Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

nayi. Nace.
Zahiri Isma'il. Kuma naji daɗi Allah yayi albarka. Shatu bashi ruwa yasha mana" Fita nayi na dawo tsakar gida na basu waje. Ina zama Zaliha da Basira suka shigo, a jere tamkar tagwaye, komai iri ɗaya suka saka na sutura. Suna ajjiye ledojin hannunsu, suka shiga baza mun ɗanyar gyaɗar da nake aikinta." Buguzum_buguzum Audu ya shigo gidan, bakinshi duk dabzar goro, yana kumfar baki yace.
"Ina karuwar ƴarki naji ance ta tawo da daduronta sun shigo nan gidan ko? Duk lalatar da suke aikatawa a birni bai ishesu ba har sai sun kawo mun daduro cikin gida? Ke wato magajiya harda basu waje." Kallo nabi Audu dashi, raina bai taɓa ɓaci makamancin irin na yau ba. Amma bana son tanka mishi dan gudun kar hakan ya taɓa darajar Shatu. Hindu ta nuna ma Audu ɗakina da bakinta, karab a idanuna. Harya nufi ɗakina, ya dawo ya fisge ledojin da su Zaliha suka shigo dashi ya zazzage. Kaji gasassu, da lemon roba ƙatuwa, da taliya, bushashahen kifi, da maggi, da farin mai, da tumaturin gongoni, da kayan abinci iri iri cimar ƴan birni ya gani sun zubo daga ledar nan. Baki ya rike, ya ɗauko kajin a ƙasa yace."
"Gaskiya naga kin sake, sai walƙiya kike yi. Ashe ribar bariki ake kawo miki. Ke Hindu zo ki tattare kayannan ki ajjiye mun a turakata. Yana kaiwa nan ya wuce fu zuwa ɗakina. Da mugun gudu Hindu ta iso gaban kayan, ko nauyin jikinta bata ji, ta hau kwashe kayan. Ni kuwa adda'a duk wacce tazo bakina furtata nake yi. Hawaye sai suntiri yake yi a kumatuna. Su Zaliha ma sunyi tsumu_tsumu tamkar an watsa musu ruwan zafi." Fisgo Ismail Audu yayi waje. Sai zabga mishi mari yake yi, tamkar ya samu maƙiyi a filin dambe. Jama'a aka taru, dan Audu sai kwakwaso yake ta faman yi, tamkar kaza mai ƴaƴa. Ismail da yaga Audu na shirin illatashi, aiba shiri ya zame, ya fice a gidan da fashashshen baki. Shatu ya shaƙo yana shirin illatamun ita. Kukan kura nayi na fisge Shatu a hannun Audu. Audu daya zuchiya, saiya rufeni da wani irin mahaukacin dukan da ko sanda nake da jini a jika bai taɓa yi mun irinshi ba. Faɗuwa ƙasa nayi hangurarriya ( sumammiya) Ban kuma sanin kaina ba, sai farkawa nayi na ganni a gadon asibiti, tsintsiyar hannuna ɗaure da ruwan bature. Fuskata tayi wani irin mugun nauyi, idanuna ma basa gani sosai, ko buɗuwa basa yi"




[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*


*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*


_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894


*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.


Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻


07068606171
08104335144
08179523215


💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._


*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*


*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_




*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_




*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_




_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_




1 500
2 700
3 1000


_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank


_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._




_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171


*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*


0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171




*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*




_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_






Mrs Bukhari[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU






LAMBA TA GOMA SHA TARA
Saleri:


Musina:
Rayuwa kenan, a kullum inna zauna, sai inta kallon rayuwa, da yanda lamarin duniya ke tafiya, lallai tsarki ya tabbata ga ubangijin kowa da komai. Yanzu yanda muke jin zafin mutuwar iyayenmu da duk suka rasu, suka kwanta dama, haka muma wata rana yaranmu zasu tsinci kansu cikin maraici. Su Baba Hauwa an kwanta dama, mahaifin Yawale ya jima shi kam da rasuwa. Baba Sahura ce kaɗai ta rage. Ita kanta cikin ciwo take sai an kwantar sai an tayar. Yara duk sun zama samari, matan an auradda wasu, daga cikin mazan ma wasu sunyi auren. Awaliyya ta wajena, yanzu malamar asibiti ce, ɓangaren ƴan haɗari. Tana aiki a babban asibitin dake jihar Bauchi. Haka kullum take zuwa ta dawo. Kulu kuwa karatunta iya sakandare ya tsaye, akayi mata aure, danta nuna mun auren ya fiye mata. Naso tayi karatu mai zurfi, amman bata bani haɗin kai ba. Tana aure a nan kusa damu. Kattume ma tayi aure, iyakarta itama sakandare, tana aure a can jama'are. Jamilu kuma manomine babba, dan Allah yasa albarka a hannunshi, duk abinda zai shuga, zai samu albarka mai yawa. Ƙasimu kuma, yana aiki a Azare, a wani kamfanin buga bulo. Mustapha kuma maginine, sai ƴar auta ta Zubaida. Itama da halama tana da burin yin zurfin karatu. Tana ajin farko a jami'ar A T B U nan Bauchi. Tare suke fita da Alawiyya. Sai dai wani sa'in Zubaidar tana zama a ɗakin ɗalibai, musamman in jarabawa ta matso."
Kumatu kuma Saminunta yayi aure, Yawale ya bashi fili a cikin gidan yana zaune da matarshi. Zakiya tayi aure a Kaduna, ta auri wani ɗan uwan Kumatun, hamshaƙin mai kuɗin gaske ne. Kamar dai yanda nake ji a bakin Kumatu da matan gidan kenan. Sauma'iyya kuma tayi auren amma yanzu zawarci take yi, auren ya ƙare. Muttaƙa kuma ya zama ɗan sara suka, sune ɓarayin kaji, da agwagin mutane. Su A'i duk sun aurar da yara. Sai ƴan tsirari da suke gabansu, amma ana shirin kawar dasu suma.


Ina zaune a tsakar gida ina yanka sabulu, Jamilu na ƙirgama wata wacce tazo sari a wajena. Ƙasimu yana gefen wajan ɗakina yana yi mun miyar kuɓewa bushashshiya, nayi tuwon tun kafin in zauna aikin yankan sabulun. Alawiyya da Zubaida kuma sun shiga cikin gari. Mustapha ne ya fito da wankin kayana a hannunshi. Jamilu na ganinshi da kayan ya tashi a guje ya nufi Mustapha, sai kace wani ƙaramin yaro.
"Wa ai wallahi baka isa ba. Gyaran ɗakin da kayi bai isheka ba, saika shigar mun aikina? Aini nake yin wankin duk sati inya taru." Mustapha na dariya yace.
"Amma naga kana taya Inna aikin sabulu, ga masu sari sunzo. Kaga ga wata ma ta shigo" Fur Jamilu yaƙi yarda saida ya fisge kayannan a hannun Mustapha ƙarfi da yaji.
Haihuwa mai rana. A rayuwar gidan Yawale da nayi sam babu daɗi. Amma gashi yau na haifi yara, sun share mun duk hawayena, suna bani dukkannin wata kulawar daya dace. Damuwata ɗaya ce, rashin waiwayarmu da Idi baiyi ba, sama da shekara ashirin da biyar, wannan itace kaɗai damuwata. In aka cire wannan, bani da wata damuwa da take damuna sam. Girgiza kai nayi nace.
Kai Mustapha tawo ka ƙirga mata, bar mishi aikinshi kaji. Ƙasimu sannu ɗan albarka"
Kumatu taja wani tsaki mai ƙarfi. Ni bansan ma ta fito ba, dan mu kaɗaine a tsakar gidan. Muttaƙa ne ya shigo a guje, ya bangaje Kumatu ta faɗi ƙasa warwars shi kuma ya shige ɗakinta."
"Wayyo hannuna, wayyo ƙafata" Da sauri na miƙe tsaye.
Kai Ƙasimu zo ka ɗaga Yadikkonku maza. Sannu Kumatu."
Da sauri Ƙasimu yaje ya ɗagata. Fadawan mai gari ne, suka shigo gidan da zabga_zabgar dorunanrsu.
"Muttaƙa muka biyo, kuma munga shigowarshi. Dan haka a fito mana dashi" Tsurewa Kumatu tayi. Ai su A'i iyayen gulma anajin haka sai gata ta fito tsulum.
"Bayin Allah ko me yayi haka, kuka biyoshi da waɗannan murtuka_murtukan dorunan? Kuma yana shigowa ya haure danga ya dire bayan layi" Cewar Kumatu kenan wacce take riƙe da hannunta da nake tsammanin zata iya samun tsagewar ƙashi tsabar buguwar data yi. Ni dai ina tsaye ina mamakin Kumatu yanda duk ta gurɓata ma yaranta kab rayuwarsu. Haka fadawannan suka tafi, bayan sun faɗama Kumatu, akuyar mai gari suka sace. Kuma duk inda Muttaƙa ya shiga a ƙauyan zasu nemo shi. Suka fita suka barta da borin kunya. Sai zage zage take yi, harda kuka, ga hannunta dake ta faman zugi.
"Wallahi ni nasan hannu akasa ma Muttaƙa amma ba yin kanshi bane. Allah ya toni asirin duk mai sa hannu akan lalacewar yaronnan. Baƙin ciki akeyi mishi, anga ya taso da ƙarfi." Tsaki naja, nayi zamana naci gaba da aikina. Yarana bayan duk sun gama mun aikina, sai kuma ko wannensu ya nufi wajan sana'arshi.
Da yamma ina zaune ina haɗa sabulu, Yawale ya shigo cikin gidan da leda cike da cefane. Ya miƙa ma Kumatu.
"Ki gyare kayan miyannan Kumatu, kiyi mana jar miya. Kazar wajan Sauma'iyya ki yanka mana ita asa a miyar. Zan bata kuɗin. Bakinane sam babu daɗi so nake inci wani ɗan abu mai galmi, kwana biyunnan bana jin daɗin jikina, kasala da na damuna, gashi mamana na gefen hannun dama ya soma damuna da ciwo fa." Yawale na kalla nace dashi.
Sannu da dawowa Malam "
"Yauwa Musina ya kasuwar Dai"
Alhamdulillah" Ina faɗin haka nayi shigewata cikin ɗaki. Tuwo na zuba, da miyar kuɓewa taji naman rago, gashi naman yayi laushi. Ina ci ina shima yarana albarka. Jamilu ne yayo Sallama ya shigo. Hannunshi riƙe da leda cike da lemon taba_taba. Yasan inason taba_taba sosai musamman manyan da suka yi jawur a bishiya.
"Uwo ga lemon taba_taba na sayo miki. Bari in ɓare miki. Zama yayi a gefena ya soma ɓare mun.
"Uwo waini ya batun maganar Auren Yaya Ƙasimu ne, ni ranar Alawiyya na bani labarin wai kinje gidansu yarinyar da zai auran. Kuma magana ta faɗa, har Kawu Jamilu yaje ankai sadaki"
Gaskiya ne. Iyayenta dai sunce a bari sai watan cika ciki, in Allah ya kaimu. To Kawunku sun shige gaba anyi komai, an biya sadaki, dan Babanku yace bazai sa hannunshi ba. Lokaci kawai muke jira. Inason in samu Babanku da batun inda shi Ƙasimun zai zauna. Ƙila ya taimaka ya yanka mishi guri a kusa da Saminu. Sai Zaidu ya gina mishi. Jamilu yace dani.
"Uwo Baba Kumatu bazata taɓa barin Baba yayi mana abun arziki ba. Ita fa so take yaranta ace su kaɗai suka mallaki dukiyar Baba, gado ma dan tasan dole a raba da mune, kinsan da bazata yadda a raba da ƴan ɗakinnan ba. Amman ga shawara Uwo. Wannan filin nawa na unguwar madaki, mai zai hana Yaya Ƙasimu ya gina, yayi zamanshi acan kamar zaifi ko? Kuma filin yana da girma, dani da Mustapha duk zai ishemu muyi gininmu acan. Kinga shikenan kema saimu maidaki can kiyi zamanki tare damu, kema ki samu farin ciki. Amma mai kike gani?" Shiru nayi ina nazari. Abunda Jamilu ya faɗa gaskiya ne. Kumatu ba zata taɓa bari Yawale ya yanka ma Ƙasimu fili ba. Alhamdulillah yarana kansu a haɗe yake, kuma Jamilu yana samun kuɗi sosai akan amfanin gonarshi da yake siyarwa. Banda hatsin daya cika mana rumbu dashi, banda wanda yake raba ma matan gida da maƙota. Yanzu haka yana da gonakai biyu daya siya, ɗaya yana noma shinkafa, ɗaya yana noman riɗi a ciki. Banda gonakai na haya da yake haya. Dan ƴan uwanshi suna taya shi noman, harda su Alawiyya duk suna taimakon ɗan uwan nasu.
Maganarka gaskiya ce. Banso suka san da wannan filin ba ma Jamilu. Amman kamawa tayi. Allah ya saka maka da alkhairi. Bari ya dawo sai in faɗa mishi, a samu a hankali a soma gini.
Ai kuwa hakan Akayi. Ko da Ƙasimu ya dawo, saina zaunar dashi na labarta mishi abunda muka tattauna da Jamilu. Duk sunji daɗi kuma sunyi na'am da shawararshi. Ba'a wani ɗauki lokaci ba Ƙasimu ya soma gininshi. Labari dai ya zagaye harya faɗa kunnen Yawale. Ranar afujajan ya shigo cikin gidan. Yana kwaɗa mun mugun kira. Saida gabana ya tsinke ya faɗi. Buzu_buzu ya shigo da uban gemu"
"Da gaske ne, Ƙasimu ne yake gini a unguwar madaki?" Murmusawa nayi nace."
E shine, Jamilu ne ya bashi filin ya gina iya inda zai zauna da iyalinshi" Ƙuta Yawale yayi yace.
"Duk girman filinnan na Jamilunne, ko iyakar inda yaba Ƙasimunne nashi? Kiyi magana mana, sai wani murmushin ɗaukar rai kike yi" Ai Kumatu na jin haka zuruf ta miƙe ta baro, ɓarzar dawar da take yi ta matso kusa da Yawale. Kallonsu nayi dukka nace.
Duka filin nashi ne, ai wannan ƙaramine ma daga cikin filayenshi, banda gonakai daya mallaka" Ba Kumatu ba ba, har Yawale saida ya kaɗu da abinda yaji nace, take ya soma kumfar baki.
"To baki isa ki raba mun kan yara ba wallahi. Duk ƙoƙarin da Kumatu ta dinga yi tun yaran na ƙananu dan ganin ta haɗe kansu, kinƙi yarda. Yanzu sabida kinason duniya ta zageni, wata na ya kama a ƙauyannan ace na kasa ba yarana fili suyi gini a gidana, saida suka je waje, shi yasa kika amince musu su fitan ko? Sabida munafukace ke ƴar iska, har yarona ya mallaki irin waɗannan uban kadarorin ace ni ubanshi bani da labari? Fili tabkeken gaske, wanda mai gari ne kaɗai yake da irinsu. Hawaye ya soma zubarwa. Kumatu ta cabke da cewa."
"Ka dena kuka Malam, Ai Musina bata ƙaunar zaman lafiya, shi yasa kullum cikin cusa ma baƙin ciki take. Yawale yace
"Dake da yaran naki duka, ina son ganinku a turakata bayan sallar isha" Wucewa yayi yana share hawayenshi. Girgiza kai kawai nayi na koma ɗaki abuna. Bayan sallar isha duk muka hallara a turakar Yawale, da yarana da yaran Kumatu.








[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_*


*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*


_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894


*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
[27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.


Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻


07068606171
08104335144
08179523215


💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._


*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*


*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_




*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_




*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_




_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_




1 500
2 700
3 1000


_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank


_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._




_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171


*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*


0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171




*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*




_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_






MRS BUKHARI
[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI
GAWURTATTU UKU






LAMBA TA GOMA SHA TAKWAS:


Hawayene suke surnanowa ta gefen idona, suna sauka a matashin da kaina yake. Yau ni Audu ya daka a gaban yarana, da girmana yasa hannu yaimun dukan da har saida aka danganani da asibiti? Lallai na yarda Hindu ta shiga ta fita, ta cusa ƙiyayya mai ƙarfi a tsakanina da Audu. Duk da shima yana da nashi halin muguntar. Dan tun kafin Hindu tazo yake bani kashi. Shatu ce ta juyo, sai muka haɗa idanu. Kuka ta fashe dashi, wanda na kasa tantance na menene.
"Mama sannu kin farka? Basira maza kirawo mana likita, kice ta tashi. Jiki a saɓule Basira ta fita. Da idanu kawai nake binsu, ko ina ciwo da tsami yake yi mun a jikina.
Ina Usman Shatu?"
"Usman, yana gida, Kawu Ɗan lami yana jinyarshi, Shazili ya ƙarya mishi mishi hannu." Wasu irin hawayene masu ƙarfi suke ta ƙoƙarin makanta ganina. Har harshena yana sarƙewa nace.
Me ya haɗa Usman da Shazili, har abun yakai yake son durƙusarmun da yaro? Allah kana gani." Zaliha tace.
"Sabida ya riƙe hannun Baba sunyi kokawa, yana ƙoƙarin ƙwatarki, shine Shazili ya ɓalla hannun nashi. Kuma suka rufar mishi da duka, shi da su Yaya Shagari, da Auwalu. Yanzu haka mun shigar da ƙarar Baba Hindu, da shi kanshi Baban, da Shazilin. Kuma ni kotu zamu shiga. Zamu kwato muku hakkinku, kuma duk wani hakki da Baba ya tauye mana, zamu nemi kotu ta kwato mana hakkinmu. Lokaci yayi da baza mu iya zura idanu Baba da Hindu suci gaba da takaki ba. Ɗaukeki daga gidan zamuyi ma." Mari na dallama Zaliha, wanda saida yasa ta miƙe tsaye a zabure. Take tausayinta ya kamani. Nasan yarana sune gata na, na gode ma Allah daya bani aron lafiyar da na dinga neman kuɗi, badan komai ba, sai dan in haskama yarana hanya. Haƙiƙa ni kaina na ƙudurce a raina, ƙarshen zamana da Audu yazo kenan. Sai dai bazan so yaranshi su jashi a ƙasa ba. Duk lalacewar masa tafi ƙarfin kashin shanu.
Uban naku da matar uban naku, da ƴan uwan naku kuka miƙa sunayensu hannun hukuma? Ashe boko da sanin ƴancin kai shima hauka ne? Albaka nake fata kuyi a rayuwa, fatana ku rabu damu lafiya. Wannan jikin ya saba da wahalar Audu tun kafin kuzo duniya. Ku yi haƙuri ƴaƴana ku janye, in dai harni na tsugunna na haifeku." Basu da yadda zasu yi, dole suka ce dani sun janye. Kwanana shidda a asibiti aka sallameni. Babu laifi fuskar tawa ta ɗan saɓe. Kai tsaye su Zaliha suka wuce dani gidan da suke zaune. Suka kaini har gidan wata dattijuwa data kasance uwar ɗakunsu. Nayi ta binda da godiya. Muna zaune da daddare a falo, muna cin gashashshiyar kaza. Yarana sai jana da hira suke yi, burinsu suga ina walwala. Amman ina, sai dai na samar musu ƙirƙirarren farin ciki, badan yaudaraba sai dan in basu nutsuwa. Kwana na biyu a wajansu, muka dawo gida. Matan gida, da maƙota sai aukin sannu suke yi mini. Masu gulma nayi, masu zunɗe nayi. Hindu kuwa muna haɗa idanu ta fashe da dariya, ta shige ɗaki tana wani rausaya sai kace yarinya. Ɗakin da Usman yake jinya muka shiga. Yana zaune ana shafa mishi kitsen damo a hannun nashi. Ɗan Lami yana gefenshi. Sai aukin sannu muke ma juna ni da Usman. Saida mai maganin ya fita, Ɗan Lami ya faɗa ni da faɗa.
"Ke wacce iriyar shin me ruwa uku ce ( Sha_sha_sha) Yara suna son kwato miki darajarki, amma kina gwalesu. Kinfi sha'awar ciwon zuchiya yayi ajalinki kenan? Ya zama dole a shigar da ƙararnan. Dan wallahi abun ya isa haka tura kuma takai bango. To bari kiji abunda yake faruwa tun ranar da aka fita dake jina_jina a gidannan. Audu har fada yaje, ya bada sanarwar duk saurayi, ko tsoho, ko dattijon da ya shirya aure, ga yara a gidanshi kyauta, sadaki kawai za'a biya. Ba wannan bane abun mamakin ba. Wallahi har aka kwana aka wuni, babu wanda yace yanason waɗannan yara. Sai gulmace_gulmace aketa faman yi a gari, wai Shatu ta kawo daduro har gida. Hindu ta dinga bi gida_gida tana sake tabbatar ma da mata cewar kama Shatu akayi da daduro a ɗakin mahaifiyarta. Jibi abinda suka ma ɗanki, ke kanki jibi fuskarki. A wannan karon dole Audu ya sakeki." Goggo Rakiya wacce ta jima da tsaiwa a dokin ƙofa, kuma a kunnenta akayi bayanin komai tace.


Please Login or Register in order to submit comment