Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

"To wannan karan aikin akwai wahala amman kuma akwai damin kuWaWi wata ila kuWin da zan baka ka daina aiki ka zauna sun isa ka are rayuwarka"

"Wani aiki ne wannan haka, munfa kashe, mun gurgunta, kuma mun nakasa, ai babu wanda yafi wannan aikin"

"Wannan karan gwamnati zamu taSa Breaker, Labarin kumai ta bashi sannan ta ara da cewa hidimar tana bukatar tunani da sanin yanda zamu fuskanci abun, zuwa yanzo dai zan barka kayi tunanin ya, ya kamata muyi da shi, sannan nima zanyi nawa daga Sangare na idan muka gama sai mu Wura a sikeli wanda yafi sai mu dauka"

"Shikinan Babu damuwa"

"Zan wuce sai munyi waya"

"Ba damuwa, amman Wan yiman wani abu nan mana"

"Muje cikin mota"

Binta yayi a baya yana tafiya yana rangaji kamar zai kefe, har wani tsalle yake kamar zai tashi sama, idanuwa ne suka kuma kan Laila da _breaker_ dan duk wadda zaka gani da shi to akwai aikin da zai mata dan shi babu aikin da baya yi inda mummuna ne.




*_Ana tare ai....._**KASAITATTUN MATA*
_(Labarin Mata Ukku)_


*NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION.*


_Mallakar._
*BILKISU BILYAMINU*


*_I never worry my self on loosoling what I want, because everything is written in the book that no eraser, can erase it, and it is already destined. For that, I will always say ALHAMDULLAHI._*



*41*



Driven take hannunta na cikin na Minal, tana ara jaddada mata Winbin san da take mata a asan zuciyarta sannan kuma ta kara bayyana mata zata iya kumai domin ta, cikakkiyar gamsuwa ce ta dira a zuciyar Minal kuma zuwa yanzo ta tabbatar Nuwaira zata iya Mallaka mata kumai, wayar Nuwaira ce tayi ringin, hannun Minal ta saki sannan ta Wauke wayar ta duSa Hajiya Asama'u ta gani a saman screen din wayar, Wauka tayi daga bangaranta tace"Hajiya barka da warhaka"

Daga can Sangaran Hajiya Asama'u tace"Ina fatan Kinsan da mitin din yau ko?"

"Kinga kuwa na manta, amman insha Allahu zan shigo yanzo babu daWiwa"

"Nuwaira bansan mai kike nufi ba da kwata kwata bakya san zuwa meeting yan kwanakin nan, ku kin tare wajan wannan yarinyar da naga kin tura photan ta a group din _KASAITATTUN MATAN HARKA_"

"Kada kisa wannan a matsayin dalili, zan dai shigo kawai din"

"A shigo lafiya"

"Aha"

Kallan Minal tayi sannan tace"Baby zamuje wani waje kafin muje club din, but am sorry minti kaWan zan Wan Sata wajan ba wani daWewa zanyi ba tunda ina da kudurin ganin farin cikin ki"

Murmushi Minal tayi sannan ta kauda kai tana kallan waje yanda mutane suke hada hadarsu da yanda mahaukatan motoce ke wucewa, wata matashiyar budurwa ce tazo ta gittasu cikin wata _COROLA LS_ ash colour, sannan ta duWe da wani faskeken gilashi wanda ya kusa mamaye fuskarta kwata kwata babu Annuri a fuskarta, Nuwaira ce ta waiga domin ganin me Minal take kallo suka yi ido hudu da Ummi Harka, kallan tsana Ummi harka ta wurga ma Nuwaira, baki Nuwaira ta taSa sannan ta kauda kai daga bisani kuma ta Waga glass ya rufesu duka, sannan ta ara speed din mota ta wuce ta da wani irin gudu ta figi motar, ga alama tashi sama zatayi.

A wata anguwa wadda babu yawaitar mutane Nuwaira ta shiga haka ta dinga sharara gudu cikin unguwar har ta kai wani atan gida mai kyau iyakar ganin mai kallo, horn tayi wata mata ta buWe, Nuwaira ta shiga, motoce ne har babu iyaka a wajan, da yar Nuwaira ta samu inda ta tsafa motarta sannan ta kamu hannun Minal ta sakar mata kiss, tace"Bani minti kaWan Baby ba dadewa zanyi ba"

"Ok, Auty au.. Sweethoney kada ki daWi" ta faWa cikin shagwaSa, sosai ta tafi da dukkan tunani da natsuwar Nuwaira, baki Nuwaira ta lasa sannan ta kai mata raruma cikin rionta sannan ta samu sauki a sassan jikinta, da kyar ta Wan raba jikinta da na Minal bawai dan yanayin ya gundure ta ba sai dan babu yanda zatayi kawai.

"Zan dawo yanzo"

"Sai na ganki, amman kada ki manta ki kular min da kanki"

"As you wish, baby gal"

Fita tayi sannan ta rufe ofar har ta tafi kuma ta dawo ta buWe tace"kiyi game da waya kafin in dawo kada ki zama boring"

"Ok, amman bansan password Win ba?"

"Saka sunanki, nasan zai buWe"

Rufe motar tayi sannan ta tafi, bayan ta rufe motar, bincike Minal ta fara a wayar Nuwaira da message ta fara wasu maganganun bata iya karantawa, bayan ta gama da Message ta faWa whatapp shima taga abubuwan na bugun zuciya kasa arasawa tayi domin abubuwan sun girmi tunaninta, sannan kuma tana mamakin muguwar rayuwa irin ta Nuwaira, dai dai saitinta akayi parking cikin yanga da yaui ta fito daga motar sannan ta rufe bayan ta Wauki wata yar aramar jikka a hannunta, duk Minal tana kallanta, Wan tsayawa tayi dai dai saitin Minal murmushi mai tsada ta sakar ma Minal sannan ta wuce, yanda take tafiya minal ta waiwaya tana kallo, murmushi tayi tana ayyanawa a ranta idan ta zama hamshakiya kuWi suka zauna mata yanda zata fara wulakanci da rayuwa.

Katan falo ne wanda zaici mutane babu adadi, amman duk girmanshi an awata shi da kayayyakin awa na kece raini, matane hamshaai kuwacce ka kalla kasan kuWi sun zauna a jikinta da kayan da ke sanye a jikinta zuwa kunne da wuyantu, kujera Waya itama Nuwaira ta samu ta zauna sannan ta Wura afa Waya kan Waya, tana are ma kuwa kallo cikin falon, Hajiya Amina Waya daga cikin matan da suke san Nuw 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~aira kamar su mutu, ta tashi daga inda take ta isa wajan Nuwaira Wan hannun Kujera ta zauna bayan ta shafi kumatun Nuwaira sannan ta ara da cewa"Bansan me yasa kika kasa zama waje na ba Nuwaira bayan na Mallaka maki dukkan kumai na rayuwa, idan akwai abinda kike so ki faWa mani zan baki kuda rayuwa ta ce"

Kai Nuwaira ta kauda sannan tace"Aunty Meena ya kamata kisan a'idata da doka ta, ban wata ukku da mace, duk san da nake mata ku take sona sai an hakura da harkar, to ke na baki cikakkiyar wata huWu duk dan ina tausaya maki, nasan kinyi amfani da kuWin ki da tunanin ki da iliminki wajan saye zuciya ta, kuma na baki, Soo please Aunty Meena ki barni haka mana"

Murmushi tayi domin babu yanda zatayi tace"Ok Nuwaira babu kumai nagode da lokacin da kika bani"

Tashi tayi ta kuma kujera ta zauna dan ta kwana da sanin zallar rashin kunya irin ta Nuwaira, a kaf majalisar babu wanda take iya ragamawa zata taka kuwa ta dama kuwa bata da damuwa, baiwarta ce haka.




*_Ana tare ai....._*[7/23, 9:04 PM] prince_s_square: *KASAITATTUN MATA*
_(Labarin Mata Ukku)_


*NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION.*


_Mallakar._
*BILKISU BILYAMINU*


*_Even if you hear a bad story about me, understand there was a time I was good to these people too. But they won't tell you that._*



*44*




"Wai ya kike san aikin ya kasance, dan ga alama wannan aikin zaki bamu wahala Hajiya Laila"

Murmushi ta aje mashi sannan tace"Aiki nake da muradi mai kyau, amman akwai abubuwan da ya kamata mu tattauna yanzo ba anjima ba, dan a wannan karan bana san a samu matsala ku mis ala zarratin dan ba da wasa nake san ayyukan su wakana ba"

Wayarta ta jawo sannan tayi Wan wasa asamanta, arar shiguwar message Breaker yaji a wayarshi, dubawa yayi sai yaga Alert na tsabar kuWi naira dubu Wari biyar, zaune cikin akwatin kuWinshi, idanuwanshi ya aje cikin nata, murmushi ta aika mashi sannan ta Waga girar, saman ido tace"Wannan sumin taSi ne, zaka samu ninkinsu idan kayi yanda ya dace, nasan baka da matsala, na bar maka duk yanda abin zai kasance, abinda dai kawai na sani a kuya mata hankali yanda ya kamata, shi kuma ka barman shi zan kuya mashi hankali, inafatan ka gamsu da bayani na?"

"Baki da matsala Hajiyata"

Murmushi suka ma juna sannan ya tashi ya tafi itama ta tashi ta nufi cikin club Win, walba biyu tayi oda na ruwan kurawa, sannan ta harWe saman kujera tana kurawa lokaci lokacin, wayarta ta ara Waukuwa ta danna kira daga Sangaranta tace"Beauty ya kk?"

Daga can Sangaranta aka amsa mata da"Kumai lafiya Laila, kin shigo kinan, sorry abubuwa sunsha kaina har na kan manta kaina fa Laila a wasu lukuta yasin"

"Naga Alamar hakan ai, to meye labari?"

"Akwai labarai wallahi, but yanzo dai ina hanya zan kuma gida zan maki waya dan inasan ki bada mota cikin motoce na Salim ya kawo mani, kamar ina da buatar ta"

"Ok baki da damuwa Angel"

Murmushi ta aje mata cikin wayar sannan ta kashe daga baya tana tunanin hanyar da ya kamata ta bulluma lamuran nata abubuwan suna mata tsaye a wasu lukutan, amman wannan karan tana da yainin saita Sata mashi dukkan wani plan din shi, dan ba kalarta zai wulakanta saboda matarshi ba, ara kora barasar tayi sannan ta kunna karan taba sigari zua tayi sannan ta fesar, yanda hayakin yake fita cikin warewa abin zai ba daya daga cikin mutanan wajan sha'awa kallanta, ta aje a saitin wani matashi mai kyan gaske sannan daga gani kudi sun zauna mashi, signa ta mashi da ido, to daman dan duniya shi yasan makwancin dan duniya abokinshi, shima ido Waya ya kanne mata, tashi tayi cikin wani irin tafiya take takawa cikin isa da asaita kallanta kuwanne namiji na wajan yake, amman su Kansu sun san bakin rijiya ba wajan wasan makahu bane, saman club din ta hau ta kama daki sannan ta sauku ta kuma bisa binch din da ta zauna cup ta ara cikawa ta kura, aramar pus Winta ta Wauku samfarin HTZ, biro da Wan aramin paper ta rubuta room 25, 11:00pm dott.... Tashi tayi bayan ta haWa kayanta ta nufi inda hamshain yayawan saurayin yake ta aje mashi takardar a saman abin zaman da yake, sannan tace"waiting you"

Wucewa tayi ta fita daga cikin club din gaba Waya, cikin motarta ta fada ta shiga gari.

Wata super market ta tsaya ta shiga ta siya abubuwan da tasan zata bukata a daran, sannan ta kamu hanya ta dawo cikin club din, kai tsaye ciki ta nufa ba tare da ta kalle kuwa ba, Wakin da ta kama ta shiga bayan ta cire kayanta ta faWa bayi domin shiga arashin shawar wanka, da towel ta fito daure a jikinta, dan karamin kuma rike a hannunta tana tsane jikinta, kofar aka turo a hankali daga bisani kuma ya rufe, jingina yayi jikin kofar sannan yana are mata kallo, sosai ya ganu abubuwan da yake muradi a jikin mace, dan a iyakar rayuwar Adel yana san mace mai irji wanda ya wadata sannan yana san ass sosai, dan aramin bakinta ya kalla wanda zai daWin Sumba, murmushi ya aje mata sannan ya buWe hannu alamar ta tahu su kasanci cikin rion juna, kai Laila ta kauda sannan ta Wan dage afa Waya ta Wura saman stool din dake gaban madubin, dan farin Wankanfanta ya bayyana, sannan cikin wani irin yanayi tace mashi"Zauna mana, ai ni na Wauku ka ba kai ka Wauku ni ba, Niki da alhakin yanda zanyi da kai"

Murmushin gefen baki yayi saboda yasan yau ya haWu da gwana a wajan bariki, ga alama bata san ku shi din waye ba shiyasa take aje mashi maganganun yanda ta ga dama, bayan baisan idan aka bi daga daga da ubanshi take shanawa, dan su abukan shakatawar alhazan bariki ne, saka hannuwanshi yayi cikin aljihun wandanshi sannan ya ara balance jikin kofar ya shanye idanuwanshi wanda a lokuta da dama yake aje ma an mata tabo a kasan zuciyarsu da kalar wannan yanayin nashi idan akayi duba da zallar kyan da Allah ya halitta musamman a tattare dashi, sannan yanayin bakinshi ya bada wata kala saboda yawan shan taba sigari da yake yawanyi, a rana yakan zuke kwali ukku idan ma yana jin garas yana fin haka ya kai huWu haka.

Murmushi ya ara aje mata a saman fuskarta sannan yace"Hajiya yanzo ni ke kika Wauku ni kinan?"

"Yes, kuma biya zanyi, kana da tsada ne?"

Hannu ya taSa sannan ya tako ya zu dai dai inda take hannu yasa ya Wauke afar data dura saman stool din sannan ya zauna sama bayan ya maida afar tata saman cinyarshi, fuskarta ya shafu sannan ya ara aje mata murmushi da yasa Laila bashi wani matsayin a duniyar bariki, a zuciyarta take jinjina yanda ya kware da iya satar zuciya idan akayi duba da yanayin anantar shekarunshi, kuda zai girmeta bata tunanin zai wuce da shikara Waya, yaro ne sosai.

"Ni namijine mai tsada, amman ba yanzo zaki biyani kuWin ba sai kin tabbatar da tsada ta"

"Idan kuwa haka ne, zan jira inga jarumtar taka, dan ga alama kana jin kanka wata tsiya"

Murmushi ya ara mata, bayan ya gama fahimtar wannan a barikin mamace, dan yaga tana taama da yawa, bayan kuma shi ba wata tsiya bace a wajan shi idan aka juna da manyan matan da suke nemanshi da kuWi ma amman baya zuwa inda suke, zai kureta kudan wannan jin kan nata, sannan zai jikata da naira da zata tantance ba irinshi ake ma daukar sakarai ba, dan Dad din shi ba aramin mutum bane, a kaf Kaduna babu na sama dashi a ruwan kudi da kumai ma.

Towel din jikinta ya janye, sannan ya tsora mata ido, sosai kumai na jikinta ya tafi da dukkan tunaninshi, yana san kumai da Allah ya halitta a jikinta, asan lebe ya lasa sannan ya ta shi ya kuma saman gadon, daga kumai da Laila take buata ga namiji ta hango shi jikin Adel, saboda yanda ya fara sarrafata da kalolin wasan in da tun da take shage L Winta bata taSa samun wanda ya caza kwakwalwarta da tunaninta haka ba, amman gashi wanda take ma Waukar yaro yana wasa da tunaninta da kumai na daga gareta, a haka ta bashi lambar yabo inaga an tafi inda ake banbancewa sosai, itama ba'a barta a baya ba ta gwada iyakar tata fasahar wajan ganin ta tabbatar da gamsuwarshi da kuma banbancin dake tsakaninsu dashi, a hidimar tana mashi kallan yaro arami yana mata kallan zaki raina kanki.

ShuWanWun minti arba'in suka Wauka suna gamsar da juna na daga kalolin motsa buatuwa, sannan kumai ya fara kankama iyakar tunanin Laila bata hasasu wani namiji daya iya kauda bukatan ta kamar Adel ba, wata ila dan lamuransu sunayi dan kuWi bawai dan jin dadi ba, wannan dalilin yasa tayi alkawarin Waukar duk wani nauyi na Adel indai za'a dinga buga irin wannan game din, dan ba kadan ba ta yaba kuzarinshi, bayan kumai ya kammala ya jawota jikinshi a hankali ya raWa mata"Ya dai Hajiyata?"

Kanta ta ara chusawa cikin kirjinshi wanda ya tanadar da gashi mai kyau da santsi, a hankali ta fara bin yayyawar farar fatar jikinshi mai santsi da shee, tana shafawa, idanuwa ya rintse yana kara jin zai iya mafiyen exercises Win da yayi yanzo, dan ba kaWan ta hadu ba, ba zaice bai taSa haduwa da mata masu ni'imatu irin tata ba, amman ya daWi bai haWu da mai juriya irin ta ba, sumba ya aza saman goshinta sannan ya lalibu kunnanta bayan ya gama hura mata iska da wasu kalamai wadan da su suka san mai suke cewa, yace"You need more?"

"If you insists"

asan baki ya cije sannan yace"I need it"

Kirjinshi ta shafo sannan tace" you are welcome"

DaWi yaji a ranshi da zai ara dirzarta dan ta gane shi ba yaro bani kamar yanda take tunani, ara kumawa second round akayi, ga alama Laila ta Wauku hanyar raina kanta kamar yanda yayi alkawari a cikin zuciyarshi, hidimar ba da wasa ake yinta ba tun abun na burge Laila har ta kuma tana fadin"Please na gaji fa"

Dariyan asan makushi yayi sannan yace"Sorry in minute yanzo"

Wuya ya bata san ranshi abubuwan an aikata su hadda na gayya sannan ya sarara mata, ga alamu Laila ta raina kantan dan ba aramin wankarta yayi ba, dariya yayi bayan ya janye jikinshi da nata ya shiga bayi ya sakar ma kanshi ruwan sanyi, idan akayi duba da yanayin zafi ne, wani daWi yake ji a kasan zuciyarshi da ya samu nasarar bayyana mata shi ba yaro bane kuma ba sakarai ba kamar yanda tayi tsammani, bayan ya gyara kanshi ya Wauru towel ya fito, sumar kanshi mai santsi da sulbe ya girgiza yana mata kallan kasan ido, ruwanne ki sauka a jikinta daga lakwas din da tayi yace"Baby yane, akwai damuwa ne, ko you need me again, dan ni ban gaji ba?"

Harara ta wurga mashi sannan ta tashi da kyar take iya tafiya, isa yayi inda take cak ya sungumeta ya kaita bayin yana mata dariya asa asa, na an tashi 1-0, ruwan ya haWa mata mai Wumi sosai sannan ta shiga domin gasa jikinta fita yayi sannan ya kuma saman gadon ya kwanta, agogon hannunshi samfarin Rolax ya duba lokaci 1:17am, yana san tafiya gida amman kuma yana san ara Murar wani abu jikin Laila, so yake sai ya tabbatar mata, kuma ta gamsu ita ba kuwa bace da zata dinga mashi kallan sakarai, rago. wafa yayi sannan ya ara balance a saman gadan.

Fituwa Laila tayi tana Wan Wangyasawa ga alama anji maza, kusa dashi ta wanta dan ku alama bata shirya shan wannan azabar ba, kwantuwa yayi saman irjinta bayan ya cusa hannunshi a irjinta wanda ta tamke da towel din dake daure jikinta, wasa ya farayi dasu sannan ya kafa baki yana shansu kamar ya samu alawa, a tunanin Laila hadda gayya yake sabunta kuwacce sako na jikinta da lungu, lallai mugu ne wannan gayen inba haka ba ya barta haka mana.

Janye hannunshi yayi sannan yace"Nasan yanzo kin zama ok?"

Kai ta daga mashi, dariya ya saka irin ta yan duniya sannan yace"Baby nawa zan biya tunda an tashi 1-0?"

Kai ta kauda bayan ta wurga mashi harara"Na Wauka daWi zamuji amman sai kayi mugunta, wannan ba dai dai bani"

"Easy hajiya, kinfa Waukan aramin yaro ne, shine na gwada maki hidimar tawa ba ta wasa bace, but sorry?"

"Babu kumai, ya wuce but bana tunanin zan ara haWuwa da kai"

"Kin makara ai, dan duk wadda ta Wan Wana Adel she never go away from me, idan kin fahimta ina nufin ke zaki kawo kanki, bawai nine zan nemi ke ba"

Shiru Laila ta yi dan bata shirya cin ubanshi ba yanzo fama take da kanta, tunda ita ta dauku jaraba da kanta, jawota yayi jikinshiyace"bana wana waje amman yau zan wana saboda ke, kinsan me?"

Banza tayi da shi, bai jira ta amsan ba ya cigaba"Kina da juriya kuma ina san mace mai juriya for known dai ana tare, zuwa wani lokaci"

Shiru tayi taki mashi magana, tunani yayi kila tayi bacci, shafa kanta ya dingayi yana hamdala da wannan yanayi da suka tsinci kansu.





*_Ana tare ai..._*
[7/23, 9:04 PM] prince_s_square: *KASAITATTUN MATA*
_(Labarin Mata Ukku)_


*NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION.*


_Mallakar._
*BILKISU BILYAMINU*


*_You don't need a human to tell you that you are beautiful. You are Allah's creation how beautiful is that!!!!_*



*42*



Cikin takun asaita take shiguwa cikin babban falon dake shae da mata mababanta kaloli babu kalar da babu dana kanti da wadan da haka Allah ya halittasu, Waya daga cikin kujerun ta samu ta zauna tana are ma duk wata mace mai ji da kanta kallo idanuwanta ta aje a saitin Nuwaira harara ta ara aika ma Nuwaira wanda bacin tayi saurin Wauke kanta da babu dalilin da zai sa idanuwanta basu faWu ba, sannan ta kara tamke fuskarta bayan ta ja wani mugun tsaki, dariya Nuwaira ta saka wadda daga ita sai Hajiya Amina suka san dalilin wannan takun saka tsakanin Ummi harka da Nuwaira.



*FLASH BACK*



"Ma'u ina masifar san waccan yarinyar amman matsalata da ita bata da kunya wallahi, duk girmanka sai ta tata maka zallar rashin mutunci, bansan ya zanyi ba"

"Wallahi Menunu haka nake fama da ta, kuma masifar farin jini ne da ita, na samu kuWi da ita sosai, amman duk wacce zata Wauketa sai tace tana jin dadin mu'amala da ita matsalar bata da mutunci ne"

"To nidai yanzo ya za'ayi, dan na gaji da Ummi haka nan kuma ba wani iya gamsar dani take ba, ga mugun fadin rai da isa, dan taga daman akwai sulalla hannunta bawai jira take ba"

"Haba Menunu aikuwa Ummi tana Waga maki afa Allah yanda take ita ma babu mutunci har kuka kwashe shekara kuna tare aikuwa kin ciri tuta, daman ni a duk faWin gidan nan su nake kai ma hamshaan matan masu duniya ina laftar na banki"

"Nidai yanzo ki gyara mani kanta kawai, zan bada ku nawa ne, indai zata yadda, kuma Waukarta zanyi gaba Waya"

"awata kin Wauke san duniya kin Wura a kan Nuwaira wallahi ba yar goyu bace, itafa tana da ka'idar da take daina harka duk irin san da kake mata kuwa, ki dai canza wata tunda bazai gagara ba"

"Zan jaraba ni dai"

"Shikinan, zan kawo maki ita anjima"

"Wai ke sweetheart naga duk kin canza mani ku dai akwai abinda na maki ne?"

"Baki mani kumai ba Baby Ummi kawai dai ina san lokaci ne, kuma kinga yallabai zai dawo next weak inasan shirya abubuwa saboda dawuwarshi, zan nemeki ai da kumai ya zama dai dai"

Baki Ummi ta taSa sannan tace"Ok babu damuwa, Allah ya dawo da shi lafiya"

"Ameen baby"

Duk yanda Ummi tasu su Wan taSa harka da Hajiya Amina amman kememe taki bada hadin kai, nunawa tayi a yanzo bata iya yima Ummi kumai saboda haka ta hakura, Sawai dan tasu ba ta hakura ta haWa yan abubuwan data san mallakinta ne ta zuba cikin motar ta, kusa da ita Hajiya Amina ta matsa sannan ta mika mata check na million biyu, kallanta Ummi tayi abubuwa da yawa suka darsu a zucuyarta, amman sai ta basar ta Wauke kai tace"Bana bukatar kudin ki, ki kawai nake buata, saboda haka kibar abunki ina dasu"

Hannunta Hajiya Amina ta kamu sannan ta sanyata cikin rikonta bayanta ta fara shafawa tana bubbugawa alamar lallashi sannan tace"Nasan kina da kuWi Ummi amman wannan kyautar tawa ce, kada kiyi min haka ki amsa kudan farin cikina Baby"

Zuciyar Ummi akwai abinda take kitsa mata a kasan zucuyarta amman bata san ta gasgata hakan, a duk yawan bin matan da ta yi ta daWi bata samu wadda take da hakuri da bautama soyayya irin Hajiya Amina ba numfashi ne kawai bazata iya maka ba, sannan kuma bata takura maka akan abinda baka da bukata, sosai Ummi take masifar santa saboda halayanta na kauda kai ga abubuwa da yawa, haka zalika bata da biye biye ta Wauki waccan ta Wauke waccan idan tana sanka to kai Waya take so har sai kun Sata, sannan zata canza wata, babbar mace ce mai daraja da mutunci a idan mutane da yawa shiyasa take mutunta sirri a rayuwata, zai wuya mutum

Please Login or Register in order to submit comment