Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mahaifiyata.Mamy tace "alhamdullah Sheera na ta warke ya jikin ki?mi kike ji yanzu?"


Basheer kuwa sunan Sheera kawai ya ke juyawa,kafin ya tashi ya fita falo saboda ganin ƙatuwar budurwa a haka doli yasa sha'awar sa ta motsa.
Sheera ta kalli Mamy,kafin ta buɗe baki dakyar tace "ruwa na ke so masu sanyi sosai"Mamy ta miƙe ta ɗauko mata,tun ta na bata a kofi har ta kai ta bata budon gaba ɗaya ta shanye tasss.Mamy cike da mamaki ta ke kallon Sheera yayinda kuma tunanin ta ya tafi ga abun almarar da ya faru yanzu na samun sauƙin Sheera lokaci guda.




*ASALIN LABARIN.....*

MASARAUTAR AGADAS

Zagayen ɗaki suke suna dariya,macen na bin ɗan namijin da gudu a doli sai ta kamosa shi kuma sam ya ƙi tsayawa.
Tayi tsaye waje guda ta na mai cewa "ya Adams ni dai na gaji sam ba zan iya ba,yo wannan gudu ina dalili kamar masu tseren doki"
Ya riƙe ƙugu ya na kallon ƙanwar ta sa wacce duk duniya babu abinda ya ke so sama da ita kafin yace "amman dai an yi ragguwa ni da na ke son ki zama Madam ɗin gudu in kin gama karatu my Hauwas" ta kalli yayan nata ta saki murmushi tace "ai Tarhanine yace ba zan yi aiki ba saboda kar a kalle mashi ni ka san sa akwai kishi" ambaton sunan Tarhanine wanda a haka take kiran sunan saurayinta wanda aka masu baiko,shi ya haifar ma da Adams dusashewar fuska tayi baƙi dama can shi baƙi sai ɓacin ran na sa ya fito ƙarara.
Hawa ta sunne kai ta na jin babu daɗi,kafin tace "kayi haƙuri"sai ta juya da gudu ta na kuka.
Sarki wanda ya kasance mahaifin su ya ƙaraso ya na mai cewa "Adams ka ga yadda ka saka ƴar uwar ka kuka ko?duk yadda ta ke farin ciki sai ka san yadda ka ruguza sa" Adams ya nufo mahaifinsa yace "ba haka ba ne Abba kawai wanda kuka baiwa ragamar rayuwar ta ne bai dace da zama mijinta ba,Ɗan Sarkin matsa fa ne yanzu ina wata nagarta a nan?" Fuskar Sarki ta sauya ya nuna Adams da hannu yace "ka shiga hankalin ka kar naji kar kuma ƙara jin ka furta wani lafazi akan auren nan dan babu fashi sai an yi" Adams wanda ransa ke ɓace yace "ai kuwa sai in an bayan raina" Sarki Boka wanda shigowar sa kenan yace "da ran ka kuwa za'a yi shi a yau ɗin nan ba sai gobe ba" duk suka juyo su na kallon shi,Boka ya turniƙe fuska ya kalli Sarki yace "ko ba za a yi ba Mai Martaba?" Sarki ya haɗiye wasu yawu yace "mi zai hana kuwa sai dai dan Allah a bar sa nan da wata biyun kamar yadda aka tsara"Boka ya kalli Adams wanda yayi suman tsaye ganin yadda mahaifinsa ko kuma in ce Sarkin garin ya na tsoron bafaɗen sa wanda ya kasance babban Boka.






"AlGabid ka na ganin wannan ɗan iskan yaro zai ɓata mana shiri ko?wai har yanzu bai son auren ka da Hauwa"Boka ke faɗa ya na kallon tilon Ɗan sa wanda ke cin abinci hankali kwance,ko kaɗan bai wani damu ba.
"Ko ba ka ji ba ne?"Boka ya tambaye da,ya ɗago manyan idonsa yace "naji mana!ko kuma nace ma na riga da na sani"
"Ya aka yi ka sani?wa ya gaya ma?"
"Malamina ne ya gaya min Adams bai son auren mu kuma daf ya ke da cin nasara amman ni kuma zan nuna masa ɗan iskan gaske ne"cewar AlGabid ya na mai ture kwanon abinci gefe.Boka yace "yanzu duk aikin da na ke yi ma bai isa ba sai kaje gun wani bokan?" AlGabid yace "dan Allah ka mayar da maganar nan saboda ba za ta tasiri ba,so kake na zauna da boka guda?to ka sani malumai na sun fi goma kuma nan gaba ma zan sake neman wasu" ya na gama faɗa ya fice ya bar mahaifinsa sake da baki.




Agogon hannunsa ya duba ya na mai sake fitowa cikin lumbun,har zai koma ya tsinkayo Hawa ta na tafe ta na waiwaye har ta iso gun sa.Wani tsalle tayi ta faɗa ƙirjin AlGabid ta na mai sumbatar bakinsa,da sauri ya zagaye ƙugunta ya na mai cabke halshenta.Tsutsar alawa ya fara yi mata ya na zuƙo yawunta,ya saketa ita kuma ta sauke ajiyar zuciya ta na mai cewa "nayi kewar ka sosai,mu shiga daga ciki "babu muso suka shige.
Kan wani ɗan ƙaramin gado AlGabid ya kwanta bayan ya cire kayan jikinsa,Hawa ma fatali tayi da na ta kafin ta haura bisan sa.Fatar jikinsu ta haɗu waje guda da sauri ya ƙanƙameta ya na matsa mazaunanta, breast ɗinta ta ɗora daidai tsinin nipple ɗin sa kafin ta fara sumbar sa.



Wani irin mugun sha'awa ta ke ji fiye da na kullum,da sauri ta sauka daga gare shi ta na lumshe ido.Algabid ya matsa ta kwanta,daidai haɓarta ya lasa kafin ya fara tafiya da halshensa a dukan sassan jikinta.Ya na zowa daidai mararta ya danne ƙasan da haɓar sa,ta saki ƴar ƙara shi kuwa dariya yayi kafin ya dire bakinsa cikin caɓon ta da sauri ta saki nishi ta na kuma sake danna kansa wanda ke faman sunsunar ta haɗi da tsotsar ta........
[25/07 à 20:28] Chamsiya Laouali Rabo: *PAID PAGE🪶*

BONUS



*LITTAFIN KUƊI NE ƳAR UWA KI BIYA 200 KACAL DOMIN KI KARANTA CIKIN KWANCIYAR HANKALI,DUK MAI BUƘATA TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822 DUK WACCE TA KARANTA MIN BOOK BA TARE DA TA BIYA TA SA A RAN TA INA BIYAR TA 200 KO GOBE.

*Na ƙara buɗe wani BONUS ga masu son littatafaina na kuɗi daga yau zuwa gobe duk wanda zai sayen book biyu lokaci ɗaya zan masa ragi,mai buƙata yayi min magana ta lambar can ta sama*

*H*


Tamkar wani mai zuƙo zuma a cikin kwalba haka AlGabid ya ke zuƙar Hawa wacce tuni ta tafi duniyar bakwai,ya janye bakin sa tare da maye gurbin sa da ɗan yatsan sa manuni.Karon farko kenan da ya ke son saka mata yatsa,Hawa ta ja wani yaji gami da fidda sautin "washhh!!!" AlGabid ya ɗan kalleta,murya na ɗan rawa yace "buɗe ƙafafun mana za ki ji daɗi sosai fah" ta ɗan ware ƙafafunta shi kuma ya ƙara nutsa yatsan ciki.Ta sauke ajiyar zuciya yayinda AlGabid ya cigaba da wasa da farjin ta,sosai ta ke enjoying har wani huci ta ke ta na motsa jiki haɗi da turo masa ƙasanta.
A ɗan fakaice ya gyara zaman sa kafin ya fara goga mata Dick ɗinsa a gabanta,wani irin azababen daɗi mai game da dadaɗen luguden ƙauna ya ratsa dukan jikinta ya shiga ɓargonta.
Yadda ya ke ɗan buga kan Dick ɗin bisa ɗan dabinonta shi ya fi komi ƙara tayar mata da wutar sha'awar da ta ke ji fiye da kullum in su na wannan yanayin, AlGabid ya canza salon tafiyar ya na mai nufar ƙofar budurcinta.
Ba tayi zato ba ko tsammani sai ji tayi lutseee,ya caka mata maɓurmi bakinta bai yi wani jinkirin ƙwala ƙara ba shi kuwa AlGabid cikin bayar da umarni yace "kkkki....ki koma ki kwanta" luf Hawa tayi ta na matsar ido,shi kuma ya cigaba da ƙoƙarin tutsa kan Dick ɗin da har yanzu ya ƙi shiga duka.



Jawota yayi ya kawota bakin gadon kafin ya ware ƙafafunta,da mugun ƙarfi ya shigeta wanda ya baiwa l'hymen ɗin ta damar yagewa sai jini.
A haka yayi ta sukuwa kanta har sai da samu nutsuwa,ya koma gefe ya kwanta ya na mai yin murmushin nasara.Kukan Hawa da ya yawaita ne yasa sa jawota jikin sa ya fara sunsuna, Allah ya sani wani irin azababen ciwon sonta ya ke duk duniyar nan bai da masoyi tamkar ta.
"Domin goben mu nayi wannan,saboda na ga alama in ba budurcin ki na karɓe ba har abada Adams ba zai bari ki aure ni ba.Ban son fara zubda jini a kansa sannan ba dan na ga ki na son sa ba da tuni na sa an shafe labarin sa daga doron ƙasa.
Hawa ta goge hawayen fuskarta sai dai a banza domin wasu sai sake ambaliya suke, AlGabid ya ɗora bakinsa kan makwaryan hawayen ya na shanwewa.
Zuwa can ya tashi ya ɗauko wasu tafasasshen ruwa da ya tanada tun tuni,cikin wani ƙaton bawo ya zube su ya yi ma Hawa wanka ya mayar mata da kayan jikinta.
Da jan ƙafafu ta nufi gidan su wanda dogarai ke zube ta ko ina,yadda ta ke ɗingishi ya saka Jakadiya Jumma saurin tafiya gun ta.Hannunta ta riƙe tace "lafiya dai uwar ɗakina mi ya samu ƙafar ta ki?" Hawa ta goge ƙwallar da ta zubo mata kafin ta sunne kai.
Zuciyar Jumma ta buga rasss saboda tuna mafarkinta na jiya, AlGabid ya yi raping ɗin Hawa.
Murya na ɗan rawa tace "kar....kar dai ace AlGabid ne?" Hawa na kuka ta jinjina kai domin sam ba za ta iya ɓoye ma Jumma ba tunda ita ce mai kula da ita.





Ta ja hannunta zuwa ɗakinta Allah yayi masu Sa'a babu wanda ya gan su,ta tallabo dukan hannuwan Hawa kafin tace "gaya min ta yaya?ina nufin ta ya aka yi kika yarda har ya raba ki da abu mafi muhimmanci?" Hawa ta goge ido kafin ta shiga bata labarin komi,ba ta rage komi ba har hujjar da yasa AlGabid ya yi raping ɗin ta.
Jumma ta dafe kai ta na jin wani irin takaici,kafin ta shiga toilet ta haɗa ruwa masu gumi da kanta ta shiga gasa Hawa wacce ke ta faman ihu."Ai doli ki daure tunda har kika iya barin namiji ya shige ki,dama jiya nayi mafarkin AlGabid ya cutar da ke.Amman rabin laifin duk na ki ne,ta yaya za ki biyewa namiji har ku kai da yin zina?da farko ce min kika yi ai kawai romance ne kuke" Jumma ke faɗa kamar cikin sigar nasiha amman kalaman ta sun isa su tabbatar maka da ta na cikin ɓacin rai.




Laminu wanda ke laɓe ya na sauraren su yayi saurin komawa can jarden dama fura ce ya zo karɓa,wani irin tuƙuƙi zuciyarsa ke yi.Ji ya ke kamar a zatse duniyar kowa ma ya huta,ta yaya ma zai iya jurar wannan maɗacin? Hawas ɗin sa fa ce wani ya kusance ta.
Bai san lokacin da hawaye suka fara yi masa zuba ba,Adams ya dafa kafaɗar sa yace "Yayana kuma abokina lafiya kake zaune kai ɗaya nan?" Laminu ya juyo ya kalle sa,da sauri Adams ya waro ido yace"kuka?wai kuka ne kake yi?miye ya same ka?"
Laminu ya buɗa baki dakyar yace "Hawas ce wai AlGabid...."sai kuma yayi shiru gudun kar Adams ya je ya dake ta,sai ya sunne kai yace "ina sonta ne,tun ranar da na san ba Sarki ba ne mahaifina ba kawai adopté ɗina ne yayi.Adams ina yawan yiwa Hawas hirar soyayya amman sai ta nuna min ba ta gane nufi na ba,ashe wancan banzan ta ke so wanda gwara bunsuru da shi"


Yanayin fuskar Adams ya canza kafin yace "na fi kowa baƙin cikin wannan lamari,amman kar ka damu in shaa Allah zan yi iya iyawata sai ka aure ta saboda ni sam a rayuwata duk abinda ya shafi shirka na tsane sa balle kuma jinin mushuruki" Laminu ya rungume Adams yace "in na auri Hawas na cika burina"
Daga can bayan su suka ji muryar AlGabid na cewa "har abada hakan ba zai faru ba muddin AlGabid na raye hhhh"





A yi haƙuri da wannan hilis🤧🤧🤧

Masu son dukkan littatafaina na kuɗi su yi min magana akwai ragi🤩 wacce ta shirya saya kawai za ta min magana ta WhatsApp +22795045822
[26/07 à 12:19] Chamsiya Laouali Rabo: *PAID PAGE🪶*




*LITTAFIN KUƊI NE ƳAR UWA KI BIYA 200 KACAL DOMIN KI KARANTA CIKIN KWANCIYAR HANKALI,DUK MAI BUƘATA TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822 DUK WACCE TA KARANTA MIN BOOK BA TARE DA TA BIYA TA SA A RAN TA INA BIYAR TA 200 KO GOBE.





*I*



Adams ya cakumi wuyan AlGabid ya shaƙe sa ƙwarai har ya fara tari, Laminu ya shiga ɓanɓare sa ya na mai basa haƙuri shi kuwa AlGabid tsabar iya shege irin na sa har wata dariyar mugunta ya ke yi.
"Banza ɗan akuya tirrr da kai har abada Hawas ba za ta aure ka ba" cewar Adams ya na mai tofa masa yawu a fuska.
AlGabid ya gumtse dariyar ta sa sannan ya goge yawun cike da izza yace "ai tuni Hawa ta zama tawa tunda har na ga makwancin ta ,ta zama Ni na zama Ita mun mori rayuwar soyayya ta sadauƙar da budurcinta gare ni hhhh" wani uban naushi Adams ya kai masa a baki a nan take jini ya fara zuba kafin ya hau naushin sa da dukkan ƙarfin sa.



Dakyar dogarai suka taɓi AlGabid,da hannu ya nuna Adams ya na masa alama da sai ka san ni ka daka.Cikin gida Adams ya shiga,yadda ya ke ɗaga murya ya na ƙwala kiran Hawas shi ya fi komi ɗaga hankalin al'umma.Adams shi ne Ɗan Sarki na farko, tsakanin sa da Laminu babu wani tserewar shekaru shi amman Ɗan riƙo ne,shekara wajen biyar Adams ya baiwa Hawa shi ya zaɓi sunanta a cewar sa ya na so su zama tamkar ƴan biyu.Adams yayi karatun boko sosai hakan yasa na addini yayi masa rauni sai dai duk da haka ya na bin sunnah tare da kauce abinda ya saɓa ma Shari'a.
Adams bai da tsoro ko kaɗan ,shi a rayuwar sa Allah bai hallice sa ba ma da shi ba sam.Hatta Mai Martaba ya na tsoron ran Adams ya ɓace saboda bai iya fushi ba, Hawas ta fito ta na kuka.
Bayan Jumma ta laɓe ta na leƙen Yayanta,a harzuƙe yace "ba za ki zo ba kenan sai na isko ki can?"ta na ɗingishi ta fara takawa gun sa tafiyarta kuma ya tabbatar masa da eh lalle sun zama ɗaya ita da AlGabid.
Wani irin mari ya kifeta da shi wanda yasa ta ganin taurari ta ko ina,ya damƙo maƙogwaronta yace "faɗa min mi kuka aikata ke da wancan bunsurun?dagaske kin basa kyautar budurcin ki?"idon Hawas tuni sun kafe dan ba ƙaramar shaƙa yayi mata ba sannan kuma ga tsoronsa da ta ke hakan ya haifar mata da suma nan take.




Asibitin da Adams ke aiki aka kaita,hankalin Sarki duk a tashe ita kuwa Umma wacce ta kasance mahaifiyar su daman ba ƙaunar tashin hankali ta ke ba tuni ita ma an bata gado.
Tamkar ƙaramin yaro haka Adams ya fara kuka saboda tabbatar masa da eh lalle Hawas ba ta ɗauke da budurcin ta,ya tashi daga inda ya ke ya nufi pharmacie inda ake ajiyar magani wata allura ya haɗa yayi mata duk da hana sa da saurin likitocin ke yi.
Wannan shine babban kuskuren da Adams ya aikata a rayuwar sa,duk da an samu nasarar Hawas ta dawo hayyacinta sai dai kusan a banza ne saboda jini ya ɓalle mata sakamakon allurar zubar da ciki da Adams ya yi mata.
Ɗaya daga cikin Dr ya fara yiwa Sarki bayani "sai da nace kar Adams ya yi mata allurar nan amman ya yi,yanzu ga shi jini sai zuba ya ke.Ko da an ci nasarar tsayar da shi ba lalle ne mahaifarta ta kuma iya ɗaukar ciki ba saboda raunin da aka y...." Bai samu damar ida maganar ba sakamakon kukan kurar da AlGabid yayi ya shaƙe sa,dakyar a ka taɓi Dr wanda ya shiga yi ma AlGabid kallon mahaukaci.



An samu nasarar tsayar da jinin tuni ta samu barci,dogarai ne ta ko ina sai Jumma wacce ke zaune a ɗakin da Hawas ke kwance.
Ƙarfe tara na dare AlGabid ya yiwa asibitin dirar mikiya,da taimakon asirin sa ya yi ma duk masu tsaron Hawas rufa ido sai dai sam sihirin sa bai yi tasiri ga Jumma ba.
"Ina za ka kaita AlGabid?"ya tsinkayo muryarta a ƙoƙarin da ya ke na fita da Hawas, "ki biyo ni ya ke uwar ɗakin mu ke na san au moins kin san yadda dafin SO ya ke tunda har kika faɗa soyayyar Sarki ga shi kuma alamu sun nuna ki na ɗauke da cikin sa" jin wannan butu na AlGabid ya tabbatar ma da Jumma eh lalle duk yadda ta ke tunanin AlGabid to ya wuce nan.
Ba ta da wani zaɓi hakan yasa ta bi bayan shi ko ba komi ta na son Hawas sosai,cikin wata ƴar ƙaramar mota suka shiga AlGabid ya bata wuta.
Hanyar fita Gari ya ɗauka ba su yada zango ko ina ba sai garin garin Damagaram tushen sihiri da duk wani surkulle na ƙasar Niger 😁
Wata asibitin kuɗi suka wuce,aka kuwa karɓe su,Jumma ita tayi jawabin ƙarya na cewa Hawas da AlGabid mata da miji ne auren gida aka yi masu shine Hawas ta je aka yi mata allurar zubar da ciki.





A can AGADAS kuwa ɗan ƙaramin hauka boka ya aza ganin an wayi gari babu AlGabid, wannan ya sa shi yiwa Adams da Laminu kurciya suka bar garin ba tare da sun shirya ba.
Abun duniya goma da gomiya tara,duk komi ya cakule ma Sarki ita Umma ba'a ma magana .Wani boka ya tabbatar ma da Sarki tabbas mahaifin AlGabid shi ya yi ma Adams kurciya, wannan dalili ya saka Sarki harzuƙa ya cinna ma gidan Boka mahaifin AlGabid wuta tuni ya ƙone murus.



______ZINDER



Lokacin da Hawas ta farka da sunan yayanta Adams ga bakinta wanda hakan ya harzuƙa AlGabid dan a duniya babu wanda ya tsana sama da Adams.
Bayan kwana biyu aka sallame su daga asibiti,wani ɗan ƙaramin gida mai ciki biyu ya kama masu haya.Jumma da Hawas ɗaki guda shi kuma AlGabid ya ɗauki ɗayan,sosai ta ke samun kulawa daga wajen Jakadiyar ta zuwa yanzu kuma ta san da ba sa garin Agadas.



"Ya kamata mu koma gida Tarhanine nan ba mu san kowa ba,sannan yin auren mu shine kwanciyar hankalin mu baki ɗaya"Hawas ke faɗa shi kuwa AlGabid hararenta yayi yace "eh tunda yanzu kin bar sona ai doli ki faɗi haka,ina ce dai ke shaida ce iyayen ki ba ƙaunar auren mu suke ba" Hawas ta goge ƙwalla tace " AlGabid doli mu koma gida saboda ta hanyar ce kawai za mu samun cikar burin mu" ya katse da cewa "a'a ko ɗaya ki bar wannan maganar,in dai aure ne tuni na samu uwanda za su ɗaura mana shi yanzu haka zaman jiran su na ke"bai ko rufe bakin sa ba maluman suka yi sallama.



Abu kamar wasa sai ga shi an ɗaura auren su inda maluman suka gudanar da komi kan Shari'a, Hawas sosai tayi kuka saboda ko kaɗan ba haka ta tsaya bikin ta ba sai dai babu yadda za tayi alƙalamin ƙaddarar ta ne.
Jumma ta karɓi kuɗi ga AlGabid ta je kasuwa ta yo masu sayayyar abubuwan buƙata, ɓangaren guda kuma sai gyaran amarya ta ke dan ango ya nuna matarsa ya ke so.



_____________ GHANA ACCRA


Bayun Allah biyu zaune suke kusa da wata mata mai sana'ar sayar da dambu,tun zuwan su ta ke lura da su amman sai ta share.Ganin ba su da niyyar tashi ya saka ta tambaye su "dan Allah nace ko lafiya tun ɗazu kuke nan kuma kun ƙi sayen komi" Laminu ya kalleta yace "Mama ba mu san kowa a nan garin ba,mu ma wayar gari mu kayi mu ka gan mu a nan" Mama mai dambu ta waro ido tace "to ina ne gidan ku?" "Mu ma ba mu sani ba ,dan Allah su waye mu?" Wannan karon Adams ne yayi maganar.Fatima da ke kusa da mahaifiyarta dan ita ta ke taya ta sana'ar,bushewa tayi da dariya kafin tace "wai dan Allah miye sunan ka?" "Amadu " wata dariyar ta kuma yi kafin tace "sunan kuwa ya dace da kai,amman dan Allah wacce irin ƙwaya kuka sha?" Tsawar da Mama ta yi mata ne ya saka ta yin shiru shi kuwa Adams wani abu ne yaji ya caki zuciyar sa a kallon farko da ya yiwa Fatima.



Mama mai dambu Ƴa ce ga wani babban malami da ke can Maraɗi jamhuriyar Nijar ,aure ne ya kawota Ghana.
Ganin yanayin su Laminu kawai ya isa ya tabbatar ma mutum ba su cikin hayyacin su,dambu ta zuba masu suka ci kafin ta fara yi masu ƴan tambayoyi sai dai wasu su bata amsa wasu kuma su yi shiru.



A kwana a tashi suka yi sabo sosai,su Adams tuni sun fara sana'ar sayar da bola.Soyayya tsakanin shi da Fatima ta ƙullu wacce har yanzu da Amadu take kiran sa duk da ta san sunan sa na gaskiya Adams,Mama mai dambu ba ta da matsala don irin matan nan ne wanda dauɗar duniya ba ta dame su ba.



Sana'ar sayar da bola ta saka su Adams zagaya ƙasashe da dama ,tuni an yi auren Fatima da Adams yanzu haka sun bar garin Ghana su na Nijar a Maradi.Sosai Fatima ta ji daɗin ganinta kusan dangin mahaifiyar ta,a kullum kakanta sai ya aikowa da adams rubutu da ruwan addu'o'i a sannu sihirin jikinsa ya fara warwarewa ya samu kansa.
A nan ya ke baiwa Fatima dukan labarin sa,tayi kuka sosai tare da basa shawarar ya kamata ya tafi can AGADAS amman ya ƙi tafiya yace ba yanzu ba.Laminu ma a sannu ya dawo Nijar da zama,shi ma ya samu matar aurensa.
Sosai suke zumincinsu ta waya saboda ba'a gari guda suke ba,Fatima an samu ciki mai shegen laulayi da kwaɗayi a kullum cikin yiwa Adams liste ɗin abinda ta ke son ci ta ke.




Lokacin da cikin Fatima ya shiga wata na bakwai ta fara yin wata irin rashin lafiya ta tashin hankali,magani ake amman kamar ana ƙara mata cutar.Ganin na asibitin bai Baba Malam wanda ya kasance kakanta ya fara yi mata magani nan fa wani abun mamaki ya faru bayyanar aljana a jikinta,sai aka yi dagaske sannan ta rabu da ita.


Cikin Fatima na shiga watan haihuwa ta sunkuto Ɗan ta namiji,wanda ya ke chocolat ko irin hasken nan na jarirai bai yi ba.
Adams yayi masa huɗuba da sunan BASHEER,wato sunan mahaifinsa a ranar kuma ya zubda hawaye sosai saboda tuna ƙanwar sa Hawas wacce a kullum cikin rigima suke kowanensu na cewa shi zai yiwa Sarki takwara.

An yi biki daidai gwargwado, ɓangaren Adams Laminu ne kawai ya zo bikin sai matar sa tunda bai da wasu dangi.
A haka suka fara renon Basheer har ya fara yin tafiya,har izuwa wannan lokacin kuma Fatima ba ta bar yiwa Adams maganar zuwa AGADAS ba amsa guda ya ke bata da sauran lokaci.



Basheer na zaune ya na wasa haɗi da gwarancin sa,wani ƙadangare ya lalaɓo ya kama wata ƴar ƙaramar fara🦗 Basheer ya kama ƙadangaren ya cire farar daga bakinsa sai dariya ya ke.
Farar ta tashi sama,ta haye bisa igiyar shanya ta na mai ƙurawa Basheer ido........
[26/07 à 16:52] Chamsiya Laouali Rabo: *PAID PAGE🪶*




*LITTAFIN KUƊI NE ƳAR UWA KI BIYA 200 KACAL DOMIN KI KARANTA CIKIN KWANCIYAR HANKALI,DUK MAI BUƘATA TA TUNTUƁE NI TA WHATSAPP* +22795045822 DUK WACCE TA KARANTA MIN BOOK BA TARE DA TA BIYA TA SA A RAN TA INA BIYAR TA 200 KO GOBE.



*J*


Wani irin kuka Basheer ya fashe da shi kafin ya rairafa ɗaki gun mahaifiyar sa,ta ɗauke sa ta shiga rarrashinsa sai dai ya ƙi yin shiru.
Ta fito waje tayi masa wanka kafin ta goye sa a baya ta na ririga shi,an ɗauki lokaci kafin barci ya ɗauke sa sai ajiyar zuciya da ya ke.
Sai da barcin yayi nisa sosai sannan ta shimfiɗe sa,nan ta ci karo da birdina da jikinsa yayi da wani irin ja.Hankalinta ya tashi ta kira Adams wanda ya fara aiki a nan wata asibiti,murya na ɗan rawa tace "Basheer ne babu lafiya duk jikinsa yayi ja kuma kamar da zazzaɓi zai kama shi" "ok ki shigo adaidaita ki kawo sa asibiti" da "to"ta amsa kafin ta kimtsa ta nufi asibitin.




Bayan ya duba Ɗansa ya mashi allura kafin su dawo gida,ashe wasa farin girki dan kuwa tamkar an ƙara ciwon haka jikin Basheer ya daɗa yin ja.
Wunin ranar Fatima a sanyaye tayi shi,wani irin mugun son yaronta ta ke fiye da yadda kowa ke ƙaunar Ɗan farin.
Zuwa dare Adams ya dawo daga aiki,sosai yayi mamakin ƙaruwar ciwon."Miyasa ba ki gaya min ba duba ki ga yadda ya galabaita"cewar Adams ya na duban Basheer wanda duk yayi yaushi kukan ma yanzu ko yayi bai fita.
"Nace ko dai mu kai sa gun Baba Malam sai na ke ganin abun kamar ba na asibiti ba ne" Fatimah ta faɗa ta na shirin fashewa da kuka, Adams irin mutanen nan ne uwanda basu son canfi amman ganin hankalin Fatima ya tashi ya saka shi yarda suka tafi.



Baba malam ya

Please Login or Register in order to submit comment