Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

bikinku rana guda ko?" Goggo Laraba tace.
"Itafa. Mijinta wani irin mutum ne mai wata iriyar halitta, gabanshi yana da girman daya wuce misali. Wallahi ba'a sani ba. Ya dinga kwanciya da Hadiza har sai da ta haukace. Aka soma binciken dalilin haukar. Shine maƙotanta suke sanar ma iyayenta. Kullum cikin dare suna jiyo ihunta, tana naiman ɗauki. Daga baya saita soma firgita ita kaɗai. Daga ƙarshe bayan ta haukace, Allah yayi mata rasuwa a cikin haukar nan. Da mijin ya ƙara aure, wacce ya aura mutuwa itama tayi, sabida yafi ƙarfinta. Ni ina ganin maslaha anan shine, a kira Shehu a zauna ayi magana gemu _da_ gemu, yaje ya nemi magani, ai ana samu. In bazai nema ba kuma, a raba aurennan tun wuri." Da sauri na ɗago na kalleta. Daddo ta dubeni ta maida dubanta ga Goggo Laraba tace
"Ba'ayi hakan ba Laraba, yin hakan ba maslaha bane. Kinsan wanki bazai yadda da wannan abun ba. Ni ina ganin abunda ya dace a matsayinmu na dattijai shine. Mu gyara ƴarmu kawai. Sauƙin da zata samu shine ya kasance kullum tana cikin tarin ni'ima, hakan zai taimaka. Nasan ta riga ta gama wangalewa, saimu gyarata tsab. Ki kuma ɗaurata akan yanda zata kula da kanta a koda yaushe. Akan yawan buƙata ba'a kashe aure ba. Mata da yawa suna cikin halin da ya fi na Laila. Amma sunyi haƙuri sun jajirce. Shehu gani zaiyi kamar Laila ta tozartashi ne. Ba lallai bane ya yarda cutar da'ita yake yi ba. In da ci, da sha, da sutura. To ta rungumi dukkan ƙaddarar da zata fuskanta a zamantakewar aurenta. Sabida mu kanmu bamu san wanne hannu zata sake faɗawa ba." Goggo Laraba tace.
"Dole ta buɗe ai, kullum yana surfarta kamar hatsi. Da yaji tayi dameji, saiya ɓare wata a leda dal, ita ya zubata a kwandon shara. Mu mata kullum a cikin danne rayuwarmu ake. Maza kawai ake duba, kuma ake girmama damuwarsu. Mu ko oho, Allah ka zama gatanmu. Laila zan gyara ki tsab. Zan baki surruka irin namu na tsaffin hannu, ki dinga amfani dasu a koda yaushe. Magani a gonar yaro." Hawaye na share, nayi shiru ina tunanin maganar Goggo Laraba da tace. Daya gama cinye moriyata zai kada ni a kwandon shara, ya auro dal a leda. Lumshe idanu nayi, to ya zanyi da ƙaddarata? In nabar gidan Shehu ya zanyi da Ɗana wanda a wajena kaɗai zai iya samun kulawa? Dole in zauna ko dan kula da yarona."


Fada


MRS BUKHARI




[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*


*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*


_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894


*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.


Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻


07068606171
08104335144
08179523215


💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._


*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*


*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_




*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_




*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_




_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_




1 500
2 700
3 1000


_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank


_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._




_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171


*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*


0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171




*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*




_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU






LAMBA TA GOMA SHA SHIDA








"Malam. Gani gaku ku dangin Ɗahiru. Ga Zainabu ta wajena. Ga Binta, ga mahaifinta malam Ayuba. Ita waccan bazawara ta fita a cikin zancan tunda tayi aurenta. Amma ga malam Rabo mahaifinta yace yana son abi mishi hakkin ƴarshi. To duba da mutuncinku da nake gani, Malam da Baban Yara. Wallahi da tuni wani labarin akeyi ba wannan ba. Matasanmu ma zasu iya yin komai. Amma anyi zama na amana tare daku, kuma baku goyi bayan Ɗahiru kan taɓargazar daya aikata ba. Zainabu ta wajena, tunda wannan iftila'in ya dira a kanta. Du maneman ta suka tarwatse. Shekara sama da goma yarinya tana gabanmu, ƙannenta sai hayayyafa suke a gidan mazajensu. Binta tayi Auren harta haihu a gidan Aure, amma surukai suka sata a gaba har sai da a ka sakota, taci gaba da ɗanɗanar baƙin ciki a ƙauyannan. Yarinyar malam Rabo, ta samu tayi wani auren ita Allah ya rufa mata asiri. To sai ga labarin dawowar Ɗahiru cikin wannan gari nawa. Ina fatan zaku bi umarnina, shima zai ɗauki duk hukuncin da zan zartar akanshi? Domin a samu sulhu. Tunda yarannan suma da nasu laifin, ai ba fyaɗe yayi musu ba. Duk da muna jin jita_jita a gari cewar. Yana amfani da kwallin ƙiful danya cinma mummunar manufarshi akan duk yarinyar da tayi mishi. Fada tana son ganin Ɗahiru." Malam yayi gyaran murya yace.
"Allah ya gafarta mai gari. Ina ganin ko babu Ɗahiru ni tamkar uba nake a wajanshi. Kuma Allah yana gani dai_dai da sakan ban taɓa mance ɓata sunan gidanmu da Ɗahiru yayi ba. Yanzu haka Shehu yana can yana nemoshi." Shehu ne ya ƙaraso cikin shagon, Ɗahiru na biye dashi. Suna zama yaron Iyami ya iso. Tsugunnawa yayi ya kwashi gaisuwa sannan yace.
"Kawu Ɗahiru ana nemanka a gida. Umma Tani tana naƙuda." Zumbur Ɗahiru ya miƙe. Sai yayi kwarjini sosai a idanun jama'ar wajan. Aikin Tsubbu ya soma tasiri a jikinshi.
"Aimun afuwa mai gari. Amma ga Malam zaiyi komai. Kuma ina mai ba kowa haƙuri nayi kuskure nai laifi. Na kuma yi nadama. Kaina bisa ƙasa ina neman aimun sassauci. Yana kaiwa nan ya fita a shagon. Da mugun gudu ya falfala." Malam yace.
"Ni a shawarce mai gari. Mai zai hana a haɗu a rufa ma juna asiri. Yarannan tunda ga iyayensu. Muna nemama Ɗahiru aurensu. Ko ba komai wannan sirrin zai iya birne kanshi, duk da masu iya zance na cewa kunne ya girmi kaka. Amma yarannan da aka samesu bata hanyar aure ba. Kasancewar iyayensu a ƙarƙashin auren zaiyi musu rumfa, tunda Ɗahiru mahaifinsu ne. Malam Rabo muna roƙonka kayi haƙuri ka yafe hakkin ɗiyarka tunda tayi aure abunta." Fada ta ɗauki shiru na wasu lokuta. Dukkansu sun gamsu da shawarar Malam, duk da yaran babu wanda suka tsana duk duniya sama da Ɗahiru. Amma da yake su mata ne, sai suke ganin zama ƙarƙashin inuwar auren wanda ya salwantar musu da budurcinsu, kamar ya fiye musu. Badan komai ba ko dan su fita daga halin tsangwama da kyarar da akeyi ma ƴaƴan da suka haifa a gaban iyayensu. ( Ita mace a kullum tunaninta ta yaya zata samama yaranta kyakykyawar rayuwa mai inganci? Ita mace duk sanda ta zama uwa. Duk wani hange, da hasashenta akan, yaranta yake ƙarewa. Koda ita bazata samu ingantacciyar rayuwa ba. In dai yaranta zasu yi farin ciki da hakan, ta gammaci ranta ya zame ma yaranta fansa) ( Allah ka shiga lamarin iyaye mata ka taɓa, ya Allah ka kawo sassauci da rangwame a rayuwar iyaye mata. Ka dasa ƙauna, da soyayya mara yankewa a tsakanin yara da iyayensu Ameen.") Mai gari yace
"Na gamsu da bayaninka malam. Kuma na amince da shawararka. Amma a yanzu ku fidda sadaki, a ɗaura auren a yanzu anan, kowa ya huta. Ku mata matan na sallameku." Tashi suka yi, suka fice. ( Iyaye mazan kuma suka yadda yaransu su auri wanda ya lalata musu rayuwarsu. Badan komai ba, dan gudun bakin duniya. Basu yi duba da wacce irin rayuwa yaran zasu fuskanta a wajan miji, da dangin mijin ba. Basu yi tunani akan tsawon shekarun da Ɗahiru ya ɗauka bayanan ba, wanne hali yaje ya kwafo, ya ɗaura akan halin akuyancin da suka sanshi dashi? Oho ba wannan bane abun dubaba a wajansu. Abun duban a wajansu. Sun ya da kwallon mangoro sun huta da ƙuda) A wajan malam ya ciro abunda ke ajjihunshi, Baban Yara ma ya ciro nashi, Lauwali ma ya saka nashi. Shehu ya zura hannu a ajjihu sai yaji wayam. Shi dai yasan da kuɗi a jikinshi. Murmushi yayi daya tuna ashe a ɗaki ɗaya suka kwana da Ɗahiru, yasan tabbas shi ya yasheshi. Mai hali baya fasa halinshi. A wajan lauwali ya ari kuɗin ya saka. Take aka ɗaura Auren Ɗahiru da zainab, da Binta. A bisa sadaki jaka huɗu. Kuma aka ƙare zaman akan da daddare za'a kawo mishi matanshi, da yaranshi biyu. Mace da namiji. A haka taron ya watse.


Tani:
Mahaifiyarta da ƙannenta ne a kanta. Dan tun safe suka zo gidan, dansu gane ma idanunsu gaskiyane su Tani sun dawo? Dan tuni aka cire rai dasu. Sai kuma suka zo suka sameta a halin naƙuda. Jini sai zuba yake yi a jikinta." Ɗahiru daya shigo gidan a guje, sai yayi ɓarayin su matar Malam. A ƙofar ɗakin matar Malam ya ga dafifin mata, ko wacce hannunta riƙe da kumatu. Turesu ya dinga yi yana kutsa kai. Ganin iyayen Tani ne a kanta, hakan ya matuƙar kashe mishi jiki. Amma a hakan ya daure yace.
"Baba ku ɗan bani minti biyu, akwai wani taimako da zanyi mata ne. Yanzu zata sauka. Ba tare da sunyi tunanin komai a zuchiyarsu ba. Suka bashi waje. Kallon idanun Tani yayi, a runtse idanunta suke, bata ma cikin hayyacinta. Ƙoƙonnan ya ciro a aljihun ƴar shararshi, yasa hannu ya dinga kwarfatar jinin daya zuba a ƙasa, yana katse hannun nashi a bakin ƙoƙon. Ta cikin riga ya saka hannunshi riƙe da ƙoƙon. Wuf ya fice a ɗakin yana waige.
"Inna ku shiga, yanzu zata sauka" Ya wuce har yana shirin faɗuwa. Matar malam sai rangaɗa mishi kira take yi. Amma banza yayi da'ita, har saida yaje ya nemi waje ya adana ƙoƙonnan, sannan ya dawo. Ya samu Tani ta suntulo ɗiyarta mace, gyarasu ma akeyi. Matar malam ta yafatoshi suka koma gefe.
"Ɗahiru zabin da naga kaba Iyami ta gyare ta soye, na meye wai? Baki ya washe yace.
"Sadaka ce za'ayi mun Matar Malam. Kinsan dana je binni na koyo ilimin malumta irinna Malam, zan ɗan dinga taimakon jama'a masu ɗauke da ciwo ayi musu rubutun ayoyin Alkur'ani, da yardarshi da amincewarshi su samu lafiya. Masu ɗauke damuwa kuma a tayasu roƙon Allah. Wannan sadakar ta neman yardar Allah ce." Dariya Matar Malam tayi tace.
"Ai hakan yafi, da ƴan tsalle_tsallen da kayi. Ƴan satar kajin maƙota duk an daina" Ɗariya yayi yace
"Matar malam baki da mantuwa gaskiya. Miƙon mahaifar in burne, sai in koma fada na baro su malam anata fafata sharia." Mahaifar Matar Malam tasa Baba mai riga ta miƙo, aka ba Ɗahiru. Itama yaje ya adanata a inda Aljani kayanasu zai gani ya ɗauka. Ya nufi hanyar fada yana tafe yana surukai. "Ai nayi kuɗi na gama, zan kai Tani ta sauke farali, nima inje inyi adda'a, inga masallacin ma'aikin Allah" Kaciɓus yayi dasu malam a hanya.
"Kai dai baka da hankali kana tafe kana shashanci. Ya jikin Tani ince ta sauka?" Cewar Malam. Ɗahiru yace
"Ta sauka Malam an samu mai sunan Goggo. Kun gama da fadar ne?" Baban Yara yace
"Mun gama, kuma an samu fahimtar juna. Malam zaiyi ma bayanin komai. Allah ya raya Goggo" Shehu daya lula duniya tunanin ɗan da Laila ta haifa mishi. Yanzu da Ɗahiru yake faɗar haihuwar matarshi, sai yake jin inama shine aka haifama lafiyayyar jaririya. Ko mai ya tuno kuma oho, sai yayi murmushi harda girgiza kai."
Suna isa ƙofar gida, Malam ya zaunar da Ɗahiru yayi mishi bayanin komai. Take Ɗahiru ya shiga lashe baki, yana tunano irin romon daya sharɓa a wajan su Zainabu. Yayi farin ciki sosai da wannan aure, dan murna ma, har tashi tsaye yayi ya dinga yi ma kanshi kirari. Baban yara yace
"Sai kasa matan ƴaƴanka su share ɗakunan da suke can cikin gida, ta bayan sakaki can nesa, ɗakuna huɗu ne a jere falle_falle. Kaga kowa saita ɗauki ɗaya, kaima saika ɗauki ɗaya. Kayi haƙurin zama dasu, yara da suka haifa maka kuma. Ka tausaya musu Ɗahiru." Ɗahiru kamar na Allah haka yaita godiya. Kuma yayi musu bayanin irin wanda yayi ma Matar Malam kan malunta da zai soma. Sunyi murna dajin hakan sosai. Da yamma lis aka kawo amare.


Laila:
Ina kwance, muka soma jiyo yiriri_yiriri. Nayi mamaki sosai. Zuwa can sai muka jiyo ihun Tani, tana zazzagin matan da suka kawo amare. Dukkanmu muka yo waje. Da ƙyar su malam suka rarrashi Tani da danginta. Ɗakin matar malam ta koma tana kuka, tare da tunano sadaukarwar da tayi akan Ɗahiru."
Haka naci gaba da jego, Shehu sun shiga jeji banda ko labari. Sai washe garin ranar daya tafine, Baba mai riga take shaida mun Shehu ya amince inje wankan gida. Hankalina sam bai bani ba, gani nake yi ƙarshen zamana da Shehu ne yazo. Tunda na haihu bamu samu damar keɓewa ba sam" Ɗaga ranar sunan akayi, aka haɗa dana Tani. Ɗahiru yayi ma Tani bajinta. Raguna biyu ya yanka mata, tare da mata alƙawarin abubbuwa da yawa a ciki harda alƙawarin kaita aikin hajji, kafin fa Tani ta sakar ma Ɗahiru mara. Dangina da ƴan uwana sunzo, nayi mutane sosai. Malam yayi mun gara da turamen zani har uku. Inna tayi mun turamen zannuwa biyu, da kayan yaro. Yayyena mata turame ko wacce tayi mun. Yayana kuma rigunan yaro ya siya mana. Yaro dai yayi goshi, ya samu kaya da yawa. Da yamma lis ƴan uwana suka tafi. Yaya Nazeefa yata wacce muke uwa ɗaya uba ɗaya, ita bata tafi ba. Tare muka kwana. Washe gari da wuri muka shirya, bayan an gama tuyan nama, aka ware nasu Matar Malam a fanteka, aka ɗaura turmin zane da sabulu, sai aka kai musu. Sallama muka yi musu muka tafi.
Haka na dinga shayar da yarona a gida. Goggo Laraba sai tsumani take yi da magunguna iri iri. Har mu kai sati biyu babu Shehu ba labarinshi, babu wanda yazo duba mu daga gidansu. Kullum a cikin fargaba da zulumi nake. Sai ranar da muka cika kwana talatin cib, sai ga Shehu da rana face_face. Ina zaune a ɗaki ina ba Ɗahiru nono, na jiyo suna gaisawa da su Inna.
"Tana ciki nan, ka shiga mana" Na jiyo muryar Innata. Cikin sallama Shehu ya shigo. Idanu muka haɗa, abinda yafi bani mamaki yanda yake cikin farin ciki da wakwalar da bansan ko ta mecece ba"


MRS BUKHARI




[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*


*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*


_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894


*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.


Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻


07068606171
08104335144
08179523215


💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._


*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*


*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_




*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_




*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_




_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_




1 500
2 700
3 1000


_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank


_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._




_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171


*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*


0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171




*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*




_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: Mrs Bukhari
GAWURTATTU UKU
Lamba ta goma sha bakwai:


Ɗambo:
Bayan wasu shekaru masu yawa:
Abubbuwa da dama sun faffaru, wasu masu daɗi wasu akasin hakan. Baba Huwaila Allah yayi mata rasuwa, Baba Shatu tsufa ya far mata. Itace ciwon idanu, itace ciwon sawu, itace tarin tsufa. Mahaifin Audu shima Allah yayi mishi rasuwa. Gidan a halin yanzu mune iyaye. Yaranmu sun girma harma an aurar da wasu. Shagari ɗan gidan Hindu, ƙanin Shatu yayi aure, Audu ya yanka mishi waje a cikin gida, ya gina ɗaki ciki da falo, suna zaune a gidan. Hannatu kuma tana gaban Hindun tana mata tallah. Ita kuma Zainab tayi aure a nan ɗan ƙauyen dake kusa damu. Sauran mazan kuma na Hindu, biyu daga ciki, sun gaji sana'ar mahaifinsu ta dambe.Auwal kuma bashi da aikin yi sai zaman majalisa, in damina tazo, yana taɓa aikin gona na kuɗi. Yarana kuma yanzu, Shatu dai tana aiki a wani kamfani a cikin Zamfara, Zaliha kuma, Lauya ce, Basira kuma tana aji biyu a jami'a tana karanta kasuwanci. Duk suna zaune a cikin gari, sun kama ɗaki, Shatu na kulawa dasu, kuma sun riƙe mutuncinsu sosai, sun taso da nutsuwa gami da kamun kai. Duk juma'a suke shigowa Ɗanbo, ranar lahadi da yamma kuma sai su koma. Usman kuma kiwo yake yi na awakai, harma ya haɗa garke guda, da a gida yake yi, amma Hindu sai tasa mugunta, kullum saimu wayi gari dabba ta mutu. Saiya tattare awakanshi, ya mayar gidan abokinshi. Daga bisani kuma, wani Alh daya gina gidan gona a bayan gari. Saiya samu labarin irin yanda Usman ya iya kiwo saiya neme shi akan yazo ya dinga kula mishi da kifinshi da yake kiwo, da awakai. To Usman saiya roƙi Alhn nan ya kai awakanshi can gidan gonar, duk yake kulawa dasu, duk wata yana biyanshi. Duk da sana'ar man ƙuli da ƙuli na, na ɗauki ragamar karatun yarana kab. Usman da yaƙi karatun ya nuna mun ga abinda yake so, saina ɗauki kuɗi na bashi, ya siyo akuya, da bunsuru. Kamar wasa, akuyarnan taita haihuwar mishi, ƴan hurhuɗu, tashi ɗaya garke ya haɗu, saiya siyo rago da tunkiya, suma sukaita hayayyafa. Yaran gidan duk sun girma, matan da yawa suna gidan mazajensu."
Ina zaune a tsakar gida, ina baza gyaɗa, Shatu tayi sallama ta shigo, cikin shiga ta kamala, ko ina a jikinta rufe rub. Hannunta riƙe da ƙatuwar leda.
"Mama Aikin gyaɗa kike yi? Bayan kinsan duk ran juma'a da asabar muke yi miki in mun zo. Ki dinga hutawa. Baba Mariya ina wuni, Baba Hindu ina wuni?" Mariya ce kawai ta amsa, Hindu kuwa kunnen uwar shegu tayi da Shatu. Hannatu taja tsaki tace.
"Aikin banza, aikin wofi, bayan munsan komai, ana zaune a binni ana tazubas" wani abune ya caki ƙirjina dajin kalmar da Hannatu ta jefi yarta dashi. Duk da inajin ana jifansu da kalmomi iri_iri, cewar na barsu sun tafi karuwanci a birni, sunƙi aure, sai yawon ɓel_ɓel. Shatu tayi murmushi, ta girgiza kai, dan rayuwar da Hannatu take gudanarwa rayuwace ta abun tausayi. Shatu tace.
"Mama dama tafe nake da baƙo yana waje, yace lallai_lallai shi yana son ku gaisa. Oganane a wajan aiki, kuma muna mutunci sosai, yana yawan rage mun hanya" murmushi nayi, ina kallon Shatu wacce ta zama ƴar gaye, tamkar ba'a tsakar gidannan tayi rarrafeba. Wato shi ilimi har ƙarama mutum kyau yake yi, gashi da sa kwarjini.
Yi maza ki shigo dashi, kaji ƴar nema shine kika barshi a waje?" Dariya tayi mun, ta fita zuwa shigo da baƙon nata. Ni kuma na shiga ɗaki na shinfiɗa mishi ƙatuwar daddumar da Zaliha ta sai mun." Ina zaune sai na jiyo sallamarsu, baƙon Shatu na gaida mutan gidan. Da sallama suka shigo. Cikin girma da karamci muka gaisa, kansa a ƙasa cike da tsantsar jin kunyata. Nace.
Ya sunan malamin? A kunyace yace.
"Sunana Isma'il dama kullum ina cewa ta gaisheki, sai yau Allah ya nufa nace bari dai, inyi tattaki inzo mu gaisa, dan zuwa da kai yafi saƙo." Murmusawa

Please Login or Register in order to submit comment