Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ajiyar zuciya Wuyanta yake kissing yana Fitar da Numfashi kafin yace"Ya wuce,ammh ki kiyaye,ni banga laifi na anan ba kawai kawai.."Yake fada da alamun haryanzu Abun nacimai Tuwo akwarya.

Dagowa tayi tana Fadin"Toh naji ammh don Allah zan Rokeka alfarma daya..?hade gira yayi kafin yace"Fadi indai bazata hanani jin dadi ba.."ware ido tayi kafin tace"Bazata hanaka ba insha Allahu,dama zance ne don Allah kadaina Satar Fitowa daga fada kana zuwa Shashena,wlh kowa yana kallonka harta bayi da Fadawa suna lura da Abunda kake,kada hakan ya rage maka daraja don Allah kadaina zuwa,In kanason ganina kamin waya sai nazo Turakarka na sameka.."

Wani kallon tara saura kwata yake mata kafin yace"Karma kikara hadani da Allah malama,don wlh bazai samu ba kikama bakinki kawai malama.."Yafada yana sakinta juyawa yayi zai Fice kafin yace"Ki saka ashirya kayan Yaran nan,Gobe in Allah ya yarda Umar zai biyo shida matarsa zai Wuce dasu Nageria suje suyi hutun karshen Shekara gidan Kawu.."Da kai ta amsa kafin tace"Nima dazu mukayi waya da Zafira tace,suma suna nan zuwa hutun karshen Shekara,harda Haisam da Safaru,wacce in tazo bazata koma ba,sai ta haihu.."Dan tsayawa yayi kafin ya waigo yana Fadin"Happy Family kenan can't wait naga Su Dudes an zama iyayan yara"Yafada yana yar dariya,Azeema dake tsaye taga yakara mata kyau batasan sanda ta ruga ta fadamai ba Tana Fadin"Har Abada bazan daina Fadan ni mai sa"a bace..."Dagata yayi sama yana juyi da ita yake Fadin"A"a Pretty bake bace mai SA'A nine mai sa"a dana sameki amtsayin matata kuma uwar ya"yana..."Yafada yana Sauko da ita saitin bakinta ya dora lebenshi yana sakin mata nishi,kamkameshi tayi tana wani lumshe ido,Aliyu ya riga yasan lagonta,bakin kawai ta budemai ya cafki harshenta,yafara kissing dinta in a romantic way,tsayuwa taneman fa gagaransu,ganin zata Fadi ne yasa ya Turata kadan Tafada kan kujera,cikin kwarewa ya bita ya dan Doramata nauyinsa kadan yana kallon Kwayan idonta kafin ya Furta cikin Wani yanayi.." _*PREETY KE TA MUSSAMMANCE...._*.."Yafada kafin ya maida bakinshi cikin nata,suna cigaba Da kissing din juna cikin alamun Fittan hayyaci,Ina ganin haka na Rufe littafina da Birona na juyo ina mirmishi na Fita daga masarautar gabadaya Araina inajin Dole na bar Rayuwar Azeema da Aliyunta hakanan,ina cikin jirgin da zai maidoni Nageria nayi mirmishi nima na Furta.." _MASU KARATU KUMA NA MUSSAMMANE_……'

*ALHAMDULILLAH NIMA MAI RUBUTUN TA MUSSAMMANCE.....*
 

*Tammat bihamdullah Duka duka Anan Na kawo karshen Littafin ALIYU GADANGA.. !Fata kuskuran dake ciki Allah zai dubi Rauni na ya yafemin,Ladan dana samu Allah ya rabamana tare dani da masu juriyan bin wannan littafin Tun daga Farko har karshensa Ameen*

_Godiya ta mussaman ga kungiyata Daya tamkar da Dubu Wato *INTELLIGENT WRITER"S ASSO* ,Allah yakara hada kanmu gabadaya...Sai godiyata zuwa ga Uwata takaina *HAUWA S ZARIA* tare da Diyata,diyar kwarai irin albarka Wato *RAHMA ABDULNASEER NIGER* LADINGOTA😘Sai ke Sahibata *HAFSART MUSTPAHA* know as HAFNAN,tare da my Sisi of life AISHA ALTO TA😘Bazan Rufe wannan littafin batare dana ambaceku ba,domin kunbani daukkan guduwarku akan wannan littafin domin yazo masu karatu yadda yakamata ina rokon Allah ya saka musu da alherinsa,yakuma bar zumunci,Bazan manta da mika Sakon godiyata ba zuwa gareku ba *HASSAN TANKO* tare dakai *HUSSAIN 80k* Bisa yadda kukayi ta jimarin yada wannan littafin kama daga Fbuk zuwa Whattsop,Ubangiji kadai zai iya biyanku ladan Abunda kukayimin Allah ya biya muku bukatanku na alheri...Sai kuma daga karshe bazan manta dakuba masoyana ba Aduk inda kuke,Hakika naga soyayyah da kauna wacce bata yankewa dalilin wannan littafin,godiya ta mussamman ga wadandan gidajen da sukayi ta jimari tare da hakurin bina Tundaga farko har zuwa yau da zamu karkareta irinsu *JANAF NOVELL 1,2,ALIYU GADANGA FANS 1,2,3,4,ZUMUNTA NOVELLA,TASKAR LITTAFAN HAUSA,AISHA ALTO NOVEL,LADINGO FANS,BENECIAL WRITER'S FANS,INTELLIGENT FANS1,2,HAFNAN NOVELLA,AUFANA TRUE FANS,SIS NAJA'ART NOVELS 1,2,FIKIRAR MARUBUTA,TASKAR MARUBUTA,ZAUREN KAHDIJA CANDY * Daga karshe zan mika sakon Jinjina tare da Lambar yabo da kokari wajen zuba comment zuwa wannan sansani ko nace zaure na *AZEEMAR GADANGA FANS* Bakina yayi kadan na mika kalmar godiyata gareku sai dai nayi muku fatan Allah yabiyaku da alheri yakuma bar zumunci har Abada_

_*Kafin nayi muku sallama gawani Albishir din danake tafe muku dashi....Akwai sabon Novel dina da zai Fita kwananan mai Suna MALIKA MALIK..(Sai na Rama..!)..Yakukaji salon,kunji sunan yagirgiza ku ko? ai daga jin sunan kusan cewa za"a zuba iko, takama girman kai tare da isa,MALIKA MALIK bata son komai sai Rayuwar jin dadi,tataso cikin gata da Dukiya mai yawa,tare da soyayyar mahaifi wanda shikadai gareta..,MALIKA MALIK,Bata ganin kowa da gashi harta ko matar mahaifinta wacce take rokonta bata taba mata kallon arziki ba,MALIKA MALIK bata girmama kowani aiki Aduniyan nan sai kasuwanci,Acikin hakane tayi Ratse ga rayuwar wani dan Saurayi wanda yake ci yasha daga Kakin DAN SANDA,ammh Rana tsaka MALIKA MALIK TA zage kakin Yan sanda tas,wands cin zarafin yayimai ciwo,wanda lokaci daya yaji yana bukatar zama DAN SANDA kodon ya nunama MALIKA MALIK ,Iyakarta sai ya Aureta da aikin yan Sanda yakuma Rataye ta dashi har karshen Rayuwarta YAYI MA KANSHI ALQAWARIN...MALIKA MALIK....(Sai na Rama..!)*_

*Yakukaji Abun,koya wannan badakalan zata kasance duk sai kun biyoni cikin Littafin MALIKA MALIK...Ammh ta hanyar Nunamin soyayyar dakukemin da N200 kachal👌Zaki sha karatunki Tundaga farko har zuwa karshe,ina mai tabbatarmiki bazakiyi Nadama ba,sannan ga wani karin garabasa,HAFSAT HAFNAN,gwanarku marubuciyar FATALWAR MIJINA,HIBBATULLAH,KAICHON SO..,Itama Tazo muku da wani lbrin cikin nata salon mai Taken KISHIN MATA💥Haba ai ku daga jin sunan ma basai na tsawaita mgana ba,kusan Abunda ya kunsa,mata ku matso kusa domin ga dama ta samu ta yarda zaki ga yadda ake kishin ilimi,ta yadda zaki kwace mijinki ta Ruwan sanyi babu boka babu mallam,kiga salon kishin wayayyin mata kiga salon yadda ake Rikita miji,kiga salon yadda zaki samu miji atafin hannunki,chai kada na cika ku da Surutu u we all wach dis in KISHIN MATA,Wanda zaki sha karatunki Shima akan NAIRA 200kachal👌ki amfana da Abubuwan da kudin kima sai da rabonki,ga kuma karin garabasa gamai bukatar Siyan biyu KISHIN MATA DA MALIKA MALIK,zai biya N300 kachal👌ammh gamai bukatar Daya zai biya N200 kachal shima...Karku manta gwanayenku ne TAGWAYEN KAWAYEN MASU ABUN MAMAKI... HAFNAN DA JANAFTY KU SUKE FATAN KUNUNA MUSU SOYAYYARKU AKANSU TA HANYAR FARANTAMUSU WAJEN SIYAN SABBIN LITTAFANSU*



_Take Note Koda kudinki sai da rabonki hajiya,biya N200 kachal ki mori Abunda da Dubinki bazaki samu ba...._🙌

*DON NEMAN KARIN BAYANI KU TUNTUBI WADANNAN LAMBOBIN*👇

  09060067488 ko kuma 07065481260

*Janafty...*
*Intelligent writer's asso..*


 
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment