra'ayin ki" Sheera ta washe baki tace "a haba! Gaskiya to ina so a bar min" Mamie ta girgiza kai ta sake miƙo mata wata ƴar ƙaramar sarƙa mai rabacar ƴaƴan azurfa tace "ki saka a ƙafar dama"ba ta musa ba ta kuwa saka sai ta ga ta ƙawata ƙafar.






Wani zane ta fiddo mai shegen ƙamshi tace ɗaura wannan sai na baki turarurukan da za ki linde jikin ki, Sheera ta karɓa tayi ɗaurin ƙirji.
Mamie ta buɗe mata kwalaban humra Sheera ta fara linde duk jikinta da shi,ta na gamawa Mamie ta nuna mata gado tace "to jeki ki kwanta ai kin yi ƙoƙari ma"haka Sheera ta lafe kan gado ta na tunanin wai auren su za'a yi da Basheer.







"Ban gane gajiya gare ki ba?Ni kenan ba mutum ba ne da zan ce na gaji?" Basheer ya faɗa ya na kallon BADIYA wacce ta dire daga kan shimfiɗar su ta na guje masa.
Ya sassauta murya yace "dan Allah ki zo ba zan wani daɗe ba kin ji"ta maƙe kafaɗa ta na kallon BB Adams.
Basheer ya tanke fuska tare da yin kwanciya ya juya mata baya,so ya ke yayi zuciya amman ita wutsiyarsa ba ta san wannan ba.An ɗauki kamar minti goma sannan BADIYA ta zo ta kwanta,da sauri Basheer ya murƙusheta ta na kuka ta na ƙari dan tunda tayi arba'in yau ne haɗuwar su ta farko.






Washegari
Duk ƴaƴan sarki masu aure a cikin Agadas tuni sun zo yayinda sauran kuma sai nan gaba.
Wata ƙaramar Walima Sarki ya haɗa ta taya murna,zuwa marice kuma aka gabatar da akwatunan auren Sheera inda sarki ya wakilta Kawu Laminu matsayin waliyin ta.



Shi kuwa Basheer abun a bazata ya zo masa amman sosai yayi murna yayinda BADIYA baƙin cikinta ya ninku fiye da farko.
Sai wuraren magrib gidan ya tsagaita da baƙi,Sheera na zaune falo ta na shan haɗin da Mamie tayi mata na wata gumba.Basheer ya zauna kusa da ita,ta juyar da kai ita ala doli fushi ta ke yi da shi,yayi dariya yace "amarya ba kya laifi "ta yunƙura za ta tashi jigidar ƙugunta ta bada sautin carasss.Gaban Basheer ya faɗi ya na jin wani yarrr ya tsarga masa,ƙamshin jikinta da na turarenta suka ƙara jefa sa wani halin.
Ɗakin Mamie ta shiga shi ma ya tashi ya take mata baya,a tsaye ya tarar da ita ta ba ƙofa baya.Ƙugunta ya kalla wanda ya ke dam ya ciko ga jigida tayi masa ƙawanya,jiki a mace ya ƙarasa ya rungumeta ya na sauke wata ajiyar zuciya.
Sunsunar wuyanta ya fara ya na fitar da wani hucin jaraba, Mamie tayi gyaran murya da sauri ya juyo bayansa ba tare da ya saki Sheerar ba.




"Mamie...."ya furta kuma sai yayi shiru ya na zarar ido, Sheera kuwa kan bed ta haye ta na gimtse dariyar ta.
"Uhum mijina ya kake?mi kake nema"
"Yunwa na ke ji shine na zo ki ban fura in akwai" Mamie tayi ƴar dariya kawai kafin ta fice.Sheera ya kalla da sauri ya haɗiye wasu yawu ganin gurbin cibiyar ta,ya ƙarasa tare da yi mata rumfa da ƙaton ƙirjinsa.Ido cikin ido suke kallon juna kafin yayi ƙasa da kansa ya dire bakinsa cikin nata,da sauri ta rumtse ido jin yawunsa dalalaaa a bakinta tsabar jarabar sa har sun fara zuba.




Bisan jikinta ya ida hayewa,sai wani tsutsar bakinta ya ke kamar zai mutu.Can ta ɗan ture sa ta tashi,hankalin Basheer yayi mugun tashi fiye da yadda mutum bai iya yin tunani.
Sheera tayi saurin shigewa toilet ta rufe kanta ,kwance yayi ya na mayar da numfashi tare da shafa bananar sa ta jikin wando.Ya ɗauki lokaci kafin ya samu abun ya lafa,ruwan sanyi ya sha sosai kafin barci ya ɗauke sa.
Tun daga wannan ranar Sheera ke gudun Basheer har ranar aurensu ta zo,wacce aka yi gagarumin buki biyu na aure da kuma naɗin sarauta.




Basheer ya rasa kukan mi zai yi na samun Sheera a matsayin mata ko kuwa na naɗa sa Sarkin Agadas da aka yi ba tare da ya sa ran samun wannan babbar ni'imar ba.
Sarki ya jimƙe hannuwan Basheer sosai ya na hamdallah ga Ubangiji "na gode ma Allah ko yau na mutu na cika burina" hawaye suka zubo kan fuskar Basheer yace "kayi murabus a bisa kujerar mulkin ka ba tare da ka shirya ba sannan ka bani"rungumesa sarki yayi.





Taya juna murna ake sosai BADIYA sai waya ta ke ta na shaida ma dangi ta zama matar sarki,duk da ta na cikin kishi amman hakan bai hanata murna ba.
Inna da Mamy sun zama tamkar wasu ƴan biyu komi nasu a tare suke,gefe guda sai ƙara gyara amarya ake za'a kaita ɓangaren mijinta wanda aka ware gudan tangameme ita da kishiryata.





Huɗubar sarki ita ta saka BADIYA jin ita ma mutum ce sannan ba bare ba,ta samu kyaututtuka da dama dan har lefe aka haɗa mata ga kuma sabbin meuble.
Basheer adilin namiji ya tara matansa yayi masu huɗuba tare da shimfiɗa masu sharuɗan zama gidansa,yanzu har wani girman kai ya ke ji kasancewar sa sarki.
Duk sashen dogarai ne tsaye su na tsaye suna gadi,yayinda kwayangi ke ta shawagi suna jiran umarnin uwan gidan nasu.
Da taimakon Jakadiya Sheera ta shirya cikin kayan barci,idonta sun kasa tsayar da zubar hawaye sanin yau Basheer zai kawar da budurcinta.
Alkyaba ta aza daga bisa kafin Jakadiya tayi mata iso zuwa turakar Sarki BASHEER,ya na zaune kan salon ya hakimce tuni yayi alwala ga tapis nan a shimfiɗe.




Sai bayan sun ida sallah ne yayi mata magana,kuka ta fashe masa da shi wanda banda bijirowa feeling ɗinsa babu abinda ya ƙara masa.Alkyabar ya fara cire mata kafin ya zumbule kayan barcin, bai ɓata bakinsa wajen tambayar ko ta ci abinci ba sanin tsarin masarautar sai amarya ta ƙoshi ake kawota turaka.




Hasken ɗakin ya kashe ya bar glo ɗin sai wani kaloli ya ke badawa wanda ta hasken su ne ya ke samu ya ga fuskar Sheera wacce tayi wani fari sol tamkar jaririya.
Manyan ƙirjinta masu ɗauke da baƙaƙen nipples ya fara kaima cabka ya na mai ambaton sunan Allah, Sheera dai na saurarensa sam ba ta jin daɗin abun tsabar yadda ta ke a tsorace.
Wani irin tsotsa ya ke yiwa nipples ɗin mai tsayawa a rai yayinda ya ke mulmula su ya na matsawa sosai,yadda taushin su ke ratsa hannunsa shi ƙara dagula masa lissafi.
Ya dire bakinsa cikin nata ya na shan yawunta, Sheera ta ja ajiyar zuciya ta na tallabo kansa dan sosai ta ke son kiss.



Pant ɗinta ya cire ya na mai ɗora halshensa kan ƴar tsakarta,ta ja ajiyar zuciya ta na jin ɗan dabinonta na motsawa tuni ya fito daga cikin capuchon ɗinsa.
Da halshe Basheer ya fara lasar sa kafin ya sa hannu ya fara mirza mata saman dumɓaru babbarta ya na mai cigaba da shan belinta.
Wata irin miƙa tayi haɗi da fitar da wani sauti ta na mai yin mutsu-mutsu haɗi da turo masa ƙasanta.




Halshensa ya sa ya fara shan ni'imarta kafin ya zira sa cikin farjinta,wata ƴar ƙara ta saki yayinda idonta suka fara fitar mata da wani irin yaji.
Tamkar yadda ake sex haka Basheer ya fara wasa da halshensa a cikin farjinta ,a doli jikin Sheera ya ɗauki rawa hankalinta ya tashi sha'awarta ta kai ƙarshen mataki.
Sosai ruwan ni'ima ke ɓulɓulo mata ƙasanta kuma yayi wani damshi da santsi yayinda hudarta ta buɗe da kyau saboda yalwar ruwa,addu'a Basheer ya karanto ya fara shafa mata kan Dick ɗinsa a bele wani irin zillo Sheera ta ke ta na jin kamar ta ƙurma ihu.Ƙasanta ya matsu ya ƙagu yaji ana masa susa amman kamar Basheer na yi mata jan rai,sai da ya wanke kan Dick ɗinsa da sperm ɗin ta kafin ya fara ɗan tura mata shi ciki.
Sulɓi da santsi ya taimaka ma ɗan kan shiga, Sheera ta ɗan ji zafi kaɗan amman muguwar sha'awar da take ji ta rufe mata ido.


Basheer ya cire Dick ɗinsa da sauri Sheera ta buɗe ido ta na kallonsa,shi ma ita ya ke kallo kafin ya kwanta flat ya jawo ta ya ɗora kan jikinsa.Ƙafafunta ya ware ya daidaita abar sa ya fara saka mata,ta saki ƴar ƙara a doli ya mayar da ita ƙasa jikinsa har wani irin rawa ya ke yi .
Wani irin nishi ta saki jin kan Dick ɗinsa a karo na biyu,a hankali ya fara turata ciki Sheera ta lumshe ido ta na jin yadda ƙatuwar abar ke ratsa marar ta.Ya na gama daidaita a ciki ya ɗan kwantoto kafin ya fara ƙasa da bisa a hankali, Sheera ta riƙe masa ƙugu da wani irin mugun gudu ya shiga ya fita ya na saki wani irin kukan daɗi haka ita ma Sheera kukan take ta na sake ƙanƙamesa.
Ya na jin zai kawo ya riƙe ta da kyau sannan yayi wata irin ƙagewa ta cikin jikinta a tare suka saki ihu, Basheer ya ƙi zare jikinsa duk da ya kawo.A jikin Sheera ya kwanta ya na sauke numfashi tare da shashekar kuka "Alhamdullah Allah na gode ma da ka azurta Ni da ni'ima da ina *ƊAN ACAƁA* yanzu kuma na zama sarki,ka bani kyautar zuƙeƙiyar mata mai daɗi tamkar zuma ji na ke kamar nayi tayi - nayi tayi har ƙarshen duniya wifey ki na da daɗi..."yayi maganar ya na mai motsa ƙugunsa alamun zai koma na biyu ne, Sheera ba tace komi ba sai shashekar daɗin da ta fara yi ta na jin wani irin garɗin mijinta.
A daren nan duk wani haɗin da Mamie ta yiwa Sheera sai da BASHEER ya tsotse sa sarai kafin ya sauka daga gare ta,ya rungumeta ƙyam a jikinsa su na kallon juna.....





*ALHAMDULLAH !!!!*


A NAN NA KAWO ƘARSHEN LITTAFIN *ƊAN ACAƁA* ,KI ƊAUKI ABU NA ƘWARAI KI ZUBDA SAURAN🥲

Sai mun haɗe a New book ɗina mai taken
*BANGO....*
~ƊAN ACAƁA TOP2~

GA MASU BUƘATAR YIN PAYEMENT ZA KU IYA YI TUN YANZU DA YA KE A 200# KAFIN NA FARA POSTING ƊIN SA A 500.


*DUK WACCE TA SAN TA KARANTA MIN BOOK BA TARE DA TA BIYA BA TO HANYA A BUƊE TA KE DAN SAUKE HAƘI IN KUMA SAI MUN JE CAN BABU MATSALA DUK ƊAYA NE*😉





MRS SADAUKI 💫 CE✍🏻[15/07 à 11:51] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```


*MRS SADAUKI 💫✍🏻*

*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________

🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴

BONNUS
DUK MAI SON LITTAFINA NA KUƊI YA ZO AN YI ARAHA AN HANA BASHI,ZAN YI RAGI DA DUK WANDA ZAI SAYI BIYU LOKACI ƊAYA LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA : *KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, TUZURU, MATAR MAHAUKACI, SADAM, ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, ƘADANGARUN BARIKI, KABEWAR KAN KABARI, ABINCIN WANI GUBAR WANI* ƳAN NIGER BOOK BIYU ZA KU SAME SHI A 500F KACAL WANDA YA SHIRYA YA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP +22795045822


*PAGE 1_2*


Ƙarfe sha biyu na dare agogon hannunsa ta nuna wacce tsabar tsufa yasa ba'a ka iya tantance kalar ta.
Kwanciyarsa ya gyara ya na mai tallabe haɓar sa mai ɗauke da ƙasumba dusu-dusu,jajayen idonsa masu cike da sha'awa ya fara lumshewa sai dai sam barcin ya gagara ɗaukar sa.
A sannu ya fara sauke ajiyar zuciya yayinda hannunsa ke cigaba da mirza wutsiyarsa wacce ta hau sama ta dire ba za ta kwanta ba sai hayaniyar neman abincinta ta ke.
Tsawon lokaci ya na masturber kansa kafin ya fara ɓarin madara,a nan take yaji wata irin nadama ta saukar masa wacce ba ta da amfani.Wanka ya ke son yi amman sanyi da ya luluɓe garin ba zai basa dama ba wannan yasa sai da asuba ya daure yayi wankan.Ya na fitowa daga banɗaki hannunsa riƙe da bokiti hasken fitilar Inna ya haske sa,kamar wani munafuki haka ya saki bokitin ƙasa kafin murya na ɗan rawa yace "Inna har kin tashi?yanzu ne ma ake kiran assalatu" Innar ba tace komi ba koma ɗaki shi kuwa Basheer jiki ba ƙwari ya cika buta ya soma alwala kafin ya tafi masjid.



Lokacin da ya dawo gida tuni gari yayi haske ,zaune ya tarar da Inna kan sallaya ta na jan casbi.Bisa tsohon bancin da ke aje a falon ya zauna,Inna ta dube sa yayi saurin saukowa ya na mai cewa "ina kwana Inna kin tashi lafiya?" "Alhamdullah !"ta amsa masa a takaice kafin ta kawar da kai sai ƙara haɗe fuska take.




Basheer ya ja doguwar ajiyar zuciya yace "Inna kiyi haƙuri"ba tare da ta dube sa ba ta tambaye shi "da aka yi mi fah?"ya sosa ƙeya yace "da kike fushi da ni" ta girgiza kai kafin ta juyo ta kallesa tace "Basiru duk abinda mutum yayi Allah na ganinsa,sannan bai haramtawa ɗan Adam abu ba har sai ya kawo masa halalcin sa.Ba zargin ka na ke ba amman kaji tsoron Allah,ka yawaita yin azumi"
Basheer ya sunne kai tun da ya ke bai taɓa jin nauyin Inna ba in ba yau ba,duk da a baya ta na yawan yi masa jirwaye mai kamar wanka na dangane da tabi'arsa wacce kusan kullum sai yayi wanka kafin sallar asuba wani sa'in kuma har wasu sallolin muddin ya kaɗaice shi ɗaya a ɗaki.




Ganin bai da niyyar tashi yasa Inna ta miƙe ta shiga ɗaya daga cikin ɗakunan biyu da ke jere da juna,ya bi bayanta da kallo ya na jin tausayin ta tabbas da ace Inna na da kuɗi da tuni ta yi masa aure.




*Basheer Amadu* shine cikakken sunan shi,matashin yaro ɗan shekaru talatin da biyu a duniya.Ya kasance baƙi ƙirin mai yawan ƙasumba haɗi da gargasar ƙirji,dogo ne marar jiki amman ya na da cikar zati.Rashin kuɗi shi ya ɓoye sihirtacen kyawunsa sai kuma ya ƙara rinar masa da fata, Basheer ya kasance Mutum mai riƙo da addini ya hardace Alƙur'ani mai girma sai dai duk da wannan Allah ya jarabce sa da muguwar sha'awa wacce ba ta da lokacin taso masa ko a wane irin yanayi zuwar masa ta ke musamman in ya na cikin kaɗaici.
Tun kafin yayi wayo mahaifinsa ya rasu wannan yasa kulawarsa ta dawo a hannun Inna kaɗai wacce rashin ƙwaƙwara sana'a yasa ta kasa cigaba da biya ma Basheer kuɗin makarantar boko,na islamar ma a Maiduguri yayi sa inda yayi yawon almajiranci wannan kenan.




"Basiru ?Basiru?tashi maza rana tayi amman sai barci kake koko yau ɗin ma ba za ka je kasuwa ba?"Inna ke faɗa yayinda hannunta ke ɗauke da ƙaramin kofi cike da kunu.
Sai da yayi miƙa kafin ya fita,gawayi ya samu ya wanke bakinsa kafin ya wanke jiki ya zo ya karɓi kunun ya shanye .
"Yau kasuwa ce fah ko ka manta?" Inna ta sake tambaya,Basheer ya girgiza kai yace "na sani Inna yanzu zan tafi"cikin jin haushi Inna tace "shine kuma kake a zaune?" Ya dubeta da sauri karon farko kenan da ta ɗaga murya a kansa.
"Sai ƙarfe goma motocin ke zowa fah Inna ,yanzu ko na tafi zaman jira ne zan yi" Basheer ya faɗa a shagwaɓe kamar zai yi kuka Inna ta haɗe rai ba tace komi ba,a doli ya fita ya nufi babbar kasuwa ta Maradi.


Tafiyar minti asharin ta kawo sa,direct inda motocin dankali suka parker ya nufa da alamu isowar su kenan.
Da abokan aikinsa ya gaisa kafin su fara jidar buhuhuwan dankali su na shiga da su can cikin kasuwa,haka Basheer ke duƙawa a ɗora masa ƙaton buhun dankali a baya ya na zufa da fitar da hucin wahala.
Tun ƙarfe goma har sha biyu na rana ya gota aikin kenan,bayan sun gama Alhaji wanda ya kasance uban gidansu ya sallami kowa.
Innuwa Basheer ya samu ya zauna,ruwan sanyi ya fara zuba ma kansa ya jin daɗi.
Badiya wacce tun ɗazu ta ke kallonsa ta ɗauki robar abinci ta zuba shinkafa da wake kafin ta kai masa,yayi murmushi ya karɓa yace "wannan na nawa ne?na ga kamar ya fi na kullum yawa to ni 300 zan baki yarinya" yadda ya ke magana ƙirjinsa na ɗagawa haɗi da buɗewa ta ke kallo kafin tace "a'a yau na kyauta ne dama ban taɓa yi ma alkhairi ba a matsayin ka na Yayana"
Basheer wanda ya cika baki da lomar farko ya zaro manyan idonsa ya na kallon Badiya wacce tuni ta juya ta koma inda ta ke sana'ar ta.Bayan ya ci ya ƙoshi ya kai mata robar ta,sai da yayi godiya kafin ya wuce shagon wani abokin sa da ke cikin kasuwa.



"Ango ka sha ƙamshi" Basheer ya faɗa lokacin da ya isa shagon ya na mai zama akan kujerar roba,Lawan ya ɗan haɗe rai yace "ba wani ango kai da har yanzu ka ƙi zuwa cin abincin amarya"
Basheer ya murmusa yace "har ku gama cin amarci zan je in shaa Allahu, Allah sa dai ƙanwata ba tayi fushi ba" Lawan

Please Login or Register in order to submit comment