Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://NovelsHQ.com to download more hausa novels visits our site at www.NovelsHQ.com For feedback and support Facebook : https://facebook.com/NovelsHQ Twitter : https://twitter.com/NovelsHQ Telegram : https://t.me/NovelsHQ GANIN IDO 2026🔥 Mamuhgee 1 1st Free page BismillahirRahmannir Raheem. Ya Allah yanda ka bamu ikon farawa lafiya ka bamu ikon gamawa lafiya.AMIN Meeting ne yake gudana a cikin lafiyayyan kebataccen qaramin Meeting room din dayake kamfanin da sukayo tattaki tin daga qasar dayake yaxo attending da kansa sbd mahimmancin Meeting din. Babu kowace irin hayaniya ko daya ko kadan datake iya ratso gurin sbd tsari da tsaron dake hanyar zuwa floor din da Meeting din ke gudana dan mutanen dake cikinsa babu wanda bazaa iya yaqin qasa akansa ba idan wani abu ya samesa musamman fleet ADM dake gurin wanda akansa gabaki daya building din zagaye yake da sojojin ruwa masu karfin gaske sanye da uniforms dinsu wanda zai tabbatar maka da kai tsaye fleet nasu yana gurin dan a matakin da matsayin dayake kai ransa kadai tamkar ran qasa ne gabaki daya. Kowace Meeting da aiki a kamfanin an dakatar da shi tinda ya iso ya shigo kamfanin saiya fice sun samu tabbacin labari me dadi tukuna zasu koma kowane aiki. Tin daga qasan lift na hawa sama navy officers dinsa ne suna tsaye babu wanda idonsa da kunnuwansa da hankalinsa baya kan kowace motsin dake gudana wanda take akai shutting hawa sama sai ya bar building din tukuna. A cikin asalin main Meeting room din duka duka masu meeting din mutum takwas ne sai shine na goman sai personal person nashi da babu yanda zaayi ya kasance a guri batareda ka gansa a gurinba dan haka ake kirasa da fleetShadow sbd idan kanason ganin FLEET ADM saika gansa kusan fiyeda uku kafin kasamu damar ganin ADM idan ya yadda da hakan kenan dan kuwa kaman shine zai baka damar ganin fleet din. Fara Meeting din akai akan wata alaqa me karfin gaske da zaa kulla ta business din qasashen biyu a karan farko tinda ya hau nasa matsayin na fleet admiral na shekaru bayan gwagwamaryar shekaru da qarar da kuruciya a yaqi cikin ruwa da bawa qasa tsaro ta cikin ruwa. Wani irin tsararren nutsatsen asalin turancin America ne yake tashi a cikin dakin dayake cike da ratsa kunnuwan manyan suna saurara suna karban kowane bayani a natse da kwanciyan tareda zallan ilimi da qwarewa akan sanin kare haqqin qasar da kowannensu yake can. Lieutenant commander IMRAN NIFAR Dake tsaye gefen Fleet nasa shi kadaine a tsaye duk dakin kaf sbd matiqar akwai wani tareda uban gidansa baya taba yadda ya zaune sbd tsaro a tsaye yake sai idan su biyu ne kadai yake zaunawa suyi maganarsu sbd yasan babu komai ko kowa dazai iya zama matsala, hannu ya miqa a natse a ga qatuwar iPad din dake hannunsa yana daukan wasu bayanan yayi zooming wasu bayanan da akeyi yana ajiyewa gaban uban gidansa gefen sunansa dake rubuce gabansa inda aka rubuta FLEET ADMIRAL OF THE NAVY RAHEEM HAKEEM JEERAH. LC Imran a dauke hannunsa a natse bayan ajiye masa ya gyara tsayuwarsa yana maida kallansa akan Meeting din daidai lokacin Fleet RAHEEM HAKEEM JEERAH of the navy ya motsa a cikin wata irin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda kamewan datake bayyanarda zazzafan kwarjininsa da girmansa tareda matsayinsa ya dago fararen idanuwansa masu haske da girman da suka fi na matasa da babu adadi kyau da tsari da wata irin daukan hankali da saka faduwan gaba ya sauke akan iPad din yana kallan screen din a natse. Bayanan yabi tsaf ya gama saurara tsawon lokaci kafin kowane babba da kalan nasa matsayin kusan daya dana Fleet din na qasashe daban daban suka fara bayaninsu da fadar nasu hukuncin da tsayayyar maganar duka yana sauraransu batareda dagowa ya kalli kowannensu ba har suka gama gurin ya dauki tsit tukuna ya dago idanuwansu da suka saka kowannensu zuba masa ido sbd asalin namijin da babu tsoro ba shakka ba fargaba ba slow a kowace magana sbd gogewansa a fagen da sai namijin daya cika namiji ne yake iya tsayuwa cak a matsayin. Bude bakinsa yayi yafara jero bayanansa da babu kowace irin tsari irin na kowa a cikinsu sai nasa. Tsit gurin ya sake dauka ana sauraron bayaninsa da muryansa dake tabbatarda tsayayyen namiji ne yake magana sbd kaurinta dake bada bayanin kakkarfan soldier ne ke magana dan kuwa muryansa bata taba nunawa ko bayyanarda shi shi din me shakaru ne dan kuwa har wani amon kakkaurawa muryan ke bayarwa. Koda ya dasa bayaninsa babu wanda bai gama gamsuwa da bayanin ba tsaf dan haka take aka tsayu akan nasa tsarin da bayanin daya saka aka kammala Meeting a cikin aminci da girmamawa aka miqe. LC Imran ne take ya miqa hannu ya dauke ipad din dake gabansa yana basa hanya sbd take ya miqe wainda basu gama zama matsayinsa ba a gurin suka sara masa ya daga musu hannu cikin girmamawa sauran masu irin matsayin nasa kuwa hannu suka miqawa juna a cikin class da wayewa ta wainda suka jiqu a ilimi da gwagwarmaya sunkai matsayin hutu kawai yanzu. Lc imran ne ya isa kofar tini cikin girmamawa da kulawa me zurfi ya bude masa kofar wadda yana isowa ya saka kai ya fice navys biyu dake kofar take suka bi bayansa Imran na gefensa yana fiddo wayoyin fleet din dan ciresu daga flight mode. Koda suka iso elevator an bude musu shi da fleet admiral na qasar china suka shiga tare suna magana a natse sai Lc imaran da navies dinsa biyu dana china din biyu. Koda suka iso qasa securities din sun jeru a shirye tsaf nasa dana fleet Gou minqi take suka nufi qaje aka rufa musu baya babu ta inda babu tsaro dan haka koda suka bayyana a harabar kamfanin take yan jarida dake gurin suka fara daukan hotina daga inda suke tsaye sbd ba daman matsowa securities din a tsaye suke qam da tsaro. Imran ne ya bude masa mota bayan yayi bankwana da fleet m Gou ya shiga motar a natse take aka rufe suka tada motocinsu suka bar harabar gurin kowa da securities nasa. A natse imran ya juyo ya kalli Ubangidan nasa daya dago a natse ya miqa masa wayarsa yana bude baki da sanyin jiki yace 'SIR JEERAH is calling' Wayar ya kalla da wani irin nutsuwa da kamewa yana miqa hannunsa daya ya karba sbd Sir jeerah da duniya ta sani shine mahaifinsa daya haifesa wanda shine tsohon fleet admiral na baya da shima haryanzu duk wani navy soldier yana alfahari dashi dan kuwa yayi jagoranci na gaskia da jajircewa da rashin tsoro da wani irin zafin gaske rashin hkr ko wasa wanda suke gani da karban irin komai nasa a gurin dansa da a yanzu yakeda wata irin kwarjini da zafin dayake daidai dana ubansa. Daukan wayar yayi tareda dorawa akan kunnensa ya bude baki cikeda dukkanin girmamawan da bayan ubangidansa ubansa ne kadai a duniyarsa da mahaifiyarsa suke samun wannan girman a gurinsa dan kuwa shi sedai a girmamasa ba shine me girmamawan ba. 'SIR' Ya fara furtawa sbd kalman daya taso akan kiran mahaifinsa kenan kafin ya dora da gaisuwan girmamawa daga can bangaren aka yankesa cikin nutsuwa da isa da nuna iko da cewa 'Fleet Adm RAHEEM HAKEEM JEERAH inaga yakamata kasan bayan haqqin qasa dayake kanka yakamata kasan akwai wani haqqin daya kamata kasan girmansa, Akwai abubuwan da idan sun zama dalilin fita to baa rasa dalilin dazai saka su zama na shiga, Ina buqatan ganinka komai girman aikin dayake gabanka.' Yana gama fadan hakan ya kashe wayarsa yabar fleet adm na sojojin ruwan da wayarsa a hannunsa wanda yasan koda zai rasa ransa ne saiya tabbatarda yabar umarnin akai gawarsa ta isa gaban mahaifinsa kaman yanda ya bada umarnin son ganinsa bisa umarnin da order da babu wasa a lamarin mahaifinsa ko kadan. Bude baki yayi batareda ya kalli imran ba yace 'SIR na buqatan ganina' Juyowa Imran yayi ya kalli RAHEEM JEERAH din cikin yanayi na son tabbatarda abinda yaji sbd magana ake ta zuwa Nigeria bayan yasan can ne guri na karshe da ubangidansa xai iya zuwa tin bayan binne gawar rabin jikinsa da yayi acan, komawansa na nufin yaga lullubin da yayiwa radadin rashin rabin jikinsa dake zuciyarsa. Numfashi mara sauti ya sauke take yana daga wayarsa dan fara gudanar da shirin tafiyar wadda take SIR JEERAH ne kadai yakai wannan matsayin duk duniya ga FLEET RAHEEM JEERAH. Maimakon ma su tafi masaukinsu kai tsaye hanyar airport imran ya bada umarnin su nufa sbd su koma gida RAHEEM din ya samu shirin wucewa sbd baitaba tafiyar da bai bawa iyalansa daman yin bankwana dashi ba. #MAMUH #BEST LOVE #RAHEEM JEERAH #BEST AGE GAP LOVE #ROMANCE #SIR JEERAH #CRAXY COUPLE CHEMISTRY #GANIN IDO2026 GANIN IDO 2026 By Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummiGANIN IDO Mamuhgee 2 _Pearl Harbour HAWAII_ Audi Q7 ce shiny black da BMW X5 itama shiny black da suke tafiya akan titi da nutsuwa bayan dauko fleet admiral dinsu gaba daya daga tafiyar dayayi wadda babu wanda ya saka ran dawowansa a ranar sbd a jiya yayi tafiyar dan haka ko kafin su taso daga california Lc imran ya kira ya sanar da saukansu dan haka ne tini motocin daukosa din suka zama ready a airport har saida ya iso. Hanyar gidansa aka kama wanda street din yake kusan na soldiers din navy gabaki daya sbd suke da kusan anguwan mataki mataki kowa da gidansa daidai tsarinsa da ikonsa dan haka anguwan take da securities tako ina dan kuwa masu gadin qasar ne a cikinta rayuwansu me matiqar mahimmanci ce kuma qarin samun tsaro da karfin anguwan kasancewan daya daga cikin fleet nasu na qasar yana anguwan da family dinsa wato FLEET RAHEEM JEERAH, Imran akan waya yake tinda suka sauka yana wayoyi da duba ipad yana kokarin fara clearing schedules na fleet da shiryar da duk yanda tafiyar zata kasance a cikin daidai nutsuwa da kwanciyan hankalin uban tafiyar dan kuwa hatta duk abinda zasu buqata a Nigeria kafin isarsu zai tabbatarda samar dashi dan kuwa babu tafiyar da zasu zuwa kowace qasar dabai gama samar da tsarar da komai ba na comfort din fleet. Tafiya mai dan tsayi sukai kafin suka iso gidan dayake dauke da sunansa baro baro a jikin wata kyakkyawar block symbol dake waje babba datake bayyanarda rank dinsa, Securities da soldiers din dake gurin miqewa sukai gabaki daya suna sarawa motocin dawowan tasa aka bude babbar gate din suka shige take aka rufesa ruf kowa na sake qamewa sbd saiya fito ya shige ciki ko zasu iya saukewa dan haka tsit koina ya dauka. Parking motocin akai take soldiers din ciki suka fito suna jerawa suka qame imran ya fito da sauri ya bude masa motar yana matsawa gefe kadan. Kafafunsa dake sanye cikin black santoni leather Oxford shoes ne ya ziro waje a natse tareda fitowa gabaki dayansa take duka soldiers din suka sake qamewa ya taka a cikin wata irin izza da karfin powern dayake riqe da ita ya nufi ciki imran na bayansa a take cikin tasa izzar ta soldiers da Allah yayi musu. Kai tsaye kofar shiga main sitting room na farkon gidan imran ya rigasa isa ya bude masa kofar yana bude baki a natse ya masa a huta lafiya sbd bazai shiga ba a lokacin zaije bangarensa ya tabbatarda kammaluwan aikin dake gabansa na tafiyar da babu shiri musamman tafiya ce zuwa inda gudanar da komai yana nan zai musu wuya amma komai wuyar abu babu qasar da bayajin zai iya komai ko baya qasar matiqar akwai technologies da networks. Yana shigewa rufe kofar imran yayi yabar gurin yana wucewa nasa bangaren dake gidan. Lafiyayyar sitting room ce mai girman gaske dake qasa wadda tako ina luxuries ne amsa kuwwa da zuba sbd tsarin palon da kalar duk abinda yake ciki wanda yake off white da navy blues marasa duhu sosai. Maids din gidan guda uku ne suka fito daga wata hanya me kyau da mirrors ne koina gurin dauke da trays masu dan girma da kyau zasu kama hanyar Dining room na palon su shige hancinsu da idanuwansu sukai girmamman ganin wanda basu taba saka ran gani ba sbd sanin baya gari yayi tafiya kuma idan yayi tafiya baya dawowa da wuri irin haka dan haka suka saurin dakatawa cak kowannensu na dan sauke kai cikeda girmama suna masa barka da dawowa. Bai wani cika jin maganar mata ba sbd kunnuwansa da suka saba jin amon muryan mazan fama dake tabbatar maka da namiji kake magana dashi dan hakanne sam baya bawa maganar mata mahimmancin dama zai jita a kunnuwansa dan baya ma buqatan jin duk muryan da zatai masa magana tamkar iska a kunnuwan yafison yaji muryan da zata taho masa tamkar guguwan tahowan ruwan ocean. Muryan mahaifiyarsa data matarsa saita 'yar cikinsa ne kadai muryoyin matan da sautinsu ke isa cikin kunnuwansa ya jisu a yanda suke amma bayan nasu yanada matsalar jin kowace sauti daga mata sosai. Hakanne ya saka bai amsa ba sbd baima gansu ba sbd daga gefe suke sosai, Kai tsaye hanyar staircase ya nufa ya fara hayewa a kamale Harya isa sama gabaki daya babu alaman ansan da dawowansa dan haka lafiyayyar palonsa dayake hanya daban ya nufa ya shige tareda rufowa ya nufi hanyar bedroom dinsa dayake da tsananin girman da tsarinsa yake daban a kaf gidan sbd ko gadonsa me girman gaske ne da zai iya daukan mutum hudu dan kuwa kusan komai na bangarensa asalin asalin luxury ake magana dan iya girman closet dinsa dake cikin dakin girmanta zaifi wani dakin dan kuwa babu designer brand din da babu a ciki tin daga kan sitirar sakawa dataji bangaren guda zuwa bangaren shoes dinsa da bazasu kirgu ba zuwa watches na gold da diamonds da asalin masu tsada da neckties,da socks da eye glasshouse guda dake jere shima a gefe na designer shades dake daukan ido komai gefensa daban,hatta towels da undies nasa tamkar siyarwa akeyi sai bangaren zallan tirarikansa da tamkar dukiyar gado ce zaa barwa zuria sbd asalin tsadarsu da kudinsu. ********Kofar dayar hanyar ta sama aka bude sbd jin tsit daga waje gabaki daya yanayin ya sauya sbd waso lokutan akanji magana ko hayaniyar securities kadan idan suna exercise ko wani abin nasu amma jin shiru ya sakata leqawa sbd abu daya ne yake saka wannan shirun. Window ta nufa kai tsaye bayan ta tashi daga zaunen datake tana waya hankali kwance. Electric curtains din dake palon nata ta dan taba ta bude tareda kai idanuwanta masu haske ta kalli babbar harabar gidan da wasu ruwa ke gudana masu haske da kyan gani an tsarasu gefe guda na harabar gidan suna saukan ido taga motocinsa a tsakiyar harabar ba inda ake ajewa idan yayi tafiya ba take ta dawo da idanuwanta akan wayarta dake hannunta ta nemo numbernsa ta saka kira taji still a kashe bata shiga. Ajiyan zuciya ta sauke me sanyi tana baro bakin windown ta ajiye wayarta a natse tareda nufar kofar fitowa daga palon nata dayake kusan iri daya dana mijinta amma nata baiyi girman nasa ba. Tana bude kofar ta sako kai waje kamshin MAISON BACCARAT ROUGE 540 ya shiga hancinta wanda tin daga qasa daya keto hanyar babu inda bai bar lafiyayye sanyayye tsadaddiyar kamshinsa ba da itace take sanar da wanzuwansa a duk inda ya doso. Dakatawa tayi tareda lumshe idanuwanta tana jan numfashi me sanyi ahankali tareda saukesa tana jin kowace gaba ta sassan jikinta da ruhinta na sake mutuwa kowace daqiqa na tsananin son mijinta da shine rayuwarta,ruhinta,jininta,bugun zuciyarsa,farin cikinta kuma sanyin idaniyarta. Takawa tayi xuciya cikeda farin ciki da samun nutsuwa ta nufi hanyar palonsa tana sake shaqar qamshinsa. Tana shiga kai tsaye bedroom dinsa ta nufa ta bude ta shige daidai lokacin ya fito daga closet dinsa dake da wani hasken led light masu kyau babu komai a jikinsa sai towel me fadi sosai blue wanda yake daidai iya qugunsa dayake a tsane qam da wani irin karfin dake nuna shi din kakkarfan gaske ne dan kuwa duk da yana babba jikinsa a tsane yake sosai da murdewa sbd har lokacin bai dena geamin ba sbd sabo da maidasa kaman cikon aladar rayuwarsa dake qarawa jikinsa lafiya da jinsa daidai. Dago fararen idanuwansa yayi masu daukan hankali da saka gaba faduwa ya sauke mata su cikin wani irin yanayin dake sake kasheta da mutuwa akansa sbd tin tana budurwanta son RAHEEM JEERAH shine kaddararta kuma jarabawarta da harta mutu tasan bazata taba fita ba dan kuwa kallansa kadai wata wuta yake hadawa a jinin duk macen dazata samu rabon kallan nasa. Zubawa fuskansa ido tayi tana kallan takunsa kafin ta motsa tana tahowa da sauri ta iso garesa ta miqa masa hannu tana sake fuska sosai da dariyar murnan dawowansa tace 'SIR Fleet' Kallo daya yayi mata daya tayar da tsigar jikinta kafin ya miqa hannunsa daya bai kama natan ba ya fizgota jikinsa ya rungume a natse tareda sauke ajiyan zuciya sbd tinda mahaifinsa ya kirasa bai sauke numfashi ba sai yanxu sbd yariga yasan me kiran yake nufi da kuma girman dalilin daya saka dole zai amsa kiran ya tafi qasar da baitaba tinanin zuwa ba ayanzu... Baice komaiba itace ta motsa tanason bude baki zatai magana wayarsa dake gefen table dake tsakiyar dakin tayi ringing din daya saka idanuwansa kaiwa ga wayar kai tsaye sbd sunan mahaifiyarsa da wayar ta ambata. Ita kanta madam meenah matarsa dakatar da maganarta tayi jin sunan DR MUM daga cikin wayar, Sakinta yayi yana nufar closet ya janyo bathrobe ya saka a jikinsa dan bawa kiran girmansa Tukuna ya iso ya dauka daidai tana yankewa yabi kiran da nasa kiran kai tsaye. Zaunawa yayi anatse daidai lokacinda ta dauki kiran tareda ambatar sunansa kai tsaye da duk duniya a yanzu babu wanda yake kiransa da sunansa kai tsaye kaf dan hatta ubansa da Fleet JEERAH ko admiral yake ambatarsa ita kadai ne take da wannan ikon da isar na kiransa kai tsaye da ABDULRAHEEM. A cikin tsakiyar kunnuwansa da kansa yaji kalamanta data ambaci sunansa dasu kai tsaye cikin sautin dayake bayyanarda akwai fushi da bacin rai datake dannewa a kalamanta sosai dan haka bude baki yayi da nutsuwa ya zai ambaci sunanta da gaisuwa ta katsesa da cewa 'Ina buqatan ganinka a mu fuskanci juna' Numfashi mara sauti me nutsuwa ya sake sbd ya tabbatarda matsala dayace ta fallasa da zata saka iyayansa da basa tare tsawon shekaru tinda sauran kuruciya fuskantar juna a yanzu. Ajiye wayarsa yayi batareda yace komaiba sbd ta riga ta kashe wayar. Miqewa yayi yana sake tabbatarda lokacin fuskantar abinda bai taba bi takai ba yayi dan haka dole mahaifinsa daya fara kiransa qasarshi zai fara zuwa kafin isa ta mahaifiyarsa daga baya. #MAMUH #AGE GAP #JEERAH #BESTLOVE #LOYALTY #FLEET OF THE NAVYS #GANIN IDO 2026 1k 5k vip 0022419171 AccessBank maryam sani gummiGANIN IDO 2026 Mamuhgee 3 Last free page Madam meemah dake tsaye a dakin duk da bataji komai da Dr Mum ta fada a cikin wayar ba amma yanayinsa daya bayyanarda dukkanin mahimmanci da kamewa ya sakata fahimtar akwai abinda yake faruwa. Numfashi ta sauke a natse tana takowa ta iso gabansa ta miqa hannunta daya akan fuskarsa ta dan shafa tana kallansa da kulawa tace 'Zanje na hada maka dining you should freshen up first' Juyawa tayi ta nufi kofa ta fice tana jin itadai farin cikin dawowansa batareda ya kwana biyu ba yafi mata komai dadi dan kuwa bata taba gajiya da mijinta tana mutuwar son ace koyaushe yana tareda su iya su kadai daga ita sai yarsu da ita kadai Allah ya basu tak wadda basu taba hadata da komaiba duk da anasa bangaren yana tsananin son 'yar tasu amma bai hada iyayensa da kowa da komaiba dan kuwa akansu ne ya raba al'adarsa biyu dan bawa kowannensu cikakken haqqinsa dayake kansa. Tana fitowa daga bangaren nasa qasa kai tsaye ta sauko ta nufi dining room ta fara duba komai taga ya zama set ta fito ta zauna a palo tana dan duba abu a wayarta hankali kwance tana jiran masu aiki su qarasa shirya dining din shima kuma ya fito. Zaman kusan awa daya tayi bai saukoba daidai lokacin motar FAMMAH JEERAH ta shigo harabar gidan tayi parking tareda drivernta wanda yake sanye da uniforms dinsa na kaki ta bude motar ta ziro qafafunta masu danye da wasu irin wedges na original VC brown da suka zauna akan kafafuwanta dake farare tas suna bayyanarda asalin hutu da daular da aka haifeta cikinta ta taso cikinta ta girma cikinta. Fitowa tayi gabaki daya motar tana nufowa cikin gida kai tsaye sanye da doguwar Moroccan gown datake rawa a jikinta mara dogayen hannu sosai sai iya silk scarf dake kanta rataye fuskarta sak ta mahaifinta daya haifota duniya babu abinda ta bari nasa dan kuwa babu abinda ta dauko ko daya na mahaifiyarta komai na fuskarta da kammaninta irin na mahaifinta da kakanta ne wato JEERAHs. Qamshin tsadaddiyar turaren Rossa Ocean take fitarwa a duk inda ta wuce tana tafiya tamkar first class model dan kuwa komai nata ihun hutu class da wayewa kawai yakeyi duk da bata tara wasu shekaru masu yawan gaske ba sosai bata fi shekaru 21 ba a duniyar. Tana shigowa babban palon taga Mum dinta a zaune tana waya ta qaraso a natse cikeda kulawa ta rankwafa tayi kissing gefen fuskanta batareda ta iya cewa komaiba sbd ganin tana waya. Qamshin turaren mahaifinta ne yafara silalowa a natse yana shiga hancinta dan haka ta juyo a hankali cikeda mamaki ta kalli hanyar stairs dinsa datake jin amon takunsa yana bayyana. Akansa idanuwanta suka sauka asalin kwarjininsa yana cike idanuwanta da wata irin tsananin kaunarsa da farin cikin ganinsa sbd itama duk duniya babu abinda bata gajiya dashi irin kasancewa da mahaifinta sbd koda ta taso ba wani zama yakeyi ba sbd yanayin aikinsa. Murmushi ne ya sauko fuskarta yana mamayewa ta aje jakar hannunta tana nufarsa da sauri bata tsaya komaiba ta rungumesa ya rungumeta da kyau shima a natse tareda shafa kanta yana amsa gaisuwanta cikeda kulawa kafin ya kama hannunta suka nufi dining room wanda itama Madam Meemah ajiye wayarta tayi tana miqewa suka dunguma tare tana jinsa yana magana da Fammah din a natse da wani irin class da kulawansa da ita kanta a natse take. Zaunawa sukai a dining fammah ta bude baki tace 'Dad thank you daka dawo yau' Da kulawa ya dan kalleta yana karantar yanayinta na alaman karatu yafara bata wuya kenan. Shugabar masu aikince datafi sauran matsayi tayi serving nasu abincin dan kuwa babu abinda madam din gidan take taba yi da kanta bayan kwanciya a dakin miji da sonsa sai kuma kulawa da kanta wanda kusan shima wasu abubuwan yi mata akeyi. Fammah kuwa daman itace tamkar saurauniyar gidan sbd itace asalin 'ya kuma magajiya daya tak ga maigidan haka kuma mai sunan mahaifiyar maigidan dan haka gatanta na daban ne batama san kowane aiki ba a duniyar bayan na yiwa kanta wanka da shirya kanta sai kuma sakawa bakinta abinci sune kadai aikin data iya a gidan ubanta da rayuwarta sai karatunta kadai da shine abinda yake wahalarda ita. Tsit sukai suna cin abinci idanuwansu cikeda kauna da kulawa da juna musamman tinda yana nan nutsuwan da farin cikin na musamman ne. Suna gamawa kai tsaye palon hutawansa suka dunguma suka tafi banda Fammah data wuce dakinta tai wanka tai sallah ta fito sanye da straight doguwan rigar Amienies black ta nufo gurin Dad dinta ta zauna suna maganar da kusan duka ta karatunta ce. Ya basu time dinsa sosai sukai fira dashi sosai duk da kusan komai na firan sune masu yi yana kuma jin dadi da samun nutsuwa da hakan sbd sune basa irin wannan farin cikin kadai na family sbd bai taba sanin cikakken kauna da shaquwa da kusanci tareda nutsuwan dake cikin family ba saida ya samesu a rayuwarsa dan kuwa koda ya taso ne a tsakiyar iyayensa uwa da uba da basa tare sun rabu tin yana yaro hakama kowannensu yaqinsa akan ya nuna shine mai isa da iko dashi dan haka irin wannan sanyayyar kaunar da sanyin na ahali sai akansu yasansa bayan ya gama sadaukar da kuruciyarsa a gurin aikinsa. Abu dayane haryanzu bai taba sani da dandana nutsuwansa da farin cikinsa ba shine kaunar ahalinsa a kammale ba cikakke wanda zaace ya samu daga iyaye da iyalinsa lokaci dayaba dan kuwa abu ne da kaman bazai taba samuwaba sbd banbanci raayi da tsayuwa cak akan raayi da karfin zuciya dan kuwa haryanzu mahaifinsa da iyalinsa babu wata shaquwa da sanayya me karfi sbd yanayin rayuwarsu da kowa yake qasa daban yana rayuwarsa da kuma kafiyar raayi dayake tsakanin iyayensa dan kuwa matarsa itama daga kabilar mahaifiyarsa ta fito,kabilar da kusan basu yadda da zama da namiji da wata matar ba dan kuwa tamkar ma hakan a gurinsu baya yiyuwa sbd tsananin zafin kishi da taurin zuciyarsu tareda kafiya tareda iya yadda subar namiji har abada akan hakan dan haka ne yasa mahaifiyarsa takeda wani zafi da kafiya mai zafi akan ikonta da kabilarta. Tareda iyalinsa yayi sallolin daren basuyi dinner ba kawai snacks suka ci shima yaci pieces biyu sbd ba cimarsa bane, Tinda ya shige babu wanda dama zai sake ganinsa idan ba Imran ba shima sbd aikin dake gabansa yau bai samu ganin nasa ba saida safe shima sbd isar masa wasu bayanai akan schedules nasa da akai clearing ne da tafiyar dake gabansu wanda kusan komai ya kammala dan daman tafiyarsa zuwa Nigeria kowane lokaci ba matsala bace ko aiki me tsayi dan mahaifinsa dake can koyaushe a aje tafiyar take. Washe garin matarsa tasan da maganar tafiyarsa Nigeria kai tsaye wadda ta sakata yin shiru tana jin wani irin sanyin jiki sbd tasan dole ba lafiya ba tinda Nigeria ba gurin zuwansa bane a yanzu da tin bayan daya rasa Rabin jikinsa na farko da bayan iyayensa dasu bai hadasa da komai da kowa ba,shine rashin da bazai taba mancewaba harya mutu. Sanin matsayin mamacin a gurinsa ya saka mahaifin nasa da kansa ya yafe masa zuwa Nigeria din kwata kwata sedai su hade a wata qasar idan yaje wani abin, Mahaifinsa na barin Nigeria ko tafiyar kwana biyu ce duk abinda yake saiya aje yaje duk qasar dayake ya samesa yagansa wanda hakan ke qara tattabarwa duniya girma da matsayn da ubansa yakeda shi a gurinsa da rayuwarsa. Numfashi ta sauke me sanyi da sauti sbd Nigeria gurine da suke tsananin son ringa zuwa ita da 'yarta sbd son samun shiga da shaquwa da kusanci sosai da SIR JEERAH wato mahaifin mijinta wanda sukafi kowa sanin yanda yake kaunarsa fiyeda komai to tinda ya aureta take tsananin son kasancewa akwai kusanci da shaquwa tareda kauna me karfi tsakaninta da Sir jeerah din amma bata samu hakan ba dan haka a iya gurin Dr mum takeda kauna me karfi da duka kusancin datake buqata wanda ma harta ke ganin ta gama kama komai tinda ta kasance ta Dr mum. Batace komaiba akan tafiyar kaman yanda bata tambaya dalilin yinta ba ko tambayar lafiya ita dai muradinta kawai yaje ya dawo garesu dan shine kadai abinda takeso take buqata, Fammah dataji tafiyar tasa jin tayi tana tsananin son binsa dan kuwa tinda take so daya ta taba zuwa Nigeria din kuma ita a gurinta taji dadinta da har take marmarin sake zuwa harma da fatar ta dan zauna acan dan haka kai tsaye ta roko mahaifin nata tana son zuwa. Da farko bai yadda ba amma yanda ta sake marairaicewa da fidda kaunarta da kaiwa mahaifinsa ziyara saiya amince musamman dayake bawai dadewa zaiyiba tafiyar kwanaki ce kadan dan haka zuwan da ita ba illa bane dan haka take akai shirin tafiyar da ita wadda ta saka Zuciyar Mum dinta damuwan kadaici da kewansu su biyun tin yanzu dan haka ta marairaicewa Fleet da narke masa gabaki daya akan kewansu da zatai. *****Kwanaki kadan akai aka gama shirin tafiyar FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH zuwa Asalin qasar mahaifinsa Nigeria wadda haqqoqa masu girman gaske da dama ke jiransa dan haka a ranar da jirginsa ya daga a ranar can Nigeria aka tanada duk wani tsaro da shirin tarbansa da zaman da zaiyi na lokacin da kuma tanadar da duk wata rayuwar da akasan itace rayuwarsa daya saba da ita. NIGERIA Saukar bayan Asuba jirginsu yayi dan haka ko kafin su baro airport gari yayi haske sosai mutane sun fito sosai sun fara kaida kawo, Motocin securities biyar ne suka daukosa na alfarma sai lafiyayyar BMWi7 ce ta daukosa wadda ba kowane yake tuqata da kansaba face SAMAD JEERAH wato Qaninsa da suke uba daya, Qaninsa da iya su kadai rak mahaifinsu ya haifa a duniyarsa, Qaninsa da duk duniya shikuma Yayansa ne wanda yafi masa komai bayan iyayansa, Qaninsa daya daukesa matsayin uba,dan uwa,madubi,abin koyi,wanda zai iya ajiye masa ransa gabaki daya kuma duniya tasan da hakan dan kuwa hakanne yasaka shine GODFATHER dinsa dayaxo karshen magana akan komai na rayuwarsa. ABDULSAMAD HAKEEM JEERAH bai taba taka rawa dakowace matsayi da dukiya da komai na mahaifinsa ba sai na dan uwansa kuma godfather dinsa FLEET RAHEEM JEERAH dan hakanne ko mahaifinsa yasan duk duniyarsa babu wani mai girma da matsayin Raheem jeerah duk da tsananin girma da tsayuwar dayake da ita akansu a matsayinsa na mahaifinsu ya sheda girma da matsayin RAHEEM a gurin Samad daban ne hakama ko mahaifiyarsa ta yadda ta karbi hakan dan hakanne ta kwantar da kai ta karbi FLEET din tamkar godfather dinsu itada danta dan a yanzu suna da matsayi da power me karfin da danta ke juyawa a hannunsa cikin qasar Nigeria duka ta FLEET RAHEEM JEERAH ce dan haka suka bi Allah suka bisa duk da baimasan da wannan mutuwar dataiba akansa qaninsa kadai ya sani kuma shima yana kaunarsa kauna me karfi da tsafta dan shine kadai dan uwansa a duniya bayan rasa rabin jikinsa da yayi wanda shine dan uwanda harya mutu bazai dena radadi da kewansa ba. Motocin a jere kai tsaye daga airport ba hanyar gida suka kama imran ne dayake cikin motar dake gaban ta Admiral din yasa aka juyata zuwa maqabarta da zasu fara kaiwa ziyara kafin isa gida dan kuwa ya gama sanin daman duk ranar da Admiral ya fara sauka Nigeria can ne zai fara isa yakai ziyara. Samad ma daya san can din dole daman zasu fara zuwa take ya dafe bayan motar gaban suka nufi can din. Isarsu maqabarta take securities suka tsaya waje suna bude masa hanya tareda tabbatarda tsaro daga waje dan kuwa daga shi sai imran da Samad ne suka saka kai a maqabartar bakinsa da yayi wani irin nauyi dauke da adduar ziyara idanuwansa na sauka akan daidai kabarin da suka tsaya wanda bazai taba manta gurin dayake ba take suka sauya ya sauke su akan sunan dayake kan kabarin..MUHAMMAD NASIR IBRAHIM. Shekarun baya.......... #MAMUH #BEST STORY #FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH #MUHAMMAD NASIR IBRAHIM #LOYALTY #JEERAHs #AGE GAP LOVE #HOT+HOT+ROMANCE GANIN IDO 2026 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummiGANIN IDO 2026 Mamuhgee 4 *_IMZEED ENTERPRISES LTD_* 07077532253 https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Sisters na ce ba? Wai kuwa Kuna da labarin shahararriyar mai sayar da kayan yara da kayan kicin ɗinnan akan farashi mai sauƙin gaske fiye da kasuwa? Na san dai ko ban faɗi sunanta ba da yawanku kun santa, amma dai duk da haka bari in faɗa muku sunanta. Imzeed Enterprises LTD, ta shahara gurin siyar da kayan yara da kayan kicin kala daban-daban akan farashi mai sauƙin gaske. Sauƙaƙawarta bai tsaya a nan ba, tana yin adashin kayan kicin weekly da monthly ga ƴan'uwa masu niyyar siyan kaya amma basu da dunƙulallen kuɗin a lokaci ɗaya. Abin burgewar shi ne tana da branch a Jihar Kano da jihar Filato (Jos), sannan tana aika kaya cikin ƙanƙanin lokaci a faɗin Nigeria da Nijer. Ku tuntuɓeta a kan wannan lambar wayar domin ku kwashi garaɓasa...07077532253. Muna maraba da masu sayen ɗai-ɗai ko sari. ******** A zamanin da turawa ke kamun baqar fata daga Africa suna tafiya dasu qasarsu wasu ana maidasu bayin bautawa qasar wasu kuwa karatu ake sakasu wasu kuwa sojojin yaqi ake sakasu, A cikin wannan zamanin ne cikin wainda aka kama aka tafi dasu aka tafi da wasu marayu su biyu da basada uwa sai mahaifinsu wanda ana tafiya dasu da karfi da yaji basu mara ko kwana biyu ba ya rasu yabar duniya. Antafi dasu qasar turawa ta hanyar jirgin ruwa dan haka koda suka isa kusan da yawansu da aka taho dasu baqin cikinsu da tashin hankalisu yafara sanyi sbd yar nisa da tsarin tafiyar da kusan tin anan kowa yake iya sanin maaunin kaddararsa a hannun turawa. ALIYU da ABBAKAR su kadai ne suke uwa daya uba da aka taho dasu dan haka kai tsaye suna isa da akazo rabasu sai aka saka Aliyu cikin sojojin yaqi shi kuwa abbakar sai aka sakasa a cikin masu karatu daga nan suka rabu amma suna haduwa sosai sbd camp din bordern qasa suke su dukan. Aliyu na sauran da aka sakasu cikin bauta da ukubar koyan aikin soldier duk da shekarunsu basuda yawa sbd iyakacinsa shekaru goma sha biyar haka yafara fuskantar wahala da tsantsar azabar zama kurtun soja da ko a gurin yaqi iyakacinsu kai bullet da daukan gawa amma azabar tayi yawan da yakejin kaman bazai iya kai labari ba. Da farko har abinci baa basu sai duka da bautar aiki kawai wanda ya saka da yawansu sun mutu sbd wahala da sallamawa. Ganin fiyeda rabin wainda akazo dasu din sun mutu sai turawan suka sauya tsari aka fara koyar dasu hadda ilimin yaren turanci wanda hakan ya fara sassauta zuciyar wainda ke rayen daga sallamarwa dasuke kokarin yi ga rayuwar. Wannan dan qarin da aka samu ya saka Aliyu fara kokarin daukan jarumtar kowace irin wahala da azabar training sbd samun dan ilimin koda baida yawa zai taimaka masa gurin kasancewa da dan uwansa wanda bayan lokacin daya dan ja anrabasu dan kuwa su abbakar din tini akai cikin qasar gabaki daya dasu dan tabbatarda samuwan iliminsu da turawa zasu ringa amfani dasu dan juya duk baqaqen fata ta hanyar amfani da yan uwan nasu. Aliyu da Abbakar lokaci yafara ja na rayuwarsu sun gama tabbatarda babu wani sauran maraici da quncin daya rage bayan su dage su zama abinda akeson su zaman matiqar hakan zai saka su samu daman ringa gani da kasancewa a rayuwar juna. Alkawari ne da suka daukawa junansu batareda sun sake ganin juna ba suka fuskanci komai da karfin zuciya da son cimma manufa, Aliyu ya tsaya tsayin daka yana koyan duk wani aikin wahalar dake cikin zamowa bawan soja kuma ya kwantar da hankalinsa sosai ya bude kansa dan fahimtar duk wani darasi da koyarwa tareda ilimin dake cikin kowace ukubar da ake basu tamkar dabbobin da basuda rayuwa a jikinsu. Jajircewansa da qwazonsa tareda wata irin jarumtar shanyewa da hadiye duk wata azaba ga shakaru marasa yawa ya saka ya fara samun attention daga masu kulawa dasu suk maiyar da hankali akansa sosai azabarsa na ninkuwa wanda a nasa bangaren kowace azaba qarin karfin zuciya da juriya a garesa dan kuwa iya bushewa zuwa lokacin zuciyarsa ta bushe sosai. A ranar da aka fara fita yaqin farko dasu irin tashin hankali da gawarwaki da yanda mutane ke mutuwa mara kyan gani a gaban ido ya saka Aliyu shiga mummunan halin daya suma saida ya kwana biyu kafin ya farfado sbd mummunan abinda ya gani daya saka kukan da baitaba yiba kafin daga baya ya tabbatarda saiya sake zama mai bushewan zuciyarda babu kowace irin tsoro ko fargaba acikinta zai iya tsira harma ya rayu rayuwar da zai iya zama sanadin yancin dan uwansa dan kuwa abbakar daya shiga qasar ya gama zama bawansu na har abada dan kuwa babu wanda zai iya fidda sa qasar. Tin daga wannan lokacin Aliyu ya fara zama abinda suke son su zama din babu sauki ba tausayi zafi da wuta kawai batareda sanin kowaba da komai bayan qasar turawan. A bangaren daya kuma kusan shi kadai ne ya tsira da ilimin turancin da ake basu, Shekaru masu yawa suna sake tafiya Aliyu na sake zamowa cikakken sojan yaqin turawa dan kuwa ya gama sadaukar da rayuwarsa gabaki daya tarihi da kaddararsu yake son sauyawa na tsayawa ya zama soja mai cikakken yanci ba bawan soja ba da zaa kashe a banza ko gurin binnewa bazai samu ba sedai a qona gawarsu kaman yanda ake qona kara. A lokacinda aliyu yake gwagwamarya da gawarwaki da harbe harben zamowansa soja a filin yaqi a wannan lokacin Abbakar nasa ilimin yayi zurfin da tasa rayuwar shima ta sauya gabaki daya dan kuwa an gama saka masa mummunar akidar tsanar baqar fata yar uwarsa da babu abinda iliminsa bai koyar dashiba na yanda babu amfanin kowace baqar fata a duniya bayan zamowa baiwa. Bayan shekarun azaba da ukuba da nakasa da fargaba da tashin hankali da rashin bacci da rashin hutun jiki da zuciya da quntatuwa a hannun turawan yaqin kasar amurka ALIYU ya samu damar fitowa a cikakken sojan yaqin qasar mai yanci bayan da kuruciyarsa da samartaka da lafiya da ganinsa da duk suna qare a gurin bautar daya jure dan ganin wannan ranar da zai fito a cikin ayarin sojoji masu yancin da zai iya ganin yan dan uwansa wanda a yanzu yake rayuwar qasqanci a hannunsu. Bayan duk wannan shekaru da suka shude sama da ashirin da biyar Abbakar ya samu ilimin boko sosai hakama manyanci yafara shigo masa amma baitaba fita daga zamowansa qasqantaccen baqar fatar da suke kalla ba wanda shima yake kallan baqar fatar qasqantattu aiki kawai yake a qarqashinsu kuma zaici gaba ne har qarshen rayuwarsa babu maganar yanci har abada. Aliyu ya sauya sosai ya shima shekaru sun tafi amma a lokacinda ya amshi lambarsa ta zamowa cikakken soja wasu hawaye ne suka ciko idanuwansa da sukai jajir ya rintse ido yana komawa inda yake tsaye tareda dagowa idanuwansa ya kalli gefen daya tabbatarda ayarin baqar fatar qasar masu ilimi suke dan duba dan uwansa da shima tinda aka ambaci sunan Aliyu jeerah din a cikin sabbin sojojin da aka qaddamar wasu hawaye suka ga garo masa sbd bayan sama da shekaru ashirin kenan dayaji sunan dan uwansa harma idanuwansa suka sauka akansa dan haka kasa dauke idanuwansa yayi daga Aliyu wanda suka taho sunada kuruciyarsu amma a yanzu dukansu yau sun fara manyanta shekaru sun fara rufewa. Shi kansa aliyu dayaga dan uwansa kasa dauke idanuwansa yayi daga kansa yana jin inama daga wannan yancin nasa su tattara su koma qasarsu wadda baitaba dena marmarin komawaba amma yasan har abada ne wannan. Zamowan Aliyu Soja bai basu daman gani ko kasancewa da juna ba dan kuwa daga wannan ganin da sukaiwa juna basu sake ganin juna ba sbd Aliyu da aka maida kwata kwata border ta cikin daji sosai dan haka rayuwarsa ta sake zamowa kadaitacciyar da babu kowa a cikinta bayan zamowansa sojan da baisan komaiba bayan yaqi da rashin walwala da farin ciki ko kadan. Abbakar yafi Aliyu shiga shekarun manyanci sosai sbd baya aikin wahala da gwagwarmaya kaman aliyu hakama lafiyarsa tafara ja da baya dan haka tinda ciwo ya sakosa gaba aka tattarasa aka maidasa inda din da ake aje irinsa can wani qaramin garin da baida kowane irin tsaro a cikin qasar. Jinya sosai Abbakar yayi wadda ta saka ya samu aikawa Aliyu sakon yana rokon yaxo suga juna na bankwana. Sakon na isarwa Aliyu ya samu isowa a washe garin ranar bayan doguwar tafiyar kwana biyu a hanya. Koda ya iso nurses ne dake camp din suke kulawa dashi sosai amma yariga yayi nisan da babu wata doguwar magana a tsakaninsu Allah ya karbi ransa. Aliyu duniyarsa tsayawa tayi cak sbd yasan shima a daidai yanxu baida kowace burin cigaba da rayuwa sbd duk abinda yayi yaqi ya zama yayisa ne sbd dan uwansa wanda gashinan sun rabu babu kowace sauran kusanci da sanin juna a tsakaninsu. Ya shiga mummunan hali amma kuma a lokacinda yayi ido biyu da matar Abbakar din da dansa daya tak jin yayi ya samu sauran hope dan haka kai tsaye bayan kwana biyu ya tafi dasu inda yake sbd daman kusan acan din da yawansu sun dauko iyalansu sbd zamane daram a dajin babu ranar barowa shiyasa ya zama tamkar babban gari a tsakiyar jejin. Bayan ya taho dasu baida zabin daya wuce bayan dan lokaci ya auri baturiyar wadda take ba musulma bace hakanan sbd tausayinta dana 'danta sbd babu inda zasu tinda daman can kaman ba lafiyayya bace aka aura masa dan kwakwalwanta ba cikakkiya bace. Da farko ya aureta ne kawai dan basu rayuwa amma bayan lokaci me dan tsayu sai ya fahimci rashin lafiyarta nada tsananin tausayi dan haka ya sakawa zuciyarsa sanyi ya amshi auren tareda maidata cikakkiyar matarsa. Daga shi har ita shekarun sun dan fara tafiya amma cikin ikon Allah ta samu wani cikin ta haifi namiji sai kawai ya saka masa Abbakar dan haka yayansu biyu Ahmed da Abbakar. Babu komai na tsarin haihuwa kokuma dogon ilimin hakan dan haka ba bata lokaci ta sake haihuwan yara biyu duka maza hassan da husain. Cikin shakaru marasa yawa ta haifa yara hudu da Ahmed danta da Abbakar sai suka zama biyar. Duka yaran kalar fatar mahaifiyarsu suka dauko asalin baturiya sai kammnin mahaifinsu dan hakannen aka daga maganar yawan yaran sama take kuwa aka sauya masa gurin aiki daga dajin zuwa cikin asalin qasar America din sbd qasar bata yadda da rashin ilimi daga kowane yaro wannan shine dokarsu. #MAMUH #JEERAHS #BEST STORY OF 2026 #ABDULS JEERAHS GANIN IDO 2026 1K VIP 5K 0022419171 ACCESSBANK MARYAM SANI GUMMIGANIN IDO 2026 Mamuhgee 5 _*IMZEEDENTERPRISESLTD*_ 07077532253 *ADASHIN KAYAN KICIN A SAUƘAƘE💃🏽.* Babban burin ko wace ƙasaitacciyar mace shi ne ta ga ta gyara kitchen ɗin ta, ko don ta ƙara kankaro ma kanta kima da daraja a idanun mai gida Dunƙule kuɗin ki saya ne ke miki wahala hajiyata? Ko kuma kuɗin siyan ne a lokaci ɗaya ba ki da shi? Ko kuma tara kuɗin a hannunki ke baki wahala saboda kina fara tarawa sai wasu hidindimun su saka ki kashe kuɗin? To ki kwantar da hankalinka ƙawata, IMZEED ENTERPRISES LTD ta gama shirya miki komai ta yadda ke ma za ki mallaki naki kayan kicin ɗin cikin sauƙi da rahusa Ta buɗe adashin gata, wanda ya fi bashi kwanciyar hankali, akan farashi mai sauƙi, kaya ƴan zamani, masu kyau da inganci. Idan kika gama zubin adashin da kike yi za ki zaɓi duk kayayyakin da kike so, sannan za ta aika miki da shi duk inda kike cikin ƙanƙanin lokaci. Abu ɗaya da za ki dage da shi kawai shi ne yin zubi akan lokaci. A wannan karon za'a fara zubi 25th April in sha ALLAH . Zubin adashin za a yi shi kashi uku ne👇🏽 20k monthly kayan 100k 10k monthly kayan 50k 3k weekly 15 weeks, kayan 45k Abin burgewa da adashin Imzeed shi ne ko a adashi kika tara kuɗinki za ta baki kayan ne ba tare da ta yi miki ƙarin ko sisi ba 💃💃 Domin yin adashi da gaske, ki tuntuɓi Imzeed ta wannan number https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 Domin gani da sayen irin kayayyakin da Imzeed take saidawa, ku shiga cikin wannan group ɗin👇🏽 https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt ********* Dawowan Aliyu Jeerah da familynsa a cikin qasar America ya basu wata yar rayuwa me hasken da basu taba tinanin samu ba bare fuskanta sbd a karkashin militaryn qasar ake musu komai musamman daya kasance jajirtaccen soja da suke buqata duk zamtowansa baqar fata. Iliminsu da lafiyarsu duka akan karkashin kulawan military suke hakam albashinsa da aka fara basa na aikin sojan ya qaru sbd yawan yayansu. Yaransu sun fara tasowa da girma a cikin yar nutsuwa da ilimin boko hakama da kwanciyan hankali dan haka mahaifin nasu bai taba jin gazawa ko qyashin aikinsa ba har saida lokacin retire yayi dole sbd tsufa daya sako kai gashi har lokacin sun cikin karkashin kulawa baa taba dena musu komaiba sbd ganin yayansa duka maza ne da ake jiran su zama sojojin qasa suma sbd shine baqar fata bawan farko daya jure harya kawo matsayin sojan qasa mai yanci dan haka akeson ahalinsa suci gaba da jan wannan legacy din. Matarsa Riyan ta rasu bayan har dansu na farko Ahmed jeerah ya shiga military school. Rasuwarta ta taba mahaifinsu Aliyu wanda ake kira da A jeerah sosai dan kuwa tamkar ita kadaice makusanciyar dayake da ita wadda yake kalla a matsayin rayuwarsa ta baya da ahalinsa bayan yayansa. Yayanta ma sun shiga tashin hankali bayan rasuwarta sbd duk da batada cikakkiyar lafiya itace farin mahaifinsu kadai da suke ganin yanada. Rasuwarta tasake bawa Aliyu jeerah sabuwar yancin da aka amintar masa zai iya fita qasar yaje koina ya dawo sbd tausayawa masa da kuma ganin yanda yayansa da kaf suke gap da shiga military school su samu nutsuwan aikinsu. A wannan lokacin ne qasarsa ta Nigeria ta samu yanci dan haka bayan ankwana biyu da rasuwar yayansa duka kaf sun shige makarantar sojin ya tafi kasarsa a karan farko bayan shekaru sama da arbain dan haka koda ya taho sedai yazo a matsayin dan ganin qasa kawai sbd baida kowa baida komai baida gurin zuwa. Karfin hali yayi sbd tsananin son dayakewa qasarsa ya fara kokarin rayuwa a cikinta bayan ya siya gidan kansa da kuma kokarin fara dan business qarami duk da shekaru sun ja amma baida kowa baida mai taimaka masa. Shekara guda ya share a Nigeria cikeda gwagwarmaya da manyancin ya kasa iyawa sbd zuciyarsa dake kan yayansa dake can hakama dole yana buqatar mai taimaka masa dole ya koma. Bayan dawowansa babban dansa Ahmed ya fito daga military a kuma lokacin suma qasar ansamu yanci da sababbin tsare tsare da shugabanni dan haka a yanzu yancinsu a hannunsu yake dan haka suka tattara suka sake komawa Nigeria da babban dan nasa Ahmed jeerah. Bayan komawansu wahala da garari sosai Ahmed yasha gurin iya rayuwa anan din sbd duk abinda suka taho dashi haka yake neman karewa babu kowane tsayayyen aiki ko business din daya samu ga Dad din yana fama da jiki wanda ya saka duk yanda ma sukaso komawa a lokacin ba hali dole yafara maida hankali gurin nema masa lafiya. A gurin gwagwamaryar rayuwa da mahaifinsa ya hadu da likitar data taimaka masa sosai gurin jinyar mahaifinsu harma ya warke a lokacin ne tayi hanya ta samar masa aiki a kamfanin yayanta. Fara aikin Ahmed din ya kawo sauki da rufin asiri a rayuwarsu sosai wadda suka saba da ita yanxu, Aiki tuquri da jajircewansa da iliminsa ya saka cigaba bullo masa sosai wanda daman ya aje aikin soja tini dan anan din ba wannan maganar akeba, Da kusancin Dr maryam da son datake masa batareda duba da ko kalarsa ta turawa datake bayyane ba ya sakasa samun cigaba da dukiya ya sauya musu gidan da suke ciki zuwa me tsari da walwala. Baa rufa shekara ba da sauyin muhallinsu akai aurensa da dr maryam wanda auren ya saka yan uwansa tahowa daga can qasar dukansu sun zama soldiers amma biyu hassan da husain basu fara aiki ba dan haka tinda suka taho auren sai suma basu komaba suka zauna tareda mahaifinsu da dan uwansu wanda a yanxu kam shi ya gama zama dan Nigeria. Farouk da Ashir ne kadai suka koma suka shiga soldiers gadan gadan sbd hakan ya riga ya shigesu. Anan sun Hasan aiki suka na business din Ahmed dake tafiya yanzu sosai dan kuwa suna cikin rufin asiri sosai sosai. Haihuwan farko da dr maryam tayi Kafin ayi suna Allah ya karbi ran mahaifinsu wanda ya rasu yana farin cikin ganin shi da iyalansa sun dawo gida abinda dan uwansa bai ganiba. Bayan rasuwarsa da shekaru biyu Allah ya karbi ran ashir a gurin aikinsa na soja wanda hakan ya girgiza yan uwan sosai suka shiga damuwa sosai dan haka suka maida hankali gurin yiwa dan uwansu addua da dora kulawansu kaf akansa sbd yanzu shi kadaine soldier a cikinsu kuma wanda baya qasa daya dasu. Hasan da husain duka sunyi aure kuma kowannensu yanda haihuwa da iyali dan haka suke sake jin kulawa da tsananin son ganin dan uwansu shima ya samu rayuwar da zaiyi nasa iyalin amma sam ba damar hakan sbd ya sadaukar da rayuwarsa akan aikinsa. ****AHMED JEERAH shine shugaba a familyn na jeerah a yanzu dasuke tashe gurin business da iya huldar business me kyau da mutane tareda ilimi da wayewa tareda iya gudanar da rayuwa, Husain jeerah shine wanda ya samu kansa a harkar siyasa shi kuma ta hanyar mutanen arzikin daya hadu dasu tin a harkar business cikin saa shima siyasar tazo masa a cikin aminci dan kuwa sosai ake damawa dashi har yakai ga ya samu matsayin da a yanxu yake kai harma yana kokarin qarawa na gabansa. Zamtowansu tamkar turawa da ake kallo ya saka suke samun sanayya da suna tareda huldodi da yawa dan hakane daukakansu ke qaruwa. Iyalansu sun girma sun habbaka sun ginu sai a lokacin ne FAROUK JEERAH yayi aure shi kuma acan qasar dan haka sedai yan uwansa sukaje akai bikin acan tareda matarsa yar qasar Singapore daganan rayuwarsa ta sake daidaita a qasar cikin aminci da kwanciyar hankali da wadata shima. Aurensu da shekara biyu ta haifi 'da namiji wanda tinda kansa basu sake haihuwaba har Allah ya dauki ranta ta barsa da 'dansu ABDULHAKEEM JEERAH. tinda ta rasu tabarsa yaji yana tsananin kewan yan uwansa shima da son kasancewa a tareda su dan haka ya ringa ji shima kaman yanda mahaifinsu ya ringa ji na tsananin son komawa gida amma sbd 'dansa saiya danne hakan ya zauna sbd bawa dansa ilimi da burin dayake buqata ba bazasu taba barin legacy din mahaifinsu ya tafi ba na rasa kowa a soja kowane irin cikin familyn jeerah da kaf familyn babu wanda a cikinsu baiyi soja ba. Abdulhakeem jeerah yafara karatun soja kaman yanda mahaifinsa farouk jeerah yaso amma shi a sojan ruwa yazo dan haka baban bai damuba ya tsaya tsayin daka ya tabbatarda tsananin kaifi da qwazon zamtowa cikakken navy ya shiga dan nasa. Bayan shekaru komai na rayuwar navy ta tsayu a rayuwar Hakeem mahaifinsa yabarosa shima ya dawo Nigeria gurin yan uwansa wainda basu duba manyancinsa ba sukai masa aure da wata qanwar hajiya maryam data jima batai aureba. Manyanci ya kamasu sosai sosai dukkaninsu sbd rayuwa data ja sosai hakama cigaba yazo sosai dan kuwa babu wanda baya kan babban matsayin da duniya take girmamawa a cikinsu, Hussain dayake babban dan siyasa saida ya taka matsayin gwamnan jaha guda kafin yayi senator tukuna ya tattara yabar qasar shi da iyalansa suka koma Morocca da zama sbd business dinsa dayake tafiya sosai acan dakyau dakyau. Hassan ma da Ahmed sun bunqasa sunci sun tayar da kai a fagen tarin dukiya da businesses dan kuwa suma basu bar qasar ba sedai basu cika zama ba sbd zama busy. Farouk dayake retired soldier yanada dukiyar gaske mai yawan daya mallaka tin daga qasar America din hakama dansa Hakeem dayake can yana cikin dukiyar a wadace duk da aikinsa bai taba basa damar jin kowane irin dadi ba ya duqufa ya sadaukar da rayuwarsa kaman yanda kakansa da mahaifinsa sukai sbd shima baida niyar tsayawa insha Allah saiya kai karshen lamba. ******** A cikin familyn jeerah da babu wanda zaa ambata sunansu yace bai saniba kaf Hakeem jeerah ne baa saniba sbd baitaba fitowa duniya tasansa ba yana duniyar ruwa kuma hakan shine alfaharin da mahaifinsa yakeyi cikeda jinjinawa ya zama hakan, Sauran ahalin zuriar duka mata ne sbd Alh Ahmed jeerah duka duka yayansa biyu rak kuma duka mata ne hakama dukansu anyi musu aure kuma dukansu baa qasar ba suna wasu qasashen. ALH HASAN JEERAH ma yayansa hudu duka mata ba biyu sunyi aure biyu sunata zuba karatu me zurfin dayaqi qarewa basu shirya aurenba. ALH HUSAIN JEERAH kuwa yayansa uku biyu mata sai namiji daya, Dukansu duk da sun kasance haihuwan turai basu wani riqe aladar rashin aure ba dan haka kusan dukansu babu wanda ba matansa biyu ba dan haka sai ya zama kaman al'ada ko Alh farouk daya dawo daga baya a cikinsu saida ya qara auren. ********** Rayuwa taja,lokaci yaja an samu sauye sauye sabbi da cigaba da qaruwa harma da rashe rashe sbd a halinda ake yanzu Babu Alh hassan jeerah a duniya sun tafi sunbar yan uwansu Alh Ahmed jeerah Alh farouk jeerah da husain jeerah wanda ya tattara ya dawo qasar kuma sun gina wani mahaukacin estate da babu aljannar duniyar da babu a cikinsa kuma duk wani ahalinsu mai amsa sunan jeerah yana cikinsa dan haka suka sake zama sunan da har lokacin babu kamarsa a kunnuwan mutane. Abdulhakeem jeerah ya zama cikakken captain 1st rank a Lokacin ne ya samu fara gudanar da luxury rayuwar nutsuwa da kwanciyar hankali tareda fara kaiwa kasar mahaifinsa da kakanninsa ziyara sbd a yanzu yakai matsayin tafiya koina. Zuwansa na farko duniya tasan waye ABDULHAKEEM JEERAH, Mahaifinsa ya gabatar dashi hakama dayan baban nasa wato alh husain, Daga nan ne aka fara kokarin gabatar masa da matar aure a cikin dangi yan uwansa amma sam baida raayin hakan dan haka sai aka kyalesa dukda a yanzu cikin familyn basajin zasu barsa auro wata daga waje tin akwai yan mata masu class da wayewan da ilimin dika a cikin family amma dai basason tada masa hankali a natse zaai komai. Abu babba daya da akasan familyn jeerah dashi bayan dukiyarsu da matsayinsu da kuma tsananin ilimin da suke dashi shine sunada riqo da addini me karfi da aka shede su dashi wanda ya saka hatta bangaren malaman addini basu girma da mutuntawa sukeyi sosai da gaske, Bayan hakan kuma sunada tsananin girmamawa da tsare mutuncin sunan ahalinsu sbd kaf tinda suke babu wani wanda ya taba bata musu suna ko aikata abinda zaa aibata ahalin sbd tin asalinsu sun dauki suban tamkar rayuwar da baa buqatan mutuwarta. Babu kowane mai rai dayake ahalin da baya tsananin kishi da kare martabar sunan gidan dan hakane iyayen suke tsaye tsaf gurin hana kowa da komai taba sunan jeerah batareda tsananin girmamawan da har jini zaka jita ba. #MAMUH #JEERAHS #SIR HAKEEM JEERAH #FLEET RAHEEM JEERAH GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummiGANIN IDO 2026 Mamuhgee 6 *_HAXXY's KULI_* 09123227777 Kin taba cin best qulin dayake tamkar alewan madara kokuma muce tamkar ba quli ba sbd dadi da nutsuwan daya samu gurin aikinsa?? Shin kin taba banbance kuli mai capacity da kuli kuli? To taho ki gwada wannan special kulin da zaki iya cinsa da kuma shansa a komai wato HAXXYs KULI. Gombe|Nationwide delivery 1500NGN per pack Muna saida su yajin kuli, man quli, kuli kuli na dunqule da gyadan kunu duka. ******* Girman matsayin da Captain Hakeem jeerah yake takawa yake qara daukaka sunan ahalinsa wainda a yanzu babu wanda baya alfahari d bugun gaba da matsayin nasa kuma hakan yake sake saka sunan zuwa manyan matakai da abaya ma bai kaiba sbd duniya ta sake fitowa daga zamanin baya sosai da samun wayewa da cigaba tako ina, Abu daya dayake shima kaman a jininsu shine duk inda suka fara taka matakai sai sunji suna son gida tareda kasancewa a cikin ahalinsu dan qara dabbaka suna da martabarsu da itace abinda babu wanda ya isa kaf ya taba batareda yasan girman masifar daya tarowa ahalinsa ba. ***** Jirgin karfe hudu ne ya sauka a airport din dake babban birnin Morocco wanda a cikinsa Captain hakeem ne da abokan aikinsa suka fito suma Motocine kusan guda hudu dana securities suka taho daukansu dan isar dasu masaukinsu dayake tsakiyar babban birnin. Isarsu masauki yayi daidai da isowar sabbin likitocin da aka gayyato daga qasar Morocco din dan aikin sati biyu da sojojin ruwan da suka taho daga wata qasar. FAMMAH SAAD tana cikin sabbin likitocin da aka taho dasu da bata wani jima da gama karatu da fara aiki ba sedai tanada kokari sosai dan kuwa tanada wata irin dagiya ne akan duk abinda ta cimma buri kuma ta gado hakan ne itama daga nata iyayen wainda mahaifinta likita ne mai riqaqqen raayi me karfi hakama mahaifiyarta professor ce kaifi dan haka ta gado iyayenta dukansu ta zamo mai zafi da riqon raayi da tsananin sanin yanci da ikon kai da kuma tarin ilimin da bata yadda tayi wasa dashiba. Da farko ranar data fara haduwa da Captain Hakeem jeerah kusan dukansu zafin kansu ne ya hadasu sbd babu sakewa ko wata alaman sakewa ko kadan a tsakaninta da duka navys din dama sauran abokan aikin nasu dan bashine ya kawota ba a ganinta, Shi kuwa a nasa ba itaba ko manyanta babu kowace irin sakewan fuska daga garesa duk da shine babba a cikin tafiyar dan haka sai yanayin zafin kansu ya saka suka ankare da juna ta hakan kuma suka dan sabu da juna sbd kallan juna a wainda basa tattareda da shiririnta sakewa ko kadan. Programs ne kala kala aka gudanar a cikin kwanakin ayyukan nasu kuma ako yaushe suna sake dan samun kusancin magana da juna da hakan ya zamana a cikin likitocin itace wadda yafi magana da ita sosai dan haka sai kusan aka bar mata ta jagoranci programs din har suka gama kwanakinsu aka gama komai. Bayan tafiyarsu suna dan communicating da juna sama sama har Allah yasa suka sake dawowa Morocco qaddamar da aikin da sukai din wanda a wannan karan ne soyayya me tsananin karfin gaske ta kullu a tsakaninsu wadda ta bawa kowa mamaki daga iyayensu har abokan ayyukansu sbd ganin zafi da kafiyar kowannensu akan duk abinda zai zamo raayinsa dan kuwa a yanzu kowannensu yakeda riqaqqen raayi da rashin yadda ya saka baa taba saka ran zasu iya soyayya mai zafi da karfin gaske da ake ganin sunawa junaba. A bangaren hakeem jeerah din so ne yakewa fammah din da baitaba jin zaima iya rayuwa a yanzu batareda ita a cikinta ba dan kuwa abu ne da bai taba ji ko sanin haka yake ba, Fammah kuwa kusan abinda take ji akansa yafi ma wanda yakeji sbd su kam a yanda jininsu yake idan suka kamu da son abu to suna mutuwa ne akansa gabaki daya da zasu iya rasa ransu akansa dan haka ABDULHAKEEM JEERAH ya riga ya shigo rayuwarsu da batajin kuma duk duniya zai iya zama na kowace mace bayan ita tinda har mahaifiyarsa bata raye to ita kadaice macen da zata zauna a zuciyarsa har karshen ransa dan kuwa a yanda tsananin zafin kishi da kaifin zuciyarsu ta asalin larabawan Morocco take zasu zabi mutuwa kai tsaye akan zuciyar mijinsu ta kasance da wata a ciki bare azo akan hadasu da wata a rayuwar aurensu. Bayan wannan zazzafan zuciyar kishin da suke da ita datai bushewan da babu kowane irin lamarin dazai tausasa musu ita ita kanta fammah nada tata kafaffiyar zuciyar ta daban da batajin zata iya hada Hakeem da kowace mace a duniya tana fatar kada Allah ya nuna mata wannan ranar gwara ta mutu bata duniya. Iyayenta Dr Saad da mahaifiyarta prof shaarat sunyi farin ciki sosai da samun captain hakeem jeerah a rayuwar yarsu sbd soyayyarsa ta sauya abubuwa da dama a rayuwarta tareda sanyaya abubuwa da yawa dan haka suke sonsa sosai suma. A nasa bangaren iyayen basu wani yi murnan samo mata balarabiyar Morocco da yayi ba sbd sanin tsananin zafin kishinsu da riqon raayinsu basa wani lankwasuwa sosai amma kuma ganin irin yanda yake tsananin sonta a bayyane ya saka suka amince akan sharadin zai ajeta ne a Nigeria tinda aikinsa baa zaune yake ba duk inda ya ajeta zai ringa zuwar mata hutu ne tinda yana can duniyarsu dan haka gwara ya ajeta a Nigeria cikin jeerahs tinda itama ta zama jeerah idan bata amince da hakan ba itada iyayenta sedai a hakura. Da farko shi kansa bai aminta ba da hakan amma mahaifinsa shima ya aminta ya tsaya akan hukuncin da yayyunsa suka yanke wato Alh babba Ahmed jeerah da alh husain jeerah Ya kuma san idan iyeyensa suka hade kai suka yanke hukunci sedai ka mutu ka bar duniya su rufeka amma bazasu sauyasa ba sbd wani irin karfin zuciya da raayi ne dasu wanda acan ya gado harma ya wucesu dan kuwa nasa ya wuce na kowa sedai tinda su iyaye ne haka ya tsaya akan hukuncin nasu. Fammah da idan tanason abu itama zata iya komai akai bare hakeem da zata iya mutuwa akansa dan haka kai tsaye ta amince da zuwa ta zauna duk inda sukeso matiqar zasu kasance maaurata itada hakeem din har karshen rayuwarsu. Tana amincewa iyayenta suka amince suma cikeda farin ciki dan haka babu sauran shamaki iyayensa suka taho har qasar Alh babba Ahmed ne da kansa yaxo shi da Alh husain suka nema masa aurenta tareda bada wata irin dukiya me yawan gaske da zinari wanda su larabawa dashi ake biyan sadakin su. Babu daukan lokaci akai bikin auren wanda yayi suna sosai sbd irin dukiyar da aka zubar da kuma kasancewan Hakeem jeerah shine 'da namiji daya da jeerahs suke dashi da aka fara aurarwa dan haka kusan duka yan uwansa mata dake qasashe daban daban da wainda ke Nigeria ma duka saida suka halarci bikin nasa da dr fammah wadda take cikin tsananin farin cikin da duniya ta shedar da shi daga ita har hakeem duk wanda ya kalli bikin xai fahimci yanda suke tsanani da mutuwar son juna dan kuwa koina basu taba boye soyayyarsu ba wadda ta saka yan mata da yawa jin inama sune dan samun miji kamansa da babu abinda ya rasa a tsakanin kyau,dukiya,ilimi,wayewa,addini,soyayya da kuma zallan daukan hankali da kwarjini. Bayan bikin kai tsaye Nigeria aka taho da amarya a cikin makeken lafiyayyan bungalow dinta dake cikin JEERAHs VILLAH. Iyayenta suka kawota da kansu suka inda zatai rayuwa bawai wadatar gurin ba sbd sunsan idan dukiya da daula ake magana a JEERAHs to yarsu zatai dukkanin rayuwar da kowace mace ke buqata ta watada da jin dadi da zallar hutu amma suna son zuwa su kawota da kansu dan su samu kwanciyan hankalin sanin yarsu na qasar da basu taba zuwa ba har ita din sai a yanxu. Kwanaki biyu sukai a Nigeria suka tattara suka koma bayan sun tabbatar yarsu tana cikin familyn da har 'yayanta da zata haifa a duniya bazasu shiga kowane irin qunci ba. ******sabon babin rayuwar tsantsan soyayya mai sanyi da ratsa jini da jiki Captain Hakeem jeerah ya bude da matarsa Dr fammah wadda ya sheda abu daya shine da soyayyarta zai mutu a rayuwarsa, Kasancewansa bature kuma wanda bai tashi a tsakiyar uwa da uba ba ya saka bai iya boye abinda yake tsananin so dan haka babu wanda ya taba takura musu rayuwarsu sukeyi hankali kwance tsawon sati shida kafin suka tattara ya koma da ita America. Babu wanda ya takurasu sbd su samu damar jin dadin amarci sbd tini aka gina mata wata lafiyayyar private asibiti me kyau da tsananin tsarin gaske wadda zatai aikin a nan Nigeri. Kusan watanni bakwai suka kwashe acan qasar kafin ta dawo ta barosa can sedai ya ringa zuwar musu. Rabuwarsu ta sake tsananta musu yanda suke jin juna amma hakanan suka hakura kowannensu ya rungumi aikinsa musamman shi da a yanxu komai na aikin ke sake nauyi dan kuwa matsayinsa dake qara gaba sbd jajircewansa da sadaukarwarsa dan kuwa ya qarasa sadaukar da rayuwarsa kaf gabadaya akan aikin batareda tsoron mutuwa ba ko shakka ko daya shiyasa yake tamkar wanda baida zuciya a fagen aiki. ****Dr fammah ma yanda take da kafiya akan aikinta ta sadaukar da rayuwarta akan nata aikin sosai ta zama busy akan aikinta dan shine yake bata nutsuwa da kwanciyan hankali dan haka bata wani zama gida sosai bata yawan shiga hayaniyar family sedai babu wanda bata bawa girmansa a cikin iyayen da yan uwan mijin duk da sunada wayewa da ilimi babu wanda yake takura kowa, Iyayen mijinta dukansu suna nuna mata kulawa da kauna sosai musamman yanda itama ta tsayu tana samarwa kanta sunan a matsayin dr fammah jeerah batareda jiran sun daga hannunta duniya ta santa ba sosai, Ba iya asibitinsu take aiki ba tana zuwa asibitin gwamnati tana duba marasa lafiya sosai a duk ranakun alhamis da jumaa dan haka sai ya zamana a ranakun manyan marasa lafiya da case dinsu yake babba ake tara mata tana dubawa tana kuma taimaka musu sosai ga wainda basuda karfin iya nemawa kansu lafiya. Kadaicin datake fama dashi da kuma buqatar me tayata fuskantar abubuwan da bata san yaya zata iya fuskantarsuba a qasar ya saka da kanta ta nema P.a dinta da hakeem ya samar mata akan ta samo mata me aiki wadda zata rinta zuwa koina da ita sbd masu aikin gida idan sun gama komai sun jere abinci tattarawa suke su koma bangarensu na masu aiki sai kuma gobe dan haka kadaici yana mata yawa sosai duk da batason kowa a tareda ita. Samo mata me aikin akai amma ko wata biyu bataiba ta sallameta sbd batajin komai na nutsuwa da rage kadaicin datake so daga gareta dan haka sai kawai tace a barshi. Bata jima da sallamarta ba Hakeem ya dawo ta shiga farin cikin da bata taba shiga ba dan kuwa aikima dena fita tayi kwata kwata sbd samun nutsuwan ruhinta da farin cikinta. Shi kansa yayi kewan matarsa kaman bazai iyaba duk da karfin zuciyarsa. Hutu yayi me tsayi kafin ya tattara ya koma wanda a lokacin ne aka sake masa qarin matsayin da duka familynsa saida suka tafi har qasar akai bikin qarin girman dasu musamman matarsa dakejin farin ciki da kuka a lokaci daya sbd harga allah a yanxu jin takeyi kaman zata rasa rants sbd kadaici dake cin rayuwarta na rayuwa a inda ba uwa ba uba ba miji ba kowa ita kadai take rayuwarta a inda bata saba ba dan haryanzu ta kasa sabawa shiru kawai tayi sbd batada kowace irin mafita amma babu daren da bata kwantawa tayi kuka ta fadawa Allah. Bayan dawowansu rayuwarta ta kadaici da damuwa taci gaba ahaka har depression yafara kamata wanda ya saka ta rage zuwa aiki sosai dan kuwa kanta yafara neman cakewa. Ranar datai sati uku bata fitaba sbd damuwa da quncin take ciwo ya kwantar da ita wanda ya saka bata fadawa kowaba ta daure ta fita asibiti da kanta acan manyan likitocin asibitin yan uwanta suka kwantar da ita batareda sanin ahalinta ba. A wannan lokacin ne dole P.a dinta ta saka daya daga cikin maaikatan asibitin masu shara ta kula mata da ita sbd ita a ranar tafiya zatai mahaifinta ya samu accident ya rasu. FATIMA MUHAMMAD IBRAHIM shine sunan mai aikin wadda ta zauna ta zubawa Dr Fammah idanuwanta cikeda kulawa da tausayi tareda kauna me sanyi sbd dr fammah batada hayaniya duk da kallo daya zakai mata kasan ita din me zafi ce amma tanada tausayi da kulawa sosai ga mutane kuma kowa yasan balarabiya ce aka auro batada kowa anan kaman ita datake batada kowa a duniyar sai mijinta wanda baya tareda ita yana gurin qwadago sedai yazo yayi kwana biyu ya koma kuma itace take tsaye akan kulawa da kanta da kusan ciyar da kanta sbd idan ya tafi yakan dauki lokaci me tsayi kafin ya dawo. #MAMUH #BEST LOVE #DR FAMMAH #FATIMAH MUHAMMAD IBRAHIM #SISTERS LOVE #JEERAHS #FLEETS GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank Maryam sani gummi 090331810170GANIN IDO 2026 Mamuhgee 7 _*LADY'S BEAUTY PALACE*_ 08169307477 MACE SAIDA GYARA SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE? KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU? KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI? KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA? Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa, Shin kinason ki koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane, MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah, LADY'S BEAUTY PALACE ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA 👇🏻 Zumar kiba Zumar breast Zumar hips Zumar infection Zumar sliming Zumar sabon budurci Back to virgin Abayas Atamfa Lace Hijabs Supplements Kayan yara da dai sauran Su Location Katsina state WhatsApp or call 08169307477 TikTok Hajara Rabiu ( Ladys beauty place) ******** Kasancewan Fatiman batada aikin komai daman bayan na asibitin datakeyi kuma bame jiranta a gida ya saka batai niyar tafiya tabar Dr fammah ba sbd har lokacin bacci take mai karfi cikin yanayi na ciwo. Wuni guda tayi a zaune guri daya sallah kadai ke tada ita har sai bayan magrib Dr fammah ta farka cikin tsananin nauyin jiki da mutuwan jiki na wunin datai a kwance duk da ta samu saukin abinda take ji din sbd baccin ya taimaketa sosai tinda bata samun yinsa duk yanda taso sbd damuwa. Akan fatima dake zaune a dakin idanuwanta suka fara sauka ta zuba mata su tana kallanta da mamakin ita din wacece. Fatima na ganin hakan ta miqe tana dan gyara xaman hijabinta mara nauyi fes dashi sbd saida ta sake wanka a cikin asibitin acan toilet dinsu tayi fes sbd kada tama shigo dakin dr fatiman da kowace irin datti ko zufa duk da itama tanada tsaftar sosai amma tsayuwa ko zama a dakin da ahalin jeerah suke dole ta sake tsaftace kanta musamman dr fammah din datake kaman yau aka haifota sbd wankewa da haske da wani irin daukan ido. Kallan dr fammah tayi da tsananin kulawa ta bude baki tana fara sanar mata da ita ko wacece tukuna sbd kada ta sakata tinani da cewa 'Ina cikin maaikatan asibitin nan ne haj Aishah ce ta sakani tsayawa sbd ita tayi tafiyan gaggawa mahaifinta ya samu hadari' Shiru tayi sbd ganin har lokacin dr kallanta takeyi sbd ba komai haryanxu ta iya a yaren hausan ba duka duk da tana ji kuma tana kokarin yi dan ta dage da koyar tin kafin ma aurensu. Ba duka ta gane hausan ba amma ta fahimci abinda fatiman ke nufi musamman yanda tayi bayanin a natse tana kama matsayinta na ko matsowa ta kasa yi kusa da ita sbd kada ta takurata kokuma ganim takeyi qyama zata bawa dr din. Shiru dukansu sukai dr fammah na dauke idanuwanta daga kallan fatima wadda take tsaye har lokacin jikinta a sanyaye. Tsawon mintina kafin dr ta yunkura ta tashi zaune daqyar ahankali kafin ta dago fararen idanuwanta da sukai nauyi ta kalli fatima wadda ke kallanta cikeda tsananin kulawan da zaka gane hakan a bayyane amma kuma ta tsaya matsayinta. Dr da bazata iya miqewa tsaye batareda an taimaka mata ba sake kallan fatiman tayi idanuwanta cikeda wasu irin hawaye masu sanyi na tsananin kewan iyayenta da mijinta ta bude bakinta a natse tareda miqa mata hannu da sanyi tace 'Help me pls' Fatima batasan me ta fada ba amma hannun data miqo ya sakata fahimta dan haka a sanyaye ta iso gurinta tana goge hannunta sosai da hijabinta duk da baida komai dan sallah ma ta gama. Yanda ta goge hannuwanta da karfi sosai ya saka dr kallan hannunta data miqo zata taimaka mata din tana dan shakka taga fes yake ba alaman ma yanada dauda kamawa tayi cikin sanyi tana sauke ajiyan zuciya. Miqar da ita tayi suka fara takawa ahankali zuwa toilet Fatima ce ta bude mata kofar toilet din a natse suka shiga har ciki tukuna ta saketa a natse ta fito tareda jan kofar ta fito. Tana fitowa gyara mata gadon ta sake yi fes tareda shimfida mata komai na sallah dik sa batasan ko sallar zatai ba. Komawa tayi gefe ta tsaya har dr din ta gama ta fito ta sake komawa ta riqota suna kokarin isa kan daddumar sallah akai knocking dakin aka shigo doctors ne guda biyu. Da kulawa sosai da sakewa suka fara yimata ya jiki suna maganganunsu cikin  turancin da fatima bata gane komai. Jira sukai dr din tayi sallolin dake kanta ta gama dayan dr dinne ya bawa fatima umarnin ta hadawa dr fammah din ko tea ne tasha dan haka ta miqe ta nufi inda ya nuna mata bayan taje ta sake wanke hannuwanta ta dawo ta hada mata ta kawo mata cikeda nutsuwa ta bata ta fice dakin. Sun jima a ciki sosai kafin suka fito suka fice tukuna ta koma dakin, Tana shiga waya ta taddata tanayi dan haka rabewa tayi ta zauna gefe tana yin shiru. Gida ne take waya dasu ta sanar da batada lafiya tana asibiti sbd umman ce ta kirata matar mahaifin mijinta ta farko. Cikeda kulawa da bayyanarda damuwa tace gasunan zuwa sbd sun dauka tana gurin aiki ne shiyasa basu nemeta ba. Godia tayi kawai ta aje wayar tana ajiye numfashi sbd wannan shine babban matsalan auren nesa sosai inda bakada kowa wani lokacin dan haka ta dago idanuwanta ta kalli fatima wadda nutsuwanta da kamun kanta a bayyane yake. Bude baki tayi tace 'Zakije gida ne??? Dagowa fatima tayi ta dan kalleta tace 'Aa ba kowa a gida shiyasa haj aisha tace na jira har sai ta dawo' 'Bakida husband? miji?? Gyada kai fatima tayi da cewa 'Baya anan yana zuwa yana komawa' Fahimta dr rayi ta dan yi shiru daga nan bata sake cewa komaiba hakan da aisha tayi mata yafi mata sbd ba lallai yan matan jeerahs su iya zama da ita a asibiti ba tama san ko su umman bazasu barta a asibiti ba gida zaa maidata sedai likitoci su ringa zuwa dubata acan gida. Babu daukan lokaci mai tsayi sosai kuwa sai ga Daddy mahaifin hakeem din da kansa tareda Ummah sun iso asibitin tareda Ummi jeerah(cikin yan matan gidan) da mai aikinta guda daya dauke da qaton basket. Da kulawa me tsanani suka iso suna mata sannu da tambayar abinda yake faruwa. Cikin nutsuwa ta sanar musu kawai zazzabi ne kwana biyu sbd stress na aiki amma ba komai. Fatima data fice daga waje bata sake shigowaba sai sai taga doctors sun iso su uku sun shiga cikeda tsananin girmamawa suke gaida Daddyn suna masa bayanin ba wata matsala bace. Baa wani dauki lokaci ba suka tattara dr fammah din aka koma gida da ita a cikin daren dan haka itama fatima a cikin daren ta tafi gida. Sati daya dr ta share tana jinya kafin ta warware sosai ta dawo aiki. Bayan dawowanta aiki fatima tazo har office tayi mata ya jiki cikeda kulawa itama dr taji dadin hakan sosai harma ta tambayeta mijinta da yara tace bata taba haihuwaba tukuna dan auren itama ba wani jimawa yayi ba iyakinta shekaru hudu da auren. Kokarin janta da har fira Dr tayi sbd tanason ta sauya yanayin rayuwanta ta sabu da mutanen da zasu ringa saka rayuwarta zama me tarin mutane sbd lafiyanta da kwanciyan hankali. Sun dan jima a tare kafin ta sanar da fatiman ta shirya gobe zasu tafi garin su Aisha dubiyar mahaifinta. Fatima bata musa ba kuwa washe gari ta taho da dan shirinta tana gama aikinta dr fammah din ta sanar da shugabansu zatai tafiya da fatiman. Drivernta ne yakaisu dayake ba wani gari ne me nisa sosai ba. Sunje sun dubosa kuma dr fammah ta bada shawaran dawowa dashi asibitinsu zasu kula dashi sosai. A ranar suka dawo basu kwana ba amma koda suka dawo dare yayi sosai sosai dan haka kai tsaye jeerah villa dr ta tafi da fatima ta kwana acan sai washe gari suka tafi asibiti tare. Bayan andawo da mahaifinsu aisha asibitin sosai suke samun kulawan manyan likitoci da kuma ita kanta fammah da Fatima sosai suke shiga cikin masu nunawa kulawa da hidima. Yanda fatima tafara shigar dr fammah ya saka aisha jin nutsuwa dan kuwa tana iya ganin nutsuwan da dr take samu da ita dan yanxu tana cin abinci a asibitin sabanin a baya sam bata cin komai harta wuni ta koma gida amma sbd fatima data zama tamkar me aikinta ta musamman ya saka take sakewa da aiki cikin kwanciyan hankali dan kuwa office dinta fatima ke zuwa tayi serving dinta abincin da ake kawowa daga gida wanda a baya bata ci sedai ta bayar. Fatima batada kowa aikinta kawai takeyi dan haka dr fammah tajata a jiki sosai ta yanda har gida take zuwa da ita tana tayata zama da fira da sauran ayyukan sai tayi kwanaki biyu tukuna kafin taje gida ta kwana biyu kuma ta sake dawowa gurinta duk da kullum suna tare a asibiti. ***Ahankali familyn jeerah suka fara ganin sauyin rayuwar dr fammah wadda ta sake yanzu sosai ta fara zama yar qasa ta kwantar da hankalinta sbd fatima data zama tamkar yar uwa gareta tare take xuwa koina da ita. Ta cire fatiman daga aikinta bata aikin komai yanxu albashi kawai take bata wanda itama fatiman ta dena amsa sbd daman dan rufawa kanta asiri take aikin kuma tinda asirin nata ya rufe sai kawai ya zamana sun zama yan uwa ba biya tsakaninsu duk da dr na tara mata kudinne a gurinta. Acan gida ma kusan kowa yasan da fatima a rayuwar dr fammah dan itace ta saka ta zama abinda su basu iya sakata ba. #MAMUH #FAMMAH JEERAH #FATIMA #JEERAHS GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 8 _*LADY'S BEAUTY PALACE*_ 08169307477 MACE SAIDA GYARA SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE? KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU? KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI? KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA? Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa, Shin kinason ki koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane, MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah, LADY'S BEAUTY PALACE ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA 👇🏻 Zumar kiba Zumar breast Zumar hips Zumar infection Zumar sliming Zumar sabon budurci Back to virgin Abayas Atamfa Lace Hijabs Supplements Kayan yara da dai sauran Su Location Katsina state WhatsApp or call 08169307477 TikTok Hajara Rabiu ( Ladys beauty place) ******** Iyayen dr fammah sun san fatima wadda itama sukaji sunfi kauna akan dangin mijinta sbd itace ta kawo walwala a rayuwar yar tasu da harsun fara dana sanin auren nata tinda wanda ake zaman sbd dashi yana can ya sadaukar da rayuwarsa ga aikinsa yabarta a hannun familynsa da babu ruwansu da kulawa iko da rashin hayaniya kawai suka sani. Yanda iyayenta ke kaunar fatima ya saka fatima sake jinsu kaman nata ahalin da batada itama dan haka sosai har cikin jininsu suke jin juna, Masu aikin bangaren fammah tini suka koma sedai aikin da baa rasa ba amma komai ya koma hannun fatima sedai ta basu umarni su cika itace mai cikakken iko akan komai na dr fammah, Aisha ma tini aikinta ya huta dan kuwa sai abinda ya danganci ilimin boko take nemanta komai nata fatima ce yanzu hakama ta dage sosai akan fatiman ta sauya mata rayuwa itama ta maidata kaman ba itaba hatta mijin fatima dake zuwa yana komawa ganin fatiman ta samu rayuwar data kama sai ya koma yanzu saiyayi watanni bai dawoba daman dawowan dole yake yafison yawonsa akan dawowan dan haka yanci ya samu hakan yayi masa daidai dan kuwa haddda aure ya qara acan batareda sanin fatiman ba. Fatima ta dade da dawowa gabaki daya jeerah villah sai idan mijin nata ya taho take komawa idan ya tafi ta dawowanta sbd daman dangin mijin kowa ta kansa yakeyi qaninsa ne daya tak da suke uwa daya uba daya yake kulawa da ita daman can inda aka fito tinda yaga ta samu mafita sai bai damuba yabarta tana zamanta a jeerah villah sbd yaga yanda balarabiyar ke kulawa da ita kuma shima tana mutunta sosai sosai sbd ganin shi kadaine mai kaunar fatima da kulawa da ita dan tamafi kaunarsa akan mijin fatiman gashi a gida daya suke daga ita sai shi dan haka suke rayuwar a takure sbd tsoro da kuma sharrin mutune da shedan dan haka zuwan fammah rayuwarsu tamkar rahama ne dan yanzu shikadai ne a gidan ba kowace irin tsoro da gudin bacin suna tsakaninsa da matar yayan nasa. Hakeem jeerah ma zuwan fatima rayuwar matarsa shine babban farin cikin daya samesa tin bayan aurensu sbd matarsa a yanzu ta zama matar bahausa ta iya abubuwa da dama hakama yana jin dadinsu sbd hakan na basa vibe na kasancewansa bahaushen dayake kokarin sabawa da rayuwarsu shima. Ita kaunar dake tsakanin fatima da Dr dinta baa magana dan kuwa a yanxu babu sirrinsu da suke boyewa juna sun zama harsun wuce kowace irin girman shakuwa da kauna da kuma kusanci. Sitira da duk wani abu dazai fiddo mace babu abinda fatima bata mallaka ba, Saida suka share sama da shekaru biyu a tare kafin kwatsam Allah ya bawa fatima ciki wanda bata gama tabbatarwaba bare ta fadawa dr fammah sai ga dr fammah da ciki itama sbd ita dr fammah din dataso haihuwa a lokacin sosai saita dorasu akan tsarin da allah zai datar dasu cikin a likitance kuma cikin ikon Allah sai ga cikin ya taho musu a lokaci daya. Fatima murnar cikin cikin dr fammah ya sakata yin shiru akan nata ciki sbd farin cikin da kaf ahalin jeerah ke yi ba qarami bane dan kuwa 'dan hakeem jeerah shine asalin magajin jeerah sbd shi kadaine namiji dan haka dan dazai haifa shine nasu 'yayan diyansu mata kuwa na wani gidan ne. Alh babbah Ahmed kusan murnarsa da farin cikinsa yafi na kowa duk da kowa na yi dan haka da kansa ya tabbatarda babu abinda dr fammah xata sake nema ta rasa. Shi kansa hakeem jeerah dawowa yayi sbd tsananin farin ciki, Iyayenta saida mahaifiyarta ta taso takanas tazo dubata. Fatima taga asalin kauna da soyayyar dangi da zallar gatan da duniya bata taba ganiba akan cikin dr fammah dan haka kwata kwata bata bayyanarwa da dr fammah da maganar nata cikin ba sbd daman ita kadaice zata fadawa sai kanin mijinta sbd batada kowa bayan su sbd shi mijin ma nata ko nemanta ya dena yi kaman ya gama da aurenta tinda yayi wancan tahowan ya koma kwata kwata babu kauna a lamarinsa da ita yanzu dan haka nata cikin baida kowa bayan shiru. Bayan captain hakeem jeerah da fammah da iyayenta kusan itace ta uku dake mutuwar son abinda yake cikin fatima dan haka a yanxu rayuwarta ta koma gurin kulawa da fammah kawai. Mahaifiyarta ta koma ta bar mata amanarta sbd ganinta ya saka ta sake tabbatarda ko basa raye fammah bazatai kadaici ba a duniya na zamanta ita kadai a gurin iyayenta. Ta zauna dasu ta sake basu amanar juna da fada musu a yanxu su biyu ne yayanta dan haka su zama amanar juna har abada. Shi kansa hakeem sbd ganin fatiman ya tattara ya koma sbd duk abinda zasuyi na kulawa gareta to fatiman zataisa harma da ninki. Cikin yana faran diban lokaci ya koma mai tsananin laulayi da tsananin wahala amma duk wahalarsa da azabar laulayinsa baiyi ko rabin na fatima ba wadda ta danne ta jure ta tsayu gurin kulawa da fatiman wadda lauyinta da wahala ta hanata gane halinda fatima take ciki wadda ta fige ta lalace ta rame ta zama abar tausayi sbd nata yanayin amma ta hana kanta hutu ko bayyanarwa. Bayan fammah ma babu wanda ya taba bada hankali ko bata lurar dazaa fahimci halinda take ciki, Abincin fammah da kusan a wuni zatai kala nawa itace, Hidimar fammah dinma itace hakama jinyar fammah din, Ganin yanda ta lalace ta qare ta fige ta rasa kuzarinta sosai ya saka fammah shiga damuwa duk sai suka sake shiga yanayi mai wuya amma duk da hakan fatiman ce me karfin hali bata taba dena hidimar datake yiwa famman ba. ******a cikin wahala da azaba da mawuyacin hali fatima takai lokacinda cikin jikinta ya bayyana girmansa shima saida yakai wata bakwai daidai dana fammah sedai ita nata bai fitoba shiyasa baa wani san dashi ba sabanin na fammah dayake wata bakwai amma kaman na wata goma ma sbd girmansa. Bayyanar cikin fatima ya saka fammah da iyayenta farin ciki sai hakeem da shima ya tayata murna sai kuma qanin mijinta daya kasance shine zai zama uban cikin sbd tini mijinta Ibrahim yayi watsi da ita ya rufe babinta a rayuwarsa. KHALIL qanin Ibrahim mijinta shine wanda yake danginta kuma dangin uban cikinta daya tayata murna da fatan ta sauka lafiya. Daukewa fatima kowace irin dawainiya famma tayi amma duk da hakan wasu abubuwan fatiman ce dole takeyi sbd babu me iya yiwa dr fammah din komai daidai idan ba ita ba. Dr fammah ce da kanta take bibiyan lafiyar cikin fatima ya zamana itace likitarsa tinda hutu sukeyi tinda ta samu ciki ta dena fita aiki kwata kwata saita haihu ko zata koma aiki. *****cikinsu na gap da shiga wata tara dr fammah ta fara fuskantar complications da suka saka ta ringa wata irin rama da zubar jini wanda ya saka aka maidata asibiti kwata kwata dole. Hankalin captain hakeem jeerah da iyayenta da fatima da duka sauran familyn jeerah tashi yayi matiqa musamman da likitocin suka tabbatar musu da akwai matsala me girman da kowane lokaci babyn cikinta zai iya fadowa ba daidaiba kuma ciresa a lokacin ace zaayi mata tiyata shima akwai dan hadari dan haka dole zasu duqufa da kokarin daidaita lamarin kafin a dauki risk din gaggawar cire mata babyn. Tinda aka fadi hakan hankalin fatima yayi mummunan tashin datake jin itama akanta ciwon ya fado sbd ita batada masu jiranta ko tashin hankalin halin abinda zai sameta. #MAMUH #ABDULRAHEEM JEERAH #DR FAMMAH #HAKEEM JEERAH #BEST LOVE #FATIMA GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 9 *_HARGITSI_* *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* Dr fammah da kanta ta zauna a cikin halinda take ciki ta fahimci matsalarta da kyau ta sauke numfashi tareda ajiyan zuciya tana sallamawa ubangijinta lamarinta sbd tasan haline mai wuya da hadari take ciki da babynta wanda take fatar koda ita Allah yariga yayi bame tashi bace allah ya bawa babynta ikon tsallakewa ya rayu kuma a hannun fatima tabar wasiyar abar mata danta ta rene sa ta shayar dashi ta zama uwarsa har girmansa. Wannan wasiyar data bari ta saka hakeem amincewa tareda iyayenta dakuma shiga tsaka me wuyar gaske da damuwa me tsanani. A cikin wannan mummuman halin ne aka sake buqatan hakeem da gaggawa gurin aiki dan haka ya tattara ya koma yabar fatima da fammah cikin tsananin damuwan data sake sakasu ji da kasancewa cikin kadaicin da basuda mafita, Kowane dare haka fammah zata zauna tayi kuka cikin mawuyacin halin da fatima ma da itace ke jinyar a wahalce zaunawa ta ringa kuka tana rokon Allah ya bawa fammah lafiyar tsallakewa. Damuwa da qunci da tashin hankali tareda rashin wanda fatima zata zauna ta rage damuwa dashi bayan fammah din wadda zuwa lokacin babu abinda take iya yiwa kanta sai an mata bata gane kowa ya saka naquda tafara taso mata kadan kadan ita batareda shiri ko tsammani ba a hakan still batada wanda zata fadawa haka ta danne tayi shiru tana cigaba da jinyar fammah wadda aka zaayiwa tiyata a cikin kwana biyun. Acan gida ma yanda iyayenta suka shiga damuwa sosai ya saka ciwon mahaifiyarta tashi kadan kadan dan hakanne ma Abbun fammah din ya hanata zuwa sbd ta shiga mummuman damuwa sosai dan haka fatima da fammah din basa tareda kowa sai familyn jeerah da suma sun tsaya sosai akan fammah din kadai banda fatima da sam bata kanta ake ba. Ahalin jeerah sun shiga wani mummunan halin damuwa da tashin hankalin rashin mafita bayan duqufa su qasqantar da kai gurin fadawa Allah ya tashi fammah da abinda yake cikinta wanda likitocinta suma suna cikin damuwa sbd dr fammah tasu ce kuma babu abinda take roko bayan allah yasa danta ya rayu a maimakon ita. A ranar da zaayi aikin fatima bata rintsa ba tana zaune gaban gadon fammah idanuwanta a rufe hannunta akan na famman tayi shiru cikin mummunan yanayi naqudarta na cinta ga wata irin damuwan dake neman kasheta da abinda yake cikinta. Koda asuba tayi a lokacin azabar datake ciki itama tayi mata yawa amma a daidai lokacin fammah ta dan iya bude idanuwanta ta qura mata idanuwanta bata iya cewa komaiba kuma tana iya gane halinda fatima take ciki na azabar naquda ta bude baki daqyar ta furta mata 'Allah ya saukeki lafiya' Kasa iya amsawa fatima tayi sbd wasu hawayen da suka gangaro mata na tausayin su dikan. Karfe 10 na safe zaa shiga tiyata da fammah din amma kafin lokacin yayi mahaifarta da aketa kokarin lallabawa ta gaza gabaki daya ta facce da gaggawar datafi kowace cikin mugun tashin hankali aka shiga da ita lamarin ba kyan gani wanda ya saka fatima kasawa gaba daya itama ta lallaba ta fice batareda kowama ya lura da ita ba. Daqyar ta iya kai kanta gidansu Allah ya taimaketa Khalil yana gida sedai akai sallama aka kirasa shine da kansa ya kamata sbd baida zabi suka fada cikin gida. Maqota ya shiga da sauri ya kirawa dattijiwar gidan ta taho da gaggawa ta fada dakin fatiman da yake cikeda wata irin kura sbd jimawan da akai babu kowa a cikinsa. Cikin matsanancin wuya da azaba fatiman ke naquda me wahalar gaske tana ambatar sunan Allah a zuciyarta hakama da yi musu addua itada yar uwarta fammah tareda yayansu sbd tasan fatima kam bata hayyacinta bazata samu daman addua a lokacin haihuwa ba. Bata haihu atake ba saida ta wuni tana fama da azabar nakuda mai nauyi kafin Allah ya sauketa ta haifo 'da namijin da khalil aka miqowa shi a hannunsa. Karban jaririn Khalil yayi idanuwansa jajir da hawaye sbd tinawa da abinda yayansa Ibrahim ya fada daya kirasa akan haihuwan cewa yayi Allah ya rabasu lafiya kawai ya raya mata duk abinda zata haifa. Khalil nada zuciya dan haka baida niyar sake kiransa tinda daman koyaushe akan fada suke akan irin yanda ya zabi duniya yabar matarsa dan yanzu watansa kusan tara harda kwanaki bai waiwayota ba. Da taimakon dattijuwa barakah fatima ta kimtsu bayan haihuwan dan kuwa sai data tabbatarda ta taimaka mata tayi komai ta shirya ta ta shirya babyn wanda cikin ikon Allah komai na mahaifinsa ya dauko wanda yake sak da qaninsa khalil dan haka saima kusan duka hasken khalil da kammanin khalil suka bayyana a fuskansa sbd kamar khalil da babansa. Babu yanda zaiyi haka ya cire yan kudadensa dayake kasuwancinsa yaje ya siyo kayan sakawa kala biyu da dan abubuwan buqata da abinci me kyau ya kawo mata. Daqyar ta iya cin abinci duk da ta haihu lafiya kalau sumul amma zuciyarta na cikeda damuwan son sanin halinda fammah take ciki dan haka tin kafin ma fammah ta dawo hayyacinta tanason kasancewa a gurin. Shi kansa khalil tinda tai masa bayanin baasan ta taho ba sai baida niyar hanata komawa inda zata samu kulawa me kyau sosai itada babyn kawai dai yace ta jira ta sake samun karfi da lafiya. Karban babyn ya sake yi yayi masa adduoi da huduba tareda ambatarsa da suna MUHAMMAD NASIR. shiru fatima tayi tana maimaita sunan a zuciyarta tana sauke numfashi da ajiyan zuciya sbd ta tabbatada dai 'danta ne ita kadai bada babansa Ibrahim ba. Hawaye ne masu tsananin zafi suka gangaro mata tanajin wani irin daci da zafi suna danne kirjinta na rayuwar data samu kanta ace ko mijinta da shine kadai danginta yayi watso da ita, Idan abaya ta zauna a jeerah villa ba goyo tayaya yanzu zata zauna da goyo?. ****** Anyi nasarar aikin ciro babyn Dr fammah, Babyn da dukkanin familyn jeerah suke jira, Babyn da wasu daga cikinsu sunfi damuwa dashi, Babyn daya fito duniya da dukkanin tsananin kauna daga ahalinsa da iyayensa... Alh babba Ahmed jeerah ne ya karbesa a hannunsa ya rungumesa kafin yayi masa wasu irin adduoi da kiran sallah kafin ya ambaci sunansa da ABDUL-RAHEEM HAKEEM JEERAH. Kowa a familyn murna da farin cikin samuwar Raheem sukeyi hakama masu jiran fidda labarin tini suka fidda amma har lokacin mahaifiyarsa tana cikin mummunan halinda Allah ne kadai yasan menene matsayin rayuwarta dan kuwa mahaifarta ta fashe ta watse wanda hakan ya saka hankalin abokan aikinta likitoci mummunan tashin yanda zasu iya sanar da ahalin jeerahs da ita kanta fammah din wannan mugun labarin idan ma ta samu rayuwarta kenan to anyi arziki. Da gaggawa aka sake shiga da ita wani sabon aikin wanda ya saka kowa nutsuwa murna ta dakata tukuna. #MAMUH #RAHEEM HAKEEM JEERAH #MUHAMMAD NASIR IBRAHIM #JEERAHS GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 10 *_HARGITSI_* *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* Duk wannan tashin hankalin da tsananin da dr fammah ta shiga tin kafin haihuwa zuwa bayan haihuwan captain hakeem jeerah bai samu damar zuwa ba duk yanda yaso zuwan babu ko yar qaramar hakan dan haka yana can cikin matsanancin tashin hankali da damuwa amma duk da hakan ya iya dannewa ya fuskanci aikin dayake gabansa mai mahimmancin da zai qara daga matsayinsa zuwa sama. Iyayenta kam lamarin yayi musu shigar bazatan da zuciyar mahaifiyarta ta kasa dauka saida aka kaita asibitin da dole likitoci suka riqeta dan haka ba damar zuwa ga yarsu duk yanda suke cikin tsananin damuwanta da babynta. ****aikin da akai mata me tsananin hadari da taka tsantsan ne an dauki lokaci me tsayi sosai kafin aka fito da ita tsakiyar dare zuwa private dakin hutun da zata zauna. Likitoci da nurses sun gama komai akanta sun fice sun bawa familyn daman shiga amma babu kowace irin hayaniya da ake buqata. Sun shigo da yawansu sun tsayu akanta cikeda addua da fatar warkewanta. Har asuba su Ummah na dakin tareda ita kafin gari ja fara haske suka tattara suka koma gida aka bar mutum daya a cikin masu aikinta dan kulawa da ita kafin anjima. Da Raheem suka tafi sbd ko an barshi bata hayyacinta da zata iya basa nono ko wani abin dan haka suka tafi gidan dashi dan aje a shiryasa. Wuni guda ta sake yi bata farfadoba bare dawowa hayyacinta dan haka likitoci suka sake dunguma da duqufa akanta damuwansu na ninkuwa sbd akwai abinda suke tsananin gudu da kokarin hanasa tabbatuwa. *****fatima data kwana ta wuni ta tabbatarda ta warware sosai hankalinta bai kwanta ba ta kasa samun nutsuwa haka ta shirya ta fito tareda khalil wanda ya kaita har asibitin itada babyn tukuna ya juya ya tafi. Ko data iso dakin babu kowa na familyn jeerah dayake asibitin bayan wadda aka bari ta kula da ita dan haka jikinta ya sanyi musamman data sauke idanuwanta akan fammah din wadda duk wata rahama da kyan gani sun bar jikinta da fuskanta dan kuwa tayi wani duhu fatarta ta bushe bakinta ma ya bushe tana kwance kaman babu rai a jikinta. Silalewa tayi ta zauna idanuwanta cikeda hawaye tana jin hankalinta ya gama tashi gabaki daya daga karshe kasa riqe kukanta tayi ta sakesa ahankali sbd tsoron daya shigeta dan kuwa haka mahaifiyarta ta koma kafin rasuwarta tabar duniya. Sai datasha wani irin kuka sosai kafin ta iya dago fuskanta ta kalli saratu dake gefenta tsaye shiru itama tausayin fammah din takeyi sbd yanda ta kasa samun cikakkiyar kulawa da kauna daga dangin mijin daya kamata su kula da ita sbd mijinta da baya kusa. Tambayar babyn fammah tayi Saratun ta fada mata yana can jeerah villah an tafi dashi. Wasu hawayen ta sake sharewa kafin ta juyo da kallanta kan fammah tana jin kaman zuciyarta zata dena bugawa sbd damuwa da wani irin daci. Shiru sukai a dakin tsawon lokaci sai ga likitoci sun shogo tareda Su daddy da kansu da matayensu harma da Raheem an dawo dashi. Ummah data ga fatima batama lura da goyon danyan jaririn dake bayanta ba ta dan yi mata fadan inda ta tafi tin jiyan kafin ta miqo mata Raheem wanda yake cikin lafiyayyan lallausan bargon babys me fari qal yana bacci jikinsa sanye da fararen bodysuit da hula an nadesa sosai. Hannuwanta biyu ta saka suna wata yar rawa zuciyarta na bugawa da kaunarsa idanuwanta fes akansa tana masa kallanda da mahaifiyarsa na hayyacinta itace zatai masa ta rungumesa jikinta tana sauke ajiyan zuciya tsananin kaunarsu da sonsu su biyu shida nasir dake bayanta tana ratsota ta gaba data baya. Ficewa tayi sbd bawa su Daddy guri da likitoci saratu na biye da ita. Suna fita zaunawa tayi a qaramin sitting room din dake dakin ta sake dago Raheem da kai tsaye zaka san balaraba ce ta haifesa ta zuba masa ido cikeda kauna kafin ta fara rero masa adduar dataiwa danta shima. Basu wani dauki time ba a waje akace su koma ciki sbd Raheem. Su daddy sun gama komai kuma an gama jero musu komai na halinda fammah take ciki wadda ta rasa mahaifiyarta shikenan ba ita ba haihuwa har anaba hakama fashewan mahaifiyarta ya janyo manyan matsaloli a lafiyarta da gangar jikinta da ba yanzu ne ba itada lafiya sedai a sannu sannu lokaci zai warkar da komai. Babu wanda ya iya cewa komai a familyn jeerah sbd lamarine daya girgiza duniyarsu da kowa ya dauke wuta. Fitowa sukai suka bar asibitin dan komawa a san yanda zaayi a sanar da Captain Hakeem. Ganin fatima da akasan bayan ita Fammah bata buqatan kowa ya saka baa damuba sedai aka kawo musu dukkanin abinda zaa buqata da sakewa. Fammah bata farfado ba sai a daren ranar shima iya idanuwanta kawai take iya budewa bata iya ko motsawa me dan karfi bare tashi magana ma bata iyawa sedai kallo kawai. Fatima ce kadai a tareda ita ko data farfado babu kowa nata babu kowa dangin miji, Lumshe idanuwanta tayi ta sake budewa a hankali tana jin tama rasa kanta bare sanin menene takeji take cikinsa. Likitoci suka bawa fatima daman gyarata ta dan sake shiryata aka sake gwaje gwaje da sauran abubuwansu suka gama komai suka fice. Baa bada daman bata komaiba na ci ko sha drip ne da allurai kawai ake bata ba bata lokaci. Raheem ma a hannun fatima take ganinsa wanda shima ake cikin tashin hankalin yunwar dayake ciki dan kuwa kuka yakeyi sosai ida yatashi. Yanayin halinda Raheem yake ciki ya sake daga hankalin jeerahs da ita kanta fatima da mahaifin fammah wanda abubuwan sukai masa yawa ga Amminta a kwance gata a kwance babu me sauki a cikinsu. Shi kansa hakeem dayake can sabon tashin hankalin ya shiga duk da har lokacin baa sanar dashi komaiba na abinda ya samu din me tada hankali. Likitocin yara manya aka nema suka zo suka dubasa suka bada shawarwarin abinda ya kamata take aka siyo duk abinda sukace da madara kaman zaa bude shagonta. Fatima aka nunawa komai da bayanin komai na yanda zata ringa basa har lokacin basu bawa tata haihuwan mahimmancin daya kamata suyi tinanin abin zai mata yawa ba. Ita kanta fammah dake kwance tana dan fahimta da jin wasu abubuwan tausayin fatima tafara yi ganin irin wahala da dawainiyar datake fama da ita a cikin kwanakin da suke tafiya na jinyarta da fama da jarirai guda biyu dama kuma ita kanta da jegon takeyi amma ba wanda ya tina da hakan. *****wata irin jinya me nauyi da azaba da mawuyacin hali fammah takeyi da babu sauki a cikinta, Babu daren da bata wani irin kuka mara sauti da taba zuciyar me kallo dan hakanne itada fatiman suke zaunawa suyisa a tare zuciya da gangar jikin kowannensu tana quna, Fatima rayuwa tayi mata wani irin nauyi a dan lokacin sbd itama lafiyar neman gagararta takeyi sbd jikinta dayake danye amma wahala da dawainiya babu wadda bata yi. Fammah na cikin mummunan qunci da baqin ciki da dacin zuciyar da takejin kaman zata mutu ne tabar duniya, Iyayenta na can a cikin mummunan halin jinyar Amminta datakejin kaman bazasu hadu ba hakama mahaifinta tasan yana gap da kwanciyar shima matiqar jikin mahaifiyarta na sake rikicewa a kowane lokaci hakama nata jikin, Koyaushe ya kirasu kwarin gwiwa yake bata yana danne dacin halinda yake ciki yana tabbatar mata da indai fatima na tareda ita hankalinsu zaici gaba da kwanciya suyi jinyar Ammin dakyau. Hakeem ma fatima ce wadda ke saka zuciyarsa dan samun qanqanuwr nutsuwa akan fammah wadda a yanxu ta sallama ta cire rai daya rayuwa kwata kwata mutuwar kawai take jira. A lokacinda akaiwa RAHEEM HAKEEM JEERAH nadin sunansa a tare da dan fatima akai musu yanka da komai akai musu yankan ragunan suna da shanu akai sadakarsu gabaki daya. Tinda akai yankan sunan babu wata hidimar sunan da zaayi sbd jikin fammah dake kwance har lokacin. Satinta uku a asibiti harda kwana hudu anata fama jinya ba sauki kafin aka sallamota tareda shawarwarin likitoci akan kada a fita da ita wajen da akeson fiddata a yanzu sbd yin tafiya da ita zai iya janyo matsalar da zaa iya rasata ayi hakuri ayi jinyar a hankali idan tayi healing ko yaya ne sai a fita da ita. Wannan shawarar dole aka dauka aka dawo da ita gida aka bude babin jinyar da baa gane komai sbd tinda fammah tasan abinda ya gama samunta a ranar ciwonta dawowa yayi sabo sbd tashin hankalin da kowa ya shiga sai data sake kwana biyu a kwance bata san inda kanta yakeba tukuna ta farfado. Farfadowanta sabo ya dawowa da fatima jinyarta sbd ko ruwa ake bata dawowa sukeyi, Fammah dake rashin lafiyar da fatima dake jinyar a tare suke wata irin mummunan rama da bushewa da tsiyayewa sbd halinda kowannensu yake ciki, Fatima ga nata rashin lafiyar dake cinta,ga jarirai biyu da dawainiyarsu ta tsayar da rayuwarta cak guri daya musamman Raheem da har lokacin ya kasa sabo da shan madarar kuka da wuya yake a cikinta wadda tafara sakasa rashin lafiya mai karfi, Sannan ga jinyar fammah da itace wanketa itace shiryata itace bata abinci duka a kwance ga damuwan rayuwarta datake ciki da danta dama ta fammah duka. Ta fige ta lalace ta zama kaman me qanjamau babu sauran kowane jin dadi a rayuwarta. #MAMUH GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummiGANIN IDO 2026 Mamuhgee 11 *_HARGITSI_* By *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* Ahankali ahankali suke tafiyar da rayuwarsu cikin damuwa da dacin jinyar da a yanzu wata uku ake magana kuma har lokacin fammah na jinya sosai sedai ta samu sauki tinda tana zama yanzu hakama tana cin abinci batareda ya dawo ba kuma tana magana sosai sedai babu karfi a tattare da ita da kuzari har lokacin, Raheem ya koma mara lafiyar kwata kwata shima sbd yunwa data kamasa anyi yawon likitoci dashi har an gaji sam ya kasa zama cikakken lafiyayye dan haka ne aka dawo da kokarin ganin ko zai samu nono ne daga mahaifiyarsa amma a banza sbd koya samu din baida wani amfani sbd kadan ne kuma ita batada lafiyar samun kuzarin shayarwa. Gabaki daya farin cikin samun Magajin jeerah komawa ciki yake kokarin yi sbd ganin halinda Raheem din yake ciki dan haka suka duqufa nemawa uwarsa lafiya dan ta samu dama da lafiyar shayar dashi. Suna shiga wata na hudu Hakeem jeerah ya dawo Nigeria garesu dawowan da zai jima bai komaba kuma dawowan da zai jira kiran qarin matsayinsa da zai qarasa sauya rayuwarsa gabaki daya kuma ya qarawa ahalinsa suna da matsayi a idon duniya. Fatima tafi kowa farin cikin dawowansa sbd halinda fammah take ciki da suke cire rai koyaushe daga tashin kowace safiya. Dawowan hakeem ya saka fammah fasa kuka a gaban wani karan farko idan ba fatima ta rokesa ya kaita qasarta gaban iyayenta tayi jinya idanma batada rabon tashi ta cika a hannun iyayenta. Shi kansa ya girgiza da mummunan ganin da yayi mata da mummunan labarin daya tadda wanda ya saka ya rasa ina zai saka kansa ga Raheem ma sai ahankali. Irin yanda ta daga hankalinta da son komawa gida jinya ya sakasa fara tinanin amincewa amma ganin Raheem, ai iya rasa ya saka ya raba tinaninsa biyu iyayensa kuwa take suka kasa aminta da hakan. Ita kanta a lokacin tana tsananin tausayin Raheem dan haka ta yanke hukuncin daya girgiza fatima da hakeem a lokacinda ta fada musu buqatarta. Fatima dataji zancen kaman a mafarki zubawa fammah idanuwanta tayi shi kansa Captain Hakeem kafe fammah yayi da idanuwansa fararen da suka sauya yana mata kallan tausayi sbd tsoron ko ciwon ya taba kwakwalwanta ne. Hawaye ne masu zafi suka gangaro mata batareda jin komai ko shakka ko fargaba saima kara jin yadda da hakan datake yi sbd tasan ko bata rayu ba Raheem dinta bazaiyi maraicin uwa ba matiqar fatima na raye dan hakanne ma ta yanke shawaran bawa fatima Raheem ta shayar mata dashi nononta. Kasa yadda da hakan Hakeem yake kokarin yi amma yanda ta gama kashe masa jiki da wani irin kuka da maganganun da suka sakasa tsoro ya saka ya kalli fatima wadda idanuwanta sukai jajir batada zabi sai wanda suka zabar mata. Hakeem dinne ya kalleta da nutsuwa da qasqantar da kai dan bata haqqinta na raayin zatayi ko bazatayi ba ya roketa hakan. Fammah ma zuba mata ido tayi cikeda tsananin kaunar ta kasance wadda zata shayar mata da Raheem kada ya rasa ransa. Batada zabin daya wuce yin duk abinda zai kawo sassauci da abinda akeso a rayuwar fammah da Raheem dan haka ta amince. Amincewanta ta kawo sauyi me girma a rayuwar Raheem da iyayen nasa harma da Familyn jeerahs da babu wanda yasan abinda yake faruwa sbd daga fammah sai mahaifinta da Hakeem ne kadai suka san fatima na shayar da Raheem da Nasir a lokaci daya sedai kawai aka ga Raheem na samun lafiya yana warwarewa yana jiki yana zama babyn da suka jima suna tsananin son ganin yana zama. Kulawa sosai Hakeem yake bawa fatima da fammah sbd dukansu suna buqatar kulawan. Lokaci yaja samun lafiyar Raheem da fara wayonsa ya saka Zuciyar Mahaifiyarsa samun nutsuwa da amincin data kasa samu tin haihuwansa sbd tsoron rasasa, Hakama samun lafiyarsa ya saka walwala da farin cikin ahalin jeerahs dawowa gabaki daya anata hidimarsa da nuna masa zallan gata da kaunar daya saka yanxu mahaifinsa ake tsananin tausayi ya qare a gurin jinya da kulawa da matarsa baida walwala baida farin ciki masu aiki ne da fatima ke kulawa dashi abinda bai kamata ba sam dan haka kai tsaye kaman saukan aradu iyayensa suka nemasa suka basa umarnin sake aure sbd samun mai kulawa dashi yanda ya kamata kafin samun dawowan fammah daidai tinda lokaci yaja sosai babu wani cigaba. Da farko tashin hankalin maganar yaji amma daga baya saiya fahimtar dasu sam baya buqatan hakan musamman tinda shi din ba mazauni bane kada ya tarasu ya tafi ya barsu. Sam Alh babba Ahmed bai yadda da hakan ba sbd babu wani uzurin daya wuce ya auro wadda ba iya shi kadai zata taimakawa ba hadda ita kanta fammah din. Kasa fadawa kowa maganar yayi sbd yasan qarin aure garesa a yanxu ba abinda yake a tsarinsa bane tukuna musamman a yanzu da fammah ke jinya irim wannan amma yasan bazai kuma iya kauce hukunci idan iyayensa suka yanke ba. *****Maganar qarin aurensa ta saka yaji yana son kai fammah din gida yanzu sbd kadama taji kota sani gwara ta tafi daga baya idan ta samu lafiya zai sanar mata sbd lafiyarta. Su kuwa iyayen nasa babu bata lokaci aka fara shirin hadasa aure da daya daga cikin yan uwansa amma kowacensu nada maneminta kuma suna son juna dan haka aka ba bata lokaci kuwa aka hadasa da yar Ambassador Nuhu Sultan. Auren gata da gata ne zaayi musu dan haka tin a gurin neman auren maganar ta fara bayyana a duniya tana yaduwa. Fammah da fatima duka basusan abinda yake faruwa ba anata hidima da shirin yin auren wanda Sam ba wata hayaniya zaayiba sbd kada a tada hankalin fammah. Tinda kwanakin bikin suka matso fammah ta fara rasa gane kanta sbd zuciyarta da lafiyarta dataji suna nauyi dan haka tayi sanyi ta rage kuzari sosai. Fatima ma da tini ta zama uwar yan biyu ganin yanayin fammah sai ta dauka jikin ne ya dawo tinda yanzu haka yakeyi gashi a lokacin su Raheem din sun wuce shekara daya sosai biyu suke neman cikewa dan haka yayesu daga nono take kokarin yi har lokacin babu wanda yasan Raheem na shan nono. Ana saura sati daya daurin auren Hakeem daya rasa inda zai saka rayuwarsa gurin sanar da fammah sai gashi kwatsam ta samu labarin daga bakin mai aikinta ta amanarsu itada fatima wato saratu. Fammah sam bata yadda ba sbd tasan abune da bazai taba yiyuwa ba daga Hakeem dinta da bazai taba mata kishiyaba sbd sanin baa yimusu kishi hakama a daidai lokacinda take cikin wannan mummunan halin na jinya me wuya sama da shekara ga mahaifiyarta data rasa har abada itada haihuwa sedai kallo. Kati da duk abubuwan bikin dake trending saratu ta nuna mata a waya ta zubawa wayar ido zuciyarta na kasa yadda har lokacin daga karshe ma jintane da ganinta suka dauke dan haka da gaggawa Fatima da itama ta kasa yadda ta kira hakeem din. Kafin hakeem ya iso gidan daga inda yake nesa sosai mummunan kiran daya qarasa dakatar da rayuwar fammah cak ya shigo wayarta Na rasuwar Mahaifiyarta Ammi. Mummunan halinda ta shiga dole akai gaggawar kiran ambulance wadda dole itace zata iya kaita asibi sbd ta sanqame. Duk inda ake shiga tashin hankali fatima ta shiga ta firgita ta rasa inda zata saka kanta. Kowa ya shiga fargaba da tashin hankalin ganin halinda fammah ta shiga dan haka aka fara gaggawan hada tafiya da ita Morocco din. Shi kansa hakeem tashin hankali da damuwa kashi kashi yake ciki dan haka ya matsu yaga ta farfado. Fatima dai bata wani shiga cikin ahalim jeerahs dinba tana gefe da Nasir da Raheem da baya wani yadda da kowa idan ba ita ba sai mahaifiyarsa da baima san itace cikakkiyar uwar data haifesa ba. Fammah jikinta yayi nauyin da bata farka ba sai washe gari kuma tana bude idanuwanta akan Hakeem suka sauka wani abu yaxo ya danne maqoshinta da kirjinta sedai rashin uwarta datai a yanzu shine abinda yake gabanta dan kuwa ta rasa duniyarta kenan. Bata cewa hakeem komaiba ko kalma daya bata iya furta masa ba abu daya ta nema daga iyayensa da kanta shine tafiya gida a cikin wannan halin datake ciki taji ta gani. Iyayen nasa sun tausaya mata sun kuma jajanta rashin mahaifiyarta. Babu wanda tayiwa maganar auren Hakeem kaman yanda bata bawa kowa damar yi mata maganar auren ba har iyayensa kuwa. Da zatai tafiyar akace tabar Hakeem tinda ya isa yayewa kuma daman ba wani sosai yake shan nonon nata ba sbd yanayinta da kuma jinyar da zatai ga rasuwan Amminta. Wani nauyi ne mai tsananin gaske ya sake danne kirjinta kaman zuciyarta zata kama da wuta haka take ji dan haka bazata iya hayaniya ba tinda ba lafiya a tattare da ita kwata kwata. Fasa tafiya da fatima tayi tace ta zauna da Raheem a matsayin yar rainansa tukuna. Fatima ta shiga tashin hankali sbd tsoron abinda take gani a zuciya da idanuwan fammah akan duka abinda yake faruwa amma batada zabi haka ta zauna aka tafi da fammah tabar mata 'danta RAHEEM wanda zatai zaman renansa a jeerah a matsayin Nanny. A daren da zasu tafi sai a wannan daren ne fammah ta fasa wani irin kukan daya saka fatima sauke kai itama tana tayata kukan datake jin yana ratsa dakin da tsananin tsima. Washe gari da asuba jirginsu ya daga da fammah da Hakeem dama su Daddy da ummah da zasuje gaisuwa dukansu. #MAMUH #FLEET RAHEEM JEERAH #MUHAMMAD NASIR IBRAHIM #S.A.N.A.H GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 12 *_HARGITSI_* By *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* Bayan tafiyar Fammah daga Nigeria fatima jin tayi tana rasa nutsuwarta da kanta dan kuwa kadaici ne ya sakota gaba da kewa da damuwa, Babu wanda aka bari a tareda ita a bangaren daga ita saisu Raheem da nasir sai kuma saratu, Babu me zuwa bangaren kwata kwata sedai duk safiya idan tayiwa su Raheem din wanka suka sha nono ta hada musu da cereal da sukesha zata kai Raheem can gurin su Ummah sbd abinda akace mata kenan. Acan zai dan wuni saiya gaji yayi bacci a dawo dashi sai kuma washe gari ta sake kaisa. tin tafiyar batai nisa ba rayuwar ta sauya mata kwata kwata musamman da duka su biyun qyuya ne dasu basa wani yadda da mutane ko Raheem dinma daga baya yadda da kowa a cikin familyn bayan Mamma dinsu fatima da ita suka sani. ***Isar su Dr fammah qasar Morocco har lokacin babu wanda tacewa komai dan kuwa kwata kwata idanuwanta a rufe suke ma ruf babu alaman idonta biyu dan hakane kowa ya qyaleta ta samu dan rintsawar sbd tana buqata ko dan yanayinta dakuma damuwar rashin mahaifiya. Hakeem dake zaune a kusa da ita ya san idanuwanta biyu dan kuwa yanada tabbacin babu baccin da zai dauketa a rayuwar dasuke kai yanzu, Duk yanda yaso mata magana ganin suna tareda iyayensu yayi shiru shima dan kuwa ko jirgin dasuke cikinsa zai juye dasu yayi fata fata bazata taba tankasa a yanda yasan zuciyarta. Kallanta yakeyi a kai akai harya hakura ya dena kallanta ya kama nasa girman sbd kada ya zamana kaman yana shakkarta ne. Ita dai a nata bangaren batajin akwai wani a cikinsu dama danginsu dake gida da suka rage da kowace qima ko daya a idanuwanta jinsu takeyi tamkar wainda zama guri daya dasu yana danne numfashinta. Motocin da familyn Jeerahs din suka tanada ne suka taho airport suka daukesu guda uku na alfarma kai tsaye gidan iyayenta suka nufa. Suna isa koda fammah ta hada ido da mahaifinta wata irin rawa jikinta yafara ahankali kafafunta na kasa daukanta sbd sama da shekaru uku kenan bata sakasu a idanuwanta ba tin wani zuwan datai ganin gida ta koma, Kasa iya daga kafafunta tayi ta sauke kanta ahankali wasu irin hawaye masu tsananin zafi suna gangaro mata abbun da kansa ya taso ya iso gareta daidai Hakeem ya miqa hannu zai kamata sbd har lokacin daman bata iya tafiya ita kadai da kanta sai an taimaka mata. Abbunta ne shima ya miqo mata hannunsa ta kama a sanyaye batareda ma tako kalli inda Hakeem yake bare ta nuna tasan da mutum, Kuka ne mai karfin gaske ya taho mata take mahaifinta ya rungumeta yana lumshe ido tareda sauke ajiyan zuciya. Ciki sukai gabaki dayansu zuwa palon Abbun da babu mutane sbd basa zaman gaisuwa tinda akai janaizar ta aka kaita kowa yayi gaisuwansa ya watse dan haka koda aka kwana zuwa yau babu kowa duk anyi gaisuwan an watse sai iya qanwar Ammin data taho daga Cairo da babban 'danta. Zama akai tsakanin Abbu da familyn jeerahs sukai gaisuwa tareda jajantawa da nuna kulawa kafin suka tafi masauki bayan sun dan jima sosai a gidan. Tinda suka taho ciki akai da fammah dan haka har suka tafi basu sake ganinta ba Hakeem dake tsananin son ganinta da magana da ita haka yaga babu alaman ma zai iya maganarta dan haka suka tafi. Kukan dukkanin baqin ciki da kunci da kadaicin dake cike zagaye da rayuwarta fammah ta sake tana jin rayuwa ta gama juya mata bangare mara dadi sbd a yanzu batasan tayaya zata fuskanci wannan masifar rayuwar ba babu Amminta,Amminta ta tafi tabarta a rayuwar da babu komai sai son zuciya da son kai tareda zalinci, Irin kukan datakeyi da yanayinta da suka gani mai muni da tada dukkanin gashin jiki ya saka duk karfin halin mahaifinta da manyancinsa fasa wani irin kuka yana jin tsananin dacin mutuwar rayuwar yarsa daya tak hakama yana jin gwara da Allah bai nunawa Amminta ita ba a wannan mummunan yanayin data koma kamar wadda take dauke da qanjamau dan kuwa hatta haske da lafiyar farar fatarta duk sun tafi koina qashi ne a jikinta kawai yake gani. Ita kanta qanwar Amminta Anne kuka ta fasa tana rerawa jikinta nawata irin rawar tashin hankalin ganin Fammah a hakan ma wai tana aure a familyn da suke billionaires a can qasar. Ayau da suka ga yar Ammin a gabansu suke asalin kukan rashinta a cikin mummunan yanayi. Kukan mahaifinta shine abinda ya qarawa yanayin muni da tashin hankali. Kwana sukai a cikin damuwa me nauyi da qunci babu kowace irin farin ciki a gidan da mutanen gidan ga damuwar Raheem da aka baro data saka mahaifinta jin kaman ma zuciyarsa zata buga dan haka washe saida shima aka kawo masa likita ya dubasa. Jeerahs washe gari ma sun sake zuwa suka wuni a gidan zaman gaisuwan da babu kowane sakewa a yanayin dan Abbu ba lafiya bai iya fitowa ba haka sukai zamansu suka tafi ko fammah bata fitoba sbd sunsan yanayinta. Hakeem ne ya shiga har can ciki dakin Amminta ya dubota tana zaune ta dunqule guri daya idanuwata sunyi jajir sun kumbura ba kyan gani. Duk yanda yayi magana da nuna mata kulawa ko kadan bata iya juyowa ta kallesa ba dan kuwa a duk lokacinda zai wanzu a guri zuciyarta da idanuwanta tareda jinta dauke mata sukeyi dan haka har yayi maganganunsa ya gaji ya miqe ya fice babu abinda taji bare juyawa ta kallesa. Bayan tafiyarsu ranar saida suka kwana biyu basu sake zuwa ba gidan banda Hakeem da kullum yana gidan amma sam ko Abbun bai samun ganin fammah din kawai yake gani sai masu aikin gidan itama tin yana jin karfin gwiwa harya rasa abin fada mata sbd batama responding bare yasan akan matakin datake na ta fahimci abinda yakeson fada mata. Sati biyu suka share a qasar suka tattara zasu koma suka tafi gidan sukai musu bankwana dan Abbun ya fito sun tattauna akan zasu tafi da Fammah daga nan zaa wuce da ita india ne asibiti. Abbu bai musu ba ya amince musu da fatar allah yasa a dace dan bayason hayaniya a yanzu da rayuwarsa data yarsa suke cikin duhun damuwa da kadaici. Bayan tafiyar su Alh babba masauki Hakeem ya shiga har ciki ya samu fammah ya sanar mata maganar tafiyarsu a jibi. Dagowa tayi a karan farko ta kallesa da idanuwanta da suke jajir a bushe kaman yanda takejin ko zuciyarta ta bushe babu abinda takeji. Kallansa datai ya sakasa sauke numfashi da ajiyan zuciya sbd yasan lokacin maganarta yayi. Bude baki tayi a natse da sanyi tace 'Aure zakayi HAKEEM? zuba mata ido yayi yana kasa bata amsa sbd bayason sakata a wani mummunan halin. Bata dauke idanuwanta akansa ba ta maimaita tambayarta da cewa 'Hakeem wata macen zaka kuma aura bayan ni?? Hakeem sbd rayuwata ta lalace ne bazan iya sake haihuwaba zaka sake aure? Hakeem bazaka iya hakurin na samu lafiyar dana rasa ba? Hakeem menene saurin da kukeyi? Hakeem menene amfanin rayuwata a cikin familynka???? Dakatar da ita yayi da cewa 'Karki saka a ranki cewan sbd kin rasa lafiyarki ko haihuwa ya saka zaayi wannan auren Fammah sbd kinsan kece soulmate dina,bazan taba son kowace mace ba a duniya bayan ke, Kece ni fammah,wannan auren aurene kawai na umarnin da bazan iya kaucewaba.... Fammah bata girgiza ko jin kalamansa ko dayaba a jiki da zuciyarta saima wani dacinsu dataji yana ratsata dan haka kai tsaye ta sake kallansa da jajayen idanuwanta tace 'Ka fada musu bazaka iyaba, Bazaka iya hada matarka da kowa, Bazaka iya auren kowace macen ba, Bakada raayin kara auren kowace mace har karshen rayuwarka, Bazaka iya cika wannan umarninba ka fada musu sbd idan ka fada babu wanda zai maka dole tinda kai ba yaro bane shekarunka sunkai har sun wuce... Da mamaki ya kalleta yanda take maganar kai tsaye cikin kaifin harshen daya hango matakin datake tsaye akai kenan. 'Iyayena ne ake magana anan kina tina hakan ko?? Wani numfashi me zafi ta fidda tana sake riqe nutsuwanta sbd kwakwalwanta dake neman bugawa da abinda take ji tace 'Hakeem jeerah ni fammah wallahi tallahi matikar zakai wannan auren nabarka na bar aurenka har abada bana fatar sake ci gaba da zaman aure da kai da familynka...... Da tsananin mamaki ya kalleta yana shiga shock da bugawan zuciya ya kafe idawanta dake bushe da kallo sunyi jajir shima nasa jan sukai ya bude baki yace 'Fammah,kinsan me kike fada kuwa? Kin rasa hankalinki ne ko me? Akan wani auren kike cewa kin gama naki auren? Idan nayi auren zai raba mu ne kokuwa zai rage soyayyar dake tsakaninmu?? Lumshe idanuwanta tayi ahankali kalamansa na ratsata sbd auren dai yi zaiyi bazai fasa ba ko maganar dakatawa ta samu lafiya ba da futa quncin rashin mahaifiyarta data rasa ba. Miqewa takeson yi a hankali tabar masa gurin amma ta kasa tashi hannuwanta na wata irin rawa ta boyesu a cikin jikinta tana jin zuciyarta kaman zata fashe. Duk maganganun dayake yi cikin tashin hankali baiga alaman tana jinsa ba sbd idanuwanta da alamar sun bushe batareda yasan zuciyarta wani irin kuna da kuka takeyi ba me tsananin abinda yake shirin yi mata ba na zabar auren wata ba a cikin wannan halin datake ciki datake tsananin buqatarsa fiyeda koyaushe ba na rayuwar aurensu. Miqewa yayi ya fice daga dakin ko gani sosai bayayi ya nufi gurin Abbu muryansa harta fara shaqewa ya zauna gabansa ido jajir yafara jero masa abinda yake faruwa wanda ya saka Abbun zuba masa ido bako kyaftawa sbd baimasan da maganar aurenba dan fammah bata fada musu ba. #MAMUH #JEERAHS #DR MUM FAMMAH #BROTHERS #RAHEEM HAKEEM JEERAH #MUHAMMAD NASIR IBRAHIM GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummiGANIN IDO 2026 Mamuhgee 13 *_HARGITSI_* By *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* Abbu har a cikin zuciyarsa wani irin zazzafan kishin yarsa da bacin rai ne ya rufesaai tsananin daya kasa dauke idanuwansa daga hakeem dayake kallansa yana fada sbd zai qara aure fammah na cewa zata rabu dashi. Numfashi me sanyi da mutuwar jiki Abbu ya sake yana jin nauyin kirjinsa na qaruwa ciwonsa na son tasowa amma cikin karfin hali ya bude baki yana kallan hakeem din yace 'To kai Hakeem da gaske auren zaka kara a yanxu da iyalinka batada lafiya sosai ko tafiya fa kanaga bata iyayi sai an riqeta, Batada cikakkiyar lafiyar komai da komai harma da kwakwalwa dan kuwa ayanzu datake cikin ciwon da fiyeda shekaru biyu tana jinya a kwance komai sai anmata ga mahaifiyarta ta rasa ga danta kun rabata dashi kuma zaka iya aure ka tafi gurin wata kai ka huta Kasan da baqin cikin duka wannan lamarin da wanda zasu kara mata zai zama ajalinta?? Shi auren bazaa iya hakura dashi ba zuwa gaba ba kodan darajar dan dayake tsakaninku??? Shiru Hakeem yayi sbd yasan ba abune mai yiyuwaba tinda ko yanzu tafiyar nan zuwa Morocco da sukai ta saka aka qarawa auren sati uku yanzu sunyi biyu saura kwanaki kenan daurin auren dan kuwa su acan anacan an fara shagalin bikin tini amarya na cikin lalle an saka. Rasa abin fada yayi sbd shima duk yanda suke tinanin a fasa auren yanayi yana kuma fada amma bazai taba iya bude baki ya cewa iyayensa aa ba sbd ita fammah ma ana auren daga india idan ya baro Nigeria so yayi ya dauketa su tafi America tare amma gashi lamarin na neman rikice masa. Bude baki yayi ya bawa Abbun hakuri da tabbatar masa auren bazai saka fammah ta kasa samun kulawansa da kaunarsa ba har abada. Ganin duk yanda ya fito fili ya roki alfarmar a daga auren daga hakeem bazai yiyuba sbd abinda ya nuna masa bazai taba iya bijirewa iyayensa ba akan komai dan haka Abbu daya rasa abin yi magana yayi da fammah wadda ta gama yanke hakeem daga zuciyarta har abada matiqar zaiyi auren nan da ko rasuwar mahaifiyarta bazai saka a daga mata kafa ba idan bazaa duba yanayinta ba da depression ma tini yake kokarin illata kwakwalwanta. Abbu kai tsaye ya zabi bin bayan yarsa sbd tako ina yasan anci Amanarta an cutatar da ita an kashe rayuwarta an gama illatata tako ina dan haka babu amfanin zama a cikin mutanen dasukeda tsananin qabilancin da kansu kawai suka sani gwara ta dawo hannunsa kawai ya nema mata lafiyarta data rasa. Tsayuwa akan raayin fammah da abbu yayi ya saka zancen zama babba har saida su Alh babba suka shigo akaita fama har lamarin ya fara zama babbar matsala me girma, Sudai jeerahs basu taba hada sunansu da mutuncinsu da komaiba har abada dan haka maganar janye auren Hakeem sam bata taso ba suna dai bada hakurin ayi hkr fammah ta dawo ga mijinta tayi hakuri zasu kula da ita sosai zasu nema mata lafiya kuka bazasu bari hakeem ko kishiyarta su shiga haqqinta ba amma dai ba maganar fasa auren da anacan an fara biki. Wannan maganar tasu ta sake ciresu daga zuciyar fammah sbd ji da tabbatarda ana can ana bikin ma kenan, Babu sauran mutunci ko raayin cigaba da zama da hakeem da jeerahs a rayuwarta dan haka a gavan su Alh babba ta dago idanuwanta ta yanke dukkanin wata kauna a tsakaninsu ta maimaita ta gama zama da hakeem da familynsa bata buqatan sake rayuwa a cikinsu har abada. Mamakinta sosai su Daddyn sukai hakama hakeem mamakinta kashesa yayi yanda iyayensa suka basu hakuri suka rokesu akan komawarta amma ita zuciyarta ta gama bushewan da taurin kai dana zuciya hakama Abbunta ya tsaya cak akan raayin yarsa dan baiga alaman zata samu kwanciyan hankali a tattare dasu ba. Duk yanda hankalin hakeem ya tashi ya shiga mummunan tsoro da tashin hankali sbd yana tsananin son fammah kaman rayuwarsa bayajin ma zai taba iya rayuwar jin dadi idan bada itaba amma kasa barin girmansa da zafinsa yayi ya zube dan kuwa bayajin shima zai bari ta shimfida masa sharadi ya hau sbd shine yake aurenta ba itace take aurensa ba, Idan har ta zabi ta rabu dashi sbd auren daya fada mata baso yake ba to shikenan zai bata abinda take son dan kuwa a matsayinsa na cikakken namijin dayake shugaba a dagar yaqi mace bazata juya sa ba ga iyayensa sun roketa da kansu amma ko gezau. Dagowa yayi ya kafeta da ido daidai nan Ammin cairo ta shigo palon itada SHAKUR babban danta wanda yake balaraben asali ta uwa data uba kaman Fammah din. Gefen Fammah ya zauna cikeda kulawa ya kalleta yana mata larabci da turanci akan duka abinda yake faruwan sbd lawyer ne babba kuma shine zai zama cikakken lawyer dinta a komai daga yanzu. Dagowa fammah din tayi da idanuwanta da sukai jajir ta kalli Shakur din tai masa kalma daya tak da labari ya dan gyada kai natse suna maida kallansu kan Alh babba dake magana alama ransa ya fara baci da hukuncin da abbu ya tsaya akai. Hakeem kuwa da idanuwansa sukai mummunan jajir hatta jijiyoyin kansa sun fito yanayinsa yayi munin gani idanuwansa ya tsayar akan Shakur dake kusa da fammah wadda ta riga ta kafe babu abinda duk duniya yanzu dazai sauya raayinta dan kuwa koda son captain hakeem jeerah zai kasheta ta zabi hakan tafison ta mutu amma ta gama dashi har gaban abada. Jeerahs basu taba sheda karfi da taurin zuciyar larabawa ba sai a yanxu dan kuwa wata irin zafi da bushewan da suka gani a tattare dasu ya saka lamarin komawa bacin rai da zafin kishin daya rufe idon hakeem sukai fada mara dadin daya sakasa ajiye mata takardar rabuwa da ita kaman yanda ta buqata. Tsananin zafin juna da wata irin tsanar juna da jin har abada sun gama da juna suka rabu akai wanda iyayensu suma suka rabu akai tareda fizgewa da cire juna a zuciya da rayuwa kwata kwata. Sun barin qasar suna dawowa da kwana shida aka dauka aurensa da sabuwar matarsa Fadeela. Aurensa da fadeelan ya karbesa ne a yanzu da hannu bibbiyu sbd zafi da radadin fammah dan haka yake kokarin yin rayuwarsa hankali kwance, A bangare daya kuma ga fatima da tashin hankalin duniya tana cikinsa na wannan rabuwar data gama sanin ba abu bace me gyaruwa sbd sanin halin Fammah da kakkaifan raayin da babu wanda ya isa ya sauya mata shi. ***Acan fammah kuwa rayuwar tsaya mata tayi cak da zallar baqin ciki da radadin datake jin kaman zai kasheta, Ta tsani hakeem ta tsani danginsa ta tsani duk wani ahalin jeerah da Nigeria tsana me girman gaske da ita zata mutu tabar duniya, Tsanar da batajin harta mutu xata dena musu, Mutum uku ne a duniya dake Nigeria da kawai take kauna da sune kadai suke hana ta tsinewa nigeria da wanda suke cikinta a kowane dare da rana wato Raheem dinta da fatima da nasir. Mahaifintane yayi waya da fatima ya sanar da ita komai ya kuma qara bata amanar Raheem dan itace uwarsa itace dangin uwarsa kuma itace idonsu da zuciyarsu akansa suma dan fammah bazata nemesa a yanxu kusa ba saita samu lafiyarta da zaa nema mata. Wannan shine sabon rudanin tashin hankali da damuwan da fatima ta shiga, Bangaren Fammah suke haryanzu sbd an barwa Raheem bangaren mahaifiyarsa dasu masu renansa, An sauya musu komai da komai na bangaren an zuba musu sabuwar luxuries tako ina wanda yafi na baya an wadatasu da komai kaman ba rayuwar duniya zasuyiba, Kullum mahaifinsa na zuwa ya dubasa gashi an yaye su sosai hidimarsu ta qaru akan fatima dan yanxu sunyi wayo koina suna takawo suje da kafafunsu, Lokacin auren captain yaja sosai tini rayuwarsa ta sauya ta koma wata irin me zafi sbd nutsuwan zuciyarsa daya rasa gabaki daya, Baida farin ciki baida walwala ya koma cikakken asalin soldier dinsa da bayajin ma yanxu yanada buqatan kowace mace a rayuwarsa kawai aikinsa yake buqata da haka lokaci na sake ja ya tattara ya koma America komawan da baya dawowa sai lokaci mai tsananin tsayi. Iyayensa da kwata kwata suka rasa Hakeem din baya yanzu soja ne kawai suke tare dashi dan kuwa ko su din yanxu babu sakewa a tsakaninsu dashi yayi nesa da kowa da komai, Hatta 'dansa RAHEEM daya fara girma babu wata shaquwa a tsakaninsu ko bayyana soyayya sedai kokarin dorasa dayake yi akan rayuwar zama jarumi cikakken namijin fama da zai fuskanci kowace irin danger da rashin tsoro da bugun gaba dan haka ya zama a cikin wainda ake shakka fuskanta a familyn jeerah cikinsu da wajensu. #MAMUH #FLEET GANIN IDO Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 14 *_HARGITSI_* By *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* RAHEEM HAKEEM JEERAH yaron daya taso wani irin miskilin da baa taba yin irinsa ba a zuriar jeerahs shine kuma wanda Allah ya jarabci duk wani jinin jeerah da tsananin kaunarsa da son kulawa dashi hakama jini daya na Rear Admiral da kaf familyn jeerah suke alfahari dashi sbd matsayin da babu wanda ya taba takawa a zuriar jeerah tin ta farko wato Rear Admiral Hakeem Farouk Jeerah. Duk tsananin kauna da soyayyar da familyn jeerah kewa Raheem bai taba sakewa ko sabo dasu ba sbd yanada wata irin miskilancin da baya ko san rabar mutane kwata kwata, Bai dauki dangin mahaifinsa da girman daya dauki Maamah dinsa ba wadda ta qarar da kuruciyarta da lokacinta da lafiyarta da zuciyarta a gurin kulawa dashi da mahaifiyarsa wadda bata tareda su sama da shekaru goma a yanxu, Maamah itace wacce aka ajiye kamar baiwa a jeerah villa dan kawai kulawa dashi tin yana yaronsa har zuwa yanzu daya fara sanin kansa yasan itace uwar da harya mutu bazai sauya matsayinta a gurinsa ba duk da mahaifiyarsa ma tana tareda su a waya bayan shekarun data dauka tana jinyar data cinye mata lokacin rayuwarta dan kuwa jinyar jiki data zuciya data kwakwalwa tayi duka dan kusan saida tayi qaramar hauka sbd damuwa depression da komaima kafin Allah ya saka ta fara dawowa Dr fammah dinta dake kokarin daidai career dinta yanzu sbd sai data koma tayi wani karatun program na shekara biyu kafim ta sake samun damar komawa career dinta data dawo sabuwa. Maamah bata taba barin kauna da soyayyar mahaifiyarsa da girmanta mai tsanani ya fita daga ransa ba koyaushe a cikin cusa masa kaunarta da girman matsayinta take a gunsa wanda hakan ya kasa ya taso da kauna da tausayin mahaifiyarsa tareda tsantsan son kasancewarta a rayuwarsa daya san haka bame yiyuwa bane har abada sbd wani irin zazzafan raayi da zafin da mahainfinsa yake dashi. Fatima manyanci yafara hawa kanta sbd wahala data debo tana yi tin a baya duk da yanzu sun girma wahalar ta rage mata amma kuma kaf babu me dawainiyar Raheem idan ba itaba sai kuma dan uwansa rabin jikinsa da kusan shine yanzu yake masa wasu abubuwan duk da komai nasu daya amma sbd shi ya taso tamkar me ciwon damuwa bayada wani walwala ko sakewa bare farin ciki, Maamah itace uwarsa da babu komai dayake buqata daga uwa har uba amma kuma wannan yanayin da kadaicin na kanada uwa kanada uba amma baka tareda kowane a cikinsu hakama babu wanda ya taba yi masa maganar wani a cikinsu dan kuwa sun goge juna da gaske daga rayuwarsu babu sauran alaqa da fili ko kadan da suka rage a rayuwarsu duk da hakan ya kashe Hakeem gabaki daya ya koma wani sabon mutum. Nasir shime rabin jikin dan uwansa Raheem da yake tamkar jinin daya da aka haifesu tare, Shine mafi kusanci da Raheem duk duniya sbd yanda suke jin juna kaman yan biyun da aka yankewa cibiya daya, Babu ma'aunin da zai iya auna girman kaunar da suke tsananin yiwa juna, Babu kowace rai dayafi so sama da Nasir dan a yanzu duk da basu wani girma ba ko Maamah bata gane abinda raheem yakeso fiyeda dan uwansa Nasir din, Nasir ya taso mai karfin hali da naci da qwazo da tsananin son Raheem fiyeda kansa sbd Maamah bata boye masa ko su din waye ba,ta fada masa matsayinsu a gidan da zaman da sukeyi, Nasir bai damuba baiji komai ba jin koshi da uwarsa waye, Abu dayane ya sake ninkuwa ya qaru a zuciyarsa da ransa shine kaunar dan uwansa dayake jin zai iya komai da bada rayuwarsa a akansa. Fatima lokaci yaja itama tasan lokaci yayi daya kamata ta tattara ta koma inda ta fito duk da har lokacin babu labarin ibrahim sedai khalil ne haryanzu yake bibiyarsu akai akai itada Nasir yana jin lafiyarsu. Babu Alh babba a duniya ya rasu a shekarar data fita sbd ya manta sosai tsufa yazo yayi jinyar watanni kadan Allah ya karbi ransa. Su Alh husain ma tsufa yazo sosai daddy ne ma yakeda saura, ******Raheem da Nasir nada shekaru goma sha hudu a duniya Dr fammah da Shakur suka nema a basu Raheem bayan komai nata ya dawo daidai ta koma dr fammah dinta ta baya rayuwa ta sauya mata tazama hamshakiyar macenta mai ilimi da da yanci da abun kanta, Babu wani tashin hankali da akai aka bata damar kasancewa da 'danta wanda zai ringa zama gurinta yana kuma dawowa gurin dangin mahaifinsa. Tafiyarsa ta farko dr fammah taso a taho da fatima kamar me amma sbd neman Ibrahim mijinta da khalil yakeyi sosai dan tinanin ko baya raye ya saka bata tafi ba dole suka tattara itada Nasir suka koma gida. Raheem ya shiga mummunan hali sosai bayan rabuwarsa da Maamah da Nasir sbd tinda yake a duniya sune kadai wainda yake tareda su ya rayu dasu baida sabo da shakuwa da kowa bayansu biyun, Jinya yayi sosai bayan zuwansa Morocco tsawon lokaci kafin ya fara kokarin sabawa da mahaifiyarsa da danginta da suma suke tsananin kaunarsa. Fatima ta koma gida da Nasir suka fara kokarin fuskantar sabuwar rayuwarsu wadda take tattare da qalubale dan bata wani taho da abubuwan rufin asiri masu yawaba tinda babu kowa a tsakanin Fammah da hakeem da zasu bata dukiya me yawa. Daddy ne ya bata kudi sosai da motar abinci wadda suka siyar da rabi dan babu gurin da zasu ajiye. Kadan kadan kudin suka fara shigewa gurin neman Ibrahim da sukeyi ido rife, Nasir yana ci gaba da zuwa makarantarsa da aka sakasu mai tsananin tsadar gaske shi da Raheem bayan yayi tasa jinyar shima ta rashin dan uwansa. *****Raheem dauki lokaci sosai a gurin mahaifiyarsa harma yafara karatu yayi nisa a karatun mahaifinsa ya sake dawowa aka dawo dashi Nigeria nan Hakeem da kansa ya aiko aka dauko fatima da nasir suka koma jeerah. Daga nan rayuwar Raheem ta koma tamkar jeka kadawo baya Nigeria hannun mahaifinsa baya Morocco hannun mahaifiyarsa, Yanayin rayuwar sai yafara zamar masa wata babbar damuwa data sake saka rayuwarsa abin tausayi dan kuwa karatunsa ma wani wasa ya koma acan da nan, Da haka suka sake girma babu sauyi ko daya a rayuwar Raheem da iyayensa dan haka mahaifiyarsa ta tattara danta ta karba bata sake barin ya dawo ba, Barin Raheem rayuwar fatima da nasir suka dawo gida kwata kwata gabaki daya ya saka suka duqufa sanaa kala kala ga khalil nata kokarinsa gurin kulawa dasu da dora Nasir a sanaoi daban daban dan rufawa kai asiri. Suna waya sosai da fammah amma fatima bata taba yadda ta fada mata halinda suke ciki ba sbd duk wata tana aiko mata kudi masu yawa na karatun Nasir da komai nasa dan ta dauke kowace irin lalurarsa. Suna gama karatun secondary Dr fammah da suke cewa Dr Mum ta saka ayiwa Nasir takardu da komai dazai dawo hannunta acan Morocco yayi karatu tareda dan uwansa da suke tsananin kewa da mugun son juna sai kwatsam Admiral Hakeem jeerah ya aika Raheem karatun Soja kamarsa America. ***acan Nigeria su fatima sun wayi gari da wata irin gobara me tsananin data saka rayuwarsu sake sauyawa sbd sun rasa komai hadda takardun nasir din da akagama hadawa dan haka komai ya lalace ya dawo baya ta bangare daya kuma sai ga Ibrahim ya dawo gida da kansa cikin yanayi na ciwo baiyi kwana uku da dawowaba ya rasu. Duk yanda sukaso neman Dr Mum ba dama sbd hatta wayarta da numbern take ciki basu tsira da ita ba bare Raheem da shikenan bazaa taba magana dashiba ko samunsa ba sai ya fito. Dan gyara khalil yayi musu a gidan suka cigaba da zama kuma ita fatima bazata iya zuwa jeerahs ta sanar dasu ba dan itama batason kowace hulda dasu tinda babu fammah a cikinsu. Irin zaman da sukeyi ya saka khalil fara tinanin aure dan kawo mace a gidan ya zama ba daga shi sai fatima ne a gidan ba duk da ga Nasir ya zama saurayi sosai aikin security yakeyi a wani babban hotel kafin ya fara karatun dazai cigaba da yi idan admission ya samu kenan. ZAINAB itace kyakkyawar buzuwar amaryar da khalil ya auro ya kawota gidan suna zaman lafiya da kauna me tsanani tsakaninta da fatima wadda ta zama tamkar uwa a garesu tinda girman ya riga ya hau kanta, Girmama Maamah fatima sosai zainab keyi kamar uwar data haifeta hakama itace uwar sirrinta, Bayan Maamah fatima Nasir shine mutum nabiyu dayake tsananin shiri da Zainab din wadda yake cewa momy duk da kananun shekarunta dan iyakacinta tsararsa. Shiru sukeyi wanda dole tasan rabin jikinsa dan uwansa da babu ranar da baya ambatarsa dan kuwa wani gurbi ne me girma rashin Raheem yabarsa dashi dayakejin kozai mutu gurin aikin wahala zaiyisa ya tara kudin zuwa ga RAHEEM HAKEEM JEERAH. Shakuwar Momy zainab da Nasir ta saka damuwa da kuncinsu ragewa sosai suka maida hankali a gurin nema da gwagwarmaya da hakura da komai. Ita kanta momy zainab da ita ake hada kudin Nasir daya sakawa ransa saiyayi aikin soja sbd Dan uwansada sukai alkawarin yin aiki daya a rayuwarsu tin yara. *******Shekaru sun sake ja sun tafi ayau an wayi gari ADMIRAL HAKEEM JEERAH shine babba mai jagorantar familyn jeerahs kuma wanda ya sake auren wata macen bayan Fadeele ya dawo Nigeria bayan yakai matsayin karshe yayi retire, Matarsa ta farkon bata taba haihuwaba sai ta biyun ce ta haifar masa wani 'da namijin mai suna ABDULSAMAD JEERAH wanda ya taso a cikin gata da daular arziki da dukkanin jin dadin duniya sbd mahaifinsa yana tareda su a yanzu a Nigeria yana juya manyan qasar yanda yakeso akan tsarinsa sbd kowa dakeson kasancewa tareda ahalin jeerah. #MAMUH GANIN IDO 1K VIP 5K 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 15 *_HARGITSI_* By *_TALATU ZAKI_* +201031621512 *Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥 https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t ********* A shekarar da Nasir ya samu admission daqyar bayan khalil yayita shiga guraren namen alfarma ya samar masa da komai a wannan lokacin ne Raheem yayi fitowan hutun farko daga karatunsa kuma sam Dad dinsa bai bari ya baro America ba acan yayi hutun sbd bayason ya tafi Morocco dan haka yanaji yana gani duk tsananin son dayake yazo yaga dan uwansa bai samu dama ba dan abinda dad din bai saniba shi Nigeria yaso zuwa hutun amma sbd wata irin tsanani da rashin wasa ko sakewan dake tsakaninsu sai baima bada damar hakan ba. De fammah batama san anyi hutun ba sbd Raheem din da sukai waya bai sanar mata ba dan kada taji ba dadi ko ranta ya baci dan haka har sukai hutun suka gama suka sake komawa ciki bata saniba. Abu daya daya sake qamar da zuciyar Raheem ga aikinsa da karatunsa shine ya tabbatarda matiqar bai zama abinda mahaifinsa yakeson ya zama ba bazai taba samun rayuwar yanci da mahaifiyarsa da Dan uwansa ba da maamah dan haka baida kowace irin sakewa ko walwala a rayuwarsa a cikin makarantar dako ina bayan tsayar da kansa cak akan abinda yakaisa wanda hakan ya saka ya zama wanda kusan kowa ya sani dan bayan sunan mahaifinsa da matsayinsa daya taka a aikin haryakai matsayin Admiral to shi kansa Raheem kamewansa da rashin fuskansa ko kadan da wani irin karfin halinsa ya saka ya banbanta da abokan karatunsa da yawansu duka suna cikin kulawa da tattalin iyaye biyu tareda kawo ziyara da duk abinda dai ya danganci nuna tsananin so da kewa ga yayansu, Shi a cikin iyayensa tinda ya taho babu wanda ya taba zuwa bare sakasa a ido sbd kowannensu yana jin bazai taba zuwa ba matiqar zaiga dan uwansa dan kuwa duk inda zasu iya haduwa sun yankesa a rayuwarsu, Kowannensu a cikin zafi da tsananin baqin cikin juna suke har yanxu bayan duka wannan shekarun, A familynsa da iyayensa shine wanda ake ikirarin ana yiwa son da baa taba yiwa kowa ba amma kuma sam baida farin ciki da walwala a rayuwarsa dan kuwa ya zama shine yake karban dukkanin hukuncin rabuwar iyayensa tin yana zanin goyonsa haryanzu, Sun sakasa a tsakiya yana karban baqin cikin da kowannensu yake jefawa juna ta zuci, Duka wannan ya sake sakawa zuciyarsa bata san komaiba bayan kadaici da rashin sakewa da rashin son rayuwa da kowa bayan kansa shi kadai tinda ya rabu da dan uwansa da shine kadai yake sakewa da walwala a gabansa dan haka ya dage dan kuwa daga ranar daya samu yancin fitowa cikakken navy soldier babu abinda zai sake rabasa da nasir wanda daga garesa kadai yake samun nutsuwa da kwanciyan hankali zai dawo dashi rayuwarsa. Dad Hakeem jeerah kuwa duk wata kulawa da sakewa ya soketa ne tsakaninsa da Raheem sbd yanason ya zamo namijin da baisan shagala ba ko soyayyarda zata lalata rayuwarsa tin daga kuruciya har tsufa kaman yanda tasa rayuwar ta riga tamutu har abada bazai taba farin cikin daya saniba a baya wanda ya saka zuciyarsa a duhu take babu komai daya sani yanzu bayan doka da order da tsananin zafin doka da wani irin kaifi akan duk sharadi ko umarnin dazai bada wanda a yanxu ahaka duniya tasansa, tsayayyen mutum kaifi daya da babu abinda ya hada da sunansa da mutuncin sunan familynsa da karfin ikon mai nauyi. Akan Raheem yafi tsaurara Umarninsa da ikonsa wanda hakan keta sake tsayar da Raheem din ga zamowa wani irin miskilin namijin da babu komai a rayuwarsa da zuciyarsa bayan zafi da qwazon aiki dayake ta budesa yana zama wani kakkarfan namijin da lafiyarsa take da karfin gaske dan kuwa bazaka hadasa da Nasir da ko shi idan ya gansa sai yayi mamakin ganin yanda jikinsa yake murdewa sbd azababbun exercises da geamin da bama haka yake ganin sojojin nan ba daya saba ganin gashi shi a tsaye yake baida wani jikin karfi tinda baima taba exercise ba duk da baida rama ko kadan amma kuma baida jiki bare irin wannan na masu geamin. *****Zainab ta haihu tin kafin samun admission din Nasir harta gamo zaman wanka ta dawo ansamu Al'amin wanda tini ya fara wayo ya saba da Nasir sosai dan idan zai fita baya barin ya gansa maqale masa yake, Maamah fatima ta samu nutsuwa da rufin asiri sosai ba laifi sbd Baba Khalil ke ciyar da gidan gabaki daya hakama Nasir ranakun da bayada lectures aikinsa yake zuwa yana kuma samu ba laifi dan haka shima yana daukan nauyin gidan. Dr fammah data kasa samun nutsuwan rashin fatima na shekaru tafara shirin yanda zata iya zuwa Nigeria data dauki alkwarin har abada ta yafe zuwanta duk yanda zasuyi a nemo musu fatima sunyi gashi sun saida gidansu sun sauya anguwan tin bayan gobarar da sukai. Ga Raheem da shima tasan yasan yana fitowa hutu idan har ya isa Nigeria bazai taba barowa batareda ya nemesu ba dan haka ta sake jiran ya samu hutun wanda kusan fiyeda shekara nawa kenan babu wani hutu kilama bazai fitoba saiya zama cikakken soja dan haka duk ta shiga damuwa da tsananin matsuwan son dauko fatima musamman sbd Nasir datake son yayi karatu anan duk da tasan yanxu kam yana gap da kammala jamia idan ma bai gamaba. ******shekarar da Nasir ke kokarin gama university a shekarar Senior Seaman Raheem jeerah ya sauka a Nigeria tareda Mahaifinsa daya kwana biyu acan suka dawo tare. Bangaren Mahaifiyarsa da aka sauya kowane tsari da zuba sabuwar dukiya da luxuries din da akasan su ya saba dasu da duk abinda zai buqata aka zuba tareda mai aikinsa Namiji aka ware masa. Kaf familyn babu wanda baiyi murna da farin cikin zuwansa ba dan sun dauka ma shikenan ya zama na mahaifiyarsa. Matan mahaifinsa da babu wani sani ko sanayya ko kadan a tsakaninsu suma sun dan nuna murnar ganinsa duk da suna jin wani irin mamaki da dacin yanda kowa familyn ke tsananin kaunarsa fiyeda sauran yaya hakama shi kansa mahaifinsa da baa gane inda ya dosa sunsan yafi kowa da komai tsananin sonsa bai kuma hadasa da komaiba a duniyar nan. Mummy khadee mahaifiyar Samad kishinsa taji tana yiwa kanta da 'danta sosai har cikin qasan zuciyarta dan bata wani damu da kishin Ummah Fadila ba sbd fahimtar babu wata soyayya a tsakaninta da maigidan nasu ba gwara ita ko dan 'danta data haifa masa ta samu matsayin daya fi na umman dan haka kusan tafi fadilan iyayi da zuba iko a gidam Sir hakeem jeerah. Raheem baida sanayya da kowa dan haka koda ya isa gurin kakanninsa da safe ya gaidasu sukai kokarin gabatar masa da familynsa ya gaisa da kowa batareda ya kallesu da kyauba ya tantance su, Koda Rana ta qarasa yi tini aka kawo masa mota sabuwa dal da kakansa Alh farouk ya siya masa sai wadda dad dinsa shima yasa aka kawo masa tareda driver dan bazai iya yawo da kansa ba sbd baisan koina ba. Kai tsaye gidan Maamah da bazai taba mantawaba koya manta da koina yasa driver yakaisa da yamma lis sbd sai a time din ya samu kansa yana tareda kakansa. Bayan sun isa suka tadda gidan an maidasu shaguna da gurin abinci dan haka maqota driver ya shiga yayo musu tambaya sai gashi kuwa akai musu kwatancen inda su Babak khalil din suka koma. Koda suka isa gidan Baba Khalil na waje kofar gida yana magana da wasu maqotansa akan harkar masallacinsu na anguwa. Kai tsaye baba khalil din bai gane Raheem ba sbd girmansa da sauyawansa gabaki daya dan kuwa babu alamar dayake nuna ya hada jini da yan Nigeria dan ya koma mahaifiyarsa sak ga wani irin kamewa da kwarjini da tsananin kamun kai a tattare dashi. Dukansu shi da maqotan tsayawa sukai suna kallansa tinda ya fito motar cikin nutsuwa da kamewa ya nufosu batareda ta iya kafesu da iso wanda yake dabiarsa ce rashin kallan mutane sosai. Shi Raheem ya gane baba khalil din shiyasa ya nufosa drivernsa na gefensa. Yana isowa gabansu gefen baba khalil din yayi kadan yana bude baki cikin hausarsa da bata fitowa kai tsaye sbd ta jiqu da turanci da larabci ya gaida baban kafin ya dan dago kadan ya kalli su malam salisu dake tsaye sun kasa dauke idanuwansu akansa dan kuwa ko kamshinsa kawai daya bugesu jin suke kaman sunbar qasar dan kuwa basu ma taba jin irin kamshi me nutsuwa da dadin gaske ba kaman wannan, qamshi na shigarka kana jin kaman bacci na neman sauko maka. Baba Khalil na bude baki cikeda mamaki zaiyi magana Nasir na isowa kofar gidan akan mashin, Numbern motar kadai datake dauke da sunan jeerahs ya sakasa zubawa wanda yake hangowa a kofar gidan, Gabansa ne ya fadi da karfi dan kuwa abune da bai taba zato dan haka daqyar ya iya dago kafafunsa ya iso kofar gidan suna kasa dauke idanuwansu daga juna cikeda wata irin zallar tashin gashin jiki kowannensu na jin wani numfashi me sanyi na kubce masa. Nasir ne ya fara ambatar sunansa da wani irin sautin daya saka baba khalil kallan Raheem din sbd sai yanzu ya ganesa. Ware hannuwa sukai suka rungume juna da karfin gaske irin na maza Nasir na sake ambatar sunansa da karfi. Wani irin murmushin da babu wanda ya taba gani a fuskansa ya sake yana bayyanarwa cikeda farin cikin da bai taba ji ba dan kuwa wani sanyi ne yake ratsa zuciyarsa da bata saba ba. Kasa tsayawa Nasir yayi ya kama hannunsa ya jasa zuwa cikin gida gurin Maamah. Tana zaune tana sauraron redio ta nutsu tana jin labarin wani mutum da aka kama da yara ya sace sai ganinsu tayi suna doso ta hasken fatar Raheem ne ya fara daukan idonta ta zuba masa ido batareda ta kyafta ba tanajin zuciyarta na bugawa da karfi idanuwanta na cikowa da hawaye masu dumin farin cikin ganin Raheem dako girman me zaiyi bazata kasa ganesa ba. #MAMUH GANIN IDO 1K VIP 5K 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 16 Shi kansa Raheem wani shauqi yaji na ganin Maamah a gabansa dan haka a natse ya qaraso gareta tana miqewa tsaye ya rungumeta a hankali bayan ya ambaci sunanta da wata irin nutsuwa da muryansa mai kauri ta namijin gaske dayake cikin lokacin karfinsa. Wasu hawaye ne suka sauko mata ta bude baki itama ta ambaci sunansa tana sake maimaitawa. Nasir kuwa duk yunwa da gajiyar daya dawo dasu jin yayi sun bace bakinsa da zuciyarsa kaman zasu fashe sbd tsabar farin ciki da murnar ganin rabin jikinsa ya zuba masa ido yana kallan komai nasa da kowace motsinsa da murmushinsa me kyau bakinsa duka yaqi rufewa farin ciki ya masa yawan da bai taba jinsa ba. Mommy zainab ce ta taho itama cikeda farin cikin bayyanar Raheem din Nasir dinta itama dan haka ruwa masu tsafta taje ta kawo masa cikeda kulawa da sosai. Sun gaisa amma bai iya kallanta ba sosai dan haka itama kasa zama tayi sbd gabaki daya ya cika mata ido bata dauka haka yake ba duk da tasan mahaifiyarsa balaraba ce amma bata tsammaci ganin cikakken namiji kamarsa ba duk da shekararsu cif cif da Nasir amma yafi Nasir zamowa cikakken namiji dan haka ta tabarsu ta koma gefenta. Shi kansa Raheem idan ba daga shi sai Maamah da Nasir ba baya sakewa da kowa dan haka shima baba khalil yana zuwa suka gaisa tareda yar fira sama sama saiya tafi yabarsu. Bai bar gidan ba sai dare tareda Nasir suka tafi jeerahs sbd suna buqatar kwana a zaune suna magana. Acan suka kwana makeken bangarensa dayake dauke da kusan daki hudu da parlours. Raheem yakai Nasir har gurin kakanninsa duka ya gaidasu hakama ya kaisa gaban Dad dinsa wanda ya nunawa Nasir kulawa sosai da sakewa wadda ma Raheem bai taba gani daga garesa ba Sai yamma suka fito suka tafi gida a tare wannan karan Raheem dinne yake tuqi Nasir na nuna masa hanya. A gurin maamah sukaci abincin dare ya hadata da Dr Mum sukai magana sosai harda koke kokensu da maganganunsu. Dawowan Raheem rayuwarsu ya dawo da farin ciki me yawa rayuwarsu kaman yanda suma suka shigar da wani sabon haske da walwala a rayuwarsa dan haka kusan ma sabuwar kauna da shakuwa ce ta shiga tsakaninsu dan haka aka fara kokarin hada tafiyar Nasir da Fatima amma baba khalil yace a jira sai Nasir din ya qarasa kammala karatunsa tinda saura shekara daya kuma insha Allah kamar yau ne. Hakan ya saka aka hakura ya gama din dan haka koda Raheem ya gama hutunsa ya koma sun gama kitsa hadewansu navy. Raheem bai tafi ba sai daya siyawa Nasir din motar hawa da abubuwa da dama na jin saukin rayuwa da karatu hakama Maamah an gyara musu gidan hadda Ac Ac ana saka musu sbd Maamah da duk sauran abun jin dadin da zasu ji dadin rayuwa, Bawai gini aka sauya ba ko wani abin kawai an zuba musu sabbin furnitures ne bayan an gyara cikin dakunan hadda na Bangaren baba khalil din komai dai da aka sauya musu suma dan haka zainab tini ta siyar da kayan dakinta tsoffin ta zuba a dan sanaar datake yi. ****bayan komawan Raheem dr mum ta fara dakon wani hutun nasa tace Morocco zai taho suma ya gansu amma ana samun hutun Dad dinsa ya basa umarnin bazai sake barin qasar ba sbd yayi girma da matsayinda baa buqatarsa yana barin gurin aikinsa. Hakan ya saka zuciyar dr mum shiga bacin rai da fushi me tsananin gaske musamman da familynsa suka dauko dabiar kai masa ziyara America din hakama duk yan matan familyn acan America suke hutu yanzu dan haka zuciyarta tafara shiga tashin hankali dan kuwa abinda take shirin gani bame taba yiyuwa bane, Har abada batajin zata iya barin 'dan data haifa da cikinta yayi aure a Nigeria kuma ma a cikin ahalin jeerahs, Zatafi son RAHEEM ya mutu baiyi aure ba data bari mahaifinsa yayi masa aure a can sbd sun rabata dashi kenan har abada dan haka kai tsaye ta gama shirinta akan rayuwar danta babushi babu auren wadda ba qabilarta ba. ******ADMIRAL Hakeem jeerah a nasa bangaren tabbas aure a daidai irin shekarun da yayi aure yakeson Raheem yayi aurensa dan haka jira yake yana taka matsayin captain da shine next matsayin da zai taka yayi masa maganar aure yayi shiru ne kawai baice komaiba kuma ya gama shirinsa na nemar masa mata anan cikin family sbd yasan mahaifiyarsa bazata taba son hakan ba kuma a yanda yasanta ya tabbatarda shirin aure a kabilarta take masa dan duk inda yayi aure tabbas zaifi samun rinjaye na rayuwarsa acan dan haka kowannensu yayi shiru. Raheem a yanzu dayake cikin lokacin hawa matsayi kala kala na career dinsa bai taba tinanin aure ba kwata kwata a rayuwarsa dan babushi a tsari da raayinsa aure a matashinsa. Dr Mum itama duk yanda take tsananin kaunarsa da sonsa a matsayin 'da bata taba masa sanyi ba zafi da kaifi take basa sbd tanason saka masa tsananin shakka da zamanta kaifi daya da taurin raayi tin yana qarami dan haka itama kaman yanda yake da mahaifinsa babu sakewa bayan umarni da zallar iko da kaifi daya haka yake da iyayen nasa duka biyu, Dukansu yana iya kokarinsa gurin bawa kowa haqqinsa da girmansa na wainda suka haifesa, Babu kowace umarninsu da hukuncinsu daya taba dagowa kai ya kalla tin yana yaro haka yake dasu, Duk kaifi da dacin umarninsu akansa bai taba nuna gazawa ko daci ba haka zai amsa da dukkanin girmamawa sbd yasan har abada alaqarsu da iyayensa bazata taba sauyawa daga hakan ba, Shine kaf kadai alaqar data rage a tsakaninsu duniya dan haka yasan harya mutu bazai dena karban zafi da wutar mutuwar wannan alaqar tasu ba dan haka ne yataso a jarumin da zai iya hadiye kowace irin daci da zafin hukuncinsu kowace iri ne matiqar bai sabawa ubangijinsa ba, Rayuwarsa ta jima da zama qwallon da suke garawa da fushi da zafi a tsakaninsu kuma ya amsa ya karbi hakan ya hadiye da jarumtar da bazaka taba sanin yanayinsa ba ko waye kai dan kuwa a yanda zuciyarsa ta jima da tsayuwa a cikin wannan dacin ko Nasir dayafi kowa saninsa ciki da waje baya iya gane komai akan yanayinsa. ******lokaci baiyi karya ba RAHEEM HAKEEM JEERAH yana taka matsayin captain of the American navy Mahaifiyarsa ta gabatar masa da MEENAH WAHAB 'yar aminiyarta da suka taso tare wadda take yar gata gaba da baya kuma cikakkiyar likita ce itama duk da bata aiki sbd batada raayin aikin tukuna aure takeda raayin tukuna. Meenah kyakkyawar balarabar Morocco mai raayi kusan irin na dr mum dan kuwa tanada tsananin kishi akan abinda take so, Duk abinda takeso batama son taga wani dashi dan haka ne takeda raayi sosai akan maza sedai daga ranar dataga CAPTAIN RAHEEM HAKEEM JEERAH duniyarta ta tsaya cak ta rasa zuciyarta rasawar da har abada bazata dawo gareta ba dan kuwa so ne mahaukaci mai zafin gaske daya koma kaman obsession dan kuwa komai na Raheem jeerah bibiye take dashi, A nata bangaren sbd irin mutuwar datai akansa ita ta shirya zuwa Nigeria din tayi zama kowane iri ne indai shine mijinta da zata gama rayuwarta dashi. A matsayin umarni Dr Mum ta gabatar masa da maganar auren daya jisa kaman tahowan guguwan ruwa, Yanda ta nuna tsaurin raayinta akan hakan da a shirye take da fuskantar mahaifinsa da duk tashin hankalin da basuyuba shekaru ya saka Raheem amsawa umarninta tareda bawa Meenah wahab dan lokacinsa dayake dashi da mahimmanci sbd hatta umarnin iyayensa yana basa mahimmancin daya kamata. Ba mutum ne shi mai boye boye ba ko shakka dan kuwa duk ladabinsa ga iyayensa shi mutum ne da babu tsoro a tarihin rayuwarsa babu shakka babu abinda baya iya fada a gaban kowa koda kuwa iyayen nasa ne sun tabbatarda sun shedar da baya shakka idan har ya fada abu to babu shakka zaiyi idan kuwa ya furta ba damar hakan to kuwa kaf duniya babu wanda zai sauya masa raayi dan hakan ne su kansu suke tsananin gudun ranar dazai musu aa dan kuwa aa dince. Da kansa ya sanar da mahaifinsa Aure zaiyi ya samu matar dayake raayin aure a Morocco. Tinda Dad din yaji hakan yasan burin dr fammah ne zai cika mata dan kuwa daman yasan bazata taba barin danta yayi aure anan ba hakama shi tinda danta ne tanada iko da umarni akansa bazata taba barin ya qara aure ba har abada bare tinda kabilarta ce matar kenan wani auren ya haramta ga Raheem.... Tsananin daci da baqin ciki harma da bacin rai me tsananin gaske ne ya sake rufe zuciyarsa a karo na biyu tin bayan rabuwarsu amma idan har yaqi aminta da auren da Raheem zai samu matsala dan haka ya amincewa auren amma bazai taba barin ta samu nasarar sakawa danta kabilancinsu ba dan kuwa Raheem jinin jeerah ne kuma a yanxu ba yaro bane da zai zauna akan raayin wani cikakken dan raayin kansa ne da shi kansa yana shakkar irin kaifin da zaiyi da riqon raayi da akida dan haka a yanzu shi kam ya aje makaman zafinsa akansa. #MAMUH GANIN IDO 2026 Mamuhgee 1k Vip 5k 0022419171 AccessBank maryam sani gummi 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 17 Maganar auren CAPTAIN RAHEEM HAKEEM JEERAH ta bayyana ga family da duniya dan haka aka hau murna familynsa kuwa babu wanda yayi farin ciki ko murnan hakan sbd inda matar ta fito dan haka kusan duka wainda suka mugun saka rai akansa da mutuwa akansa na familyn suka cire rai dan kuwa sunsan kabilar da aka auro da kuma sanin shi din bama me yiyuwa bane yin mata biyu a rayuwarsa sbd miskilancin rayuwarsa yayi bacin da ko mutane baya buqata sosai dan haka babu yanda zai iya mace biyu tinda ta farkon ba sunsan aikin mahaifiyarsa ne bawai yanada raayin auren ba. A nasa bangaren yayi iya kokarinsa ya budewa Meenah wahab zuciyarsa ko zata iya shigewa duka dan kuwa baima san ta inda zai fara ba kawai dai yasan baisan ya ake so ba idan ta shiga kila zata koyar dashi harma ta samu mallakar zuciyarsa dan matiqar zata iya hakan shi baida matsala tinda itace zata mace daya a rayuwarsa har abada baya buqatan wata. Aurensa ya saka shirin tafiyarsu Nasir sake kankama dan har service dinsa ya gama ya hada komai na takardunsa, Shi kwata kwata baa Nigeria zai zauna da matarsa ba sbd nasa raayin kenan sbd ya shirya bawa matar da zai aura dukkanin kulawa da kaunarsa sbd ta rabu da iyayenta da rayuwarta ta zabesa dan haka she deserves dukkanin kauna da kulawa daga garesa shi kadai batareda kowa ya bata kowace irin damuwaba. Zainab nada ciki tsoho aketa shirin tafiyar tana jin tsananin kewa da kadaicin rabuwa dasu amma kuma tana musu farin cikin tafiyar dan haka ta fidda kudadenta tana musu abubuwa da dama da zasu tafi dasu hakama ta saka hannuwanta da kanta tayiwa dr mum lafiyayyar gyada da cashewnuts da akace tanaso a lokacinda tayi zama Nigeria tace a kai mata tsaraba. Ana saura sati biyu tafiyarsu a lokacin ne CAPTAIN RAHEEM jeerah ya sauka Nigeria dan daga nan zasu wuce Morocco, A daren ranar daya sauka din Nasir a jeerahs ya kwana cikin tsakiyar dare guraren karfe biyu da mintina kiran wayar baba khalil ya shigo wayarsa. Da mamaki da tinani ya dauko wayar cikin bacci daga gefen gadonsa kan bedside drawer yaga baba khalil ne me kiran. Tashi zaune yayi a natse yana daukan kiran cikin shakka ya ambaci sunan baban. Baba khalil dake tsaye akan Zainab dake gap da rasa rayuwarta maamah na riqe da ita ajiyan zuciya ya sauke tareda fadawa Nasir din yazo da sauri akai zainab asibiti jikinta yayi nauyin da ankasa karban haihuwan a gida dole asibiti zasu. Baccin dake tattare da Nasir sakinsa yayi gabaki daya ya ziro kafafunsa qasa ya miqe ya tsaye yana sauya kayan jikinsa cikin sauri ya zari mukullin motarsa ya fice batareda yaje dakin Raheem ba ya sanar dashi. Kai tsaye gida ya nufa yana isowa suka dauki zainab din zuwa asibiti hankali tashe sbd yanayin jikinta. Private asibiti me kyau da Nasir ya dauki nauyin tana zuwa awo suka nufa, Suna zuwa aka amsheta akai ciki da ita sukuma suka tsaya jiran abinda zaa fito ace musu cikin damuwa da tinani kala kala. Takardun biya wasu abubuwa aka miqo musu bayan mintina da shiga da ita dan haka Nasir ne ya karba ya wuce pharmacy dinsu. Yar dadewanta tana naqudar datazo mata gadan gadan ya saka lamarin yake neman lalacewa dan haka aka fara dubarun yanda zata haihu da kanta amma abin ya gagara ga bp dinta yana hawa dan haka aka ringa kokarin controlling dinsa. Cikin tashin hankali da damuwan mummunan halin da mommy zainab ke ciki akai asuba dole aka yanke shiga tiyatar gaggawa da ita. Kudin komai da komai Nasir ya biya suka wuce lap bada jini da aka nema roba biyu dan haka shi da baba khalil dinne zasu bada daddaya. Suna shiga lap Raheem ya kirasa dan bai gansa ba a gurin sallan asuba. Sanar dashi komai yayi kafin suka kashe wayar. Geamin kadai yayi wanda ya saba kaman cikon rayuwarsa ne datake farawa kowace safiya baya taba missing bai tsaya breakfast ba ya fito sanyeda sweatset riga da wando black na original balenciaga da suka nutsu a jikinsa ya sako hular sanyi black ta bvlgari data boye gashinsa dayake kwance da tsayi sai facemask daya rufe fsukansa da ita itama black sbd bayason yawan kallo kuma duk inda ya shiga a Nigeria idan yaxo kallansa akeyi dan haka bai cika rabo da mask ba, sai sneakers a kafafunsa na Original. Ko daya iso Asibiti an gama diban jininsu Nasir din suna lab baa basu daman fitowaba kuma da gaggawa ake buqatan shiga da Mommy zainab din dan haka kai tsaye Shi Baba khalil ya cewa yaje kawai ya saka hannu a takardar aikin Boyayyan numfashi me dumi da nutsuwa ya sake kafin yayi signing a takardun da aka gabatar masa na shiga tiyatar. Maamah ce a tsaye dashi aka shige tiyatar da ita dan tini likitan da zaiyi tiyatar ya iso asibitin. Cikin ikon Allah da yardarsa akai aikin cikin nasara ciro mata Baby girl dinda babu abinda ta baro na mahaifinta sai hasken uwarta wadda ana fitowa da ita daga ciki cikin showel dinta fari tas mai laushin gaske Raheem jeerah Nurse ta miqawa babyn cikeda girmamawa da kulawa sbd ganin shine ya saka hannu a takardar shiga da uwar. Cak Raheem ya tsayar da idanuwansa akan babyn wadda take motsawa ahankali fara tas da ita idanuwanta a rufe yaji zuciyarsa tayi wani irin dum sbd bai taba daukan baby ba a rayuwarsa sau din shi baima taba kasancewa a zahiri da baby ba sbd bayama tareda dangi bare ayi haihuwan da zaije yaga baby,abokan aikinsa biyu suka haihu amma baiga babys din a zahiri ba a waya kawai ya iya ganinsu yayi musu barka dan haka sai yaji kaman bazai iya daukan babyn ba sai da Nasir ya matso gurinsa ya kallesa kafin ya kalli babyn Baba khalil ya bude baki yace 'Captain ka karbeta ai kune iyayenta' Amsarta yayi a natse tareda sake sauke numfashi mara sauti yanajin wani irin nauyi a hannuwansa da kirjinsa ya kafeta da fararen idanuwansa ya bude bakinsa ahankali ya furta 'Masha Allah' tareda adduoi masu kyau da tsari tukuna ya kalli fuskanta a karo na uku yana ganin kamannin Nasir dinsa akan jaririyar fuskarta. Nasir da zuciyarsa ta tsaya cak akan tsananin kaunar babyn miqa masa ita Raheem yayi ya karbeta da Bismillahi yana jinta har qasan zuciyarta fiyeda yanda yake kaunar Al'amin yayanta. Addua yayi mata aka bawa mahaifinta ita yayi mata addua da kiran sallah kafin ya miqawa Nasir ita ya Ambaceta da suna SANAAH KHALIL MUHAMMAD. a cikin kunnuwanta ya fara kiranta da sunan kafin ya ambata a bayyane take Baba Khalil ya maimaita sunan yana mata adduar girma da gamawa da duniya lafiya cikin aminci da tsaron ubangiji. Maamah tayi farin cikin haihuwan zainab suna nan dan haka itace tayi jinyarta har akai sati daya aka sallamesu suka dawo gida taci gaba da kulawa da ita kafin tafiyarsu. Baa bari sati biyu ba akai sunanta sbd idan akai sati biyu kaman yanda wasu keyi idan tiyata ce to su basa nan, Captain Raheem jeerah ne ya aikowa da baba khalil Manyan shanu guda biyu da raguna biyu na sunan Baby SANAH sbd Nasir daya kwallafa mata rai da wata irin kauna. Shi kansa Nasir hana baban siyan komai yayi shine ya siya mata duk wani abin buqata da kayan sakawa itada mommyn wadda tace ta cika masa alkawarinsa na cewa itace zata haifa masa mata. A duk lokacinda suke wannan maganar tasu ta wasa dariyarsu kawai baba khalil keyi sbd yasan wasar ce tinda yaushe Kamar Nasir zai tsaya jiran girman yar Zainab harya aureta tinda a lokacin ai yayi manyancin da bama zai iya aurentaba. Baby SANAH nada sati biyu cif a duniya Nasir da maamah suka bar Nigeria suka tafi cikeda tsananin kaunarta da kewanta bama kamar Nasir daya tabbatarwa iyayenta shine zai dauki nauyin komai nata komai zaa siyawa baby SANAH a sanar masa bai yadda suyi lalurarta ba ya dauke musu. *****A ranar da suka isa Morocco a washe garin ranar ne daurin auren CAPTAIN RAHEEM HAKEEM JEERAH da matarsa Meenah wahab wadda tini suka fara hidimar bikim kafin isowan ango da danginsa da suka taho kusan kaf dangin Jeerah sun samu tahowa bikin. An Daura auren daya samu halarta mutanen da bama ayi tinanin halartarsu ba kuma a cikin kwanciyan hankali da aminci. Har akai bikin aka gama Dr Mum da Alh admiral Hakeem jeerah basu hadu ba hakama matansa biyu duka sunzo suma babu wanda Allah ya hadata dasu a cikinsu sai da aka gama bikin sukai nacin da saida zuka ganta dan basuda nutsuwa idan ba ganinta a cikin idanuwansu sukai ba. Babu wata hayaniya kowa ya watse bayan kwanaki biyar da auren kenan kowa ya kama gabansa wanda shi kansa Raheem din babu lokacinda ya bata ya wuce America da matarsa yabar Nasir a nan wanda saiyayi training na dan lokaci kafin ya rafi dashi America din. #MAMUH #FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH #SEAMAN NASIR IBRAHIM #SANAH KHALIL #BEST CRAZY COUPLES CHEMISTRY #AGE GAP #CRAZY LOVE #JEERAHS #MEENAH WAHAB #FAMMAH JEERAH GANIN IDO 1K VIP 5K 0022419171 ACCESSBANK MARYAM SANI GUMMIGANIN IDO 2026 Mamuhgee 18 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Rayuwar Maamah fatima data dawo hannun Dr Mum tazama abinda ita kanta fatiman batai tinani ba sbd dagaske tamkar uwa daya uba daya ta gabatarwa duk wanda take tareda dashi da ahalinsu na kusa dana nesa daman sun san fatiman a baki da kuma lokutan jinyar fammah din a baya tinda ita kowa ke kira idan zaa yiwa fammah ya jiki, Abbu yayi farin cikin dawowansu fatiman gurinsu sosai duk da ansha yar wuya kafin samar musu da cikakkun takardun zama amma sbd suna fama da kadaici da rashin kowa a tattare dasu ya saka yake sake jin dadin zuwan nasu musamman Nasir da tini yafara kulawa dashi sbd manyanci babu namijin dazai kula dashi da kyau. Nasir da baida plans a yanxu dorasa akan huldodin business din gidan aka fara yi yana dan kulawa dasu tinda bame wuya ne sukeyi ba business din gold sukeyi me girman gaske da suka mallaki manyan shaguna a babbar birnin qasar kuma tinfa babanta ya fara business din tin yana likitansa abin ya karbesa dan haka a yanzu suka gama bunqasuwa. Ba iya fita aikin Nasir keyi ba sosai yake kulawa da Abbu wanda harya fara samun sauki sosai dan har fitowa dashi Nasir keyi su zagayo yana turasa akan kujera wani lokacin kuma riqesa yakeyi su dan zagayo da kafafunsa da basa wani iya tafiyar arziki. Fatima kuwa duk da manyanci yaxo hakanan itace komai na gidan ya dawo hannunta itace ke juya masu aiki sai kuma lokutan da dama itace da kanta takewa Abbu abinci musamman data dage tana sake koyar wasu abincinsu bayan wainda ta dade da iyawa daga fammah, Dr Mum bata zama sosai sbd aikinta ga yawan tafiye tafiye dan haka rayuwa a yanzu tayiwa kowannensu daidai musamman idan dr Mum ta tina da Raheem yana qasar da baya tareda ubansa da dangin jeerahs yana rayuwa da matarsa. **Nasir bai fara training ba sai da suka share kusan shekara a qasar yana cikin business dinsu ya gama sanin qasa da huldodin komai da rayuwar qasar harma da zama kaman cikakken dan qasa dan haka yafara kokarin shiga training duk da ayanzu sbd Raheem kawai zai shiga aikin, Bai taba dena waya kowace rana da baba khalil da mommy Zainab ba yana basu kulawansa tareda yi musu aike duk wata zai tura musu kudi masu kaurin kulawa da BABY SANAH da karatun Al'amin wanda karatunsa yake nisa shima dan yana junior class yanzu. Raheem aurensa wata tara Meenah wahab ta haifi Lafiyayyar babynta wadda bata bar komai na mahaifinta ba wanda zuwa yanzune wani sabon kwarjininsa mai zafi ke qara fidda kyansa da sabon jininsa dake kan lokacinsa, Fammah shine sunan da aka sakawa babyn kuma haka ake iranta dashi, Zuwan Fammah duniya ya saka Meenah wahab samun matsayin datake ganin tana buqata a zuciya da rayuwar RAHEEM JEERAH wanda duk da ta zama matarsa uwar yayansa batajin ta samu wannan full satisfaction din a zuciyarta, Sonsa yayi mata yawan datakejin kaman bata gamsu ba dan hakane shi da kansa ya dade da fahimtar she is obsessed with him dan haka yake bata dukkanin sonsa da kulawansa dan ta samu nutsuwa da jin yana son nata shima. Dr Mum jin tayi rayuwa da zuciyarta sun sake mata dadi dan kuwa yanzu tasan meenah ta gama samun guri da gurbi a zuciyar Raheem da Ubansa tinda ta haifa musu 'ya, Sir hakeem jeerah ma tabbas yayi farin ciki sosai da haihuwan tareda tsananin kaunar Fammah din musamman daya taho da ita Nigeria suka dan zauna kusan wata biyu kafin ya tattara su suka koma. Nasir shine uban 'ya dan kuwa shine ma ya saka mata sunan Dr Mum din. Dawowa da Meenah akai gida sai datai kusan shekara guda tukuna ta koma sbd RAHEEM da baya zama kwata kwata a dan lokacin rayuwarsa yanzu kusan ta koma ruwa gabaki daya dan yafara taka manyan matsayin da babu sauran hutu a tattare dashi ko kadan bayan rayuwa a cikin inda suke din yanxu. Meenah ma dole aiki tafara dan debewa kai kewa tareda kulawa da baby fammah wadda tafara wayo da girma. ******Baby SANAAH tafara girma da wayo sosai dan kuwa shekarun sun fara tafiya, A rayuwarta bayan iyayenta da yaya Al'amin datake tareda su Yaya Nasir dinta shine mutum na hudu dataiwa sanin da zallan kauna ta jinin gaske sbd tin tana qanqanuwa sosai babu ranar da baya kira a ajiye mata wayar yayita mata wasa da magana harta fara wayon ganesa harma a yanzu datai masa sanin sosai dan kuwa a hankali ahankali dashi da Mommy suka tabbatarda ta tashi da wata irin kaunarsa da sonsa a jininta, Sonsa takeyi kaunarsa takeyi harta kai babu lokacinda bata masa rigimar saiya taho, A duk lokacinda Zaiji muryanta ko tayi masa yarinta zuciyarsa sake wata irin mutuwa takeyi akanta batareda damuwa da qanqantarta ba garesa, Anyi anyi yayi aure amma sam ya kasa hakan sbd qwallafa rai da yayi akan Baby SANAAH wadda haryanzu ya kada dena kiranta da baby a cikin sunanta. A lokacinda Fammah 'yarsa datake girma tareda Baby SANAH bai damu ba dan kuwa bayama iya tinanin aure a lokacin duk da fadan da babansa khalil ke masa na qin aure,SANAH kawai yakeso ita kadai yayi niyar aure koda hakan na nufin zai tsufa ba aure to tabbas zai jirata ita yakeson ta zama matarsa a nan dai duniya. Kaf iyayensa babu wanda baiso ya fara koda wani aurenba kafin girman Baby SANAAH amma baida raayin hakan dan haka dole aka hakura aka tayasa jira da fatan girman baby SANAAH wadda take sake girma kowace lokaci da kaunarsa a jininta da zuciyarta. Shine komai nata tinda aka haifeta kaman yanda yafada babu abinda iyayenta suke siya mata da kudinsu saida kudinsa har yanxu datake karatu shine komai da komai nata harma dana yayanta Al'amin. Baba khalil yariga ya sakawa ransa tinda Nasir yaqi auren to tabbas basai Baby SANAAH tayi girma sosai ba tana kaiwa sha shida ko sha biyar ma zai aura masa ita insha Allah. *****Nasir ya samu gurbin zamowa navy soldier tini shima sedai basa ma guri daya kwata kwata da Raheem jeerah tukuna sbd Raheem yayi nisan matsayin da bazai taba ma ganinsa ba a bangaren aiki sedai dan uwa kuma shi anan Morocco har lokacin yake. A wannan lokacin ne kuma katsam Baba Khalil ya samu accident mai muni sosai da motarsa wadda ta Nasir ce yabar masa dazasu baro, Accident din Baba Khalil ya saka Nasir tattarowa dole ya taho Nigeria sbd jinyar baba khalil din da kulawa dasu gabaki dayansu tinda Al'amin karatu yakeyi sosai ba damar ajewa kuma koda zai iya ajewan dole dai Nasir yazo. Haduwan Nasir da Baby SANAAH ya taho mata a bazata dan haka sai ta samu kanta da tsananin farin cikin ganinsa da kunyarsa amma sbd yanayin jikin Baban babu damar bayyana zazzafar son da sukewa juna. Mommy na cikin tashin hankali sbd accident din yayi muni sosai gata sauran kuruciyarta ga babu wasu dangin arziki dan mahaifinta ya rasu yanzu sune suke kulawa da ummanta wadda ta tsufa sosai. Kafar Baba Khalil daya ta lalace gavaki daya ya rasata dan haka jinya sosai yakeyi Nasir ya tsaya akan komai na ganin ya samar masa jinyar cikin nutsuwa da kwanciyan hankali, Babbar private asibiti ya kaisa ana zubar da dukiya me yawa gurin kulawa dashi sosai, Ya jima sosai a Nigeria saida Baba Khalil ya samu sauki daidai misali kafin ya tattara ya koma sbd lafiyar dai gaskia ba lallai ta dawo kaman baya ba. Kafin ya tafi zafin kaunar dake tsakaninsa da Baby sanah ya qaru sosai dan kuwa tashin hankalin datai dazai tafi sai dayaji inama a aura masa ita a hakan idan yaso yayi renanta ta girma a hannunsa amma yanayin jikin Baba yasaka baice komaiba ya lallabata ya tafi yabarta. Bayan komawansa ya dena dadewa kwata kwata bai dawoba akai akai lokaci zuwa lokaci yake tahowa Nigeria gurin dubasu sbd Maamah bazata iya xuwaba dan manyanci dan haka ya dage shine ya zama ginshiqin ahalin nasu tinda baba yana zaune ko kwance baya iya fita koina rayuwarsa ta mutu kenan sai abinda Allah yayi. A can bangare daya kuma nauyi ya sake hawa kansa sbd business din Raheem da suka fara bayyana shine yake kulawa dasu anan Nigeria da Morocco harma da America. Ya zama wanda yafi kowa zama busy a duka familyn biyu dan hakane ma bai wani yi nisa a aikin navy din ba yayi quiting ya fuskanci manyan abubuwan dake gabansa, Duk wani sirri da tattalin arziki da kulawa da komai kankantar abun Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH yana kansa bai taba rasa komai qanqatar details na RAHEEM ba,bai taba wasa da abinda ya shafesa ba, Shine dan uwa daya,rabin jiki daya,kwrgen sirri daya kuma personal person daya dika na Admiral Raheem jeerah da mahaifiyarsa dr fammah wadda komai nata yana hannun Nasir dan hatta komai ma sunansa take sakawa bana Raheem ba kaman yanda dukiyar Abbu ma tana karkashinsa duka. Shekaru sun sake tafiya sosai Rayuwar familyn Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH ta zama wata rayuwar dukkanin kwanciyan hankali da kauna me karfi da soyayya tareda daula da wani irin tsari na turawan da ilimi yayi mugun ratsawa da yanci, Da gata da yanci da wata kauna me karfin gaske fammah jeerah ta taso daga Dad dinta ga kuma dayan Dad nata Nasir dayake tsananin kaunarta. Iyayenta busy suke basa wani zama musamman Dad dinta da kwata kwata rayuwarsa ta kusan qarewa ne akan matsayin dayake akai na Admiral of the Us Navy. #MAMUH GANIN IDO MAMUHGEE 1K VIP 5K 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 19 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Kauna me tsananin karfin dake tsakanin Nasir da Admiral bata taba ja bayaba saima wani karfin data qara dan kuwa bayan aikinsa dayake da qarfin gaske akai da kaifin raayi da wani irin rashin tsoro ko shakka to Nasir ne wanda yasan asalin cikinsa da wajensa, Shi a nasa bangaren baitaba yiwa Nasir maganar aure ba sbd yasan ko Nasir din zai mutu ba aure bazai taba auren wadda va yarinyar da shine ya Rada mata suna ba hakama baiga abin tada hankali ko damuwa ba akan yin aure ko fashinsa koda shekaru na tafiya. *****Baba Khalil jiki ba sauki duk wannan shekarun ga tsufa yana sake tafiyar da ciwon cikinsa dan haka ya yanke shawarar ayi auren Nasir din da baby SANAAH wadda batafi shekaru goma sha shida ba a lokacin. Hakan yayiwa kowa dadi musamman sbd Nasir din da haka kawai kowa yaji matsuwar son yin aurensa sbd manyancin dake shigosa. Shi kansa Nasir din a yanxu zuciyarsa ta gama rasa kowane walwala da farin ciki bayan na son Auren Baby SANAAH wadda ta gama tsayar da zuciyarsa akanta dan irin yanda ta kwallafawa ranta da zuciyarta shi, Bai taba tinanin zata iya masa wannan son ba dayake gani a tattare da ita wanda ya zamana kaman a jininta yake yawo, Shine ya koyar da ita sonsa ya dasawa zuciyarta sonsa amma ayau son yayi yawan dayake ganin kaman yayiwa zuciyarta yawan da baisan wane irin so zai nuna mata ba yaji zuciyarta ta samu gamsuwa. Irin zafin son da dayake mata ya saka kowa yake tsananin sonta da kaunar a bangarensa dan kuwa itace macen da zata kawo farin ciki da walwalan da suke ganin yana qasa a rayuwarsa ahankali ahankali dan kuwa ya tashi daga Nasir mai raha da son hayaniya ya koma Nasir shiru shiru walwalansa haka kawai tana yin qasa. Ana saka date din aurensu wanda tini aka fara shirye shiryensa musamman Dr Mum wadda ta hada kayan auren Nasir dasuke tsananin fatar hakan, Sun san yarinya ce sosai dan haka suka shirya karbanta su ingata rayuwarta a tareda su kafin ta qarasa girman zama cikakkiyar matarsa. Dukiya me yawa Raheem ya ware ya tanadarwa Nasir din gidan da zai zauna da matarsa duk da gurin Dr Mum zata fara zama. Ana saura sati biyar Auren a tsakar dare Allah ya karbi ran Baba Khalil wanda Allah baiyi zaiga aurenba duk burin dayaci na bawa Nasir Baby SANAAH da hannunsa. A lokacinda Baba Khalil ya cika Nasir na Nigeria a hannunsa ya cika bayan ya rokarwa yayansa gafara a gurin Nasir din wanda tinda yake basu taba maganar mahaifinsa a tsakaninsu ba dan magana ce da babu abinda zaa fada akanta. Wani irin numfashi me zafi da tsananin mutuwar jiki Nasir ya sake a lokacin daya shafe Baban yanajin wani irin dumi da zafi na ratsa shi, Wani abu ya tsaya a maqoshinsa idanuwansa sukai jajir ya zubawa Baby SANAAH idanuwansa a lokacinda ta yanke jiki ta fadi a jikinsa jin Babanta ya cika yabar duniyar har abada. Tinda akai rasuwar Nasir ya kasa cewa komai ya rasa dukkanin sauran kuzarinsa da walwalansa. Maamah ta iso Nigeria ita kadai sbd dr  Mum batama nan tana Greece gurin wani taron likitoci. Maamah tayi kukan rashin baba khalil sosai sbd sun rasa ginshikinsu na karshe , Nasir a yanzu baida uba baida dangin uba yazama uba a ahalin kenan, Mommy zainab ta fice hayyacinta itama sbd ta rasa bangon rayuwarta itada yayanta. RAHEEM JEERAH ya tattara abinda yakeyi ya ajiye ya sauka Nigeria dan jajanta wannan rashin da sukai dan kuwa ya taba Nasir sosai tabawan da baa sake gane kansa ba. Sati daya akai aka gama zaman gaisuwan daga nan suka koma su kadai, Maamah bazata komaba sai anyi auren Nasir din kaman yanda baa dagaba saisu tafi da Baby SANAAH din. Gidan babu wata hidima ko hayaniyar bikin da ake kokarin yi, A cikin kwanakin SANAAH ta rasa nutsuwanta gabaki daya tafara wata rama haka kawai sbd anyi anyi ta sake ta kasa sakewa musamman da Nasir ya koma musu sabon mutum sai rasuwar ta kasa sakin kowa suka ajeta a rai sbd wanda ya kamata ya zama me yaye musu damuwan ya kasa dawowa shi din. RAHEEM JEERAH dazai komai tareda Nasir suka tafi zasu dawo tare idan kwanakin auren suka kusanto sosai. Tafiyarsu a tare Raheem ya shiga mamakin dayafi wanda ya shiga a lokacinda ya fahimci matarsa ta aure is obsessed with him amma a yanxu abinda yake gani a tattareda Nasir yafi kusan abinda yake gani a tattareda Meenah akansa, Bai taba sanin irin son da Nasir yakewa baby SANAAH ba yakai matakin da hankali ma baya daukaba, Bai taba sanin ana irin wannan son ba wanda a matsayin cuta yake kallansa, A yanzu kam ya tabbatarda duk duniya babu abinda zai taba bawa Nasir duka nutsuwan da mai rai yake nema bayan mallakar Baby SANAAH a matsayin matarsa. Wani irin tsananin tausayi da sabuwar kaunar dan uwansa rabin jikinsa me tsananin gaske ne ta cike kowace bangare na zuciya da gangar jikinsa dan haka ya yanke shawarar Nasir din ya koma kawai shi zai taho idan lokacin auren yazo gap. Nasir din bai komaba sbd yana buqatan kasancewa da Dan uwansa a lokacinda zaa qaddamar dashi ga sabon matsayinsa wanda sbd shine ya taho dan haka bazai tafi ba zai jira har sai anyi taron wanda zaayisa kwana uku cif before daurin aurensa. Duk wata hidimar qaddamar da Raheem din dazasuyi ta familyn jeerahs da duk wanda zai taho daga Nigeria da Morocco Nasir ne ya shiga ya tsaya yake gudanar da ita cikin qwazo da farin cikin ganin Raheem din ya kai wannan matsayin da sukai burinsa tare amma shi kadaine Allah ya bawa ikon cika musu. Sir hakeem jeerah ya iso qasar da kansa dan taya 'dansa farin ciki tarera ahalinsa, Dr mum ma ta iso tana qasar sbd taya Danta farin ciki da nata iyalin dan haka kusan kowa na Raheem jeerah yana qasar a tareda shi. SANAAH da Nasir koyaushe suna waya tana tambayarsa yaushe zai dawo an sakata a cikin lalle. A duk lokacinda tai masa wannan tambayar jin yakeyi inama ba hidimar dan uwansa rabin jikinsa akeyiba da tini ya dawo gareta ya dawo ga hidimar aurensa da shine burinsa a yanxu dayafi kowane buri, Shine abinda yayi shekaru masu yawa yana jira,shine abinda yafi komai mahimmanci a garesa yanzu amma kuma Raheem da kowace hidimarsa tafi gaban komansa da farin cikinsa dan haka bazai iya dawowa ba sai bayan qaddamarwan. *****A ranar taron qaddamar bawa Raheem stars dinsa na taka matsayin REAR ADMIRAL a ranar kowa ya sake tabbatarda irin matsayi da girman kaunar dake tsakaninsa da dan uwansa dan kuwa iyayensa ya sarewa ba ba matarsa ba yarsa ba rabin jikinsa ya sarawa tareda qamewa a gabansa saida Nasir din ya dago jajayen idanuwansa ya kafe Raheem dasu yana zubo da wasu irin hawaye a karan farko na rayuwarsa tin bayan girmansa. Shi kansa Raheem kafesa da idanuwansa yayi har saida Nasir din ya miqe tsaye ya rungumesa da karfi irin na mazan da suke jin karfi da mazankuta. Anyi taron daya karbi manyan qasar kusan gabaki daya da manyan sojojin kasar gabaki daya kuma anzuba tsoro da asalin mulkin sojoji da wani irin tsarin daya saka taron tabbatarda babu wanda ba wani mai duniya da kanta ba daya halarta. Nasir shine kaman pa din Raheem jeerah dan haka komai nasa da kulawa da komai nasa da gudanar da komai nasa yana hannunsa dan haka suka sake zama busy a kwana biyun, A ranar daya kamata su tafi Nigeria wani aikin Raheem me mahimmanci ya sake riqesu kuma Nasir din yana tareda shi, Ana saura kwana biyu rak daurin auren dukkanin wanda yake qarqashin rear admiral yana gurin wani taron da shine ya tsaidasu kuma iyayensa da duka familynsa na gurin a yau suna gamawa komai dare xasu bi jirgi sauka Nigeria. Koina akwai tight securities da tsaro da komai ana jiran isowan Rear Admiral Raheem jeerah wanda ya iso tareda securities da Nasir dayake sake duba abubuwan dake rubuce da Raheem din zai tattauna akansu. Suna shigowa aka rufe koina koina ya sake daukan tsit Raheem ya isa inda zai fara bayani da securities a bayansa. #MAMUH GANIN IDO Mamuhgee 1k Vip 5k 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 20 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* RAHEEM na bude baki zaiyi magana ko fitowa muryansa bataiba qarar wani mummunan explosion ya watse gurin gabaki daya. Tsit komai na gurin yayi sbd daukewan ji da ganin kowa dake gurin tareda mummunan yanayin daya karade gurin kafin ihu da kukan mutane yafara tashi ahankali cikin wani hayaqi da zubar qasar bangunan gurin da rufin gurin dake zuba sosai sbd tarwatsewan da gurin yayi. Cikin mummunan yanayi da tsananin tsoro da tashin hankali kowa dake gurin yake ambatar sunan nasa yana nemansa cikin rashin gani sosai. Dr Mum ce ta iya bude idanuwanta daqyar bata gani sosai kunnuwanta na bada wani irin sauti mara bata daman jin komai ta kalli inda Raheem yake gurin yayi munin watsewa ta bude baki daqyar ta ambaci sunansa da wani irin sauti kafin ta juya inda Nasir yake shima ta qwala kiransa dukkanin jikinta na wafa irin rawa tana son tashi ta kasa. Raheem dayake kwance a qasa cikin wani irin yanayi jini na fita gefen fuskansa sosai bayaji sam, Motsawa yayi ahankali cikin wani irin karfin hali sbd sanin duka familynsa suka gurin, Iyayensa duka biyu da matarsa da 'yarsa da Nasir dan haka bai iya jiran taimakon daya kamata ya jiraba sbd ko gani baayi sosai. Rarrafawa yayi ya miqe daqyar yana jin muryan mahaifiyarsa sama sama tana ambatar sunansa cikin matsanancin tashin hankali da sarewa tareda yankewan murya. Girgiza kansa yayi da karfin gaske har saida jininsa ya watsu sosai ya samu idanuwansa suka dan fara gani ya bude baki daqyar ya ambaci sunanta. Nasir da yake a yashe gefe fuskansa jini sosai take fitarwa sbd mummunan buguwan da yayi shima motsawa yayi a hankali yana rarrafawa sbd baya jin komai jinsa ya dauke dip hakama ganinsa. Haske da jijiyoyin jamian tsaro da motocin ambulances ne suka fara gauraye gurin da gaggawa ana kokarin shigowa ta inda ya zube gabaki daya dan fara fidda wainda suka rasa ransu da wainda suka raunana sosai harma da wainda basu raunana ba. A lokacin ne idanuwan Raheem suka sauka akan mahaifinsa dayake gefe a zube cikin mummunan yanayi sbd babban ginin daya zubo a kafafunsa hakama fuskarsa jini sosai idanuwansa a bude jajir cikin mummunan hali ya kasa motsawa duk da yanajin sautin Dr fammah yana shiga kunnuwansa amma bazai iya tashiba bare bata ceto a cikin mugun halin nan. Raheem da jiri me karfi ke diba sbd jinin dayake fita a gefen fuskansa da goshinsa dayake shiga har cikin idanuwansa gurin Sir hakeem din ya nufa yana kallan mummunan karfen chandelier nai tsinin gaske dayake seti da Dad din daga sama kuma fadowa yake kokarin yi wanda yana fado masa a tsakiyar kirji shikenan. Wani karfin halin gaske yayi ya isa ga Dad din yana tattaro karfinsa da jarumta da karfin zuciya yafara kokarin dauke masa bangon daya danne kafafunsa amma sbd yana cikin mummunan hali da jirin jininsa dake qasa kasa daukewa yayi take hankalinsa yayi mummunan tashi dan bazai iya kallan rasa mahainfinsa akan idanuwansaba gashi abin yayo qasa sosai yana qara tahowa tareda wata babban bangon sama. Masu kokarin shigowa bada ceto suna ganin abinda yake shirin faruwa sauri da gaggawa suka gurin janye manyan banguna dan isowa garesu suna ambatar sunan Raheem din ya janye daga gurin amma sam baida niyar janyewa bare kokarin daukewa mahainfinsa bangon. Dad din bude baki yayi da wani irin karfin hali cikin azaba yace Raheem din yayi gaggawar janyewa daga gurin, Bama ya jinsu cigaba da abinda yakeyi yake baa hayyacinsa ba yana jin muryan mahaifiyarsa na ambatarsa da karfi cikin mummunan tashin hankali tana son isowa garesa dan janyesa amma ba hanyar abubuwa da yawa sun raba tsakaninsu. Tashin hankali mara misali kowa ya shiga da tension din abinda suke ganin zai faru dan haka gurin duk ya sake rikicewa, Kuka mai tsananin gaske Dr Mum ta fashe dashi tana zubewa qasa tana kiran Raheem din hakama Dad din turesa yake kokarin yi da hannuwansa duka biyu yana basa umarnin barin gurin sbd yanda bangon saman ya rikito gabaki daya tareda tsinin karfin saiti da Raheem din dayake durqushe gaban Dad din bayaji baya gani daidai nan Dr Mum ta fasa qara me karfin gaske tana rintse idanuwanta da karfi komai nata na wani irin rawar gaske.... Dad ma hannu ya saka da karfin gaske zai ture Raheem sbd tsinin ya gama saukowa da karfin gaske sedai hannunsa bai isaba Nasir da basusan daya iso ba gurin ya ture Raheem da karfi daidai nan Tsinin karfen ya ratsa tsakiyar wuyansa da karfin gaske jininsa yayi wani irin watsin daya fesu a fuskan Raheem gabaki daya har jikinsa da fuskan Dad dayake qasa. Wuta cak suka dauke dukkaninsu hatta bugun zuciyarsu cak ya dakata yana dauke wuta cikeda wani irin shiru daya ratsa gurin kaman daukewan ruwan sama dip..... Dr Mum ce ta bude idanuwanta data rintse ahankali tareda daga hannunta da harcan jinin ya fesar mata ta daga akan gaban idanuwanta ta kalli jinin hannuwanta na wata irin kakkarwa zuciyarta na dena bugawa a hankali sbd daukewan da zatayi ta rasa numfashinta da ganin jinin a hannunta.... Dagowa tayi hatta fuskanta rawa takeyi kaman yanda jikinta ke rawar gaske ta kalli gurin cikin slow jajir da idanuwa..... "Nasirrrr" ta ambaci sunan a cikin wani mummunan slow jikinta na sakewa alaman zata zube. Kafin ta zube ta sake bude bakinta ta ambaci sunansa da wani irin karfin da duka gurin sai daya amsa kafin ta zube gurin a sume. Kasa bude idanuwa Raheem yayi jikinsa na wata irin mummunan mazarin rawar dayake jijjiga har akan abinda yake bugun zuciyarsa ya tsaya cak. Dad daya bude idanuwansa kallo daya yayiwa nasir din ya rintse idanuwansa da wani irin karfi radadin jikinsa na bacewa bata sbd nauyin dayaxo ya danne kirjinsa da mummunan tashin hankali. A mugun slow din dayake tafiya da rawar jikinsa me tsanani ya fara bude idanuwansa yana saukewa akan Nasir dayake gabansa tsaye qyam sbd karfen daya ratsasa yana maqale dashi dan haka yake a tsaye kaman a rataye. Kallo daya yayi masa kafafunsa suka sare da karfin gaske kaman an dakesu ya zube qasa da karfin gaske yana riqe kafafun Nasir din yana ficewa daga hayyacinsa gabaki daya. A wannan lokacin ne masu rescue suka samu bude hanyar suka iso hankali tashe suka zare karfen daga wuyan Nasir ya fadi qasa kwance Raheem yayi saurin taresa jikinta koina nasa na rawa sam sam baya hankalinsa ya rasa kansa gabaki daya. Karfinsa ya saka kawai ya sunkuci Nasir din yana kokarin ficewa dashi ana kokarin taresa amma sam babu wanda ya iya taresa bare karban Nasir dan haka wasu suka biyo bayansa da sauri ana cewa bude Ambulance duk da sunsan kai tsaye Babu rai a tattare da Nasir din amma ba alaman Raheem jeerah yasan da hakan san haka kowa ya sake shiga damuwa ganin yanda yake gudu da gawar yana tsiyayar jini daga fuskansa shima. Karban gawar akai da gaggawa ana kokarin basa taimako shi dayake da rai amma sam yakasa tsayawa ya kuma kasa magana har lokacin komai na jikinsa jijjigar rawa yakeyi yana nuna musu Nasir din. Kasa riqesa kafafunsa sukai ya sake sarewa qasa akan gwiwowinsa a gurin sbd ganinsa daya dauke dip hakama jinsa take ya zube gabaki ba alaman rai a jikinsa shima. Daukansa akai da sauri akai asibiti dasu da sauran familynsa da suma tini akai asibiti dasu da wainda aketa fiddowa dad ma an fiddosa anyi asibitin dashi. #MAMUH GANIN IDO 1K VIP 5K 09033181070 GANIN IDO 2026 Mamuhgee 21 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Gabaki dayansu babu wanda ya farfado sai bayan tsawon lokaci dan kuwa saima tsakiyar dare sosai Dr Mum ce tafara farfadowa tana sake tabbatarda Nasir ya rasu yabarsu sai data sake yankewa ta fadi aka riqota ta fasa wani irin kuma mai tsananin tsima zuciya koina nata na mugun rawar da saida nurses din kanta suka sauke kai sbd mutuwan jiki. Kuka takeyi sosai tana jin kaman zuciyarta zata fashe, Kukane dayake ratsa kunnuwan duk wanda yake dakin da kusa da dakin, Kukane dayake ratsa har kunnuwan Sir hakeem jeerah dake dakin kusa da ita yana jinsa har kirjinsa shima tareda radadin dayake yanka kirjinsa sbd kusan jinin Nasir babu wanda bai zubarwa ba a cikinsu, Radadi ne da harsu mutu bazasu manta ba sbd yayi wannan mummuman rasuwar ne gurin cetar da ransa dana 'dansa wanda yasan bazai taba fita trauma rasa rabin jikinsa ba harya mutu ya bar duniya. Ko da Raheem jeerah ya farka bai motsa ba idanuwansa kadai ya bude ya zubawa matarsa da fammah dasuke dakin zaune idanuwansu jajir da alama su babu abinda ya samesu. Kukan mahaifiyarsa ne yafara ratso kunnuwansa cikin wani irin sanyin slow yana shiga kunnuwansa, Idanuwansa cak suka tsaya basu motsawa kaman yanda ko kyaftawa sun kasa yi sai jikinsa ya sake fara rawa ahankali ahankali harya fara tsanantar da meenah ta fashe da kuka mai ratsa zuciya tana furta masa kalman hakurin daya saka hatta gadon dayake kai jijjiga yakeyi dole aka kira doctors da sauri. Yanayinsa neman munana yakeyi wanda ya saka dole aka dinga banka masa allurai masu karfi haryayi baccin dole da wahala amma wasu hawaye masu tsananin zafi da siranta ne suka ringa gangarowa gefen fuskansa a cikin baccinsa wanda ya saka Meenah ringa zubar da hawayen itama tana shigar da hannunta a cikin tafin hannunsa ta hadesu. Sai washe gari ya farka babu karfi ko kadan a jikinsa dan ko idanuwansa basa iya dagowa su kalli kowa, A gurin gawar Nasir ya isa ya silale qasa a hankali yana dora kansa a gefensa ya fasa wani irin kuka mai tada hankalin duk wanda ya saurara take kowa ya janye daga dakin aka basa guri, Kukane yakeyi wanda tinda yazo duniya bai taba ba, Kukane dayake tayar tsikar jikin duk wanda yake kusa da gurin, Kukane daya saka mahaifinsa dayake jiyosa sunkuyar da kai nasa idanuwan na sauyawa, Kukane daya saka Dr Mum silalewa a qasa itama tana cusa kanta a cikin kafafunta tana yin mara sauti sbd bazata taba iya kallan fatima dake gida tana jiran dawowan danta a daura masa aurea gobe ba tace ya rasu ya tafi yabarsu har abada. Tsit koina yayi sbd irin yanda babban mutum kamar RAHEEM JEERAH ke kuka wanda kowa ya san ma bai taba yiba kuma kila bazai taba sake yiba, Kukane dasu kansu iyayensa sunsan ko daya daga cikinsu ke ya rasu Rear Admiral Raheem jeerah bazaiyi kuka ba. ******koda dare yayi ko gani sosai Raheem din bayayi kuma a daren ya buqaci bin daren Asuba ya isa Nigeria da gawar rabin jikinsa da zai kaiwa mahaifiyarsa da matarsa wainda suke can suna tsananin jiran dawowansa dan daura aurensa a gobe. Dad bai hanas tafiya ba a yanayin dayake ciki dan yasan shine dole zai binne dan uwansa da hannuwansa, Komai na shirin tafiya da gawar ya kammala a daren dan haka asubar fari jirginsu ya daga zuwa Nigeri batareda dad ba sbd bazai iya tafiya ba a lokacin dan duka kafafunsa a dunqule suke. Karfe daya na rana girjinsu ya sauka a Nigeria motocin jeerahs ne da katuwar ambulance suka taho airport suka daukesu zuwa gidan bikin kai tsaye. Koda suka isa akwai mutane sosai nata kaida kawo a waje da cikin gidan, Ganin motocin jeerahs din a jere sun fara tsayawa kofar gidan ya saka aka fara murnar ango ya iso. Babu wanda ma hankalinsa yakai akan ambulance dan haka cikin gida tini labarin isowan angon ya iso musu suka har sabon farin ciki da murna. SANAAH dake dakin Maamah tana duba wayarta datake lafta masa kira sbd tasan daman dole yana hanyar dawowa dan haka so take yana sauka ya kunna wayarsa kiranta ya fara shigar masa dan haka tinda ta tashi take kiransa akai akai ba daga kafa tanajin tsananin son jin muryansa da har wani bugawa zuciyarta ke yi. Baazo da Dr Mum ba sbd batada visar zuwa kuma ba lokacin nemawa dan haka Morocco aka koma da ita sbd acan zaafi saurin samar mata da isa Nigeria. Mommy zainab ce ta fara cin karo da gawa daga fitowanta palonta take jiri ya dibeta tana kallan fuskan Raheem datake jajir yana riqe da gaban daukan gawar. Dafeta akai ta baya sbd jirin daya debeta yana kokarin zubar da ita musamman rashin ganin Nasir da yanayin Raheem take tasan Gawar ba kowa bane face Nasir dan haka idanuwanta sukai luuu ta zube a gurin. Ihun da aka sake bayan zubewanta ne ya saka Maamah dake palonta miqewa tana ajiye wayarta data kunna tin jiya a kashe tana taku biyu zata nufi kofa Raheem ya sako kai kansa qasa sbd kila har abada bazai iya sake hada ido da maamah ba ko iya kallan fuskanta ba sbd Nasir ya rasa ransa ne sbd shi.. Cak Maamah ta tsaya tana qin kallan gawar ta zubawa Raheem idanuwanta dake kokarin sauyawa zuciyarta na sauya bugawa ahankali ahankali..... Ajiye gawar sukai tsakiyar palon Raheem ya durqusa qasa jikinsa ba kuzari ko kadan ya miqa hannuwansa dake rawa sosai ya kama kafafun Maamah wadda takejin kafafun nata na kasa daukanta hakama kirjinta yayi nauyi ya tsaya cak ta rintse idanuwanta ahankali ta bude hannuwanta na fara rawa ta bude baki da wata irin muryan data saka SANAAH tasowa ta fito daga bedroom cikin wani irin sanyi da slow, Tace 'Nasirrrr ne?????? Kasa bata amsa yayi ya kankame kafafunta da karfi jikinsa na tsananta rawa sesai Ummah da suka taho da itane ta bude baki cikin sanyin jiki da jimami da tsananin tausayi ta sanar da ita Nasir ne ya rigasu gidan gaskia tareda jero mata bayanin abinda ya faru. Shiru tayi hakama gurin tsit yayi sai kawai Maamah din ta daga hannunta daya ahankali ta dora akan kirjinta ta dafe tana kokarin riqe numfashinta dayake kokarin yankewa ta dafa kan Raheem da hannunta ke tsananin rawa tace "Raheem kayi hakuri Allah yaji kansa yayi masa rahama ya kuma karbi baquncinsa,na yafe masa duniya da lahira.' Bayan hakan data furta bata iya cewa komaiba ta dafa kujera ta zauna ahankali hannuwanta na wata irin rawan data saka jikin kowa tsananin mutuwa masu fasa kuka kuma suka fasa. Babu wanda yasan daga inda SANAAH ta fito sai akan gawar aka ganta ta saka hannu ta bude kai tsaye tana ganin fuskansa ta tabbatarda Nasir dinta ne dan haka a gurin ta zube akan gawar gabaki daya babu numfashi a tattare da ita. Kanta akai da sauri cikin gaggawa aka dauketa tareda yin waje da ita zuwa dakin mommynta ana cewa ayi gaggawar kawo ruwa. Ruwa aka ringa zuba mata ana qara zubawa amma babu alaman zata farfado dan haka aka kwasheta hankali tashe zuwa asibiti aka baro wata qanwar mommyn itace zata zauna jinyarta. Anan gida kuwa babu qarin saka gawar kwanan keso dan haka akai masa wanka akai janaizarsa aka kaisa makwancinsa da Raheem da Al'amin ne sukai sakasa a cikin kabarinsa da hannuwansu aka rufesa suka baro cikeda da gurbin da bazai taba cikewa ba a rayuwa da zukatansu har abada. Tinda aka tafi da gawar Nasir Maamah dake danne abinda yazo ya tsaya a kirjinta mai tsananin nauyi da radadi take taji ya taho mata da karfi ta feso wani irin amai da zallan jini ne take idanuwanta suka dena gani hakama jinta sai kawai aka ganta a kwance babu alaman rai. Tashin hankali mai tsananin gaske da damuwa Raheem ya shiga koda suka dawo suka tadda hakan, Asibiti ya bada umarnin akai gaggawar kaita ya tsaya cak da kansa a kofar emergency room din idanuwansa jajir kaman zasu kamu da wuta. Acan gida ma an sallamo SANAAH wadda ta kasa yadda da Nasir ya tafi ya barta a duniyar da bazata iya taba iya rayuwa babu shi ba. #MAMUH GANIN IDO 1K VIP 5K 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 22 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Gabaki daya hankalin Raheem ya tattara ya tashi ya tsaya cak akan Maamah wadda a yanxu baida sama da ita, Baida jinin Rabin jikinsa bayan ita, Baida wadda yake jin baya iya dagowa ya kalla dik duniya idan ba itaba, Baida wanda zai iya karawa ransa take babu second thoughts idan ba itaba kuma zai bata duka kulawansa koda zai rasa komai har karshen rayuwarsa. Hakanne ya saka hankalinsa da zuciyarsa shiga mummuman hali bayan wanda yake ciki da bazai taba fitowa ba har abada tinda ya rasa Nasir rabin jikinsa da shine yasan Raheem hakeem jeerah ciki da wajensa fiyeda kowa duniya hatta matarsa bata sani da gane yanayinda da abinda yake boye a ransa da kuma gane wane yanayi yake ciki ta fuskansa dan abu ne me wuyar ganewa bare iyayensa da dukansu babu wani shaquwan sanin da sukai masa. Babu wanda kaf duniya ya taba sani da ganin weakness dinsa sbd bushewansa da jarumtarsa tareda zamansa jajirtaccen da ake mamaki,Nasir ne kadai yasan weakness dinsa kaf duniya sbd shi kadai yake iya zaunawa gabansa kaman yaro qarami idanuwansa su bayyanarda hawaye da damuwansa hakama gangar jikinsa da bakinsa duka zasu bayyanarda damuwansa a gaban Nasir wanda zai rarrashesa kaman yaron su kuma taru su boye damuwan kowane iri ce. A gurin Nasir yake rage wannan nauyin damuwan dake kirjinsa tin suna yara har girma a yanzu kuwa ya rasa wannan kowace irin qunci da damuwa zasu zaunu ne su tabbata boye a kirjinsa har mutuwa dan haka yasan ya rasa farin ciki da walwala da wata bangare na rayuwa har tasa mutuwan. Idanuwansa basu taba washewa ba daga mummunan jan da sukai me tada tsikar jiki da saka mummunan faduwan gaba tin shekaran jiyan dan haka a zaune yake kan kujeran da aka tanadar masa idanuwansa a rufe yana kasa cewa komai tinda ya gama sauraron mummuman hadarin da Maamah take ciki na iya rasa ranta daga doctors sbd kowane lokaci da zuciyarta zata iya bugawa ta dena aiki. Dr Mum data kasa samun visar tahowa tana can cikin mummunan hali tana jin kaman zata rasa nata ran itama dan haka koda aka sanar da ita halinda Fatima take ciki take itama taji tana neman zubewa sai da aka riqeta dan haka babu sauran abinda take tsananin so kawai bayan a taho da Fatima suyi gaggawan ganin likitoci anan dan hana tama dakata daga zuwan tana jiran abinda Raheem zece. Acan shima koda aka dauki kwanaki ana kokari akan Maamah din babu wani sauki ya yanke hukuncin tafiya da subar Nigeria kwata kwata dan basuda sauran abinda ya rage a cikinta, Dad dinsa ne kuma yana can yana jinya America, Kaman yanda ran Nasir ya fice fit daga gangar jikinsa haka Nigeria ta fice fit daga zuciyar Raheem jeerah dayake jin yana suffocating ma a cikinta tinda ya binne Nasir da hannuwansa biyu a cikinta, Baida sauran abin yi a cikinta sbd daman ya dade da barinta Sbd Maamah da Nasir ne yake ganin Nigeria itace best gidansa. Mommy zainab hankalinta a yanxu yafi na kowa mummunan tashin da batasan ina rayuwa zata dosa da ita da yayanta ba tinda Nasir dayake ubansu su duka har ita ya bar duniya ga Maamah zaa tafi da ita tafiya ta har abada da kila sun rabu kenan dan haka ta shiga mummunan sabuwar damuwar data cinye kuzari da karfinta kaf tayi sanyin da babu ranar dawowa daidai kila. Rungumar kaddararta data yayanta tayi hannu babbiyu sbd babu dai wanda zasu kama bayan ubangidansu shine yanzu zai zama gatansu. Raheem baida sakewa bare sanayyar shakuwa sosai da ita dan haka sai daya hada da wasu mutum biyu akai magana da ita ya basu dukiya me yawan da zata ci gaba da daukan nauyin karatun Al'amin da Baby SANAAH wadda tinda aka sallamota ta koma yar zaman daki babu abinda yake fiddota idan ba alwala ko shiga bandaki ba ko wanka, Sam ta rasa walwalanta gabaki daya ta dena jin komai a kirjinta da zuciyarta bayan kuncin da batasan ma ya ake tana jinsa ba kodan shekarunta daba wasu masu yawa ba tinda daman auren na yarinta ne zaa mata. Shi kansa Al'amin daya wayi gari ya tsinka kansa da nauyin mahaifiyarsa da kanwarsa suna hawa kansa samun kansa yayi da shiga damuwa da sanyin jiki da jin rashin mahaifinsa ya dawo masa sabo yanzu da babu Nasir da shine ya hanasu jin maraicin rashin uba ko kadan. Mommy godiya tayiwa Raheem mai girma cikeda sanyi da mataccen jiki tareda yiwa Maamah fatan samun lafiya me dorewa da fatan Allah ya sake hada fuskokinsu da alkhairi. Maamah batasan inda kanta yake ba koda zaayi tafiyar da ita dan haka sune suka shirya sukaje asibitin duk da kullum suna zuwa amma yanzu zuwan na bankwana ne da kila shikenan sun rabu dan haka koda sukaje mommy kasa riqe kukanta tayi ta sunkuyar da kanta tanayin kuka mai tsima rai da boye radadin dayake gajiyar da ruhi. Ita kanta SANAAH karfinta ya qare dan haka jajayen idanuwanta ta zubawa Maamah tana kalla hannuwata na dan rawa ta qanqamesu tana zamewa qasa ta zauna sbd kafafunta da sukai nauyin kasa riqeta tareda cusa kanta kafafunta tana jin kirjinta na tsananta wani irin zafin gaske. Al'amin ma duk da ya zama saurayi sai daya kasa riqe kukansa yayiwa maamah kallo daya ya juya ya fasa wani irin kukan da sai yanxu yakejin abinda ya danne kirjinsa na sauka na rashin Nasir ubansu,dan uwansu,jininsu kuma dangin mahainfinsu kadai a duniya da suka sani. Sun jima sosai a dakin sai dare sosai suka iya fitowa daidai suna fitowa Raheem ya iso a cikin daren shima dan sake dubata kafin shigewa. Mommy ce a gaba da Al'amin sai ita tana bayansu fuskanta a dan rufe sbd idanuwanta da suke kumbure har ayau din ba kyan gani sbd bata taba dena kukaba a kwanakin, Tinda Raheem ya tinkaro gurin kamshinsa ke kokarin kame iskan gurin daya saka kowa yake dan dagowa duk da babu mutane sosai tsit asibitin take baa hayaniya musamman da baa wani cikata dan kiyaye shirun da akeson Marasa lafiya su samu so basa karban patients da yawa manya ne masu abun duniya duka a asibitin dan kudine ake kashewa kaman yanxu yanxu zaa baka lafiya. Suna isowa dap da juna cikin girmamawa Al'amin ya gaidasa mommy ma itace ta fara gaidasa sbd baima ganesu ba sai daga baya kuma Al'amin kawai yagane dan haka ya dakata daidai ya dan gifta mommyn da taku biyu seti da inda SANAAH ta tsaya cak baya mommyn tana daga hannunta daya na dama dayake fari qal babu hayaniya babu alaman tana aikin komai sbd gata yana daukan ido sbd wani irin zanen lalle maroon da baqi na aurenta dayake kai ta ja rufar fuskanta kadan tana sake rufe fuskarta batareda ta dagoba kuma ko magana bazata iya yiba sbd yanda kirjinta ke neman dena bugawa na halinda take ciki. Yanda hannunta ya fito ne ya shiga idanuwansa da suka juyo garesu daidai lokaci daya yasaka ya dauke kallansa daga garesu gabaki daya a cikin nutsuwa da kamewansa tareda rashin sakewansa ya gaisa da mommyn ta sake masa godia ya dan yi magana da Al'amin akan kulawa dasu suka wuce hanya daban daban. #MAMUH GANIN IDO 1K VIP 5K 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 23 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Suna fitowa daga asibitin taxi Al'amin ya tarar musu yafara budu musu cikeda kulawa suka shiga ya rufe tukuna ya zagaya ya shiga gaba suka bar gurin zuwa gida zuciyoyinsu da wani irin sabon yanayi na damuwa da kadaici da rungumar sabuwar rayuwarsu da kaddararsu yana shigarsu. Ko bayan isarsu gida suna shiga Al'amin ya rufe gida babu wani zama ko abinda sukai kowa dakinsa ya nufa ya shige suka kwanta, Washe gari tinda Asuba jirgin Raheem Jeerah da Maamah ya daga suka bar Nigeria bayan ya tafi yakaiwa kabarin dan uwansa ziyarar bankwana a jiyan. Ya tafi bada niyar barin Maamah ta sake dawowa qasarba ta tafi kenan zata rayu a cikin danginta na yanzu wato mahaifiyarsa da danginta da suka karbeta hannu bibbiyu suka maidata tasu babu kowace shakka, Ta tafi kenan babu abinda zata sake dawowa tayi a qasar da batada kowa tinda ba Nasir, Sun tafi batareda niyar dawowa ba dan shi kansa baida sauran abin yi a Nigeria duk da yanada tarin dukiya a qasar da Nasir ne yake kulawa da ita amma ayanzu ta koma hannun wani. Bayan wucewansu Al'amin dayaje asibiti tinda sassafe ya tadda harsun wuce sun tafi Maamah tabarsu itama kenan dan haka ya dawo gida ya sanarwa Mommy ta sauke ajiyan zuciya itama tana fatan Allah yasa hakan shine mafi alkhairi ga dukansu ya kuma bawa Maamah lafiya da danganar rashin Nasir da kwanciyan hankali. SANAAH datake jinsu rufe idanuwanta tayi ahankali tana jin nauyin kirjinta na qaruwa amma ba kaman yanda takejin rashin Nasir a rayuwarta kwata kwata har abada na neman kashe zuciyartaba dan hakanne take ganin babu wanda bazata iya rabuwa dashiba tayi rayuwaba matiqar ta iya jure rashin Nasir. Baa riga an daura aurensu ba amma tinda har a ranar daurin auren nasu aka kwantar musu da gawarsa gabansu jin kanta takeyi matarsa ita da aka riga aka daura aurensu tin ranar haihuwarta. Kallan mace me takaba data rasa mijinta takewa kanta take kuma jin kanta, Batada sauran walwala batada sauran jin zata iya son kowane irin namiji dan harta mutu babu namijin da zai sota kaman Nasir, Bazata taba samun namijin dazai rasa kansa akan karfin sonta ba dan haka taji batada sauran shaawa ko buqata ga auren kowane namiji. *****ba Morocco suka wuce da maamah din ba can qasarsa ya wuce da ita dole Dr Mum ta shirya ta bisu acan sbd yana buqatan Maamah din a kusa dashi. Jinyarta aka fara yi cikin tsananin kulawa da kashe dukiyar da baama jinta ko kadan, Dr Mum da Meenah harma da Fammah sune suke kulawa da ita cikeda wata irin kauna me tsanani da tattali da tausayawa. Shi Raheem kwata kwata kaunar dayake mata kasa iya tsayawa yakeyi idan tana cikin halin tsanani sbd jikin ya koma yau lafiya gobe ciwo bata iya wata doguwar magana ta sauya kwata kwata ta koma me sanyi sosai da wata irin sabuwar kaunar Raheem mai tsanani sbd a yanzu shine kadai danta dan bata taba kallansa a matsayi daban ba da Nasir tinda itace uwar data shayar dasu su dukan, Ta daure ta rungumi hakuri da kaddara ta sakawa kanta jarumta amma kuma zuciya na dauke da wani irin radadin rashin jini gudanta dashine kadai abinda ta mallaka cikakkiyar mallaka a duniya gashi ya tafi ko aure baiyiba bare bar mata gudan jininsa dazai rage mata radadin rashinsa. A haka suka share wata daya a asibiti da ita kafin aka sallameta suka babban gidan Raheem din dake cikin birnin london. Basu komaba anan suka zauna itada Dr Mum din shi kuma ya sake juyewa aikinsa rayuwarsa kaman yanda mahaifinsa yayi a baya dan haka kwata kwata ya sauya shima ya koma babu time saina aiki da zazzafan gwagwarmaya yaqin rashin tsoro a cikin ruwa dayake sake qamar dashi da na principles dinsa. Mahaifinsa ma har lokacin yana qasar ya jima sosai yana jinya kuma yana basa kulawa shima sedai haryanzu basu zauna sunyi maganar rasuwar Nasir ba sbd dukansu kallan kansu sukeyi a matsayin wainda sukai sanadin rayuwarsa sbd ya rasa ransa ne akansu sbd du musamman Raheem din dayake ganin daya janye a lokacinda akace ya janye da Nasir bazai rasa ransa ba hakama daya janye kuma mahaifinsa ne zai rasa ransa tako ina jin yakeyi shine kusan a tsakiyar sanadin komai. Sir hakeem jeerah dayake jinya a qasar sai ya saka kusan iyalansa suna kasar duka suma sun dawo qasar,matansa biyu da dansa daya Samad jeerah sai kuma wasu daga cikin familyn. Tinda yake qasar dr mum na qasar basu taba haduwaba kuma babu wanda Raheem yakewa maganar dan uwansa ko maganar daya a gaban daya sbd alaqace da tini ta zama yankakkiyar da babu sauki a ciki kuma ya jima da karban hakan tin yan yaro kuma ya saba ya zaunu a cikinta harta zama ba sabuwar abu ba saima hakan dayafi komai sauki babu hayaniya acikinta. Bayan warkewansa bai koma Nigeria ba anan yaci gaba da zama da iyalinsa har tsawon lokacinda kwatsam rasuwar mahaifinsa Alh farouk jeerah ya sakasu tattarawa su koma Nigeria dukansu. Hadda Raheem suka taho sedai irin halinda ya shiga na dawowan sabon kuncin da mahaifinsa ya sheda na rashin dan uwansa da tina rayuwarsu ta baya ya saka Sir jeerah da shima yake jin wannan nauyin na yanda rasuwan Nasir din tazo ya kallesa ya yafe masa zuwa Nigeria harsai lokacinda yaji rasuwar Nasir ta rage wannan zazzafan radadin a rayuwarsa dan yasan a yanxu kam Raheem bazai taba iya sauka Nigeria ba bai shiga mummunan halin rashin ba tinda shine ya rufesa a qasar da hannuwansa kuma sun kasa cirewa kansu nauyin mutuwar. Raheem bai taba tsammanin hakan daga mahaifinsa ba dan haka yayi masa godia sbd tabbas bayajin zuwansa Nigeria zai ringa basa nutsuwa bayan dawowan sabon kuncin da baida magani. Da wannan ya samu damar barin Nigeria kwata kwata bayan kaiwa kabarin Nasir ziyarar bankwanan karshe. Bai sake kwanaki ba a qasar ana gama adduar sati biyun rasuwar Alh tsoho farouk ya tafiyarsa ya koma inda rayuwa zata cigaba da tafiyar masa cikin kwanciyan hankali. Shi kuwa Sir hakeem jeerah ya dawo kenan bayajin zai sake zuwa wata qasar zama ya dawo kenan har abada shi da wata qasar sedai ziyara ko hutu ko business ko taro ko dubiyi kokuma ganin likita idan ta kama dan haka sabon tsari da suna da iko da wata irin power ta budewa familyn JEERAHs da koyaushe daularsu da daukaka da suna da power dinsu ke sake habbaka musamman yanzu dayake juya manya a hannunsa sbd kowa so yake ya rabi power din dayake da ita. Shi kuwa Rear Admiral Raheem jeerah rayuwa a sabon matsayi da sabon tsari ya fara bayan shekara daya Maamah ta koma Morocco dan Dr mum ta koma bayan watanni ita tini dan haka maamah na komawa suka kama rayuwarsu da ajiye komai sbd acan Nigeria ma sunyi kokarin contacting su mommy amma sam babu komai sun rasa komai na contacting nasu hakama acan din sunyi kokarin nemansu amma sam babu kowane labari sun bace bat dan haka suka hakura suma suka kama sabuwar rayuwa dan sun dawo daidai a yanxu suna walwala da farin ciki da komai tinda dabia ce ta dan adam. #MAMUH #BEST STORY #BEST LOVE #FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH #SANAAH KHALIL #MEENAH WAHAB #SAMAD JEERAH #SIR HAKEEM JEERAH #CRAZY LOVE #FAMILY THRILLER GANIN IDO Mamuhgee 1k Vip 5k 0903318107008144015291GANIN IDO 2026 Mamuhgee 24 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Mommy da 'yayanta tin bayan da suka koma iya su uku yanzu a ahalinsu sai ta sakawa kanta dangana da jarumta sbd bawa kanta da yayanta jarumtar fuskantar rayuwa. Dukiyar da Raheem jeerah ya basu a bankin Al'amin daman aka saka dan haka bayan kwana biyu da komai ya dan lafa sunata yaqi da kadaici da damuwa sai ta fara komawa dan kasuwancin datakeyi cikin gida na saida abubuwan harma da kaman provision dan daki daya suka maida na kayan siyarwa harma da buhuhuwan gawayi ta siya aka zubasu a dakin kofar gida sai Al'amin ya dawo ciki ya bude dakin Nasir ya zauna a ciki, Sbd karatu da jarabawan da Nasir ke kokarin yi ta gama secondary ya saka baida lokacin tsayawa akan sanaar tasu kuma itama mommyn ta hana ya tsaya tayata kulawa da sanaar dan tanason yayi karatunsa, Baby SANAAH kuwa daman baa wani barinta wahalan komai karatu suka sakata maida hankali dan daman tana cikin karatun zaa cireta amata auren ta qarasa acan daga baya. Tinda aka tafi da Maamah basu samu sanin yaya take ba sbd basuda Numbern kowa acan a tsakanin dr Mum da Raheem wanda basumasan wace numbern dazu iya mallaka ba bare nemansa tinda baya America baya Morocco, Maamah kuwa daman bata hayyacinta hakama anan aka bar wayarta da sauran abubuwanta duka da ita kadai Raheem ya tafi. Mommy duk yanda taso jin Maamah Allah bai basu kowace daman hakan ba dan haka suka qara dangana suna maida hankali akan rayuwar gabansu, Mommy ta dage sosai gurin nema da sanaar cikin gida sbd karatun yaranta dayake fara cin kudin da basusan a baya yaya ake biya ba sbd Nasir ne ke komai amma a yanzu sun fahimci inda aka dosa sbd makarantar kudi sosai sukeyi. Suna sanaar ba wasa ko kadan kuma kudin na tafiya sosai dan haka ta sake qara wasu sanaoin masu kawo kudi suk taru suka dage sunayi dan mamarta ma data rage musu a duniya tana gidan ta dawo gurinsu sun daukota tin acan gidan wani qaninta ne take daman kuma ya rasu anraba gadon. Rashin lafiya Innarta tafara dan haka suka fara yawon asibiti da jinya, Itace mommyn da kanta take yawon asibiti da ita sbd Al'amin da SANAAH karatunsu baa sauki ko kadan. Rashin zamanta gida kulawa da sanaoin da ake shigowa siya da kuma irin yanda suke kashe kudi a asibiti ya saka abubuwan suka fara musu dan qasa amma dai batai qasa a gwiwa ba haka ta dage ta tsaya take kulawa da komai da jinyar. Jinyar inna fara sakata sabuwar damuwa da gazawa tayi sbd jinyar tsufa ga innar duk ta rikice matsaloli kala kala da shaanin tsoho. Ramewa tayi ta sake komawa abar tausayi ga damuwa me tsanani a cikin ranta da batada wanda zata fadawa taji sanyi ga Al'amin dake kokarin aje karatunsa ya taimaka mata takasa yadda da hakan dan haka take sake riqe karfin hali tana nuna musu dauriyarta. A cikin wannan halin ne akai gobara a maqotansu wadda ta cinye kusan gida uku da shagon me tea da indomie wanda gas dinsa ya saka wutar munin dataiwa komai kurmus cikin gida ukun hadda nasu basu tsira da komai ba bayan ransu da kayan dayake jikinsu. Kwanan wutar biyu zuwa uku tana ci suna maqota acan suke kwana cikin sabon tashin hankali da mummunan baqin ciki da damuwan da bama susan me zasuyiba bayan yiwa Allah godia daga duk jarabar dazai musu. Bayan kusan sati guda haka Al'amin ya samo masu aiki aka tattara musu gidan suka dan gyara inda zasuyi rayuwa aciki tukuna suka koma cikinsa. Ana fara ruwan sama damuna tayi nisa sai bangon gidan suka ringa faduwa daya bayan daya sbd sun riga sun soye sun mutu wani lokacin ko iska akai sai kawai suji bangon wani gurin ya zube. Babban kudi gyaran gidan zaici dan haka suka yanke shawaran gyara rabi subar rabin tukuna, Ana kokarin fara gyara da sauran kudadensu na banki da suke tsimi na sauran abinda raheem ya basu suka wayi gari katangar dakin da inna take ciki ta fado kuma da innar a ciki. Tashin hankali da firgicin da suka shiga yafi na koyaushe sbd tsoro ma shigarsu yayi me karfi, Sunaji suna gani inna ta rasa ranta sanadin hakan dan haka dole suka saka gidan gabaki daya kasuwa zasu tashi dan ko gyaransa akai basuda nutsuwar rayuwa a cikinsa tinda dai wuta taci qasar gurin sosai. sun shiga damuwan rashin inna sosai sbd yanda mommynsu tasha kuka sosai tasake shiga mummunan damuwa da qunci a cikin zuciya manyanci na taso mata gadan gadan bayan tanada sauran lokacinta. bayan rasuwar inna da wata daya Al'amin ya kammala exams dinsa ta secondary a lokacin ne aka siye gidan suka siya wani a can wata anguwan nesa danan sosai inda basu ma taba tinanin zama ba sbd can ne sosai cikin anguwan marasa karfi tsakiyar mutane sosai inda ko kwatance zakai zaasha wuyan ganewa duk da abin hawa na shiga gurin har kofar gida amma anguwan irin ta taron nan ce da kusan kowa yasan kowa. Sun koma sabon gida tareda sabuwar rayuwar da zasu fara da babu kowa a cikinta sai iya su da wainda zasu sani yanxu, Sun rasa komai dan hakanne ko tsoffin wayoyi da layukansu sun rasa su ko Allah yasa wata ran maamah sun nemesu bazasu taba samunsu ba sedai idan Allah yasa sunada rabon sake haduwa dan hakanne ma yanzu kam sun cire ran sake haduwa da maamah kwata kwata a nan kusa, Kudin gidansu da suka siyar suka hada da wanda yake banki suka siya gidan dasuke cikinsu yanzu da sauran yan abubuwan da gida yake buqata ba masu yawa ba iya daki biyu ne gidan da palo qarami sai tsakar gida mai dan madaidaicin girma da kitchen sai toilet dan haka Mommy daki daya SANAAH daya sai shi ya dauki palon. Babban katifa aka siyawa kowannensu sai labulaye da zannuwan gado kowa biyu da pillows sai akwati daddaya da yar sitirar sakawa sai kuma kayan kitchen suma daidai misali da duka dai abin buqatarsu da baifi karfinsu ba komai sabo fil suka siya kuma gidan daidai gwargwado shima kaman sabo ne da dan tiles dinsa a dakuna da palo sai tsakar gidan broken tiles hadda toilet daya rak dayake gidan shima broken tiles ne gashi hakama kitchen. Dakunan da palon duka ba wani girma ne dasu ba amma basu damuba tinda daman yanxu duk rayuwar datazo gabansu ita zasu karba, Sanaoin da suka saba yi a baya sune suka dan fara kokarin farawa a anguwan amma sbd already akwai masu saida sanaoin masarufi a gidaje da dama anguwan da su aka sani sai basa samun cinikin komai gashi da alama bama zasu wani sabu da mutane ba yanda ya kamata sbd daga Mommy harsu duka basu saba da shiga mutane ba da iya yawon gidaje bare a shigo musu. Komai kokarin fara tsayawa yakeyi bayan rayuwar na tafiya ga karatun SANAAH da bazasu so ya yanke ba dan haka Al'amin ya fara yawon neman aiki da sanaoin dasu ne yake riqe da gidan yanzu. Da farko mommy hanasa takeyi sbd idan ya fita sai yamma ko dare yake dawowa yana can yana ayyukan wahala amma ganin suna buqatan hanyar samu ko yayane saita hakura ta kyalesa tana kallo ya zama dan wahala dan tsabar aikin wahala sai wani girma ya taso masa ya zama wani qato. Baby SANAAH kuwa datake zama cikakkiyar yan mata itama yanzu itace take kulawa da duka aikin gidan sbd Mommy dai karfinta ya kasa damuwa tanata cinyeta daga zaune dan haka ta zama weak yayanta ne masu kulawa da komai yanzu. #MAMUH GANIN IDO Mamuhgee 1k Vip 5k 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 25 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Al'amin yafara diploma ga ayyuka kusan kala kala dayake yi idan ba dare ne yayi ya kwanta ba to baitaba sanin zaunawa a huta ba a yanzu ba, Karatun nasa ma kusan yafi bawa nema mahimmanci dan kuwa shine mafita garesa, Nauyin mahaifiyarsa da kanwarsa a yanzu kaf yana kansa ne da ciyar dasu da kulawa da komai nasu da gidan da karatun SANAAH wadda a yanzu ta zama sabuwar budurwar da komai nata na zama cikakkiyar budurwa ya bayyana, Basuda arziki amma bata taso cikin wahalaba hakama a yanzu ma bata cikin kowace irin wahala dan kuwa Al'amin ya sadaukar da rayuwarsa da komai nasa akansu itada Mahaifiyarsa, Bata taba rasa abinda duk ya kamata ace tanada buqatansa ba, Tana cikin samun ilimi me kyau haryanzu, Duk abinda budurwa me gata take buqata yana kokarin ganin ya bata shi duk da shi tasa rayuwar bazaka taba ganinsa da abu me kyau ba dan ko tufafin sakawa na arziki baidasu koyaushe cikin maimaita kayansa da basu fi kala hudu na yake karatun ma tinda SANAAH tayi girman data gama secondary yayi fafutukar samar mata admission bayan tayi jamb ya tattara nasa ya watsar sbd baya buqata yake gani gwara kawai yaci gaba da aikin neman kudin karatun SANAAH din. Bayan shekaru 10 da rasuwar NASIR A lokacin SANAAH nada shekaru 24 a duniya kuma ta zama cikakkiyar budurwa mai jini a jika dake cikin tashen kuruciyarta da gatan dan uwanta Yaya Al'amin da shine Ubanta shine uwarta kuma shine gata daya datake dashi a duniya da bata taba iya tsallake umarninsa, Ba ita kadaiba hatta Mommy uwarsu data haifesa itama shine uwa kuma ubanta hakama danta kuma gatanta da itama a yanxu sai abinda yace din suke bi sbd rayuwarsu da suke gudanarwa babu kowace irin hayaniya sai kwanciyan hankali da nutsuwa da rufin asiri. A anguwansu babu me doguwan muamala dasu duk da ana zaune dasu kalau da mutuntawa sbd sunada girmama manya da kuma mutunta kowa, Sunada kamun kai basada rawar kai hakama Al'amin yanada wani irin farin jini da girma sosai a idanuwan duka manya dattijawan anguwan dama matasa da yara sbd yanda yake da kokarin kare mutuncin qanwarsa da mahaifiyarsa tareda rashin rowa da girmama kowa, Yanada kulawa da tattali tareda wani irin tsanani mai karfi a gurin tarbiya da kulawa da mutuncin SANAAH dan hakanne ma batada qawaye sam dan baya barinta zuwa koina daga makaranta sai gida. Mommy ta zama weak sosai batada wani karfin hayaniya yanxu sbd kadaicin daya gama zama rayuwarsu da yanzu sike jin dadin abarsu tinda basa cikin kowace irin matsuwa da kunci hakama yaranta suna cikin aminci a gabanta dan haka batada damuwar komai saina damuwa da kadaicin rashin kowa a rayuwarsu saisu. Duniyar Jeerahs datasu ta dade da rabuwa a duniya daban daban dan kuwa a yanzu babu familyn dayake jeerahs wani irin karfin iko da power da suna, Sir Hakeem jeerah da shine yake jiya yan siyasa,ya juya gwamnati ya juya manyan tycoons ya juya manyan addini da duk wani kakin kasar babu wanda baida iko me karfi na juyasa da damar iya saukesa da dorasa ya zama tsohon da ake tsoro sbd karfin ikonsa da kaifin raayinsa da duk duniya babu me iya sauyasa, Zafinsa da kaifinsa ya saka karfin ikon dayake dashi qara zafi da karfinda ba yayansa ba hatta duniyarsa shakkarsa akeyi, Mutum ne da bai taba hada suna da mutuncin ahalinsa da komaiba, Akan mutunci da girman sunan ahalinsa zai iya daukan kowane irin mataki mai zafi da kaifin gaske, Duk masu son ganin abin tir ko wani tarihi ko abin bacin suna daga jeerahs sunyi iya bincikensu na shekara da shekaru basu samu ba hakama yan jarida da labarai sunyi sunyi su samu wani labarin yadawa akan jeerahs amma babu sbd karfin ikon da familyn kedashi yayi yawan da duk abinka bazaka iya samo ko zaqulo wani abinda zai girgiza girma da matsayi tareda karfin da suke dashi ba sbd kaman kafirin aljani haka Sir hakeem jeerah ya riqe martabar jeerahs din kuma yake tsaye qyam da riqeta koda zai rasa ransa bazai bari a taba samun abin fada ko bata suna daga zuriarsa ba da wani zai iya daga ido yayiwa jeerahs kallan da babu daraja da girmamawa bare shakka ba a cikinsa. Dan haka a duk kowane bangare ko lungu da sakon da zaa ambaci sunan jeerahs kai tsaye kasan magana ce akan masu WEALTH,POWER,CLASS,PRINCIPLES da rashin tsoro da shakka tareda bada girmamawa, Sir Hakeem jeerah da duka yake riqe da wannan aqidun masu karfin da duniya ta sani ansan 'DA daya garesa wanda duk wani tycoon da masu qasar a hannu suke son muamala dashi ta kulla businesses da huldolin matakan qasashe shine wanda duk abinda ahalinsa suka mallaka yanada kusan fiyeda dashi dan kuwa tasa dukiyar ta wuce ta ahalinsa dan shi a tasa ce shi kadai datake mallakinsa bata mallakin taro ba, Ya tara dukiya da taka matsayin da kowa yake tsananin son ganinsa ma amma hakan abu ne mai wuyar da bakama da tabbacin a wace qasar zaka gansa kuma duk tsawon wannan shekarun babu wanda ya taba ganinsa a qasar Nigeria ya tako kafarsa bare iyalinsa da basuma san yaya qasar take ba ba kowa bane face FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH of the US navy wanda mazan faman gaske suka sauke kai idan aka ambaci sunansa bare bayyanarsa, Mutumin da bai taba shakka ko tsoro bare kaucewa harbin abokan yaqi ba, Mutumin da kunnuwansa da gangar jikinsa da idanuwansa basu san komaiba kaman karfin qarar guguwan Submarines,missiles dasu torpedoes da guguwan karfin oceans da suka saka rayuwarsa bata san komai ba daya wuce hakan sai kuma familynsa da sune bai taba hadawa da komaiba dan sune rayuwarsa da batada wani hayaniya a cikinta. Matarsa itace mace daya dayake so sona soyayyar da duk duniya baisantaba kawai dai yasan matarsa itace macensa daya datai ishi rayuwarsa ta gama cike masa kowane gurbin da ake tinanin mace na cikewa a rayuwar namiji, Bayan ita sai yarsa da itama babu kamarta a ransa da idanuwansa, Iyayensa kuwa har bayan daya zama babban mutum su duka ukun suna akan rayuwar da suke kai tin shekarun baya babu kowane irin walwala da sakewa bayan umarni da order kawai wadda a yanzu su kansu suna basu girmamawa ta wani bangaren sosai tinda yakai girma da matsayin da duniya take tsananin girmamasa sbd matsayin dayake dashi da dole kowa ya basa girmamawa, Dukiyarsa rabinta na qasar mahaifinsa Nigeria ana kulawa da ita dan hakannen ya sake saka akai masa wani irin sani duk da baya qasar sbd irin manyan companies dayake dasu a qasar da kuma hannayen jarin da duk wani babban kamfani yanadashi a ciki dan haka koyaushe yan jaridu da manyan qasa da manyan tycoons na qasa fatar zuwansa Nigeria suke da ganinsa dan ko America kaje kasan bama ganinsa zakai ba idan ba kanada saa ba dan haka ganinsa yakeda wuyar gaske dan zai iya tafiyarsa ruwa yayi watanni bai fito ba yana tsakiyar manyan ruwa cikin jirgi da manyan securities dinsa duk a yanzu aiki ya masa qasa sosai sbd yakai matakin da babu aiki a gabansa sai bada umarni ga manya wanda shi ake kira da Fleet admiral of the navy. DA WANNAN KOWA YA SHIGA SABUWAR RAYUWAR DA AYANXU KOWA YAKE KAI CIKIN AMINCI DA KWANCIYAR HANKALI...BISMILLAH. #MAMUH GANIN IDO Mamuhgee 1k Vip 5k 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 26 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* A daidaita ce tayi parking kofar gidan dayake cikin kuryan karshen layin da har ya zama lungu sbd yawan mutanen anguwan, Fes layinsu yake da tsafta babu kowace irin kwata ko qazantar bola ko ruwa sbd gabaki daya layin akwai hadin kan tsafta da kiyayewa sbd kusan kowa gidansa ne bana haya ba dan haka babu gayya fes gurin yake hakama babu hayaniya da kwamacalar yara qanana da zaka iya gani ma da irinsu qazanta, Majalisun manya ne da tsoffin anguwa sau shaguna guda biyu rak dake layin sai masalaccin dayake kusa gap da gidansu, Koda napep din ta tsaya da yamma ne akwai mutane kusa da kofar gidan a xaune kan babbar tabarmar dake shimfide ta zaman da sukeyi dan haka koda ta ziro kafafunta a natse sanye da black original black crocks bata waiwaya inda sike ba a natse ta qarasa fitowa sanye da doguwar riga black fuskanta sanye da mask da brown jersey veil nade a kanta kudinsa kawai ta ciro daga backbag dinta ta miqa masa tareda wucewa cikin gida kai tsaye tana sauke ajiyan zuciya me sanyi ta isowa gida a gajiye da kuma yar yunwa sbd sam tanada aqidar rashin cin abinci a waje. Cikin kamun kan datake dashi dayake hade da wani irin sanin darajar kai dayake cikinta kaman ba Marainiya ba ta shigo gidan da sallama me nutsuwa tana kallan Mommy dake zaune a tsakar gidan kan lallausan dadduma me kyau da girma sosai wadda suke zaunawa akai tana dan karanta wasu littafan addini da glasses dinta na qarin gani me kyau dayake dan bayyanarda sauran kuruciyarta itama tayi fresh da ita fatarta ba alaman wahala da tsufa da rashin gyara sbd a rayuwar rufin asiri da kulawa da tattali babu abinda Al'amin ya gaza basu itada SANAAH wadda itama kai tsaye idan ka kalli fatarta da dabiunta da wani irin class datake dashi bazaka dauka ba yar mai kudi bace shiyasa abokan karatunta suke respectin dinta daidai misali ba wulaqantawa hakama kusan da yawansu tana tsananin shiga ransu da shaawan son hulda da ita amma sam ba wata sakewa daga gareta tanada kame kai sosai daga hayaniyar qawance ko yawan muamala me yawa da mutane sbd kusan tarbiyan da Yaya Al'amin din ya dorata akai ne kuma shiyasa ta tsare darajar kanta fiyeda komai sbd ya sadaukar da komai nasa dan bawa rayuwartata darajar da zata wuce kowane irin rashin daraja, A yanda ya tsaya a rayuwarsu shi tasa rayuwar ta zaka abar tausayi da mamaki dan kuwa kaman mahaukaci akan nema ya koma sedai duk sati haka SANAAH din zata zauna da kanta tayi masa gyaran farce da wankin kafafunsa dan basa kulawan daya kama ace shima yana samu duk da yanada tsaftarsa amma nema na neman haukatasa. Dagowa mommy tayi a natse tana kallan SANAAH din wadda ta qaraso gurinta tana bude baki da sautin muryanta da shima yake cikeda kamun kai da nutsuwa tace "Mommy barka da gida" Da kulawa da kauna me karfi mommyn ta sake kallanta tana amsawa tareda dakatawa da karatun tana matsar da jakar SANAAH din data ajiye mata gabanta tana zare takarminta tace "Al'amin ya sameki a waya kuwa? Ya kirani yana tambayar ko kin dawo nace masa aa? Qarasa zare takarminta tayi tana nufar kofar dakinta tace "Ya kirani harma yaje ya kaimun daman kudin wani contribution ne da zaayi" Qarasa shigewa dakinta tayi tana zare kayan jikinta duka ta dauro towel dinta me girma ta fito tana dan lumshe ido sbd wani iska me dadi daya sauka a fatarta da fuskanta datake jin gajiya sosai har lokacin. Wanka taje tayo ta fito tareda alwala ta koma daki ta shafa mai sama sama da turarenta me sanyi na oud me dadi ta saka doguwan riga mara nauyi da hula ma mara nauyi a kanta ta fito taje kitchen ta sako abinci a plate ta dawo ta zauna gefen mommy tana fara cin abincin a natse suna magana da mommyn dake tambayarta me zaayi da kudin ne na contribution ita kuma tana fada mata suna firarsu hankali kwance cikin jin dadi. Sallar magrib akai sukai sallarsu ana, SANAAH na gamawa ta miqe ta shiga kitchen dan dumama abincin sbd Yaya Al'amin dayake buqatansa da zafi dan idan ya fita tin safe baya dawowa sai dare. Shinfaka ce jallof da cabbage a ciki dan haka sama sama tai masa warming nata tana juyewa a kula ta fito daga kitchen din ana sallar ishai dan haka sallah sukai suna idarwa ba jimawa ya shigo gidan sanye da riga da wando da suka dan tsufa suka kode sosai yana waya da qaramar wayar hannunsa ya qaraso ya zauna akan kujeran dake gefen mommy ta roba yaci gaba da wayar tsawon mintina kafin ya kammala. Kallan mommyn yayi ya gaidata yana amsa gaisuwan SANAAH datake masa cikin kulawa. Fira suka dan fara yana dariya suma kusan duk dariyar sukeyi musamman SANAAH da a cikinsu ne kadai take iya sakewa tayi fira da dariyarta hankali kwance. Wanka ya tashi yaje yayi ya saura kaya zuwa jallabiya yazo ya zauna tsakiyarsu yana fara cin abinci suna sake cigaba da firarsu. Wayar SANAAH ce dake gefen mommy tayi haske tana fara ringing sunan wanda yake kiran ya bayyana kai tsaye akan wayarta wanda ya saka dukkaninsu kallan wayar suna yin shiru. Kallo daya Yaya Al'amin yayiwa wayar ya dauke kai yana cigaba da cin abincinsa zuciyarsa na da fuskansa suna sauyawa baice komaiba. Mommy ma fuskan yaya Al'amin din ta kalla bayan kallan wayar tukuna ta maida kallanta akan SANAAH wadda ta kafe wayar da ido kafin ta miqa hannunta a natse ta dauko wayar tareda dauka a natse ta dora wayar a kunnenta tana bude baki da muryanta dake sake kashe kowace gaba da gangar jikin me kiran tace "Yes" Numfashi da ajiyan zuciya me sanyi da nutsuwa dayake tattare da izza ya sauke jin yanda a koyaushe muryanta takeda wani irin karfi ga zuciya da gangar jikinsa ya bude baki da nutsuwa yace "Ina kofan gida" Shiru tayi na seconds kafin ta dan bude baki tace masa ok. Kashe wayar tayi tana ajiyewa ta dago ta kalli yaya Al'amin ta bude baki tace "AA yana waje" Cikin yanayi na rashin bawa zancen da wanda ake zancen akansa mahimmanci yace "A dawo lafiya" Yana fadar hakan ya dauki ruwan data ajiye masa yana kaiwa bakinsa yafara sha. Mommy da itama a yanzu ta gama fahimtar abinda yaya Al'amin yake nufi akan lamarin AA dayaqi ci yaqi cinyewa bude baki tayi tace "Basai ya leqo gaidani ba ina gaidasa kawai." Ajiyan zuciya SANAAH ta sauke tana miqewa ta shiga dakinta ta sako hijab me girma sosai har qasa akan kayanta yana qamshi me dadi da nutsuwa ta fice. Wata lafiyayyar BMW ce black me daukan ido ko a cikin dare pake a kofar gidan daga gefe ta nufa tana isa shine ya bude mata motar daga ciki ta shiga a natse ta zauna tareda rife kofar. Tinda ya bude motar ya zuba mata fararen idanuwansa yana mata wani irin kallan daya kasa dauke idanuwansa akanta har sai data juyo ta kallesa da idanuwanta da suke da haske da wani irin sanyaya gangar jikinta namiji duk zarrarsa har lokacin ya kasa dena kallanta a natse da wani irin miskilancinsa dayake tattare dashi shima wanda yakeda zafin kai da rashin bawa kowace mace mahimmanci ba idan ba uwarsaba amma SANAAH KHALIL ta zama macen dazaice kai tsaye kaddararsa dan kuwa wani irin jinta yakeyi maqale a cikin wani lungun zuciyarsa da bazai iya barin kowane irin namiji mallakarta ba hakama shima bazai iya mallakarta ba sbd zamtowanta yar marasa karfi ko kadan, Duniyarsa da tata akwai tazara me nisa da karfin gaske da yake ganin duk yanda yake mutuwa da nacin tsananin sonta kaman rai bazai taba iya aurenta ba, Bazai iya aurentaba sbd background nata hakama bazai iya barin kowa ya aureta ba zata zama tasa har abada koda hakan na nufin sedai tayita zama budurwansa koma macensa amma auren sam yayi yayi da zuciyarsa da raayinsa ya cusawa kansa aurenta ya kasa hakan sbd bai hada girman kansa dayake ganin yanada duniya a hannunsa dayake juyawa son ransa a cikin iko da isa da lokaci ba, Yanada sunan da girmansa ya wuce ace ya auri macen da batada kowane irin suna da power ba a familynsu, Yanada tarin dukiya da arziki da kyau da girman ajin data ko ina ya wuce yaqare da auren macen da bakowa bace ta fito daga asali da tarin talauci da kaf danginsu babu wanda zaa daga a kalla a matsayin mutum me daraja da girman da zaace yayi daidai da zamowa sun hada zuria, Yana tsananin son SANAAH wadda takeda wani irin class da rashin daukan raini daga kowa, Bata da shakkar kowa akan darajar kanta da sanin class din, Bata taba zamowa koma baya ba ga dukkanin abinda kowace mace mai class da gata da wayewa da kamewa ke buqata ba, Tanada wani irin kyau da class na daukan hankalin da bakowane namiji ne zai iya kallanta ma yayi tinanin fara cewa yana sonta ba sai wanda yakeda cikakkiyar zarra kamarsa ba, Kyanta yakai harya wuce dukkanin inda yake son macensa takai, Tsarinta da zafin kanta datake dashi dashi kansa bata damu da dukkanin abinda yake dashiba kokuma matsayinsa da power dayake dashiba daqyar ya samu tafara kallansa bayan tsawon lokacinda ya dauka yana bibiyarta da tsananin son mallakarta a matsayin macensa. Bata tana kula kowane namiji ba sbd sam babu wata soyayya ko namijin da duk duniya yake gabanta sai akansa tin bayan rasuwar Nasir dinta, Shima aranar daya fara ganinta a school dinsu a ranar zuciyarsa ta mutu kai tsaye akanta da kuma daukan ita din yar babban family ce sbd yanda tsarinta yake sai daga baya ya san ba kowa bace face qanwar datake samun dukkanin gata daga yayanta da baida karatun komai sai ayyukan wahala. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 27 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Koda ya gano hakan gameda SANAAH KHALIL zuciyarsa ta gama mutuwa akanta mutuwan da bazai taba iya dena sonta ba amma kuma bayajin zai iya aurenta ya hada zuria da ahalinta, Yasha wuya sosoi da sosai matiqar gaske kafin SANAAH tafara basa lokacinta harma saida ya koma gurin yayanta ya samo shigar da kansa tukuna yaya Al'amin din da mommy suka tayasa shigar dashi zuciyarta data fara laushi akansa ahankali ahankali harma ya samu soyayyarta me sanyi da nutsuwa da karfin gaske a karo na farko ta fara son wani namijin bayan Nasir daya zama tarihi a rayuwarta, Samun soyayyarta shine babban abinda ya bawa zuciyarsa da ruhinsa nutsuwa dan kuwa a yanda son SANAAH din ya zama kamar obsession garesa zai iya komai idan bai sameta ba dan lura da irin mahaukaciyan son dayake mata ne ya saka yaya Al'amin da mommy ganin sun sassauto zuciyarta ta aminta dashi dan daman fatarsu ta samu wanda zai sota sosai da sosai dagaske kuma tinda AA din ya bullo sukai naam dashi dari bisa dari. A nata bangaren soyayya ce a yanxu zuciyarta kewa AA wadda takejinta a natse me zurfi data shirya zamowa tasa batareda kowace irin damuwa ko kunci ba dan haka suke zuba soyayya sosai, Ita tata soyayyar me zurfi tanada tsari da control duk da me karfi ce amma tasa soyayyar obsession ce datai yawan da babu control dan hakanne komai nata baida control a zuciyarsa. Sun dauko lokaci sosai a tare dan tin farkon fara karatunta suke tare kuma yan anguwan gabaki daya kaf sun shedar da irin soyayyar datake gudana a tsakaninsu sbd yanda motocinsa suke zuwa anguwan koyaushe babu kakkautawa, Babu ranar da baya zuwa gidan matiqar yana gari, Babu lokacin tafiyarsa idan yaxo sbd irin dadewan dayake yi, Babu ruwansa da kowa da komai da mutuncin da zai zube shidai idan yaxo baya tafiya sai zuciyarsa ta gamshi ga ganin SANAAH KHALIL, Hakama koyaushe a motarsa suke firar suke jimawan wanda hakan ya fara kawo damuwa da zubewan mutunci daga idanuwan mutane dake tsananin mutunta Al'amin da jinjinawa tarbiya da jajircewansa, Ta bangare daya zafin kai da girman kai me tsananin da AA yake dashi baya iya ko gaisawa da kowa anguwan ko mutuntawa ya saka ya fita daga idanuwa da zuciyar kowa suke ganinsa a matsayin wanda sam duniyarsa da duniyar mutane irinsu bama zata taba zuwa daya ba dan haka kai tsaye suka tabbatarda ba auren SANAAH zaiyiba zai bata mata lokaci ne da kuma zubar da mutuncinta da darajar gidansu sai suka fara kokarin fahimtar da Al'amin illar hakan dan lamarin yafara yawan da ya wuce mutunci gwara idan aurenta zaiyi a basa auren nata ayi a wuce gurin yafi wannan rayuwar dasuke yi ta koyaushe tana gaban motarsa suna yawo. Maganganun tin basa shigar Al'amin sbd yanason SANAAH ta gama karatu kafin aure amma ganin yanda maganganu suke yawo a anguwan harsun zama zunde sun saka mutuncin gidansu zubewa da kuma maida SANAAH abar kyama da lalacewan tarbiya ya saka yayi magana da mommy ya sanar musu zaiwa AA magana ya turo ayi maganar aurensu kawai ayi ta qarasa karatun acan. A lokacinda yayiwa AA maganar farko kai tsaye AA din ya sanar masa ba yanzu ne zaiyi aurenba, Mamakinsa hanasa cewa komai yayi dan haka ya kyalesu aka sake daukan lokaci abubuwa sunata sake tabarbarewa dan yakai shima a yanzu ba wani mutuncinsa ake ganiba a anguwan dan haka ya fuskanci AA dakyau ya sanar masa idan har ba auren SANAAH zaiyiba dan Allah ya fita rayuwarta kawai. Nan ma babu wani sauyi sbd saima qara wata muguwar shakuwa da soyayyar me zafi sukeyi takai hatta shi kansa kunyar kansa da baqin cikin kansa yakeyi idan yaga soyayyar na qara karfi dan haka ya fara daukan mataki sosai akan SANAAH din akan matiqar AA bai aikoba akai maganar aure ya rabasu. SANAAH bata taba wasa da maganar yaya Al'amin ba dan haka take tai kokarin yanke AA daga rayuwarta duk da wani irin zazzafan son datake masa amma kuma zata iya zabar mutuwa akan sonsa data tsallake maganar yaya Al'amin. AA yankesa da SANAAH tayi daga rayuwarta ya sakasa jin zai iya rasa komai amma bazaitaba iya rasata ba dan haka ya nemi Al'amin ya aminta da zancen aiko iyayensa maganar auren. Da wannan Al'amin ya bar SANAAH cigaba da kulasa sedai kuma shiru shiru ba zancen aikowan gashi anguwan take aka hade musu kai gabaki daya hadda kiransa akai masallaci akai masa maganar suna kokarin bata tarbiyar yaran anguwa kanana masu tasowa dan haka duk sai ya shiga sabuwar damuwa mai tsananin gaske data saka yaji ya tsani muaamalar SANAAH da AA kwata kwata auren ma yafita a ransa musamman daya fahimci dakyau babu niyar aure kwata kwata a zuciyar AA. Shi kuwa AA a wannan lokacin da Al'amin ya dauki zafi sosai ya gama gano babu yanda zaayi ma yanxu Al'amin din ya iya basa wata daman auren SANAAH saiya fara kokarin cusawa kansa raayin auren nata amma girman kansa da ego dinsa ya kasa yaddar masa ya aureta duk da yanda yake jinta a ransa dan haka sai yake jin shaawan son mallakarta a matsayin cikakkiyar mace koda zafin sonta dayake ji zai iya rage masa ya kyaleta. ******Ajiyan xuciya da numfashi me dumi ya sake ahankali tareda shaqar qamshinta me nutsuwa ya dan dauke idanuwansa daga kallanta daidai nan sautin muryanta ya sauka akan kunnuwansa tace "Yaya Al'amin yana nan bazan dade ba" Ajiyan zuciya ya sake saukewa yana bude baki yace "Amma kinsan bazan iya tafiya kai tsaye ba batareda na jima a gurinki ba" Fuskansa ta kalla da kyau tana bude baki tace "Idan kasan hakanne meyasa bazakai abinda yakeson ayi dinba? Meyasa bazaka turo ba? Dauke idanuwansa yayi daga kanta yana maidasu akan dogayen fresh fararen yatsun hannuwanta data ajiye akan cinyarta ya lumshe ido suna daukan hankalinsa cikin ruwan sanyi ya bude baki yace "Banajin dukanmu muna cikin gaggawar yin auren, Idan na shirya yin auren nine zan sanar da kaina bana buqatan kowa yayi rushin dina.... Yana gama fadar hakan kallan fuskarsa tayi tana jin wani irin baqin cikin fara sonsa datai ta hadiye maganar dataso fada masa sbd bama amfani dan haka hannunta kawai ta miqa ta bude kofar ta fice. Fitowa motar yayi shima yana sake qaramin tsoki sbd duk sun hanasa zaman lafiya ya biyota Saka kai tayi cikin gidansu daidai nan ya iso gurinta bai tsaya komaiba ya kamo hannuwanta duka biyu tareda juyota da karfi yana dawo da ita daidai nan Yaya Al'amin din ya sako kai gurin kuma akwai nepa ga mutane daga kofar gidan a zaune. Cikin zafi ta qwace tana kallansa da wani irin zafi zatai magana Yaya Al'amin ya dakatar da ita cikin danne tsananin fushinsa da bacin rai da wani irin baqin ciki kafin ya nuna mata ta wuce ciki kawai. Wucewa tayi idanuwanta jajir zuciyarta na wata irin tafasa kaman zata kone sbd jin xafin ma zuciyarta datake jin son AA din. Fuskantarsa yaya Al'amin yayi ya bude baki a natse yace "Inaga zuwa yanzu dai munkai matakin da indai ka sake zuwa kofar gidan nan zan iya hadaka da hukuma sbd babu wani sauran abinda ya rage a tsakaninka da ita idan ma akwai na yanke shi daga yau babu kai babu ita kayi hkr ka tafi batareda munkai hukuma ta shiga tsakaninmu ba. Yana gama fadar hakan ya juya yabar AA din a tsaye wanda baijin akwai wanda duk duniya zai rabasa da SANAAH. Acan cikin gida ma yana shiga gargadi me karfi yayiwa SANAAH akan AA din wanda ya yanke shawarar hadasa da hukuma idan har bai kyale SANAAH ba. Da wani irin bacin rai da damuwa SANAAH ta kwana na AA data rasa meyake damunsa akan aure. Haka ta shirya cikin nutsuwa ta fice zuwa makarantar da safen bayan tayi breakfast sama sama. Tana fita napep ta hau ta wuce, Wuni tayi makaranta ma wayarta a kashe sbd kiranta datasan AA din zaiyi kuma bata buqata kwata kwata zata cire sonsa ta hakura ta huta shima. Yamma sosai ta gama da makaranta ta wuce gida, Bayan isarta gida ma bata kunna wayarta ba dan bazata ganin kiransa ba batareda tadauka ba, A haka sukai kwana biyu shiru ba AA dan haka ta hakura ta sakawa ranta shikenan ya tafi. Komawa tayi harkokin gabanta tana maida hankalinta akan karatunta kawai, Ranar da sukai sati biyu ba tare ba tana dawowa daga school ta tadda sabuwar motar Cclass a kofar gidansu tana daukan ido kai tsaye bugun zuciyarta ya tsaya cak sbd ta tabbatarda AA ne dan kaf layin shine kadai me zuwa da motocin daukan hankali irin wainnan. Wani nauyi ne ya danne kirjinta a hankali wanda yasakata kama fuskanta sosai ta fito a natse sanye da riga da skirt na atampa masu kyau da suka zauna daidai jikinta. Sallamar mai napep tayi tana juyawa zata shige gida sai ganinsa tayi a gabanta idanuwansa sun sauya sbd wata irin azababbiyar kunar da ransa ke yi ta kwanakin da yayi batareda jinta ko ganinta ba. Bata kallesaba saima kame fuskarta datai sosai tana kokarin rabesa ta wuce batareda kowace irin hayaniyaba. Kama hannunta yake kokarin yi ta dakata cak tana dagowa da idanuwanta tai masa wani kallon daya sakasa bude baki yace "Inason magana dake pls kafin nayi da Al'amin" Dauke kallanta daga fuskansa tayi tana son sake wucewa tace "Kafara magana dashi din tukuna" Sake tareda yayi yana cewa "Pls kiyi magana dani tukuna sbd bazan tafi koina ba sai munyi magana ga mutane kinga sun fara kallanmu kuma nasan hakan ne zai baqanta ran Al'amin sosai" Juyawa tayi ta kalli gefen gidan taga su ake kalla hakama kaman zaa iya jin abinda zasu fada gashi Yaya Al'amin din zaiji. Rabasa tayi tai shigewanta cikin gida tabarsa a tsaye. Bayanta yabi da kallo idanuwansa jajir yanajin wani sabon daci da bacin rai me tsanani akan abinda tai masa din a matsayinta na wadda ba kowaba da batada kowane irin matsayi a duniyar itada ahalinta da ko kadan basuyi rabin kwatar daraja da matsayin dayake dashi ba. Hadiye wani mugun nauyi yayi a kirjinsa yana komawa motarsa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 28 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Duk yanda zuciyarsa ke zafi da quna da bacin ran sauke girman matsayinsa da ajinsa dayayi akan son daya qallafa mata daurewa yayi ya nemi Al'amin a daren ya dade yana magana dashi ya kuma tabbatar masa daya shirya auren nata da kuma buqatan a basa ranar dazai aiko iyayen nasa. Da farko Al'amin baiji lamarin AA din a zuciyarsa da jikinsa ba dan haka yace ya dan dakata tukuna zai nemesa. A haka suka rabu ya shigo gida ya zauna da mommy ya fada mata komai yana jin hankalinsa na rabuwa biyu akan lamarin amma dashi da mommy sai suka kira SANAAH kai tsaye suka tambayeta akan auren AA din. Da farko kaman a mafarki taji zancen amma kuma a qasan zuciyarta ta sani tana son AA son datake shirye dayin rayuwan aure dashi sedai matiqar Yaya Al'amin baya son auren bazata taba yinsa ba har abada dan haka dagowa tayi ta kalli yaya Al'amin din babu boye boye a tsakaninsu sun taso da bayyanawa juna komai dan haka ta bude baki a natse tace "Yaya Al'amin idan bakason auren nima bana sonsa" Kafeta da ido Al'amin yayi yana jin jikinsa na dan yin sanyi yace "Kina son AA SANAAH?? Gyada masa kai tayi tana jin haushin kanta da zuciyarta gashi bata iya karya sam bare tace aa bata sonsa. Mommy ma ajiyan zuciya ta sauke jin amsar SANAAH din dan haka daga ita har Al'amin din take suka sake naam da lamarinsa sbd basa wani tada hankali ko hayaniya akan komai kawai dai yanxu zaije ya samu manyan anguwan sune zasu tayasa karban baqin da bada auren tinda shi kadai bazai iyaba ko dan a bawa SANAAH girma a idonsu. Sai da aka kwana biyu AA na bin Al'amin kafin ya amince masa daci gaba da neman SANAAH din da kuma basa ranar zuwa neman auren da iyayensa. Hakan ya dawo da izzar AA da walwalan daya rasa girman kansa ya kuma qaruwa ganin ya sake dawo da SANAAH rayuwarsa itada ahalinta dazai iya juyawa son ransa kuma ya kasa iya yadda da aurenta a matsayin matarsa har lokacin. SANAAH din bata sake masa ba sun dawo daidai sbd jin zafinsa har lokacin takeyi dan haka sama sama suke ta kama kanta sosai dashi tana ja masa wani irin ajin dayake sake kashesa akanta dan duka manyan yan matan daya sani masu muamala dashi babu wanda tai class da iya jan ajinta da kame steez dinta kaman SANAAH KHALIL dan hakane ta kasa barin zuciyarsa ta moru ga kowace macen bayan ita matsalarta daya inda ta fito da baiyi daidai da inda ya fitoba. SAMRAH SADEEQ itace budurwarsa daya data gama mutuwa akansa ta rasa nata hankalin da tinanin akansa kuma take daidai da ajin aurensa sbd familynta da suke da tasu power din da suna daidai gwargwado duk da basuyi na familynsa ba amma sunada karfi sosai da aurenta shine daidai shi amma sam ya kasa jin sonta na maitarta kaman yanda yakejin SANAAH gashi ya kasa rabuwa da ita itama sbd tinanin aurenta idan auren ya kama dole. Ita kanta Samrah tasan yanda ya SANAAH KHALIL take a xuciyarsa babu yanda zatai ta iya cireta amma sanin bazai taba auren SANAAH ba ya saka damuwanta dan taqaituwa sbd yanada wani irin girman kai da bazai taba saukowaba yayi auren da ba kwarya tabi kwarya ba gashi kaf familynsa tin farkonsu haryanzu a tarihi basu taba hada zuria da familyn da masu karfin gaske ba bazai yadda shi ya auro ba hakama mahaifiyarsa bazata taba yadda ba dan hakan ne ma tinda tasan ya kwallafa rai akan yar da ba kowaba ta tsani yarinyar ta tsana me tsananin gaske tareda tabbatarda ta qara masa karfin akidar rashin auren. Samrah na kishin SANAAH kishi me tsananin da kota auri AA to bazata taba dena kishin SANAAH ba dan tasan bazata taba fita zuciyar AA dinba har abada dan sonta a ransa kaman cuta ce da ba magani. Daqyar SANAAH ta dawo masa daidai gashi kuma har lokacin zuwan iyayen nasa yayi basu taho ba sai aka qara masa kwanaki a lokacin ne ya shiga wani irin sabon tsananin zuciya daya fara sakar musu wasu irin mahaukatan kudi dasu da yan layin kaf haka ya ringa yi musu barin kudi da barnarsu kaman mahaukaci sbd kawai a dena maganar. Kwanaki da lokacin aka sake dauka dan haka sai damuwa mai tsanani ta rufe Al'amin da nauyin uba yake kansa ganin irin son da SANAAH kewa AA gashi dai a karo na babu adadi ya sake nuna ba kowane su din ba dan haka sai ya sake kokarin rabasu sbd itama mommy ta fara shiga damuwan abinda ake fada a anguwa akansu. Manyan anguwa ne suka nema AA din da kansu suka hadu da Al'amin sukai masa kashedin karshe akan SANAAH tareda yanke kowace alaqa wannan karan ko auren kwata kwata an fasa basa baa buqatan manyan nasa ma su taho. Tinda suka fada masa hakan batareda SANAAH ta saniba zuciyarsa ta shiga duhu da nauyin dacin ganin irin mutanen da suke zaunar dashi suna fada masa magana dan haka yau da kansa yaje makaranta daukan SANAAH wadda ba damuwan komai ta shiga motarsa suka kama hanya. Kallansa tayi a dan natse tana dauke kai tareda dago wayarta tana duba sako ta bude baki zatai magana sai kuma ta fasa sbd ganin yanayinsa kaman baya hayyacinsa kuma duk yanayinsa ya sauya da damuwa da kaman qunci. Hanyar daba gida zata kaisu ba ya dauka ta dan sake dagowa ta kallesa tana son masa magana amma ganin yanda fuskansa take hade sai itama ta basar dashi taci gaba da duba wayarta sai data sake dagowa taga anguwan da suke shiga ta wasu gidajen masu karfi a qasa dasuke da tsaro tsit ba hayaniya hakama ba ruwan kowa da kowa koina shiru ne kaman ba muten a anguwan manyan gidaje ne da wasu irin tsarin da ita batama taba zuwa irin guraren nan ba ya sakata ajiye wayarta tana dagowa ta juyo ta kallesa da kyau ta bude baki tace "Meyake faruwa? Me nakeyi anan? Kasan bana zuwa koina ko? Pls mu juya ka maida ni gida ko ka ajiyeni a hanyar da zan hau napep din wucewa gidan. Time ta kalla taga magrib ma ake kokarin kusan yi dan hakan taji ma gabaki daya hankalinta na neman tashi dan bata taba zuwa koina ba batareda sanin yayanta ko mommy ba hakama sam bayan makaranta vata zuwa koina tana gida koyaushe. Baice mata komaiba ya qarasa lafiyayyan mahaukacin bungalow dinsa take yayi horn security dinsa ya fito daga ciki ya bude masa gate din mai kyau da tsari ya shige ciki yayi parking. Wayarta ta daga zata saka kiran yaya Al'amin ranta a matiqar bace sai AA din ya saka hannu ya karbe wayar tareda jefar da ita yana bude motar ya zagayo ya budeta tareda kama hannuwanta biyu dake rawa sosai ya fixgota daga cikin motar yana kallan cikin idanuwanta da suka ciko da wani irin hawayen baqin ciki da tsananin tsoron da bata taba shiga ba yana jin kaman ya bude cikinsa ya sakata kowama duniya ya rasata sai shi ya gangaro da idonsa a hannuwanta daya damqe sa karfi tana kokarin fizgewa yaji wani tsananin sonta mai hade da shaawa me karfin gaske dayake son sauke mata sbd kawai yaji ko zai rage sonta da kuma idan yayi mata hakan ne kawai yayanta zai hakura ya jirasa ya aureta. Yace "SANAAH bazan taba iya barinki ba kaman yanda bazan taba iya aurenki ba, Bansan tayaya zan iya rabuwa dake ba, Meyasa dole sai munyi aure yanzu? Nace ki bani time Insh Allah zan tilastawa zuciyata aurenki kuma zatai sbd tana sonki amma ba yanzu ba pls..... Turesa da wani karfi tayi tana jin wani baqin cikin dayake neman kasheta yana danne kirjinta da idanuwanta da sukai jajir suna rufewa sbd ko zata mutu batajin har abada ma yanzu zata iya auren AA. Riqota yayi da karfi yana daukanta gabaki daya tareda rufe bakinta data bude da karfin gaske zatai ihu. Ciki yayi da ita yana shiga a palon ya jefar da ita a kan babbar lafiyayyar kujeran 3 seater sbd yanda take wani zillo da karfi tana jin zuciyarta zata buga. Da karfi koina nata yana rawa ta yunkuro zata miqe da sauri, Danneta yayi yana mata runfa da kirjinsa tareda danneta da hannuwansa biyu yana kokarin kai hancinsa wuyanta dan shaqo qamshinta dayake kashe hankalinsa. A daidai wannan lokacin Samrah data ga motarsa a daidai lokacin dayake shigowa anguwan tana cikin tata motar biyosa tayi sbd ganin mace a gaban motarsa data tabbatarda SANAAH ce wadda take zuciyarta ta shiga wani baqin duhu da tsananin zafin kishi da hatta idanuwanta wasu zafafan hawayen baqin ciki suka cikosu suna kokarin zubowa ta iso kofar gidan tayi parking daga waje. Buga gate din tayi take security daya ga itace ta security camera ya bude mata kofa ta shigo kai tsaye ciki tayi batareda ta tsaya ta amsa gaisuwansa bama. Tana isa kofa bata tsaya knocking ba ta bude kofar kawai ta shiga sbd tasan password. Cak ta tsaya idanuwanta na rufewa da wani duhu kafafunta na rawa ganin abinda yake shirin faruwa tanajin jiri na neman dibarta. Tura fuskansa yakeyi a wuyanta tana turesa da karfi tana wani irin kuka mai karfin gaske tana neman ceto da fatar Allah ya dauki ranta kafin AA yayi nasarar yi mata wani abin. Samrah data rasa me zatayi hannuwanta dake rawa ta daga da wayarta ta ringa daukan abinda yake faruwa idanuwanta na tsiyayo da hawayen baqin cikin kishins AA din. Juyawa tayi zatabar gurin bata ma gani sosai sai kuma kishinta na barin SANAAH ta rigata sanin AA ya sakata juyowa ido rufe ta dauki qatuwar flower verse dake gurin ta buga masa akai da karfi take ya zube gurin. SANAAH data gama fita hayyacinta sbd kuka da tashin hankali da tsananin tsoro miqewa tayi koina nata yana rawa gyalenta a hannu da dankwalinta tayo gurin samrah din da sauri bata hayyacinta ta riqeta da karfi tana fasa kuka da neman taimakonta. Mota samrah ta fito da ita ta turata ciki sbd gabaki daya SANAAH din bata hayyacinta rawa jikinta yakeyi me tsananin gaske. Suna barin gurin da gudun gaske samrah taja mota bata tsaya koina ba sai kofar gidan su SANAAH din wanda Al'amin ke tsaye yana kaida kawo idanuwansa jajir wayarsa a hannunsa sbd tinda SANAAH take bata taba kai dare a waje ba ga wayarta yanata kira tana ringin baa dauka. Parking motar samrah tayi wadda ta saka idanuwan duk mutanen dake layin dawowa kansu. Shima kasa motsawa yayi saida yaga SANAAH a gaban motar jikinta na rawa har lokacin idanuwanta jajir. Tana ganinsa ta fito motar jikinta na tsananta rawa shi kuwa mutuwar tsaye yayi da mamaki zuciyarsa na wani irin mugun harbawa da karfi sbd kallo daya yayiwa SANAAH mummunan tinanin da gwara ya mutu daya ji hakan akan SANAAH ya shiga ransa. Ita kanta SANAAH tana fitowa wani irin kuka tafasa mai ratsa zuciya tana fadawa jikin Al'amin wanda koina nasa ke wata irin rawa. Samrah sauke glass tayi ta kallesa ta bude baki tace "Idan har bazaka iya bata tsaron daya kamata ba to ka shirya tabbatarda abinda bai faru ba ayau zai faru wata rana" Tana gama fadar hakan taja motarta ta bar gurin tabarsa tsaye jikinsa na tsananta rawar da hatta kafafunsa kasa daukansa sukai yayi baya saida ya dafa bango. Dukkanin wainda ke kofar gidan a zaune sunji abinda ta fada dan kowa koina yayi tsit suka kafe SANAAH da idanuwansu cikeda mamaki da tsoro dan kuwa ma a yanzu a take wani kallan suka fara mata. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 29 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Suna shiga cikin gida Yaya Al'amin dakatawa yayi tsaye cak a tsakiyar gidan yana riqo hannunta da karfin gaske har lokacin koina jikinsa rawa yakeyi ya kalleta idanuwansa jajir ya bude baki zaiyi magana ta fasa wani irin kuka tana fada masa abinda ya faru cikin matsanancin tsoro da rikicewa batareda ta jira yayi tambayarba. Baya yayi ahankali cikin wani irin shock da mummunan tashin hankalin dabai taba shiga ba ko a lokacin daya rasa mahainfinsa, Wani irin radadi ne yake cike idanuwansa suna sauyawa zuwa jajir ya dafa bango ahankali yana zamewa qasa yayi zaman yan bori tareda rintse idanuwansa ahankali dan kuwa baima iya yadda da rayuwar SANAAH dinsa bata lalace ba, An lalata mata rayuwar dayake ta kokarin bawa kariya da tattalawa, An bata rayuwar daya sadaukar da tasa rayuwar gurin ingantawa da bawa kariya da rayuwarsa, Ya gaza ya zama mara amfanin dayake tinanin yanada shi, Ya kasa tsare mutuncin qanwarsa da zai gwammaci ace shine aka lalata rayuwa ta karfi akanta..... Cusa kansa yayi cikin kafafunsa wasu irin hawayen dabaima san suna fitowa suka fara gangaro masa yana jin kaman kirjinsa da kansa da idanuwansa zasu kama da wutar da babu sauki a cikinta, Ita kanta SANAAH din zubewa tayi a qasa inda take tana fasa wani irin kukan dayake ratsa kunnuwansa da zuciyarsa suna tarwatsa duk wani kuzari da zuciyarsa. Ita kanta wani irin rawa da tsoro me tsananin gaske jikinta da zuciyarta take ciki dan kuwa tasani rayuwarta ta riga ta lalace ta zama macen da babu cikakkiyar daraja a tattare da ita yan anguwan sunsan an mata abinda shine da wanda ba shine gashi har lokacin a firgici take tanajin AA a jikinta. Mommy datake zaune ta kasa motsawa ajiyan zuciya ta sauke ahankali jikinta na sakewa tareda komai nata idanuwanta a kafe akan SANAAH wadda alamar jikinta da halin datake ciki da yanda jikinta ke fixga ya tabbatar musu da angama lalata rayuwar tata shikenan. Wani nauyi me karfi da zafi ne yazo kirjin mommy ya danne mata numfashi ta bude idanuwanta da sukai jajir tana son magana amma ta kasa sai ganin zamewa tayi a gurin tayi kwance tana jin kirjinta da zuciyarta na bugawa ba daidai ba. SANAAH ce ta rarrafo tayi kan mommyn a rikice tana kokarin fasa wani kukan amma bayama iya fitowa ta fada kanta tana girgiza mata kai da cewa bai nasarar lalata mata rayuwa ba amma sam mommy bata jinta sbd jinta daya dauke take numfashinta ya yanke a gurin. Kuka SANAAH keyi tana girgizata amma ba alaman motsi ta juya ta rarrafa gurin yaya Al'amin ta fara jijjigarsa shima tana wani irin kukan dayake tayar da tsigar jiki. Daqyar ya iya lalubo hankalinsa da ganinsa da jinsa yayi kan mommyn yana dagota gabaki daya ya fice da ita da sauri. Miqewa SANAAH tayi batama gani sosai tabi bayansa tana jan hijabin mommyn dake tsakar gidan ta saka a jikinta suka fice. Titi sikai anata kallansu cikeda mamaki da maganganun tabbatarwa da SANAAH dai AA yayi nasarar lalata mata rayuwa ta koma fankon da babu me iya kallanta da darajar aure idan ba dan iska mara Mutunci ba irinta dan uwanta ba. Adaidaita suka tarar suka fada babu bata lokaci akai asibiti dasu har lokacin babu alaman rai a tattare da mommy. Suna isa aka karbeta zuwa emergency ana tambayarsu meya sameta. Fada sukai cewan zubewa tayi sbd shock. Anayin ciki da ita suka koma gefe suka tsaya a rakube har lokacin hannuwansa da kafafunsa rawa sukeyi idanuwansa na tsananta shiga mummunan halin dayake jin kaman ya dora hannu akai ya fasa ihun da duk duniya sai taji radadi da zafin kuncin da zuciyarsa take a lolacin. Ita kanta SANAAH har lokacin kuka takeyi jikinta na rawa ta qanqame kanta a jikin bango tana kasa dagowa. Zaman dayafi na daren baqin sukai a wajen babu wanda yace kala sai yanayinsu dayake nan bai sauyaba suna jiran farfadowan mommy da akace shock ne yaso bata attack na zuciya amma da dan sauki yanayin. Har tsakiyar dare sosai suna zaune cikin tsaka me wuyar da duka suke fatan inama ace sun mutu basu sheda wannan mummunan ranar ba, Mommyn bata farko ba sai guraren karfe uku saura na dare cikin wani irin yanayi na mutuwan jiki da rashin kuzari ko kadan tareda damuwa me tsananin data saka idanuwanta qanqancewa bata gani sosai itama hannuwanta rawa suke dan yi. Shiru sukai jigum jigum babu me cewa komai har asuba tayi Yaya Al'amin ya fice sallah. Suma zuwa lokacin sun dena kuka babu karfin jiki ba sauran kowace irin walwala da kuzari SANAAH ta kama mommyn sukaje tayi alwala da sauransu itama tayo suka dawo sukai sallah. Suna idarwa sukai sake shiru jigum jigum da shiga tinani ba tareda motsin komaiba. A hakan yaya Al'amin din shima ya dawo ya bude baki ya gaida mommyn da jiki cikin wani irin sanyi da rashin walwala. Itama SANAAH bude baki tayi ta gaidasa bai iya amsawa ba sai wani irin nauyi dayaji ya sake dawo masa sabo ya danne masa kirji da zuciya. Daga shi har mommyn babu me iya kallanta dan kuwa suna kallanta zasu iya samun bugawan zuciyar kallanta a matsayin wadda wani ya ketawa haddi dan haka suke kasa kallanta gashi ita kanta ta kasa dagowa ta kallesu kunyar kanta da baqin cikin ganin halinda suke ciki takeyi. Gari na wayewa sosai aka sallamosu suka dawo gida, Koda suka sauka daga cikin adaidaita akwai mutane gefen kofar gidan sosai anata xaman da aka saba, Kallo aka bisu dashi daya saka Yaya Al'amin din jin duniyarsa na sake duhu sbd rayuwarsu su duka a yanxu ta samu wannan mummun tabon da bazai taba gogewa ba hakama bazai taba barin SANAAH ta samu mijin daya kamata ba anan din dan kuwa abu ne da yan anguwa yanzu suka sani wanda kuma hakan ne sukaita masa gudu akan huldar AA da SANAAH dan haka da alfahari zaa ringa fada da kuma sanar da duk wanda zaizo neman aurenta. Sallamar mai adaidaita yayi suka shige cikin gida ya rufo gidan sukai ciki. Suna shiga daki suka kai Mommy wanda tayi weak sosai a dare daya dan jin nauyin kirji da ciwo sosai takeyi amma ta danne. Ruwan wanka SANAAH da itama takejin batada lafiyar sosai ta hadawa mommy takai mata taxo ta taimaka mata har toilet tukuna ta dawo itama tai shirin wankan. Bayan fitowan mommyn wanka tayi itama ta koma daki ta kasa komai ta dunqule a katifa sbd wani irin zazzafan zazzabin dayake cinta. Kayan tea da bread Yaya Al'amin ya fita ya siyo ya dawo da kansa ya kunna dan qaramin gas din dasuke dashi ya dora ruwan zafin tea ya hada komai da kansa ya kaiwa kowannensu a daki ya sakasu tashi suka sha tukuna ya barsu suka kwanta shima yaje yayi wanka ya kasa fita koina ya shige dakinsa ya dunkule dan jikinsa har wata fizga takeyi sbd zafin zazzabin shima. Wuni sukai gidan tsit a rufe kaman babu kowa sbd babu me lafiyar jiki data zuciya. Sai kusan yamma kowannensu ya dan samu damar iya tashi suka fito daya bayan daya sukai wanka da sallolin dake kansu a lokacin ne ya sake fita ya samo musu abincin da zasu ci sbd daga Mommy har SANAAH din babu me iya girki. Haka ya daure ya kula dasu har washe gari tukuna SANAAH ta warware mommy ma ta warware amma ta rasa kuzarinta kwata kwata dan abun ya tsaya cak a tsakiyar kirjinta ya kasa sauka kila harta mutu bazai taba sauka ba ace 'yarta mace daya a duniya anci mutuncinta haka. Yanda yaya Al'amin ya danne ciwo da radadi da baqin cikinsa ya kula dasu sosai suka dan warware sai kawai shima ya fadi ciwon mai tsananin daya saka hankalinsu mummunan tashi sai gasu a asibiti an basa gado sbd ciwon nasa sosai yayi nauyi ciwon zuciya me tsananin gaske da nauyi. Ciwonsa ya saka mommy sake shiga mummunan hali sbd shine bangonsu jigonsu, Ita kanta SANAAH tashin hankali da tsoron da bata taba shiga ba a kusa kusa ta shiga ganin yaya Al'amin din kwance ba kyan gani, Da kuka take wuni dashi take kwana dashi take sallah dashi take wanka da komai, Damuwa da kuncin da basu taba shigaba suka samu kansu a ciki sbd yanayinsa, Ana cikin hakan kuma kudi sukai musu qasa gashi me nemowan ne kwance. Dole SANAAH ta dawo gida tana dan gudanar da Sanaar da sukeyi ta cikin gida wadda ma kusan sun dena, Daga baya kuma mommy haka ta daure da yanayinta tana sanaoin SANAAH kuma ta koma itace a asibiti tareda Yaya Al'amin din. Wata irin damuwa da qunci ne suka saka SANAAH ta fara wata rama da sake komawa wata irin me sanyi sosai da rashin son mutane da shakkar mutane sam bata iya ko zama cikinsu sbd rashin son hayaniya da tsoron abinda zai iya biyowa baya. Sati hudu da kwanaki Yaya Al'amin yayi a kwance cikin jinya me tsanani kafin ya samu saukin da aka sallamosu suka dawo gida. Ya rame ya zama kalar tausayi sosai dan kaman wanda yayi jinyar shekara ya koma ga yanayin rayuwar ya sauya musu ya dawo baya dan kuwa a yanxu suna cikin wani halin dasuke buqatan komawansa aiki sosai dukansu. Sunada abinci da komai amma dai kudi kam sam babu sedai yan canjin da baa rasa ba. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 30 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Bayan sallamosa din duk yanda suka so ya sake hutawa kafin komawa kowane aikin wahala sam baida wannan lokacin yake gani sbd buri ne a kullace cikin ransa da idan bai cikasa ba zai iya mutuwa sbd baqin ciki da zafi, Baida niya ko daya ta yafewa AA abinda yayi musu sbd ya shirya bin haqqin abinda yayi musu daga nan har kotun qoli koda zai rasa ransa saiya tabbatarda anbi musu haqqinsu koda basu da komai indai hukuma na aiki. Dan haka koda yayi jinyar kullum da wannan kullin baqin cikin yake kwana yake wuni sbd kusan hakan ya ruguza rayuwarsu gabaki daya wadda suka debo shekaru suna ginawa cikin aminci da tawakkali da gwagwarmaya, Ga mommy yanzu ta riga ta rasa lafiyarta kila sbd hakan, Ga anguwan yanzu sunaji suna gani yi akeyi dasu komai fada akeyi akan SANAAH dasu, Karatunta ya tsaya sbd hakan sbd sam bata iya fita bata iya zuwa koina su kansu sunji sunfi nutsuwa da kwanciyan hankali idan tana gida dan haka karatunta ya samu mummunan matsalar da ba lallai qarasa shi. Washe garin ranar da aka sallamosa din da safe yayi wanka ya fice daga gida bayan ya zauna yasha ruwan lipton din da SANAAH ta dafa masa da bread yana sha yana kallanta zuciyarsa na sake shiga duhu da dacin tsananin tausayinta dana mommy dashi kansa dan haka duk ya kallesu damuwansa ke qaruwa. Yana fitowa gida akwai mutane a layin sosai dan haka babu inda ya tsaya yana kawowa a natse zai gaidasu ya wuce batareda ya tsaya ba sbd daman baya tsayawa zama ko fira koina bare yanzu da duka yana iya gani a idanuwansu wani kallan na daban suke masa manya da matasa da samari. Kai tsaye babbar police station din dake central ya nufa, Yana isa kaman yanda yaga layin karban cases tsayawa yayi yana dan tsayar da hankalinsa da tinaninsa akan abinda ya kawo sa batareda bawa kowane case dayaji anayiba mahimmanci sbd abinda yake gabansa ya wuce ya tsaya sauraro ko bawa matsalar wani mahimmanci. Shiru yake a tsaye har layi yaxo kansa ya qarasa har gaban babbar kantar da ake karban case ba. Numfashi me dumi ya sauke a natse ya jerowa officer din bayanin komai tareda bayyanarda haqqinsu yake son a bisu musu AA ya karbi hukuncin abinda yayi musu. Gama sauraronsa officern yayi kafin ya sauke numfashi mai nutsuwa yace "Menene cikakken sunansa shi AA din? Kuma menene address dinsa da gurin aikinsa da sauran bayanai akansa? Dago jajayen idanuwansa yayi ya kalli officern yace duka bansan su ba amma dai cikakken sunansa shine ABDULSAMAD ABDULHAKEEM" da zallan mamaki officern ya dago da duka idanuwansa ya kalli Al'amin din ya bude baki zaiyi magana sai kawai ya fasa yace masa ya basa numbern AA din ya jirasa. Yana karban numbern miqewa yayi yayi ciki zuwa office din babbansu. Ya jima a ciki kafin ya fito ya kalli Al'amin yace ya taso ya biyosa. Tashi yayi yabi bayansa suka shiga ciki. Suna shiga qare masa kallo tsaf dpo yayi ya bude baki batareda yace ya zauna ba yace ya sake masa bayanin komai. Sake bayani Al'amin yayi tareda sake tabbatarda neman adalci daidai yanda sharia tace akan AA. "Mun karbi komai na case din zamu nemeka idan mun taho dashi nan, Amma ka sani bazaka kai wata qarar ba sai mun tabbatar maka da mun gama komai." Shiru Al'amin yayi sbd ganin yanda dpo yayi maganar kafin yace shikenan ya tafi. Daga can gurin nemansa ya nufa bai dawo gida ba sai dare. Anan ne ya sanar dasu ya saka qarar AA dan haka su sani sharia zasuyi dashi. Tinda SANAAH taji hakan jikinta ya qara sanyi sbd a yanzu kam tasan kowa duniya zai san abinda ya faru da ita dan haka take taji ta qara tsanar shiga mutane da fita koina. *****kwana biyu shiru shiru ba kowane bayani ko kira daga police station din dan haka sai kawai ya sake komawa dan jin bayani, Yana zuwa kwata kwata qin basa dama da mahimmanin bayani sukai a station din gabaki dayansu dan haka ya tafi office din dpo da kansa anan ma kai tsaye dpo ya sanar masa sun watsar da case dinsa dan babu sheda babu ma hujja ko daya dan haka ya tafi kawai yajawa kanwarsa kunne daga bin maza masu kudi. Shiru yayi idanuwansa jajir jininsa na wata irin tafasa da kunar da idonsa har gani sika rage ya miqe ya fito. Bai koma gida ba kai tsaye wata police station din ya nufa ya sake saka wata qarar wadda ita anan take ma sukai rejecting din case dinsa suka koresa. Bushewa yaji zuciyarsa nayi sbd abinda yake shirin tabbatarwa na power ake shirin nuna masa ko me. Wata station din ya nufa wadda acan ma korarsa sukai, Bai hakura ba sbd jin yana sake rasa hankalinsa akan lamarin haka ya ringa yawon station a ranar gabaki daya baije gurin kowane aiki ba har dare yana yawon da rayuwarsa ke shiga tashin hankalin abinda yake gani. Sai dare ya dawo sosai a matiqar gajiye da damuwa me tsanani da mutuwar jiki da wani irin nauyin kirji ga bakinsa a bushe komai nasa ya bushe. A yanayin dayake ko abinci bai iya ci ba haka ya shige ya rufe dakinsa ya zauna ya fasa wani irin kuka mara sauti yana dafe kirjinsa radadi na gewaye har gangar jikinsa. Su kansu mommy jikinsu mutuwa yafara yi da yanayin case din dan haka Mommy tace masa su hakura kawai da safe amma bai iya hakura ba haka ya dake bazama yawon kowace station. Station din daya isa ta hudu a ranar Rufesa ma sukai kawai suka masa dukan tsiya tareda rufesa cikin rashin imani sukace sai anmanta dashi ko zasu sakesa. Su mommy dake zaune gida shiru shiru ba Al'amin har dare yayi sosai dan haka hankalinsu ya tashi mommy ta kasa barin SANAAH taje ta nemansa saidai suka fita tare a daren. Dayake sun san case din dayake yawon yi sai kawai suka fara yawon stations a daren nemansa suma. Dare yafara yi sosai dole suka dawo gida cikeda damuwa da tsoro har gari ya waye suna zaune batareda sun rintsa ba. Karfe takwas na safe suka sake ficewa suna yawon da duk station din da sukaje kusan sai an gane sune masu qarar da Al'amin din ke yawo da ita. Basu samu station din dayake ba sai yamma sosai gap da magrib kuma aka qi barinsu ganinsa dan haka anan suka kwana waje suma cikin tashin hankali da damuwa. Washe gari da safe wani sabon dukan akai masa akan saiya janye karar kuma kada ya sake yawo da ita amma yaqi amince da hakan, Duk azabar da suka ringa gana masa sam bai janyeba sbd ya shirya mutuwa akan haka amma indai akwai inda zaa karbi qararsa da korafinsa to tabbas zaije. AA da kansa yazo station din ya tabbatar musu da koda zaa raba Al'amin da duniya ne ayi da abari zancen ya fita sbd gwara yayi ajalinsa daya bari ya fidda abinda zai taba martaba da sunan ahalinsa dayasan akan hakan mahaifinsa ya gwammaci ace mutuwa yayi ya bar duniya daya bata masa sunan da duk duniya take girmamawa da shakka. SANAAH data gansa a lokacinda ya fito taso zuwa rokonsa akan a saki yaya Al'amin din sun janye kowace qarar amma sam yaqi barin ma ta iso ya bar gurin sbd idan ya ganta a gabansa ya kalli idanuwanta zai iya rasa control na kansa akan zazzafar soyayyarta bayan a yanzu yana cikin siradin da zai gwammaci batar dasu gabaki daya har ita akan maganar nan ta fita ta isa kunnuwan mahaifinsa da zai iya harbesa da bindiga akan hakan. Mommy ce ta qasqantar da kanta tana kuna ta roki manyan officers din da case din yake hannunsa akan cewa sun janye tayi musu alkawarin bazata bari Al'amin ya sake kai qara kowace irin hukuma ba tukuna suka amince zasu sakesa. Gida akace su tafi zaa kawosa har gida. Bayan tafiyarsu sai da ya kuma kwana yaci wata irin azaba a hannunsu kafin suka sakosa aka kawosa da motar yan sanda a wulaqanci a gaban yan anguwa da suka ringa yada wata muguwar zunden. SANAAH ce da kanta ta fita ta kamosa suka shigo gida yana takawa daqyar sun sauya masa kamannin da ko kuka dasuka gansa kasa yi sukai sbd bushewan kunci a kirji. SANAAH ce ta hada masa ruwan wanka masu dumi takai masa toilet ta rakasa har toilet din tafito bayan takai masa kujeran zama dan bazai iya tsayuwa ba. Yana fitowa abincinma itace ta basa a baki yaci kadan ya kwanta. Da zazzabi ya tashi washe gari dan haka asibiti sukaje aka dubasa aka rubuto musu magani suka dawo. Yaya Al'amin da zuciyarsa ta gama bushewa da asalin baqin ciki da kunci haka ya miqe batareda jiran warkewansa gabaki daya ba. Tinda safen rana na uku koda suka tashi baya nan ya fice daga gidan... Kai tsaye tafiyar kafa yayi doguwa me tsayi da idonsa daya a maqale daya qanqance sbd duka da kumbura da shatin kwanciyan jini. Gidan Abokinsa dasukai karatu tin a baya tare ya nufa wanda ya zama civil defence yanzu, Sammakon da yayi sbd kada ya fita kafin isowansa dan haka koda ya iso buga kofar gidansa yayi wanda yake madaidaici dan auren nasa ma bai jima ba sosai duka duka haihuwansa daya. Kabir shine mutum daya dayake tareda shi tin kuruciya haryanzu da suke mutunci da aminta sosai shima ba wani karfi ne dashi ba kawai dai shi ya qarasa karatunsa harya fara aiki yana lallaba rayuwar sabanin shi dayake gwagwarmaya bayan ajiye karatu. Kabir dinne ya fito da kansa sanye da uniform dinsa yayi shiri amma ba yanzu ka zai fita ba sai zuwa anjima, Sunyi magana a waya da Al'amin din kafin zuwansa amma bai gama sanin cikakken bayanin ba saida Al'amin din yayi masa bayanin komai dan haka yayi shiru tsawon mintina batareda yace komaiba tukuna ya sauke numfashi me zafi yana sake nazari kafin ya zubawa fuskan Al'amin idanuwansa yana jin damuwa da dacin irin wulaqanci da dukan dayake bayyane a jikinsa koina da fuskansa duka akan zalincin da sune aka zalintar. Bude baki yayi bayan sake sauke numfashi a karo na biyu a natse da bawa zancen mahimmanci yace "Al'amin banajin sake shigar da qara a gurin aikinmu na civil defence shima zai baka adalcin da kake so sbd duka dai abin dayane, Shi AA din da ake magana akai ba kowa bane face SAMAD JEERAH wanda familynsa keda power din da duk inda zaka bazaa taba sauraranka ba bare baka daman samun adalci wanda wlh tallahi akan hakan ma zaka iya rasa rayuwarka kota ahalinka sbd kawai a rufe zancen nan ahanasa fita, Akan familyn su bari a samu abin da zaa bata sunansu ko taba martabarsu wlh daukan rai baa bakin komai bane dan haka ka aje maganar qara ko sharia dasu kwata kwata har abada...... Abu daya ne zai iya baka adalcin da kakeso da kuma samun nutsuwan daga abinda akai maka shine samun damar isar da qararka ga wanda shine kadai zai iya bawa zancen dukkanin mahimmanci sbd shine asalin martaba da suna da power din ahalin wanda shine zai baka adalcinka kowane iri ne batareda barin zancen ya sake tashi ba har duniya ta nade wato mahaifin AA din SIR HAKEEM JEERAH." #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 31 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Dago jajayen idanuwansa Yaya Al'amin yayi sun qara rinewa jajir sbd bayan qunci da baqin ciki babu abinda yake cikinsu, Numfashi kabir yaja yaci gaba da cewa "Gurin Sir jeerah da kansa gaba daya zakaje wannan matsalar ta qare sbd a matakin da ake kai koda an bar zancen Samad jeerah bazai taba barin SANAAH aure ba zaici gaba da bibiyarta ne kuma yanada power din da bazaa taba iya daukan mataki akansa ba, Power biyu ne masu karfi hannunsa na familynsa dana yayansa da shine asalin ma power din dayake da ita wadda bazaka taba iya ja dasu ba dan haka a takaice wlh rayuwar SANAAH da kai kanka dake bibiyan case din tana cikin hadarin da komai zai iya faruwa a kowane lokaci dan haka ka isa ga inda zaayiwa tifkar hancin da zaku iya tsira da rayuwarku ku samu yancin rayuwa, Banda hanyar da zaka ga sir jeerah kai tsaye amma dai zan samo maka hanyar hakan idan kanaso sai ka isa garesa." Wani zazzafan daci yaya Al'amin ya hadiye tareda yin shiru yana sake zurfafa da wata baqin ciki da dacin jin sunan ahalin da harsun manta ma dashi a rayuwarsu sai yanzu da akai maganar dan haka yaji baqin cikinsa ya ninku dan haka baya buqatan kowa yayi masa hanyar isa ga Sir jeerah zai isa da kansa har gidan ya nemawa ahalinsa adalcin da ko zasu dauki ransa saiyabi. Dagowa yayi ya kalli kabir ya bude bakinsa dayayi nauyi da daci da bushewa yayi masa godia tareda sallama ya juya yabar kofar gidan. Hanyar gida ya kama da kafa yana sake zurfi a tinani me nauyi da tsanantar daci da nauyin kirji. Tafiyar kasa ya kuma yi mai dan tsayi tukuna ya iso gidan. Yana shigowa SANAAH na zaune a kitchen tana dafa musu abincin rana simple ba hayaniya na spaghetti da yar miyan albasa. Ganinsa ya sakata zuba masa fararen idanuwanta masu girma tana kalla harya qaraso ta miqe tsaye bayan ta qarasa juye abincin a kula ta fito tana kallansa har lokacin a matiqar gajiye gangar jikinsa take ga lafiyar dama baida cikakkiyar sbd raunikansa babu wanda ba sabo ba har lokacin. Bude baki tayi a natse tace "Sannu da dawowa Yaya Al'amin" Amsawa yayi yana zaunawa a kujera cikin inuwar kofar dakin Mommy dake cikin daki daga bakin kofa tana shan iska. "Na hada maka ruwan wanka ne? "Eh" yace yana zubawa guri daya idanuwansa shiru zuciyarsa na cikin tinani. Mommy da duk ta kalli fuskansa da raunikan jikinsa nauyi kirjinta yakeyi itama kallo daya tayi masa ta dauke ido tana yin shiru cikin damuwa me tsanani da tinani, Babu abinda suke so dukkaninsu irin tashi da barin anguwar ko garin ma gabaki daya su sauya gurin rayuwar da zasuyi batareda an ringa yiwa SANAAH kallan fanko mara daraja ba amma kuma Al'amin bayada niyar tashin a yanxu so yake saiya fara bi mata haqqinta an dan dawo mata da mutuncinta tukuna su tafiyarsu inda zaa mutunta su. Ita kanta SANAAH a yanzu tafison su tashi ko inda babu kowane sai su kadai suyi rayuwa ta dena ganin irin kallan da ake mata idan ta fita musamman kowa kallan ita takai kanta sbd kwadayi suke mata. Hada masa ruwan tayi masu dan dumi takai masa toilet ta dawo ta sanar masa tana kallansa cikeda tsananin tausayi idanuwanta cike da hawayen da sun gaji da zubowa. Rayuwarsa tayi duhu dif cikin wani irin qunci da baqin cikin dayake neman kashesa a bayyane, Ya rasa kansa ya rasa tinaninsa ya zama kaman wanda zai kuwwata kowane lokaci sbd baqin cikin dayake yawo a kirjinsa cike da jininsa, Ya rasa kuzarinsa da iya tafiya nemansa komai ya fice masa arai har rayuwar sbd wannan baqin cikin da Samad jeerah ya kunsa musu a rayuwa da bazasu iya taba mantawaba harsu bar duniya. A yanda yake jin zuciyarsa da baqin cikin nan da zaa basa fili da Samad zai kashesa da hannuwansa har lahira yakeji. Sake magana SANAAH tayi cikin sanyin murya ta sanar dashi ruwan na toilet baiji ba idanuwansa jajir a kafe guri daya, Mommy ta kalla wadda itama dagowa tayi ta sake kallan Al'amin din idanuwanta na dan sauyawa sbd neman zaucewan dayake neman yi lokaci daya. Hannuwanta biyu duka SANAAH ta durqusa a gabansa ta dora akan hannunsa daya tana kasa magana sedai hawayenta da suka dan gangaro ahankali tanajin duhu na sake dawo mata sabo itama dan itace zata zama sanadin da zai rasa hankalinsa bayan bai ganewa komai na jin dadi da kwanciyan hankali ba a duniyar. Motsawa yayi a sanyaye yana dagowa ya kalleta baice komaiba ya miqe ya nufi toilet yana tafiya ba daidai ba sbd kafarsa daya da suka kusan karyawa da duka ga tafiya me tsayi yayo. Wanka ya fada toilet din yayo tareda hadiye dik wata mummunan azabar dayake ji a jikinda. A gida yayi sallar azahar ya fito ya fice batareda ya iya cin abinci ba. Basu san ficewansa ba sai da SANAAH taje har dakin ta dubo taga baya nan ta dawo ta shige dakinta ta zame ta zauna a bakin katifa qasa tana dan rufe idanuwanta a hankali tareda yin shiru kaman yanda yanzu gidan nasu ya koma haka. ****yana fita daga gida kai tsaye gurin aikinsa ya nufa ya samu karban aron dubu biyu daga daya daga cikin abokan aikinsa na store din da kullum ake ajiye musu tirelolin kaya suna saukesu tsaf da karfinsu da hannuwansu suna kaiwa babban manyan stores dake jere daga ya gama daga nan zuwa yamma sosai gurin wani aikin na lodi yake wucewa shi kuma har dare tukuna ya tashi ya dawo gida rayuwar kenan dayake yi wahala akan wahala shiyasa wani tsufa yake neman taso masa batareda ya tsufan ba. Yana karban kudin nutsuwa yayi tsaf ya hau mashin bai tsaya koina ba sai anguwar da tin daga farkonta baa barin masu abin hawan kasuwanci suna shigarta sbd anguwan gabaki dayanta tako wane layi manyan qasa ne a cikinta sai asalin JEERAHsV dayake ciki daga kurya dan haka ma su layin soldiers ne securities dinsu gashi a cikin anguwan akwai manyan sojojin kasar Nigeria suma kusan guda hudu dan haka tako ina anguwan tsaro ne me karfi ga gine ginen cikinta ma kadai abin kallo ne dasuke bayyanar asalin zallar dukiya da luxuries kawai ko a iya gates da tsarin jerin gine ginen. Tin daga nesa sosai mashin ya ajiyesa ya sauka ya ciro kudinsa daga aljihun wandonsa dayake a kode ya biya ya juya yana kallan hanyar dazai qarasa takawa da kafafunsa dan masu mashin ko napep basa bi sam. Takawa yafara yi yana jin babu kowace shakka ko tsoro a tattare dashi. Yana tinkaro asalin checking point din shiga anguwan soldiers biyu sukai dakatar dashi daga inda yake tsaye sukace ya tsaya a gurin da hannu. Dakatawa yayi a gurin a natse ga zazzabin dayake ji amma ya daure yana shanye kowace irin ciwo da nutsuwa. Basu bi ta kansa ba sai dayayi kusan awa daya a tsaye cikin tsakiyar ranar kuma bai motsaba a natse kafin daya daga cikinsu ya taso ya iso gurinsa ya tambayesa me yake a gurin. Dagowa yayi idanuwansa sunyi jajir sbd azabar dayake ji ya bude baki a natse yace "JEERAHs Zantafi" Kallansa dakyau soldier din yayi yana bin raunikan fuskansa da kallo kafin yace "Mezakaje yi a jeerahs din? Shiru ya dan yi kaman bazai fadaba amma idonsa daya sauka akan uniform din sojan wanda yake da tag a gefe kadan na jeerahs ya sani sauya shawara sbd ya sani a daidai wannan gabar matiqar bai fadi abinda ya kawosa kai tsayeba bazaa taba barinsa shiga anguwanba amma fadar lamarin shine zai saka ayi gaggawar barinsa isa can din sbd kada zancen ya fita ko kadan kuma yaci saar ganin wannan sojan jeerahs ne. Numfashi ya sauke kafin ya bude baki yace "Sir jeerah nakeson gani akan kanwata da aka lalata daga familynsa kuma..... Baya Sojan yayi dashi da wani irin karfi yana masa wani zazzafan kallan daya saka yaya Al'amin din jin rashin dana sanin fada. Bude baki sojan yayi zai masa tambaya amma kuma sanin hakan laifine mai girma jin abinda bai kamata yaji ba gameda familyn dan akwai wannan dokar me karfi basu da daman jin abinda baa so sujiba komai kankantar abu indai ya shafi familyn jeerahs to sai sun isar dashi batareda bata lokaci ba dan baa barin dama ko qanqanuwa da zata kawo matsala dan haka baice komaiba ya sake kallan Al'amin tukuna ya fiddo wayarsa ya saka kiran babban personal person na Sir jeerah din gaba daya. Ringing wayar takeyi tsawon lokaci kafin kai tsaye aka dauka. "Sir daga main checking point ne na gate akwai wani gashinan tsaye a gabana daya zo yana wata magana me dan hadari" Shiru Mr Sideeq yayi yana sauraron sojan kafin ya bude baki yace "wace maganar ce yazo da ita?? Dan shiru sojan yayi kafin yace "Sir yana magana ne akan an lalata kanwarsa" Tsit inda Mr Sideeq yake ya dauka sbd yana zaune ne tareda Sir jeerah din gabaki daya kuma kai tsaye abinda aka fada ya shiga kunnensa dan haka Mr S ya dago ya kalli Sir jeerah din cikeda mamaki me tsanani na zancen kafin ya dawo da kallansa akan wayar yace "Menene ya hada maganar daya taho da ita da jeerahs??? Bude baki sojan yayi yana kallan Al'amin zai masa magana Sir hakeem jeerah dayake zaune cikin wata irin nutsuwa da manyancin daya gama kamasa sosai ya dago idanuwansa masu kwarjini da wata irin iko da isa ya kalli Mr S batareda komaiba yace "Abarsa yazo yayi bayani da kansa" Hakan daya fada ya saka Mr S sanar da sojan ya kawo masa Mutumin da kansa har nan kada ya bari ya shigo da kansa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 32 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Kallan Al'amin sojan yayi bayan ya ajiye wayar dakyau yana gyara tsayuwarsa cikin bayyanarda duka nutsuwa da bawa zancensa mahimmanci yace "Idan akwai rudani ko rashin tabbaci da gaskia a maganar dakazo da ita a yanzu anan ina baka dama ka juya ka koma inda ka fito ka bacewa jeerahs har abada batareda sake bude baki ba... Sbd idan ka saka kafarka ka shiga nan babu fita daga cikin duk abinda zai biyo bayan gaskia ko karyan lamarin daka taho dashi dan haka nake baka shawaran juyawa ka hakura ka dauki kaddarar koma menene." Dago jajayen idanuwansa Al'amin yayi ya kalli sojan yanajin shi kansa a yanzu babu ja baya ga kowace irin kaddara ce zata riskesu bayan shigarsa dan haka yana kan bakarsa ta isa ya isar da mafi girman cutar da zaayiwa kowane uban kowace ya mace akaiwa hakan. Gyada kansa yayi alaman baida niyar komawa da zancensa. Ajiyan zuciya sojan yayi tareda cire duka tausayin Al'amin din ya juya yana cewa ya biyo bayansa. Suna doso gate din ba tambayar komai ko bata lokaci aka bude musu suka wuce cikin anguwan yana bude motar aikinsu dake ciki ya shiga ya budewa Al'amin din ya shiga yaja kai tsaye yana jin imaninsa na ficewa daga daukan ran Al'amin din daga lokacinda suka isa aka samu matsalar da akace a batar dashi to tabbas bazaa taba ganin Al'amin din ya fito ba dan ko gawarsa bazaa san yaushe ma zai fice da ita ba daga anguwan. Shiru sukai kowa zuciyarsa da nauyin tinanika har suka ringa wuce manyan gidajen da Al'amin din bai taba ganinsu ba a rayuwarsa kaf amma basune a gabansa ba ko idonsa. Tin daga nesa makeken gate din JEERAHsV yake bayyanarwa duk wanda ya doso da girmansa dayake dauke da sunansu baro baro da wasu irin security cameras da mahaukatan securities masu karfin gaske da rashin haske a fuskansu. Suna isowa gate din take aka bude musu gate suka shige aka rufe sbd Mr S daya kira ya sanar da isowansu. Girman harabar Villar ya wuce duka yanda zaayi bayani ga wata lafiyayyar qayatacciyar roundabout dake gurin datake dauke da sunan jeerahs din cikin ruwan da qamshinsu ke tashi suna qara nitsar da gurin gabaki daya wanda yake tsit ba wata hayaniya sai tarin motocin alfarma da suke nishin dollars da luxury a jere reras kaman baa duniya zaa barsu ba. Bude motar sukai suka fito sojan na kokarin fidda waya wani kakkarfan soja ya fito ya iso gurinsu ya kalli sojan yace ya tafi kawai ya dawo da kallansa akan Al'amin wanda idanuwansa suke jajir sosai har lokacin yace ya biyosa. Babu musu dukansu sukai inda akace suyi Al'amin na biye dashi har gurin wata babbar kofa mai kyau datake rufe ruf babu kowane motsi. Bude kofar yayi suka shige take wani sanyin dabai taba ji ba ya dokesa yana ratsa fatarsa tin daga sama har qasa hade da wani qamshin da shima bai taba jinsa ba. Kafafunsa daya zare takarminsa a gurin ya dora akai tiles din da kaman ruwa ne a kwance tsabar yanda yake qyalli wani sanyi mai tsanani ya ratsa tafin kafafunsa har cikin kansa take yaji kansa yana sarawa kaman zai fadi. Tafiya sukeyi me nutsuwa a doguwar hanyar da babu komai a cikinta sai tsarin hutu da wata kasala dake kashe jiki. A karshen hanyar suka isa wata kofar me dan fadi itama wadda sojan ya miqa hannu ya bude a natse cikeda girmamawa ya saka kai a ciki ya tsaya a gefe yana yiwa Al'amin din alaman ya shigo da hannu. Sako kai yayi shima a natse yana jin kansa na sarawa da inda ya samu kansa da bai taba ba kuma yanayin yana sauya komai na jikinsa dan haka yakejin kaman zazzabi sosai sedai har lokacin zuciyarsa a kame take. Juyawa sojan yayi ya fice daga dakin tareda jan kofar ya rufe ya koma waje sbd babu wanda zai shiga kuma koda family member ne. Al'amin dayake tsaye a inda aka barsa dago kansa yayi ahankali a natse daidai lokacin Sir jeerah ya dago manyan idanuwansa da basu rage kwarjini ba duk da manyanci ya sauke su akan Al'amin wanda yayi qasa da kansa cikin girmamawa da mutuntawa. Mr S ne ya bude baki yace masa ya qaraso ya zauna yana nuna masa guri. Takowa yayi a hankali a natse ya zauna a inda aka nuna masa tareda hadiye wani numfashi. Mr S ne ya qare masa kallo a cikin nutsuwa sosai kafin ya bude baki zaiyi magana a wani irin nutsuwa da slow Sir jeerah ya daga masa hannu yana gyara zamansa ya saukar da idonsa tsaf akan Al'amin yana bin kowane numfashinsa da fuskansa da nazari kafin ya bude baki cikin kamewa da zallar girma yace "Kafin ka fada duk abinda yake tafe da kai ka fara tabbatarda kasan me zaka fada,ka tabbatarda gaskiyarsa,hujjarsa,shedarsa da tabbacinsa tareda haqiqaninsa nikuma nayi maka alkawarin idan ka kasance me gaskiya zan baka adalcin dazai gamsar da kai kuma gaskiyarka na nufin koda babu alaqa da ahalina zan nema maka adalcinka ko a gurin waye dan haka ka tsaya akan gaskiyar maganar da duk zaka fada, Ina sauraranka? Wani nauyin dayake kirjin yaya Al'amin yaji ya fara narkewa yana bawa kirjinsa samun numfashi me sanyi ya dago idanuwansa da suka qara jajir ya bude baki batareda tsoro ko shakka ba yafara cewa "Sunana AL'AMIN KHALIL IBRAHIM kuma ni maraya ne dake dauke da nauyin mahaifiyata da qanwata hakama nine uwa,uba,da da kuma yaya a garesu.... Bayanin komai yafara jerowa akan yanda Samad jeerah ya shigo rayuwar SANAAH da yanda ya ringa musu alkwarin aure yana fasawa har zuwa inda yayi musu mummunan illar data saka jikinsa fara wata irin rawa radadin idanuwansa na tsananta yayi shiru yana jin kaman zai rasa kansa tsawon mintina kafin ya bayyanarda yanda hukuma sukaci zalinsa akan ya nema adalci da yanda a yanzu rayuwarsa data mahaifiyarsa da SANAAH take cikin hadarin da garin ke neman gagararsu sbd da gaske dai komai zai iya faruwa dasu sbd kawai sun nema haqqinsu gashi Samad din bazai taba kyale SANAAH ba. Tsit lafiyayyan palon ya dake dauka wanda girman mummunan tashin hankalin dake tafe da maganganun Al'amin ya saka Mr S ringa fidda wani irin zufa yana dago idanuwansa da nauyi ya kalli Sir jeerah wanda yake zaune a yanda yake bai motsaba idanuwansa a kafe akan Al'amin wanda yayi shiru. Motsi ma kasawa Mr S yayi dan yana iya jiyo tension din dake cikin niimar gurin dan kuwa a Sir jeerah wannan labarin da Al'amin yazo dashi gwara ace kawo masa labarin mutuwar Samad din yayi dan haka tension din yake qara yawa a iskar dakin har saida mr S din ya iya tattaro karfin hali ya bude baki yana kallan Al'amin yace "Meyasa zaa yadda da abinda kazo dashi malam Al'amin? Kasan girman abinda kake fada?? Dagowa Al'amin yayi ya kalli Sir jeerah daya sauke numfashi mai nutsuwa hankali kwance ya motsa tareda miqa hannunsa daya a gefensa ya dauki wayarsa ya saka kira kai tsaye. Ana daukan wayar cikin kamewa yace "Inason ganinka a yanxu" Kashe wayar yayi ya ajiyeta kafin ya kalli Al'amin yace "Ba damuwa malam Al'amin naji duka bayaninka ka tafi zan nemeka da kaina idan na duba cikin lamarin" Wata sabuwan ajiyan zuciya yaya Al'amin ya sake tareda godiya ya miqe Mr S na gaba yana bayansa suka fice. Da mota Mr S da kansa ya maidasa har gida har kofar gida ya sake basa tabbacin nemansa tareda tabbatar masa da maganar kada ta fita kota halin yaya. Bayan tafiyar Mr S yaya Al'amin jin yayi nauyin kirjinsa ya dan sake raguwa sbd abinda ya gani a tattare da Sir jeerah to tabbas zai basa adalcin da yayi masa alkawari sbd girmansa da kwarjinsa da manyancinsa baiyi kama ko kadan da wanda zai taba iya saba alkawari ba. Bai shiga gida ba gurin aiki ya juya ya wuce sbd baida kudin dazai biya bashi da wanda zasu ci gaba da hidimar gida gwara yaje a hakan ya dan qarasa wunin ya samo ko yayane. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 33 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Bai dawo gida ba sai dare kuma ya dan samu nutsuwa a zuciya da gangar jikinsa yar kadan a yanzu daya samu ya isar da qararsa inda zaa iya dubawa, Muradinsa AA ya samu hukuncinsa SANAAH ta samu yancin fita cigaba da karatunta batareda tsoro ko shakkar ya ringa bibiyarta ba duk da dai har cikin ransa a yanxu yafi shaawan yiwa SANAAH din aure sbd shine kadai kariyar da zata samu daga AA wanda yakeda tabbacin bazai taba kyale SANAAH din ba. Wanka yayi ya zauna yaci abinci a tareda su SANAAH din wanda sun jima basu samu hakan ba, Maganinsa SANAAH ta bude masa daya bayan daya tana basa yana sha harya sha duka daga nan ne mommy take tambayarsa yanayin yanda yake iya aiki da yanayin nasa. Dan murmushin karfin hali yayi yana cewa "Ai raunikan ne kawai a bude amma ina jin saukinsu sosai" Maida kallansa yayi akan SANAAH kafin ya maidasu akan mommy yace "Mommy indai na samu wanda SANAAH zata samu aminci a gurinsa aure zan mata ta tafiyarta gidan mijinta kawai,idan allah yasa na samu wani aikin me dan kaurin kudi zan rokesa alfarmar taci gaba da karatu naci gaba da daukan nauyin karatun nata acan insha Allah" Shiru mommyn tayi tareda tinanin maganarsa da itama tabbas ta ratsata dan haka ta dago ta kallesa tace "Eh hakan ma yayi tinda dai kaddarar ce taxo mana a hakan gwara ayi mata auren kowa ya samu nutsuwa har ita dinma" SANAAH dataji wani irin dumi da komai ya mata dum shiru tayi tana dagowa ta kalli yaya Al'amin din a natse sbd tinda yace aure ze mata to batada sauran zabi kuma ita kanta a yanzu datakeson kota halin yaya AA ya fice daga rayuwarta to zatai auren. Yau sun dan zauna sun yi maganganu na dan lokaci sosai a tsakar gidan kafin kowa ya shige. Washe gari ma haka ya fice aikinsa bayan sunci abincin safe a tare dukansu kaman yanda suka saba haka ya fita damuwarsa na qara raguwa dan yasan zuwa yanzu insha Allah AA yabar rayuwarsu har abada. Shiru shiru kwana biyu baa nemesa ba kuma bai wani damu ba sbd baima saka ran zaa nemansa ba kawai dai buqatansa yasan ta biya tinda dole Sir jeerah zaiwa AA kashedi mai tsaurin da kila ko a hanya bazai fatar sake ganinsu ba. ****Acan Jeerahs kuwa a lokacinda Sir jeerah ya saukar da idanuwansa akan Samad tambaya dayace yayi masa kai tsaye wadda bai isa yayi masa karya ba ko boyo dan yasan abinda zai iya biyowa bayan karya ko boyon wanda hatta mahaifiyarsa saita shiga baqin cikin hukuncin dazai hau kansu mai munin da bazasu iya dauka ba dan haka yana gama jero masa tambayoyin da suka duniyarsa girgiza da mummunan shock dagowa yayi zufa na tsiyayo masa ya kalli Sir jeerah din da nasa idanuwan suke jajir akansa take yaji yana neman hadiye zuciya ya mutu sbd tashin hankali dan haka daqyar ya iya bude baki yace "Eh nasansa da kuma kanwar tasa" Shiru ya dan yi yana rasa ta yanda zai basa amsar tambayar ta biyu wanda take daidai da iya rasa ransa ya bude baki da wani nauyin bakin dake rawa zufansa na sake gudu yace "Tsautsayi da kaddara ne suka shigo lamarin kuma babu abinda yakai ga faruwa a tsakaninmu" Da wani karfin halin dayake neman faso kirjinsa ya qarasa zancen yana kasa dagowa ya kalli mahaifinsa. Sir jeerah daya gama nutsar da zuciyarsa akan rashin hayaniyar da lamarin kai tsaye ya danne fushi da bacin ransa da bayyanarsa ba kyau yace "Kanada raayin aurenta a matsayin matar da kakeso zaka daraja??? Shiru ya dan yi kansa a qasa cikeda shakkar hukuncin dazai hau kansa amma kuma can qasar zuciyarsa haryanzu bayajinta a matsayin matar dazai iya aura ga kuma wani tsananin sonta dayake cinsa dan haka ya dan dago kadan batareda ya iya kallan sir jeerah dinba ya girgiza kai a natse. Kafesa da ido Sir jeerah yayi na tsawon mintina kafin ya bude baki ya sake maimaita tambayarsa da kyau yace "Zaka aureta a matsayin matar da zaka so ka daraja na aura maka ita da kaina???? Ka nutsu ka fahimci tambayar danake maka, Zaka aureta???? Dagowa yayi yana jin tsoronsa da tashin hankalinsa na raguwa ya girgiza kai tareda bude baki yace "Aa bazan iya aurenta ba" Numfashi me sanyi a natse sir jeerah din ya sauke tareda juyawa ya kalli Mr S dake gafensa yace a tafi dashi bai zabi sassaucin ba. Hakan daya fada kuwa shine hukuncin daya hau kan Samad wanda yana fitowa tini aka wuce dashi aka rufe inda babu duk duniya wanda zai sani idan ba sir din da mr s ba sai babban sojansu. Rufesa akai cikin mummunan azabar da a cikin qanqanin lokaci ya sauya kamanni hakama babu wanda ya sani ko mahaifiyarsa bata saniba sbd ko a waya bata samunsa tin tana kokarin danne damuwanta har ta shiga tashin hankali sbd kwanaki sai tafiya sukeyi ba labarinsa hakama Dad din yaqi cewa komai. ****Mr S da kansa yaje har gurin aikin Yaya Al'amin ya daukosa ya kawosa gurin sir jeerah wanda ya kallesa da kulawa ya tabbatar masa da a yanzu SANAAH zataci gaba da zuwa makaranta shi zai dauki nauyin cigaban karatunta har gamawa kuma shine zai bada aurenta insha Allah idan har hakan ta kama. Godia Al'amin yayi tareda samun cikakkiyar kwanciyan hankali daga nan kuwa SANAAH ta koma karatunta hankali kwance duk da har lokacin yan anguwa na mata kallan wata iri. Kusan wata daya harda kwanaki a cikin kwanciyan hankalin da suka dan samu da komawar SANAAH karatu wanda yayi daidai da lokacin da Samad jeerah yayi a rufe cikin mummunan yanayin daya sakasa jinya a asibiti sosai kafin ya dawo hayyacinsa da wata irin sabuwat maitar soyayyarta dayake jin a yanzu kam kozai rasa ransa zai aureta amma bazai iya taba rayuwa batareda mallakarta ba. Yau ta dawo da yamma sosai a adaidaita aka ajiyeta kofar gidansu tana fitowa wata black BMW na parking bayanta wadda ta saka gabanta mummunan faduwan daya sakata jin kafafunta na nauyi sbd idanuwanta Samad jeerah ne suke ganar mata ya sauya sosai sbd bai gama dawowa yanda yake ba daga fitowansa. Bata sake juyawa ba ta nufi kofar gida kai tsaye zata shige a rikice har kafafunta na wata irin rawa tsoro mai tsananin gaske da firgici duk suna shigarta lokaci daya. Kokarin saka kanta cikin gida takeyi da sauri daidai lokacin Samad ya iso gurinta da sauri idanuwansa a rufe da tsananin kewar ganinta da sonta me zafin gaske. Yana shan gabanta daga cikin gidan cikin wata irin saa yaya Al'amin na fitowa. Shi kansa yaya Al'amin din yana ganin Samad wani jiri ne ya kusa dibansa sbd sarawan da kansa yayi dan haka da sauri ya dafa bango yana kallansa da kyau da idanuwansa sukai jajir a take zuciyarsa na daukan wata tafasa me karfi. SANAAH na ganin hakan itama da sauri tayi gurin yaya Al'amin Samad ya miqa hannu zai riqota ba tsammanin su duka wani mummunan naushin kakkarfan namiji ya sauka akan fuskan Samad din da take jini ya balle hancinsa ya dago da karfi a zafafe kafin yayi komai Yaya Al'amin din ya sake sakar masa mugun naushi yana turosa waje jikinsa na rawa da fizgan bacin rai da baqin ciki yace ta wuce ciki yayi waje kan Samad din yana sake yin cikinsa da wani mugun duka kaman mara hankali dan kuwa komai dawo masa sabo yayi. Mutanen dake gurin tasowa sukai ganin tashin hankalin dake faruwa sbd wani irin naushi tako ina Al'amin ke sakarwa Samad wanda yake shirye da mutuwa akan bazai taba rabuwa da SANAAH ba. Cika gurin ya fara yi kan kace me gurin ya rikice wasu dake cikeda baqin cikin abinda ya faru tin wancan lokacin suka taya Al'amin dukan Samad din a gurin kokarin rabawa. Kamar abinda ake jira take aka ringa daukan videon da babu bata lokaci aka sakesa a media. Motar hukumace ta iso gurin a rikice sbd fadan ya zama babba kokarin kashe samad din akeyi koda suka iso yayi mummunan jigata a hannun Al'amin wanda shima a gurin yan sandan suka rufesa da mummunan duka tareda jefasa mota anata ihu da jifansu sika tafi dashi. Tashin hankali da kuka SANAAH takeyi mommy kuwa batama iya fitowa ba sbd ciwon kirjin daya rufeta. Koda suka isa station da Al'amin Samad JEERAHsV aka wuce dashi da gaggawa sbd kada akaisa asibiti yan media su isa can dan labari dai kam ya fita yafara yaduwa kaman wutan daji wanda koina ya dauka da gaggawa musamman daman ana neman abin fada a familyn jeerahs. Mr S ne ya bada umarnin a toshe hanyoyin yaduwan labarin zuwa sama sosai dan kuwa yanda ma aka fidda labarin ba haka yake ba yayi muni sosai. Hankalin familyn yayi mummunan tashin da bai taba ba a lokaci daya musamman hajiyar Samad din tana cikin mugun shock da tashin hankali dan ta kasa yadda ace danta wai ake yada an kamasa yayiwa yar mutane fyade. Babban tashin hankalinta dayafi kowanne shine hukuncin da mahaifinsa zai dauka sbd a karan farko an kawo batanci da dalilin da wani zai nunawa ahalinsa dana iyaye da kanninsa yatsa. Rikici sosai aka shiga gashi Al'amin yana rufe har lokacin yana shan azaba a hannun yan sanda. Shiru sir jeerah yayi sai da aka kwana biyu tukuna ya aika neman Al'amin wanda anan suka san da yana rufe take mr S da kansa yaje har station ya karbo sa bai wuce koina dashi ba sai asibiti aka dubasa ya maidasa gida ya huta sai washe gari tinda safe ya sake zuwa ya daukesa yakaisa JEERAHsV. A lokacinda Al'amin ya tsaya a gabansa cikin mummunan yanayin daya saka sir jeerah jin zuciyarsa ta sake daukan zafi akan abinda Samad yayi a lokacin ne Mr S ya miqa masa bayanan komai akan cikakken bayanan binciken asalin su waye Al'amin din ya karba ya bude yafara bin bayanan a natse har qarshe kafin ya dago cikin nutsuwa mai karfi ya tsayar da idanuwansa akan Al'amin sai a yanxu yake ganin kamannin NASIR dake kwance akan fuskan Al'amin. #MAMUH #BEST LOVE #JEERAHS #SANAAH KHALIL #FLEET ADMIRAL JEERAH #MEENAH WAHAB #FAMMAH JEERAH #ARRANGE MARRIAGE #POWER #SAMAD JEERAH #LOVE/ROMANCE GANIN IDO 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 34 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Al'amin da fuskansa ta sauya kamanni kansa na qasa bai dagoba sbd a yanzu kam ya gama yanke shawarar barin gari kwata kwata da ahalinsa zuwa wata duniyar inda zasuyi rayuwa cikin nutsuwa sbd zan iya zama makashi matiqar yana garin da Samad zai iya cigaba da zuwa gurin SANAAH. Dad jeerah jin kansa yayi yai nauyi sosai sbd ganin ahalin Nasir a gabansa cikin hali na tsananin baqin ciki da ukubar zalinci, Ahalin da Nasir ke tsananin so fiyeda kansa, Shin Ahalin Nasir basuda haqqi ma akansu kuwa? Idanuwansa sauya sukai shima da wani irin sabo kuma zazzafan bacin rai da fushin daya gaurayesa gabaki daya dan haka yaji laifin Samad ba nasa ne shi kadaiba dukansu masu laifin ne mai girman gaske. Sunkuyar da kansa yayi a hankali yana ajiye abin dayake hannunsa na bayanan a gefensa yana hadiye numfashi mai zafi da rashin sauti. Wasu zafafan hawaye ne masu radadi sosai suka gangaro daga idanuwan yaya Al'amin wanda sai yanzu yake tabbatarda bazai iya da power dinsu ba dan haka dole sune zasu quntatu ta hanyar shiga duniya. Dago idanuwansa yayi hawayen nasa da suka gangaro cikeda baqin cikin da neman isar ubangiji suka sauka akan idanuwan Dad jeerah wanda take hankalinsa yayi mummunan sake tashi sbd hawayen Al'amin hawaye ne na wanda aka cuta kuma Allah bazai taba barinsu ba akan hakan ga haqqin Nasir ma da suka watsar da iyalinsa. Al'amin ne ya bude baki a sanyaye muryansa bayyane da radadi da qunci mai tsanani yace "Zan dauki ahalina mubar gari insha Allah" Sake kallansa da nutsuwa da jin wani irin nauyin da babu me samun hakan daga garesa kaf sai ayau din akan ahalin Nasir dan haka yaji koma a wane yanayine bazai taba barin wannan cutatarwan da akai musu ta tafi a banza ba kuma duk inda zasu matiqar suna duniyar Samad bazai taba dena bibiyan SANAAH ba sbd ya gama bincikawa a yanzu ya tabbatarda Samad ya rasa kansa ne akan sonta ba so bane obsession ne kuma abu daya ne a yanzu shine hannunsa kawai zai dawo dasu a qarqashin kulawansa cikin gidansa tukuna Samad yayi shakkar bibiyan SANAAH din amma kuma yasan babu dalilinsa na hakan batareda hujjar zaman nasu ba a qarqashinsa na har abada. Dagowa yayi ya sake kallan Al'amin a natse wanda rayuwarsa take a mace murus a cikin bayaninsu daya gama karancewa tsaf, Baida ilimi baida aiki baida kwanciyan hankali ko nutsuwa duk ya qare samartakarsa a wahala da rashin nutsuwan nauyin dayake kansa. Numfashi ya sauke kai tsaye yana cigaba da Al'amin din batareda batawa kai a kowace zancen daya saba yi a kai tsaye ba kaf rayuwarsa ya bude baki hankali kwance da nutsuwa yace "Al'amin hukunci daya na yanke dan bawa SANAAH kariyar da daga yanxu zata rayu a cikin aminci har ranar da zata samu miji na aurar da ita da kaina da hannuna na zama uba kuma waliyin aurenta tareda alfaharin da kowane uba zaiyi idan har zaka bani su sudawo hannuna" Da slow Al'amin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli Dad jeerah din yana jin hawayensa na tsayawa sbd tsananin mamaki dama rashin gane inda zancen ya dosa. Tayaya zai bada SANAAH da mommy su dawo karkashin kulawan wani bayan yana raye to shi menene amfanin rayuwarsa daga lokacin, Me zaiyi idan baiyi kula dasu ba? Sunkuyar da kai yayi shima kai tsaye zai bada amsar rashin Amincewa hakan Dad ya katsesa a nace da dattako da cewa "Al'amin a yanda kakeson ka kula ka kare dik wani haqqin mahaifiyarka da qanwarka to kana buqatan fara samarwa da kanka cikakken ilimin da zai baka damar hakan wanda zai baka dama ta sanin yanda zaka fuskanci kowace irin rai dazata cutatar da kai a ilimimance koda kuwa hukuma ce, Nasan waye mahaifinka hakama bayan Mahaifinka Nasir baida mahaifi bayan ni dan haka ka bani su a matsayin ahalin Nasir idan bazaka bani su a matsayin naka wannan shine babban adalci da tsaron da SANAAH zata samu daga duk wani namijin wanda ma ba Samad ba ni kuma ina sake maka alkwarin bata kariyar da duk duniya babu me bata ko bayan aurenta, Zan turaka ka nema ilimin da duk lokacinda ka kammala kazo zan baka su da hannuna idan har hakan ta kama" Shiru Al'amin yayi yana tsayar da hankalinsa da tinaninsa akan maganganun na tsoho Dad jeerah wanda kai tsaye maganganunsa suke babu kwana kwana ba bata lokaci kowace magana direct take da jiran amsarta. Numfashi Dad din ya sauke tareda kallansa yace "Kada ka damu da komai Al'amin kaje gida kayi tinani me kyau da shawaran da duk abinda ka yanke zan maka hakan" Mr S ne ya kalli Al'amin din yana nuna masa hanya suka juya suka fice yana zurfafa a tinanin maganganun da duk sunma rikita tinaninsa da hankalinsa. Har Mr S ya ajiyesa bai fito daga tinani mai tsayin daya shigaba, Yana shiga gida dakinsa ya shige ya rufe yana tinani mai tsananin zurfi da damuwa, Har dare baida kuzari yana daki dai magrib ya fito yayo sallah yazo ya zauna cikinsu sukaci abinci suna dan magana sama sama sbd SANAAH da a yanzu take cikin tsananin tsoron rayuwarta kwata kwata sbd Samad. Ko Mommy a yanxu cikin tsoro da damuwan da babu ranar fita take sai taga anyiwa SANAAH aure gashi mijin ya gagara babu wanda ya taba zuwa ma yace yana sonta kuma bazasu taho dinba sbd suna shakkar Samad jeerah da a yanzu ya fito duniya yayi ikirarin hallaka dik wanda ko kallanta yayi da sunan so. Da daddare bayan sun rufe gida kowa ya kwanta kusan karfe ukun dare Al'amin yaji ana taba kofar gidan nasu sbd dakinsa ne a kusa. Shiru yayi yana sake saurara yaji dakyau., Magana yaji anayi qasa qasa da motsin daya sakasa tashi zaune daga kwancen dayake ya kasa bacci. Kaman zai fito sai kuma ya fasa sbd jin andena motsin kwata kwata dan haka ya koma ya kwanta yana rufe idanuwansa ko baccin zai daukesa a lokacin. Babu jimawa kuwa ya samu bacci ya dan daukesa mai nauyi.... Cikin bacci yaji hayaniya sama sama tana shiga kunnuwansa hartai karfi tareda wani irin azababben zafin dayaji numfashinsa na toshewa da sauri ya bude idanuwansa yaga gabaki daya dakin ya gauraye da wani irin hayaqi mai karfi anata ihun "Wuta Wuta" daga waje. Miqewa yayi da wani irin rawar jiki da tashin hankali yana nufar kofa ko gani bayayi ya isa setin kofar dakin data dauki mugun zafi tafara kannewa alamar bazata budeba. Buga kofar yafara yi da karfin gaske yana shiga mummunan tashin hankali da tsoron halinda su mommy suke, Karfinsa yake tsanantawa yana bugun kofar da gasken gaske ga hannunwansa sun fara konewa sbd zafin da kofar ta dauka na gaske tinda ta karfe ce. Daga wajen aka fara bugo kofar da karfi suna ambatar sunansa Mommy ne da SANAAH suka dauko tabarya suna dukan kofar dakin ga wutar sai qara karfi take kokarin yi dan harta fada dakin mommy. Su duka cikin matsanancin tashin hankali suke gashi sunje kofar gidan su bude sbd a shigo a basu taimako amma sun kasa bude gidan sbd an saka musu padlock ta wajen gidan wanda mutane keta kokarin son bugewa a shigo a taimakesu amma kwadon kaman na kofar duniya yaqi budewa. Mommy ce tafara gazawa ta zube qasa tana dafe kirjinta dan haka SANAAH ta sake shiga rudu itama tanajin karfinta yayi qasa gashi bata saba da wahala ba sam irin haka dan haka tayi kan mommyn tana wani irin jan numfashinta da zafi ya fara yankewa. Haukacewa Al'amin yaji yana yi a cikin dakin ya fara buga kofar yana ihun gaske yana kiran sunayensu jin shiru... Koda ya samu nasarar balle kofar dakin duk tafin hannuwansa sun kone sosai amma bai damuba haka yayi kansa yana wata rawar jiki ya sunkuci mommy da duka karfinsa ita kuma SANAAH ya damko hannunta ya nufi kofar ficewa duk da gurin wuta naci. Daga can waje karfi da gaggawa aka kara gurin balle kwadon amma yaqi dan haka aka fara kokarin bude bangon gurin dan cire kofar gaba daya sbd wuta dai karfin gaske take qarasawa. Koda aka bude kofar Dukkaninsu su ukun sun sume a maqale guri daya da junansu Al'amin din ya qanqamesu ya gama saddaqar da rayuwarsu daga nan taxo karshen da duka wahala ta qare. Cikin gaggawa aka fiddo dasu take akai asibiti dasu hankali tashe daga nan yan anguwa suka fara kokarin kashe wutar kafin motar masu kashe wutar taxo. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 35 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Wuta dai ta cinye gidan kusan duka babu abinda ya rage bayan bango hakama a asibiti sai da mommy tayi kwana biyu bata farfado ba sbd ta shaqi hayaqin sosai, SANAAH kuwa kwakwalwanta abin yakeson tabawa dan zuwa yanzu ganin takeyi ta zama sanadin mummunan kaddarar ahalinta sbd an tabbatarda rufesu akai ta waje aka kunnawa gidan wuta a taqaice ransu akaso kashewa su dukan kuma abu dayane yake nuni da hakan wato Samad jeerah duk da yana jinya. Kwana biyu sukai a asibiti suna jinyar mommy kafin ta dan dawo daidai aka sallamosu hannuwansa ma a nade inda ya kone. Rasa inda zasu sukai sbd gida dai ya kone kurmus babu gurin ko rabawa su kwanta gashi bazai iya bari suje a hakan su zauna cikin kangon konannen gidanba sbd Tsautsayin da yayi ajalin inna na faduwan bango akanta lokacin wancan gobarar. Zafi kansa da kwakwalwansa ta dauka yaji yana neman rasa kansa dan ko kudin komai baida ga uwa uba dare yana neman yi musu suna zaune cikin soron gidan dayake a bude babu komai dagasu sai kayan jikinsu. Ficewa yayi ya fita bai dawo ba sai dare cikin damuwa da mutuwan jiki yace su taso ya samo inda zasu kwana kafin safe yasamo wata mafitar. Gidan wani abokin aikinsa dayake can wata anguwa me nisa ya kaisu aka basu wani dan qaramin palo a ciki suka kwana shi kuma ya koma can gidan nasu ya kwana hakanan da tabarmar da aka basa maqota aro. Tinda ya kwanta bai iya ko rintsa idanuwansa ba har akai kiran asuba na farko ya tashi zaune ya miqe yaje ya kama ruwa yayi alwala ya nufi masalaccin yana zaune a ciki zaune akai kira na biyu yayi nafilarsa har lokacin sallah yayi mutane suka dan fito akai sallah ana gamawa bai miqeba sbd baida gurin zuwa baisan ina ma zai fara wannan rayuwar da masifu sukaiwa yawa ba. Yayi addua sosai ya fadawa allah ya kawo masa mafitar da zata zame masa alkhairi a yanxu. Bai fito masallaci ba yana zaune cikin damuwa da tallafe kai idanuwansa jajir shiru har karfe kusan goman safe tukuna ya fito jiri na dan dibansa sbd nauyin kirji dana idanuwa. Hanyar titi ya kama mutane na haduwa dashi a hanya suna masa jajen abinda ya faru wasu ma dan ciro kudi suna basa yana amsa a sanyaye kansa a qasa yana kasa iya dagowa ya kalli kowa sbd ya gama kai matakin wulaqantuwa. Kansa a qasa a iso titi hannunsa daya dunqule da kudaden da aka basa wainda yake jin kaman suna ci da wuta a hannunsa. Tsaye yake a titin ya kasa tsayar da abin hawa hakama ya kasa tafiyar qasa tsawon lokaci kafin ya fara takawa a sanyaye ya nufi hanyar anguwan dayakai su SANAAH. Koda ya isa har inda suke akai masa iso ya tadda mommy zaune shiru da hijabin da aka bata ta saka sai SANAAH na kwance a gefenta ta shige jikinta sosai kanta na tsananin ciwon da ko idanuwanta bata iya budewa. Gaida mommy yayi wadda ta dago a sanyaye ta kallesa tuna amsawa da cewa "Yaya jikinka? Yaya ka kwana acan gidan?? Numfashi ya sauke me sanyi yana cewa "A masallacin anguwan kusan na qarasa daren, Ya SANAAH haryanzu kanne?? Gyada masa kai tayi tana dan kallan SANAAH din wadda jikinta yakeda zafi sosai. Shiru sukai dukansu babu me cewa komai tsawon mintina kafin ya tashi ya fice ba jimawa ya dawo da ruwan shayi masu zafi da bread da kudin da aka basa ya kawo musu tareda maganin panadol yace SANAAH tasha. Babu wanda ya iya cin bread a cikinsu shayin suka sha kawai SANAAH tasha maganin daqyar tana komawa ta kwanta. Shine ya dauki bread din babu tea yafara ci yana turawa cikinsa daqyar sbd komai daci da kaman dutsi yake jinsa. Fita yayi yaje ya wuni yana yawon neman mafita da qasqantar da kai amma babu abinda ya samu babu kowace mafita dan haka ya kasa dawowa gurinsu sbd sai dare sosai ya dawo din ya wuce gida kawai. Washe gari tinda safe ma abinda zai kawo musu suci gagararsa yayi dan haka ya nemi guri a tsakiyar rana ya zauna yana cusa kansa a cikin kafafunsa cikeda wani irin qunci da hawayen da baimasan suna fitaba. Wuni guda basu ci komaiba bai taho ba kunyar zuwa gurinsu babu abinda zai basu yake dan haka basu gansa ba sai washe gari sunyi laushi sosai sun galabaita amma sun daure sun nuna masa juriya da karfin hali. Rayuwar tai masa daurin minti sama a qulle qasa a qulle babu haske da sassauci ta ko ina ga inda ya kawosu yace kwana daya amma yanzu sun wuce kwanaki biyu ga ciwo yana son zama na SANAAH wadda ta shiga depression ma gabaki daya. Mommy ma daurewa kawai takeyi sbd kada abin ya masa yawa amma a cikin tsananin hali take. A yanxu dayakai wannan mummunan matakin na rayuwar da babu kowace madafa baida zabin daya wuce karban shawaran Dad Jeerah dan bawa rayuwarsu kariya da amincin da suke rasawa dama gurinda zasuyi rayuwa a cikin rufin asiri a qarqashin gata da kulawan da akai masa alkawarin basu daga nan har ranar daya samu dama da ikon amsarsu. Duk yanda yakai ga jarumta saida ya kwana yana zubarda hawaye da wani irin kuka mai cin kirji kaman yaro qarami na radadin rabuwar dazaiyi dasu wadda kuma gwara hakan indai zasu samu amincin daya kasa basu da rayuwar daya kasa samo musu. Washe gari da safe ya kira Mr S da kansa ya sanar masa yana son zuwa gurin Dad Jeerah. Mr S da kansa ya aiko driver aka daukosa aka kawosa JEERAHsV. Kallo daya Dad yayi masa yaji tausayinsa da kaunarsa me tsafta ta shigesa sbd Al'amin jarumin 'da ne kuma jajirtaccen yaya wanda yayi iya kokarinsa da sadaukarwarsa akan ahalinsa amma allah bai basa ikon cimma buri ba yanzu dan haka insha Allah zai zama bangonsa kuma gatansa da zai tabbatarda Al'amin din ya tsayu da kafafunsa dan bawa iyalinsa rayuwar data kamata a gaba batareda saka hannun kowaba. Bai bari Al'amin din ya fadi maganar datake danne da kirjinsa ba ya bude baki cikin kulawa yace "Kasani alkwarin danai maka yana nan bazai taba kasa zama ba cikakkeba, SANAAH zata samu kariyata daga yanzu har ranar da zan bar duniya wannan shine alkwarina, Nine gatan SANAAH da mahaifiyarka ka saka wannan a ranka kaje ka samu ilimin tsayuwa da kafafunka batareda damuwan komai ba." Ajiyan zuciya mai sanyi da mutuwan jiki ya sauke tareda bude baki yayi godiya da fatan alkhairi da qarin lafiya da tsawon kwana ga Dad jeerah. Shi kuwa Mr S a take yafara buga wayar tabbatarda samun gurbin karatun Al'amin din da tini aka samar masa jiran amincewan kadai ake jira. Koda Al'amin ya tafi gurin Mommy a natse ya zauna cikin sanyi da bayyanarda gamsuwansa yayi musu bayanin komai tareda basu tabbacin hakan shine insha Allah alkhairi da mafitar da suketa roka a gurin Allah. Mommy da SANAAH sunji shakka da tsoron hakan amma yanda yayi musu bayani da tabbatar musu da zai tsayu insha Allah da kafafunsa ya dawo dasu hannunsa da daraja ya saka su dan sassautowa amma dai sun amince ne bawai dan sun so hakan ba sai dan basa damar yaje ya samu ilimin da wahalarsu ta hanasa samu tintini dan haka suka saddaqar suma zasu tafi sbd ya samu nauyinsu daya maqalesa ya saukar masa. ****Da wannan rayuwarsu su duka ta dauki wata hanyar sabuwar da basu taba tsammani ba ko mafarki sbd rayuwa ce a inda basu taba tsammani ba a cikin wainda basu taba tsammani ba a lokacinda basu taba tsammani ba, Babban bangare daya dayake dauke da duniyar da basu taba gani ba aka ware musu na zaman dindindin halak malak a cikin JEERAHsV, Babban palo ne na alfarmar gaske dayake dauke da dakuna uku manya kowanne da toilet dinsa shima babba sai kitchen da dining area da kofar baya da babban balcony na hutawansu, A cikin bangaren babu abinda ba sabone fil aka zuba ba a cikinsa wanda yake na zallan jin dadin zaman duniya, Matansa dukansu hankalinsu tashi ya dan yi musamman Hajiyar Samad data saka a kawar dasu a batar dasu shiyasa aka cinnawa gidan wuta sbd suna neman zama kaddarar 'danta wanda a yanzu mahaifinsa ya qara masa iyaka mai karfi akan duk wata dukiyarsa ta Raheem ce kadai yanzu take gatansa da isarsa. Ganin dawowansu hannun Dad jeerah din da kansa tareda gargadi mai karfi da bada cikakkiyar sanarwar shine uba kuma uwar SANAAH maga isarta sai kowa ya shiga taitaiyinsa tareda mamaki me girma da baqin ciki harma da shakka amma dai babu wanda ya isa motsawa akan hakan tukuna. Samad jin girmamammen lamarin yayi daga sama saida ya kasa yadda tukuna ya yadda da gaskiyar hakan, Jin yayi wani irin nauyin dayake kirjinsa ya sauka farin ciki mai tsananin gaske ya cikesa take ya ringa sakawa mahaifinsa albarka dan kuwa SANAAH ta shigo rayuwarsa kenan. Hajiyarsa tashin hankalinta kashi kashi ne dan kuwa tasan a yanzu da SANAAH ta dawo jeerahs Samad zai iya rasa ransa a kowane lokaci dan kuwa yana kuskaren tabata kila Mahaifinsa ajalinsa zaiyi dan haka duk ta rude ta rasa nutsuwa da sukuni. #MAMUH 09033181070 GANIN IDO 2026 Mamuhgee 37 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Su mommy kuwa ganin inda suka samu kansu ya sakasu fatar hakan shine alkhairi, Al'amin ma dashi har cikin bangarensu aka tare dashi kafin ya tashi tafiya karatun da ake hada masa kai tsaye zai wuce a kwanaki kadan. Mai aiki daya aka basu bangaren wadda zatai hidimar komai na bangaren har dafa abinci wanda shima an cike musu store din dayake lafiyayyan kitchen dinsu da abinci da duk wani abun da zasu buqata naci dana sha da katan katan na ruwa da soft drinks. Sitirar sakawansu ma sbd magana ce ta kudin da baa san zafinsu ba babu bata lokaci aka tanadar musu sitira da duk abinda akasan zasuyi amfanin dashi. Mr S ne ya kaisu har bangaren tareda mai aikinsu wadda itace ta shiga har ciki dasu ta gabatar musu da komai a natse da girmamawa. A palo suka zauna shiru babu wanda ya iya magana tukuna har saida Al'amin yayi karfin halin magana yana boye damuwansa da bayyanarda farin ciki sbd kawai suma su samu kwanciyan hankalin jin dadin yafara yabon Dad din da masa addua yana basu tabbacin a yanxu dukansu zasu samu nutsuwa insha Allah kuma kaman gobe ne zasu ga ya gamo karatunsa ya dawo garesu. Yanda yake kokarin nuna musu ya sake daga kowace damuwa dan kawai suma su sake din ya sanyasu kawar da damuwa suna nuna masa nutsuwansu da kwanciyan hankalin da zasu samu. Mai aikinsu da sunanta yake Safiya ta fito daga kitchen ta nufi dakin Mommy ta faro aikinta daga can ta gyara mata duka kayan da aka kawo aka ajiye a kan gado zuwa cikim wardrobe ta jere komai tsaf ta qara gyara dakin ta kunna ac ta fito. Dakin SANAAH ta nufa wanda shi komai dayake cikinsa na daban ne wanda yake na duka jin dadi da tsarin budurwa mai gata da aji itama kayan ne a aje kan lafiyayyan babban gadonta dayake shirye da tsadaddun beddings ta fara jere mata a wardrobe tana hada kowace riga da gyalenta sbd duka kayan luxury abayas ne kaf masu kyau da rashin hayaniyar ado sai tsada. Bayan jere kaya turaruka da shoes ne da suma babu abinda akai delay duka an siyosu na amfaninsu da zasu fara kafin idan an nutsu a siya komai akan tsari. Tana gamawa nan ma tafito lokacin ne SANAAH ta shigo dakin a natse wani sanyayyan sanyin ac ya ratseta ta rufe idanuwanta ahankali sbd har lokacin zazzabi ne a jikinta sosai kuma jiri take gani mai tsananin gaske dan haka daqyar ta isa toilet batareda ta iya tsayawa qarewa dakin kallo ba. Tana shiga toilet amai me karfi ya kufce mata ta qarasa da sauri tafara yinda a cikin toilet seat tana dafe cikinta dake ciwo sosai. Sosai tayi aman tana gamawa a galabaice ta zare kayan jikinta ta isa gurin shower ta sakarwa kanta ruwan da batamasan masu zafi ne ta kunnoba sai da suka ringa sauko mata taji dadin hakan ta rufe kyawawan idanuwanta da sukai laushi tana jin ruwan na ratsa fatar jikinta da ita kanta tana buqatan ruwan. Ta dan jima ciki tukuna ta fito da alwalan sallan laasar da akai tana ciki da jiri har lokacin ta iso tsakiyar dakin daidai nan Safiya ta shigo dauke da tea me zafin gaske dayaji madara sosai ba suga ko kadan ta qaraso ta ajiye akan table. Bude baki SANAAH tayi cikin rashin kuzari ko kadan tace "Ki kashe mun Ac banajin dadi sosai" Cikin kulawa da girmamawa Safiya tace to tana daukan remote ta kashesa tana juyawa ta fice. Tana fita SANAAH bata iya komaiba sallah tayi daqyar tana gamawa ta zube a gurin dunqule take baccin zazzabin wuya ya dauketa. Mommy ma wanka tayi mai kyau ta shirya tayi sallah hakama Yaya Al'amin wanda shima hadda shi a kayan sakawan dan haka yayi fes anan yayi sallah bai fita ba sbd baisan koina na cikin villar ba tukuna. Abinci lafiyayye safiya tayi ta gama bayan magrib tana gamawa ta jera a dining taje har daki ta sanar da mommy, Basuda zabin daya wuce fitowa cin abincin wanda akai sbd su kawai kuma mai rai da lafiya a tsarin da basu taba cin abinci ba wato kan dining. Sai a lokacin suka san halin da SANAAH ke ciki dan haka yaya Al'amin dole ya fita a natse da kame kansa sosai tareda bayyanarda irin karfin nutsuwansa ya tafi hanyar zuwa bangaren Dad ya dakata daga waje ya kira mr s a wayarsa cikeda girmamawa ya sanar masa SANAAH ba lafiya sbd baisaniba ko zasu iya tafiya su kaita asibiti. Mr S baya nan amma saiya kira likita wanda zai taho ya dubata a cikin gidan ba buqatan zuwa kowace asibiti. A cikin daren kuwa likita mace taxo ta duba SANAAH din tareda bata magani masu kyau bayan tasa ankawowa SANAAH din abinci da tea tasha tukuna tabata magani tasha kafin ta wuce da basu tabbacin gobe zata dawo. Da damuwan jikin SANAAH suka kwana wadda ta danne damuwan kasancewansu inda suke ganin rayuwar tayi musu nauyin da kaman bazasu iyaba. Baccin nutsuwa me karfi ne SANAAH tayi a daren wanda yake tattareda kwanciyan hankalin gangar jiki da ruhi dan haka sai latti sosai ta farka a kasalance. Sallah tayi tareda zaunawa tana adhkar har gari ya qarasa wayewa sosai. Miqewa tayi sanye da doguwan rigar sallar dake jikinta a natse da sauran rashin karfin jiki sosai ta nufi bedroom din Mommy. Koda taje itama mommyn tana zaune tana lazimi dan haka ta zauna ta jira tagama tukuna ta gaidata cikin kulawa da kauna. Amsawa mommyn tayi tana shafa bayanta cikin kulawa da kauna me karfi tana cewa "Yaya jikinki? Kin ji sauki sosai? Lumshe idanuwanta masu kyau tayi tana dan jin jikinta na sake sakewa tace "Naji sauki kawai rashin karfi sosai nakeji" Gyara mata rufar kanta tayi tana kallan kyakkyawar fuskanta datai duhu da rama tayi tana cewa "Shima zai dawo karfin jikin naki indai saukin ya samu" Yaya Al'amin ne yayi knocking kofar dakin kafin ya bude ya shigo da sallama yana kallansu da kulawa da kauna me karfin shima ya qarasa ya zauna gefen mommyn yana gaidata idonsa akan SANAAH da sai yanzu yake ganin ramarta sosai da duhun datai. Yaya jikinta ya tambaya bayan ya amsa gaisuwanta. Maganganunsu sukai na tsawon lokacin daya saka basu samu komawa baccin safe ba saida sukaji shirun yayi musu yawa babu kowa ba motsin komai hakama koina tsit ba wata hayaniya dole kowannensu ya koma ya kwanta baccin daya daukesu mai tsananin karfin da basu san ya akai hakan ba. Safiya ce kadai take ta kaida kawon ayyukanta na gyaran koina har dakunansu ta gama tayi breakfast ta jere a dining ta koma kitchen tana qarasa gyaran koina a kitchen dan zatai snacks da zaa ajiye naci idan buqatan hakan ta taso. Sai karfe goma sha daya kusan dukansu suka tashi shima sbd zuwan Dr Zulaihat ne wadda ta sake dawowa duba SANAAH din. Safiya ce taje dakin SANAAH a natse ta sanar da ita dan hakanne ta tashi tareda saukowa a gado ta nufi toilet tayo wanka da brush ta fito ta shirya cikin doguwan riga ta fito batareda wani shafe shafen mai ba. A natse da rashin hayaniyarta da rashin karfin jiki sosai ta iso gurinta tana gaidata da muryanta mai sautin daya hana Dr zulaihat gane ita din ba yar asalin familyn bace dan babu garaje da rashin nutsuwa a sautinta dazai saka ka gane a inda ta taso. Sake fuska dr zulaihat tayi tana amsawa da cewa "Masha Allah SANAAH jiki ya dan samu sauki ba kaman jiyan ba" Murmushi ta sake mai kyau a natse tana cewa "Alhmdlh kawai karfin ne bana jinsa sosai,thank you" Cikin kulawa da kokarin fira da ita Dr taci gaba da mata tambaya ta sake tabbatarda jikin ya samu sauki sosai tukuna tabarta. Tana kokarin miqewa ta tafi mommy ta fito itama sanye cikin doguwar riga mai mayafi babba da taushi tana ganin dr din itama ta dan sake fuska tana mata sannu da zuwa. Gaida mommyn tayi suka dan qara tattaunawa tace insha Allah SANAAH taji sauki itama mommyn godia tayi mata. Dr na wucewa Abinci suka ci a kan dining din da suke jin lamarin wani iri amma dai ba zabi ba kuma wanda suka gani bare magana ko neman tambaya dan haka suka rungumi duk rayuwar da aka basu a bangaren da hannu bibbiyu. Gurin gaida Dad jeerah zasu tafi amma baa kirasu ba sai dare bayan Sallar ishai sai ga kiran Dad din da kansa a wayar Al'amin dan haka suka fito dukansu a natse zuwa inda ya kirasu. Koda suka isa palonsa tin daga tsarin da komai nasa daban yake wanda kana gani kasan na shugaban gidan ne kazo. Bude kofa Al'amin yayi a natse da sallama a bakinsa ya shiga su mommyn na bayansa SANAAH ba gefen mommy sanye da wata doguwan rigar daban data nade kanta da mayafinta ta nutsu a jikinta da kyakkyawar fuskanta data rame, Kallo daya zakai mata ka tabbatarda nutsuwanta da tarbiyarta tareda kame kanta da rashin daukan hayaniyarta. Tinda suka shigo palon Dad jeerah ya dago ya kalleta a natse da dukkanin kulawan data sakata shiga ransa irin shigar daya kamata ace yayiwa Nasir da yana raye amma bai bawa Nasir kauna da kulawan daya kamata ya samu daga garesa ba sbd irin sadaukarwar da mahaifiyarsa tai musu tun tanada cikinsa har haihuwansa da girmansa, Shine ya kamata ya zama uba na alfaharin da Nasir bai taba samu ba haryazo ya sadaukar da ransa a garesu.. SANAAH itace halittar da daace Nasir zai dawo duniya zai bawa kowa amanarta da bakinsa, Itace halittar da zai kaunata a yanxu duk duniya ya maida Alkhairin sadaukarwar Nasir. Bayan Nasir ita kanta kai tsaye kamewan kanta da nutsuwanta dake bayyane tai masa yaji yana jin radadin abinda Samad yayi mata wanda ya sakasa haramta aurenta dashi har abada amma tabbas zai zo SANAAH a cikin ahalinsa dan hakan yake jin nutsuwan hukuncinsa na karbansu suka dawo hannunsa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 38 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Umma fadeela matar uwargidan Dad din itace ta fara dagowa ta zubawa baqin nasu ido batareda bayyanarda kowane yanayi a kan fuskanta ba sbd batasan matsayin da zata ajesu ba tukuna dan ita sam dawowansu gidan bai dameta ba tinda suna bangarensu tana nata kawai dai mamakinta daya ne akan Mommy da bata wani manyata ba dan bazaka ce itace uwar data haifi Al'amin ba duk da wahala taso jigatar da sauranta amma dayake jikik buzaye ne zata ce ko fulani gashinan dai jikinta bai rikice ba, Akan SANAAH wadda babu wanda ta dago ta kalla bayan Dad data bude bakinta a sautin nutsuwa ta gaidasa ya amsa mata da kulawan shima kafin ta dago a natse ta gaidasu suma Umman ce kadai ta iya amsawa amma Hajiyan Samad kasa motsawa tayi tana kafe SANAAH da idanuwanta da suka sauya har saida mommyn itama ta gaidasu suka amsa hankalinta kuma yana dawowa akan mommyn tanajin kaman ta dora bindiga akansu duka ta fasa dan tasani zuwansu rayuwarsu ba alkhairi bace ko daya babu khairan, Kofofin masifarta ne data Samad suka bude dan ya gama zama mahaukaci akanta kuma yana tabata anan din su duka mugun gani da mugun ji zasu fuskanta daga mahaifinsa, Ta wani bangaren ma jin tayi kaman kishiya ce Dad jeerah ya kawo musu sbd dai da alama duk abinda akai musu yiwa su mommyn zaayi dan haka duk ta qarasa rasa dadin ranta. Dad kuwa a natse ya gabatar dasu ga kowa ya kuma gabatar musu da kowa tareda dora bayanin girmama juna da zauna lafiya ba hayaniya ba fitina kowa zaiyi rayuwar dayake so ba takurawan kowa hakama SANAAH yarsa ce daya shedawa kowa cewan shine ubanta a kaf duniya yanzu dan haka cikakken iko daya take dashi da Samad a gidan da duk abinda yake gidan dan haka kada wanda ya shiga hurumin kwanciyan hankalinta ko wanene kuwa. Wannan matsayin da SANAAH ta samu ne ya saka Mommy jin idanuwanta sunyi nauyi taji tana bawa dad din girman da bazata iya hadasa da kowaba itama dan kuwa ya musu abinda suka rasa daga kowa. Shi kansa Al'amin jin yayi tsananin kauna da girman Dad ya qaru sosai a ido da zuciyarsa dan haka sukai godia sosai suka fice. SANAAH kuwa itama kauna ce ta take ta shiga zuciyarta me karfi tasa sbd a bayyane ya nunawa kowa kaunar dayake mata da matsayinta dan haka sukaji yanxu basada shakka da tsoron rayuwa a cikin ahalin. Da kanta ta bude baki tayi masa godiyan data sake bata matsayi a idonsa dan zallan girmamawa ne daga 'yar datake jikarsa tinda shekarunsu daya da jikar tasa wadda bata taba sabuwa dashi ba batama yi masa wani sani ba dan hakanne yake jin SANAAH din itama kaman jikarsa ce jininsa zai samu kauna da kulawa da kusanci daga gareta tareda bata matsayin Fammah a rayuwarsa da zuciyarsa ma ta ishesa. Suna dawowa bangarensu Abinci sukaci suka zauna palo suna tattaunawa banda SANAAH data lafe tayi shiru a gefen yaya Al'amin din tana jin yana yabo da bayyanarda halayen Dad jeerah masu kyau da karfin akida da zazzzafan hukunci. Har dare sosai suna palo suna firarsu tukuna suna shige kowa yayi shirin bacci suka kwanta. Washe gari wuni sukai su kadai sai safiya da mommy ta kira taxo ta zauna cikinsu tana tayasu fira dan SANAAH bata wani cika firar ba, Al'amin ya fita Mr S ya saka dan daukesa antafi gurin wani abin dashi na shirin tafiyarsa da sauran siyayyar abinda yasan mommy na buqata dan ita SANAAH kai tsaye mace aka saka ta qarasa mata siyayyar komai hatta su undies da duk wani abin da mace yar gata mai iko zata buqata. ****Cikin kwanaki qalilan aka qarada cike wardrobe dinsu da kayan alfarma na sakawa tin daga native wears da abayas da wasu kayan ma da komai, Dakin SANAAH kana shiga bazaka taba dauka a qanqanin lokaci aka tanadar mata komaiba dan kuwa ko takalman sakawanta jerinsu wani kallan ne masu tsadar gaske designers da handbags suma manyan brands da tarin tirarika da cosmetics. Skincare set dinta suma suna jera a toilet da gaban dresser dinta ga sabuwan wayar da aka siya mata me tsadan gaske, Duk wannan abubuwan mommy itama nata daban ne daidai jin dadinta, Sun fara sakewa sbd anyi kwanaki sosai kuma babu takurawan kowa ba damuwan komai ga Al'amin tafiyarsa ta kammala zai wuce sun gama komai kuma farin ciki suke na tafiyarsa bawai damuwa ba sbd cigabansa ne babu abin damuwa a ciki. Kullum kowace safiya SANAAH zataje ta gaida Dad cikin kulawa da girmamawa daga nan zataje har bangaren Umma itama ta gaidata daganan taje ta gaida umman Samad amma ita ba kullum take zuwa ba sai ankwana biyu sbd bata fatar abinda zai taba hadata da Samad da kuma yanda take mata kallan tsana da qyama ya saka bata wani zuwa dan bata iya daukan ana wulaqantata sam a rayuwarta. Al'amin ma daman kullum yana gurin Dad din dan shima yana nuna masa kulawa da sakewa sosai dan haka koda zai tafi bai tafi da kowace damuwa akan ahalinsa. *****Bayan tafiyar Al'amin sun sake sakewa basu takura kansu ba sun zama yan gida dan maganar watanni hudu akeyi da zuwansu gidan kuma zuwa wannan lokacin shaquwa da sakewa ya fara shiga tsakanin SANAAH da Dad dan hakanne ya saka duk zataje gaidasa sai tayi masa tea mai qara lafiya da nutsuwa takai masa da snacks da itace take da kanta sbd tareda safiya take aiki ta iya abubuwa da dama yanxu. Yanda take bayyanarda kulawa da tattalinsa ya saka take sake samun matsayi a gurinsa dan haka aka fara shirin itama komawa karatunta a makaranta daban mai kyau da kudi. Duka wannan tsawon lokaci Samad baya qasar yayi tafiya hajiyarsa ta takura masa yayi tafiyar dan jinya acan bayan ya warke kuma ya wuce America gurin Godfather dinsa dan gudanar da wasu manyan ayyukan company dinsu dayake can shiyasa bai dawoba sai kwanakin katsam ya sauka a qasar. SANAAH KHALIL ta sauya gabaki daya ta tashi daga SANAAH din baya sbd hatta lafiyar skin dinta ba daya data baya ba, Nutsuwa da kwanciyan hankalinta ya saka class dinta da kamewanta qaruwa zuwa daukan hankalin duk namjin dazai muamalanceta dan haka take da wani fizgan hankali, Qamshinta shi kansa mai sanyi da nutsuwa ne bata daukan wulaqanci ko kadan dan daman hakan take a baya bata iya muaamala da duk wanda zai bata damuwa da matsala shiyasa take girmama matan gidan daidai gwargwado amma bata wani shiga ko yawan bibiyansu dan bata iya juran yanda suke musun daman ita mommy bata wani zuwa koina sai ankwana biyu taje su gaisa kokuma idan wani abu ya dan faru zata je ta dubosu su dan gaggaisa ta dawo dan kuwa zaman haka sukeyinsa kaman kishiyoyi dan babu kauna a cikinsa kowa ta cikinsa na cikinsa. ***Yau saloon taje tareda Safiya wadda ta rakata kuma drivernsu da aka ware musu ne ya kaisu dan haka sai yamma sosai suka dawo ta fito mota wayarta na hannunta sai handbag dinta tana duba sako a wayarta tayi haske sosai na samun lafiyar fata da hutun dayake cikeda rayuwa da fatar. Safiya dake biye da ita surutu take mata tana jinta sama sama tana karanta abu har suka isa hanyar bangarensu suka shige. Itace ta miqa hannu ta bude kofar palon tana sako kai ba tsammani taji mutum a gabanta ta dago kai ta dora a fuskansa kai tsaye batareda tsammanin ganin wanda ta gani din ba ko a mafarki. Kasa motsawa tayi tana mutuwan tsaye a gurin idanuwanta na sauyawa akan fuskansa gabanta yayi mummunan faduwa. Gyara tsayuwa yayi a natse yana kafeta da idanuwansa da suka fara qanqancewa da wata irin zazzafar soyayyarta data kusan kashesa a wannan tsawon lokacin daya dauka bai ganta ba a cikin idanuwansa ba, Wani nauyi da dumi ne mai cin kirjinsa yaji yana mamaye zuciyarsa na kewan da idanuwa da ruhinsa sukai mata idanuwansa na sake sauyawa, Zuwa yanzu ya tabbatarda son SANAAH xai iya ajalinsa dan kuwa duk tarin mummunan hadarin dayake tattare da bibiyarta da bazai iya denawa ba sbd wanda shine gatanta yanzu, Yayi yayi amma wlh ya kasa cireta daga zuciyarsa bare iya hakura da ita, Shidai a yanzu ya shirya karban kowace hukunci indai Dad zai aura masa ita, Indai zai mallaketa babu abinda bazai iyayi ba musamman a yanzu dayake ganinta a gabansa ta sauya masa gabaki daya ta zama macen da babu namijin da zai iya resisting ko iya qamshinta dayake fitowa daga jikinta yana shiga hancinsa da nutsuwa. Ja baya tayi cikin wani irin slow tana juyowa a hankali ta kalli Safiya wadda take kokarin wucewa ta basu guri kanta a qasa. Riqe hannun safiya tayi da sauri hannunta na dan rawa kadan ta dauke idanuwanta da fuskanta gabaki daya daga inda yake tana rabawa itama zata wucesa ya miqa hannu zai kamo nata hannun ta kauce da sauri tana dagowa tai masa kallan tsana mai tsananin gaske datake bayyane wadda ta sakashi bude baki ya ambaci sunanta da cewa "SANAAH wannan karan na dawo gareki wlh aurenki zanyi,cikakkiyar halak dina zaki zama" Bata iya tsayawa jin maganganunsa dataji suna qona kunnuwanta ba wucewa tayi tana yin gaba cikeda mamaki mai tsanani da tashin hankalin ganinsa a bangarensu. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 39 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Mommy suka tadda a palo zaune cikeda mamakin itama tayi shiru tana jin fargaba na son shigarta da shakka mai tsananin gaske ta bayyanar Samad da dawowansa, Tayaya zasu taba samun nutsuwan rayuwa a guri daya dashi dan harsun manta dashi, SANAAH data qaraso da tsoro mai tsanani a kirjinta mommyn ta dago ta kalla itama idanuwanta a sauye. Murya na kokarin sauyawa SANAAH tace "Mommy Samad ne ya fito daga nan?? Numfashi me dumi mommy ta sauke tana dan kokarin hana tsananin tsoronta fita tace "Shine,ina zaune na gansa nima yaxo wai gaidani" Shiru sukai dukansu kowa na shiga tinani da fargaba ga Al'amin baya nan dasuke jin shine maganin tsoronsu tinda dai a yanxu karkashin uban samad din suke bazasu iya cewa komai kai tsayeba har sai yayi wani abin wanda su kuma basuda nutsuwa sbd tsoron zai iya wani abin kuma bazasu iya sanar da Al'amin ba sbd kada su sakasa damuwan da zata hanasa karatun dayake a wata qasar hankali kwance. Babu wanda ya iya cewa komai tsawon lolaci kafin SANAAH ta miqe ta nufi hanyar bedroom dinta ta shige tana ajiye wayarta da handbag dinta jiki a mace ta nufi toilet sbd magrib da ake kira. Har bayan magrib jikinta a mace yake duk ta rasa walwalanta kaman yanda mommy itama duk ta shiga damuwa da fatan Allah ya bawa SANAAH kariya daga Samad. Sai datai ishai ta fito sanye da Egyptian riga da skirt masu fadi sosai da qaramar hula ta nufi kitchen ta dora hadin tea mai kyau da zuma da zata kaiwa Dad tana dan fira da Safiya sama sama sbd yanayin datake ciki na mutuwan jiki. Tana gamawa ta hada a lafiyayyan teaset masu kyau musamman na Dad din kadai ta saka hijab dogo har qasa ta fice zuwa bangarensa. Koda taje kuwa yana zaune a palonsa yana waya dansa daya ta nemi guri ta ajiye ta zauna harya gama ya kalleta cikin kulawa yana amsa gaisuwanta datake mai cikin kulawa da sakewa. "Kin shirya fara fita makaranta dai a kwanakin? Gyada kai tayi tana dan murmushi da cewa "Eh uncle S yacema next week zan fara zuwa,nagode Dad Allah ya saka da khairan ya qara nisan kwana" "Amin" yace yana fara mata bayanin yanda karatun zai mata dadin gudanarwa. Suna cikin magana Samad yayi sallama ya shigo cikin black designer kananun kayan da suka masa kyau shakarunsa suka dan bayyana sbd ya girmi Al'amin ma sosai. SANAAH cikin nutsuwa tayiwa dad saida safe ta fice ta basu guri. Tana isa bangarensu abinci ta zauna taci a dining ta zauna palo tareda safiya suna fira sbd mommy ta shige kokuma tana can tana waya. Washe gari da safe Suna breakfast ga tsananin mamakinsu saiga Samad ya taho gaida mommy. Boye mamaki da shakkarsu sukai mommy ta dan sakar masa fuska suka gaisa SANAAH kuwa ko kallansa batai ba tana gama breakfast dinta a natse tabar gurin tayi dakinta tana wayoyinta. Da yamma ma haka ya sake zuwa gaida mommy wadda zuwa yanzu lamarin itama yafara sakata tsaka me dan kuwa ya dauko hanyar sauyi da gaske wanda har abada bazasu taba samun nutsuwa dashiba. Da daddare yauma a gurin dad din suka hade shi da SANAAH dan haka bata dade ba ta baro ta dawowanta. Ga mamakinsu da baya qarewa cikin lokaci qanqani Samad ya maida bangarensu gurin zuwa gaida mommy safe da yamma cikeda girmamawa da danne tsananin maitarsa akan SANAAH da control daqyar. Mommyn ce kadai ta iya dan ringa kulasa tana amsawa da mutuntawa a duk lokacinda zai zo gaidata amma SANAAH sam batama bari yana ganinta duk inda zasu hadu ta toshe hakan ta nesa kanta dashi sosai, Ko gurin Dad da suke haduwa ta dena zuwa a lokacinda tasan yana zuwa sai suka dena haduwa kwata kwata wanda hakan yake neman zautar dashi sbd a yanxu kam ya kasa riqe kansa akanta, Fakewa yayi yayi dakon lokutan dayasan tana zuwa bangaren Dad da barowa da daddare dan haka ya ringa bibiyan hanyar dan samun magana da ita amma ta fitar masa da duk wata mummunar tsanar datai masa. Kasa hakuri yayi ya kasa riqe kansa da hakurinsa sbd neman rasa tinaninsa dayayi ya daure ya cire tsoro ya samu Dad da maganar ya shirya aure kuma SANAAH din yake so. Ko kalma daya Dad bai masa kan maganar ba saima sallamarsa da yayi daga gabansa wanda hakan na nufin koda wasa kada ya sake masa maganar. Wannan hukuncin ya sakasa rasa kansa ya rikice yaji yana neman zama abinda bashiba dan haka ya turo mahaifiyarsa gurin Dad din ba dan taso ba cikeda shakka itama taje tayiwa Dad magana kalma daya ya fada mata wadda ta sakata kusan somewa a zaune tsabar shock shine "DUK TA SAKE MAGANAR SANAAH DA SAMAD A BAKIN AURENTA HAR ABADA" ko data dawo bangarenta bata gani sosai tsaban tsananin tashin hankali dan haka ta zaunar da Samad ta fada masa tana kallo ya kusan sanqamewa shima daga zaune dan haka suka shiga tashin hankali a cikin kwanakin. SANAAH na fara zuwa makaranta ta sake zaba busyn da kwata kwata ya dena ganinta a gida sedai haka ya ringa bibiyarta har makaranta dan hana kowane namiji ko kusantar inda take batareda ta saniba. *****duk yanda hajiyar Samad ke tinanin son SANAAH a zuciyarsa masifa ce to a yanzu ta sheda lamarin ya wuce nan dan a bayyane rasa kansa da yayi akan SANAAH yake yanxu, Shi kansa Dad zuwa yanzu yasan abinda yake faruwa duka sbd yanda cases suka fara yawa daga waje akan irin mazan da Samad yake amfani da power yana illatawa idan suka kusanceta da sunan soyayya dan haka yan jaridu suka fara samun fada da yadawa akan ahalin jeerah da Samad din daya zare ana kiransa mai tabin hankali. SANAAH damuwa mai tsananin gaske da tsoro ne ya fara dawowa rayuwarta dan kuwa ko a cikin gidan yanzu a tsorace suke itada mommy hankalinsu ya tashi sosai fiyeda tsammani. Dad ma zuwa yanzu ganin yanda abubuwan suka juye da halinda su SANAAH suka shiga ya gano kusan a cikin hukuncinsa na kawosu cikin gidansa akwai kuskure dan gashinan kaman ya kawowa Samad din SANAAH dinne har gida batareda aure ba. A cikin girman kuskuren hakan shine babu inda kaf duniya SANAAH zataje batareda Samad ya nemeta ba tinda harya ajeta gidansa karkashin ikonsa amma yake hakan. Hukuncin daya sake yankewa shine na zabar SANAAH ya yafe Samad dan haka ya sanar dashi ya tattara yabar qasar gabaki daya ya koma America kada ya sake dawowa har saiya nemesa. Hukuncin Dad din kusan kashe Samad din ya kusa yi dan babu ma fuskan ya roki sassauci kuma wlh yasan yana tafiya bazai taba nemansa ba sai ranar daya tabbatarda ya aurar da SANAAH dan haka yaji ko zai rasu baxai iya tafiya batareda ya maida SANAAH cikakkiyar macensa ba sbd kawai a aura masa ita dole dan haka kawai zaiyi Dad ya aura masa ita. ****Da daddare yau bayan takai masa tea Nasiha mai bada nutsuwan datake rasawa Dad din yayi mata ta kuma samu nutsuwan sosai ta fito jiki a mace ta nufi bangarensu. Shiru koina sai haske koina da security cameras dake daukan koina a hanyoyin gidan. Tafe take tana tinanin yanda zataci gaba da rayuwa a cikin tsoro da shakkar Samad har takusa isa bangarensu taji an fizgota baya da karfi tareda rufe bakinta ruf ya dagata sama ya juya da ita. Bata taba shiga mafi girman tsoro da firgici tareda ficewa hayyacinta lokaci dayaba sai lokacin dan haka ta fara wata irin fizga da karfi tana kokarin kwacewa da neman bude bakinta amma kwanjin gaske na zamowansa kakkarfan namiji ya bude mata gabaki daya yana tafiya da ita. Bangarensa dayake can nesa gefe daban ya nufa da ita tin bai qarasa isa ba ya saka bakinsa ya kama rigar jikinta ya fizgo da karfin gaske ta yage daga saman tana dan bayyanar da saman kirjinta dan haka ta saka karfin da batajin ma tasan nata ta fizge da karfi tareda kwallara wani irin ihun mai karfin gaske daya ratsa wasu gurare na gidan. Damqota ya sake yi da karfi tareda shaqeta da karfi yana danneta jikin kofar palonsa dayake kokarin budewa ya kasa dan haka tin anan ya qara saka hannu ya qarasa yaga rigar jikinta yana bugata jikin kofar da karfi hannuwansa na rawa ya qarasa bude kofar yayi ciki da ita wanda yayi daidai da biyowan Safiya ta hanyar zata wuce bangarensu na masu aiki taga abinda yake faruwa da gudu ta juya ta koma ta sanar da mommy jikinta na rawa sosai dan itama tsoro taji duk ya rufeta. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 40 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Mommy da zancen ya daki kirjinta da mummunan karfin gaske kasa tashi tayi daga zaunen datake idanuwanta suka fara nauyi dakyau ta iya bude baki ta safiya tace ta sanar da Dad. A rikice safiya ta fice tana kama hanyar da tinda take aiki a jeerahs bata taba xuwaba sbd baa barinsu zuwa can bangaren da wani babban bangaren da shima babu ma wanda ya taba zuwa ance na dayan 'dan Dad dinne wanda baya qasar tsawon shekaru. Safiya bata samu isa bangarenba sbd batama san ina zata bi ba sai kawai tayi bangaren hajiyar Samad din hankali tashe tana kaiwa Hajiyar na fitowa da waya a hannunta kaman ta sani zata nufi bangarensa sbd sai ayau taji hukuncin da Dad ya yanke masa dan haka take cikin tashin hankali itama. Safiya na ganinta ta bude baki cikin rikicewa tace "SANAAH ce Sir Samad ya tafi da ita mommy tace na sanarwa Dad..... Hajiyar data ji saukan zancen kaman saukowar aradu ture Safiya din tayi da karfin gaske tana jifa da wayarta tayi bangaren nasa da tsananin sauri da gudu gudu sbd balai da masifar da zai janyo musu idan yayi nasarar bata SANAAH ta sani har aurenta ya qare kenan har mahadi ya bayyana. Safiya ma bayanta tabi da gudu sai kuma ta fasa ganin ba dad zaa sanarwa sai tayi bangaren Umma wadda take zaune a natse a palonta tana kallan wani shirin sharia da akeyi a tv na black Americans. Mai aikin bangaren ce ta budewa safiya kofar datake bugawa. Iso tayi mata har gurin umman wadda ta juyo ta kalleta da dan mamakin ganin mai aikin Mommy a lokacin. Da tsoro Safiya tafara wa Umman bayani tana jin kaman ma Samad ya gama lalata SANAAH idanuwanta cikeda hawaye. Umma tasowa tayi da bayanta daga jikin kujera tana jin mamaki da fargaba itama me tsanani na abinda zai biyo bayan wannan balain na Samad daya debo dan haka wayarta ta dauka tana son saka kiran Dad amma sai ta fasa ta miqe tsaye kawai tayi bangarensa da sauri. Koda ta isa yana zaune shiru yana shan tea din sa SANAAH ta kawo masa babu inda inda ta sanar masa da abinda safiyar tazo ta fada mata. *********Koda Hajiyar Samad ta isa yanata kokarin qarasa yaga kayan jikin SANAAH din tareda shaqeta tana neman ceton rayuwarta data mutuncinta, Kusan zarewa zanin jikin hajiyar ya kusa yi ya fadi sbd mugun firgitan datai tayi kansa da sauri kafafunta na hardewa tsabar rawa ta damqosa da karfi tana kiran sunansa da karfin gaske. Bayaji baya gani idonsa ya rufe SANAAH kawai yake buqata a lokacin dan haka ya kasa sakinta yana cigaba da damqota jikinsa. Ihu hajiya ke son yi tsanar rikicewa amma ta kasa dan haka ta cakumo da da karfin gaske tana dagosa ta ware hannuwanta ta sauke masa wani mahaukacin marin daya sakasa zubewa qasa akan gwiwowinsa ta sake daga hannu ta saukar masa da wani tareda cakumosa ta ture gefe tayi kan SANAAH din hannuwanta na rawa ta cire mayafin jikinta ta rufawa SANAAH din tana janyeta daga qasa a rikice tana cewa "SANAAH karki bari kowa yaji ya sani zan masa hukuncin,kada kiyi kuka,kada ki bari Dad ya sani,kada ki bari a sani martabarki zata tabu kinji, Kada ki fada abinda Samad din yayi zaki rasa mutuncinki zaki rasa...... Bata qarasa ba SANAAH datake wata jijjiga ta zube a gurin Some numfashi bata fita daga kirjinta... Hannuwa biyu hajiyar ta saka ta cakumota tana bude baki da sabon tashin hankali ta ambaci sunanta daidai nan Dad da kansa ya sako kai palon tareda Umma wanda tayi kan SANAAH da tashin hankali itada Safiya da mommy wanda kallo daya tayiwa SANAAH ta zube musu itama. Ajiyan zuciya da numfashin da sautin fitarsa kadai ya saka Hajiya zubewa qasa gabansa tana fasa kukan da batasan ma ta fasa bai mai tsananin gaske. Umma da safiya ne sukai ta SANAAH da mommy wainda aka kwasha aka fice dasu, Kallo daya yayiwa Hajiyar batareda ya kalli Samad ba ya juya ya fuce da idanuwansa jajir wainda yaketa danne zuciyarsa daga zama makashin datake ingizashi. Bangarensu aka koma dasu tareda kiran likitoci da gaggawa suka iso cikin daren. Abinda aka fara dubawa da tabbatarwa shine babu abinda ya faru da SANAAH din dan haka Umma ta fito taje ta sanarwa Dad wanda yake zaune shiru komai nasa na fidda hucin bacin rai mai tsananin gaske. Mommy kuwa shock ta samu daya bata attack dan haka tayi laushi lokaci daya.. Dad bai rintsa ba daren har garin Allah ya waye yana zaune yana jin abinda bai taba ji ba na tsananin bacin rai tin bayan na rabuwarsa da fammah idan aka cire na rashin rayukan da suka dan yi na iyaye da yan uwa. Duk abinda Samad yakeyi yana danne daci da fushinsa ne sbd a yanxu kaman shi kadaine 'dan dayake dashi amma kuma ayanzu yakai karshen girman bacin ransa dan haka koda gari ya waye Abu na farko daya fara yankewa shine aurar da SANAAH ga wanda yasan ko hauka zata kashesa bazai taba gangancin ko sake kallanta a matsayin macen daya taba so ba bare, Zai aurar da ita ga wanda ko bayan ya rasu aurenta garesa zai zama haramun bare mallakarta, Zai aurar da ita ga wanda babu me sake ce masa komai ko saka masa ido zaa barsa a barta da kansa zai gudu yabarta, Zai aurar da ita ga wanda yake uba a garesa kuma uban da bai taba hada girmansa da darajarsa da komaiba rayuwarsa hakan shine karshen nisa da kariyar dazai bawa SANAAH da ko baya duniya ta riga tayi nisa daga sharrin kowane namiji.. Baice komaiba kuma baida niyar cewa Samad da mahaifiyarsa komai sbd ya gama dasu ya gama ciresu daga cikin zuriarsa babu shi babu su dan haka koda ya kwana da wannan hukuncin nasa mai zafi asubar fari Al'amin ya kira bai ce masa komai daya faru ba ya sanar dashi zai aurar da SANAAH ga babban dansa FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH. Shiru Al'amin yayi sbd zuwa yanzu baida kowane irin zabi akan SANAAH yabarwa Dad din duk abinda ya yanke akanta shi mai biyayya ne da fatan alkhairi dan haka yace ya amince Allah ya sanya alkhairi a auren. Ajiyan zuciya da wani sanyi da nauyin dayake kirjinsa na shekaru ne yaji ya sauka a cikin sanyi sbd daga karshe dai bayan bawa SANAAH rayuwar da zata samu kariya da aminci shima lokacin da dansa zai dawo garesa yayi hakama da auren wadda Dr fammah bazata taba iya daga ido ta zabi rabasa ba koda rashin son hakan zai rabata da duniya da numfashinta. Da wannan aka qarasa wayuwar gari a jeerahs dan haka koda mommy ta farfado da kansa akai masa iso har bangarensu ya bata hakuri a cikin kunya da qanqantar da kai akan abinda Samad yayi kafin ya dago ya kalleta yace "Kuma ina neman izininki a matsayinki na mahaifiyarta zan aurar da ita ayau dinnan idan har kin amince" Shiru mommy tayi kafin ta dago ta bude baki a natse da sanyi tace "Kaine Uba a gareta yanzu duk hukuncin daka yanke akanta zamuyi fatan alkhairi ne kawai" Numfashi ya sauke tareda mata godiyan girman data basa dan haka da kansa ya rarrashi SANAAH data kasa dawowa daidai tana cikin firgici har lokacin ya fice. Shiru shiru babu zancen komai ba aiken kira daga garesa gurin su hajiya da Samad din dan haka suka sake katsewa da shakka da tsoron me zasu fuskanta har gari ya waye shiru aka kuma kwana shiru. Ranar da akai kwana na uku cif da lamarin kuma ranar ta kama ranar jumaa a ranar duniya ba zato ba tsammani ta shedar da auren bazata na wanda baa taba tinanin aurensa a yanxu ba sbd tsarin rayuwarsa dayake baturen asali kuma wanda kaman baida sauran kowace alaqa da Nigeria bare aure a cikinta wato FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH of the navy wanda akai baya qasar bada saninsa ba a bisa hukuncin mahaifinsa daya isa dashi ya kuma nuna ikonsa akansa. AN DAURA AUREN FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH da SANAAH KHALIL IBRAHIM akan sadaki dubu dari biyu kacal bada yawa ba sbd kwatanta yanda yafi dacewa a daurin kowane aure da sadaki qalilan, Alh AbdulAziz Jeerah qanin Dad tin na baya da baya qasar shine ya iso a daren jiyan ya karba wa Fleet Admiral Auren SANAAH KHALIL a hannun Dad Jeerah wanda aka daura dubban mutane suka shaida tareda taqaita komai a tsare a hankali kwance kuma a cikin girma da gata da ilimin addini dana zallan boko. Bayan daurin auren wanda Al'amin ya shedar a waya sbd Kabeer ya halasta sujjada yayiwa Allah godiyar sheda wannan ranar da jin wani nauyi ya sauka a kirjinsa na ganin ranar da aka daurawa SANAAH dinsa aure. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 41 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Mommy dake zaune tana jin nauyin danne da kirjinta sbd tinda abin ya faru ta rasa walwala da farin cikinta dan halinda SANAAH take ciki har lokacin ya zama kaman yana neman tabata kiran Al'amin ne ya shigo wayarta ta kalli wayar tareda zuba mata ido harta kusa yankewa tukuna ta sauke numfashi me dumi tana tattaro nutsuwa da walwalan dole ta sakawa kanta dan kada ya san abinda ya faru sun boye masa sbd kawai kwanciyan hankalinsa ta dauka a natse tareda ambatar sunansa cikin kulawa. Da wani irin farin ciki dayake basa nutsuwa mai karfi yace "Mommy an angama daurin auren SANAAH" Ajiyan zuciya ya sauke mai sauti yana fidda sautin murmushin daya saka nauyin dake kirjin nata itama jin ya fada ya sauka da sanyi da farin ciki mai hadeda nutsuwa. Bude baki tayi komai yana wucewa lokaci daya daga gareta tace "Allah ya sakawa auren Albarka da farin ciki mai dorewa a cikinsa har mutuwa ya saka aure ne dasai mutuwa ce zata rabasu ya kuma bata kariya da aminci itada mijinta" "Amin,Amin" Yaya Al'amin ke furtawa cikin farin cikin da jin dadin daya rasa inda zai saka ransa sbd burinsa mafi girma a duniya tinda ya zama uba ga ahalinsa shine aurar da SANAAH cikin mutunci da martaba da gata kuma duka burin ya cika duk da ba shine ya aurar da ita da hannunsa ba yana jin kaman shi dinne sbd girmansa na matsayinsa da Dad jeerah ya basa na saida ya tambaya izininsa da tambayar auren daga garesa ya bada ya amince tukuna. Aure ne da akai da wanda ya isa haihuwan SANAAH din koma ya haifeta tinda yana da 'yar datake shakeru daidai da ita amma bai damuba sbd yasan waye shi a baya a shekarun baya kuma yasan Auren da Dad ya daurawa SANAAH bazata taba wulaqanta ba a gurin dattijo Fleet admiral RAHEEM JEERAH kodan uwarta da Maamah da zata ji auren daga daga idan Allah yasa tana lafiya a raye. Bude baki yayi a natse yace "Mommy tinda SANAAH din bata san da cikakkiyar maganar aurenba ki mata nasiha ki fahimtar da ita hakan shine nutsuwan da zamu samu mu dukanmu akan mutumin dayake bibiyarta gashi kuna guri daya dashi gashi a yanxu duka a karkashin mutum daya muke dan haka aurar da ita shine babbar kariyar da zaa bata a hanasa sake binta matiqar ya san hakkin Allah da kiyaye fushin Allah akansa din, Mudai muna farin ciki munyi murna da samun nutsuwan zuciya da hakan dan haka itama sauki da walwala da nutsuwan da zata bawa kanta shine amincewa da karban kaddararta hannu bibbiyu da rashin kowace damuwa tinda daman babu wani datake so ko yake sonta a qasa dan haka auren wadda baka sani ba bazai zama damuwa ba ko illa,Allah ya sakawa auren albarka me dorewa" "Amin" mommy tace tana sake jin gamsuwa da nutsuwa da duka kalamansa dan haka damuwanta da rashin walwalanta ta qarasa yayewa yana mayewa da farin ciki sosai duk da batada wanda zata nunawa ko inda zata ta nuna daga ita sai safiya suka fara bayyanarda farin cikinsu hankali kwance. SANAAH duka wannan abin har lokacin tana dakinta bata fitowa ta dawo hayyacinta amma tsoro da jin komai na gidan da rayuwar ya fita zuciyarta tanajin duniyarta ta riga ta juye ta zama abar tsoro sbd babu inda zata ta samu nutsuwar farautarta da Samad yakeyi. Tana cikin damuwa mai tsananin gaske da ko a dakinta wani lokacin motsi mai tsayi tsoro yake sakata, Safiya ce ta hada mata abinci lafiyayye a tray takawo mata dakin kaman yanda ta saba sedai yau fuskanta cike take da farin ciki da walwala sabanin kwanakin da itama take cikin tsoro da fargaban data ganin harsu masu aiki ma zasu iya fuskantar hakan. Dago idanuwanta masu kyau da sukai fayau sukai laushi da mutuwan jiki tayi ta saukesu a kan safiya data ajiye babban tray din akan table tana tana dagowa ta kalleta da kulawa tace "Ki daure dan Allah kici kadan" Bata iya cewa komaiba dan gyada mata kai tayi cikin rashin kuzari tana zaune a tsakiyar gadonta rabin jikinta a rufe sanye da wata riga mara hannu fatar jikinta sai daukan ido take sbd haske da lafiya. Zuba mata komai safiya tayi ta juya ta fice taje ta kawo mata iced coffee datasan tanaso ta sake juyawa ta fice. Bata motsaba daga inda take tsawon mintina sai ga mommy ta bude dakin ta shigo itama cikeda nutsuwa da walwala da kulawa ta qaraso har bakin gadon ta zauna tana kallan SANAAH din wadda tana ganin Mommy idanuwanta sukai ciko da hawaye jikinta na sake sakewa. Kamota mommy tayi da kulawa da kauna ta janyota jikinta ta rungume tana dan shafa kanta dayake a bude ba komai akai ta bude baki da sigar rarrashi da bata nutsuwa tace "SANAAH ki nutsu kiji abinda zan fada miki, Kinsan dai a yanzu duniya bayan ni da yayanki bakida mai girman matsayi bayan Alh jeerah ko?? Damu dashi a yanxu mune muke da tsabanin son baki kariya a rayuwar nan kuma mune zamuyi duk abinda zamuyi dan baki kariya da rayuwa me aminci, Burina da yayanki a koyaushe shine baki kariya ta hanyar aurar dake cikin aminci da martaba wanda har yau wannan burin shine mafi girman buri a zukatanmu... To Allah ayau ya cika mana hakan, Abinda ya faru yanzu ya saka Alhaji jeerah Aurar dake ga babban 'dansa wanda yake tamkar uba ga Samad wanda duk duniya shi Samad yakejin kaman zai bauta masa da hakan mai yiyuwa ne dan kawai ya baki kariya ta har abada daga Samad din kuma insha Allah kin sameta dan haka ni da yayanki munyi naam mun aminta mun kuma samu nutsuwa da farin ciki da hakan, Kada ki daga hankalinki kada ki shiga damuwa ko tashin hankalin auren daya hau kanki ba sani sbd wanda ya daura miki auren ya wuce hakan a gurinki ki cire komai ki amsa da biyayya da tarbiyan da kike da ita sbd bazai taba miki abinda zaki cutuba kinfi kowa sanin hakan dan haka matsayin daya baki na 'yarsa duniya ma tasan da hakan kema ki nuna ke 'ya ce ki amsa ki masa bayayyya koda ba 'dan cikinsa ya aura miki ba ko waye ya aura miki ki kasance me biyayya da nuna girmamawa, Insha Allah Allah zai kawo miki sauya a cikin wannan auren, Zaki samu ribar biyayyar da zakiyi, Ko baki samu komaiba a cikin auren insha Allah zaki samu kariya da nutsuwa da aminci..." Dagowan datai niyar yi daga lokacinda Mommy ta furta kalman aure akanta ta kasa sbd sauran kalaman da suka biyo bayan, Bata taba tsammanin aure akanta ba yanzu ko a kusa sbd halinda take ciki na farautar masu sonta ma da Samad yakeyi, Bata taba tinanin ma zata auru a yanxu ba sbd matsalolin dake cikeda rayuwarta, Wane irin aure ne akai mata kai tsaye a rana tsaka cikin kwanaki kalilan? Auren sadaka ne akai mata sbd bata kariya daga Samad kenan, Auren da babu shiri babu tsammani babu neman shawaran wanda ma akaiwa sadakar tata kenan, Wace rayuwa ce take ciki wanda zata qare a tsakanin ahalin jeerahs da wanda ya lalata rayuwarta ya dangana ta ga qarewa da auren wanda baimasan da auren daya hau kansa ba. Wasu hawaye ne masu zafin gaske suka ciko idanuwanta suna kasa saukowa sbd jin wani irin yanayin da batada ikon nunawa ko fada sbd wanda shine ya zartar da wannan girmammen hukuncin akanta wanda kuma bazata taba iya dagowa ta kalli kowace hukuncin zai yanke akanta ba. Mommy ma da sai a lokacin tausayin SANAAH ya zuwar mata sbd kowace mace duniya bazata taba son aurenta yaxo mata a hakan daga sama kaman dai ba lamarin da zata qarashe rayuwarta a cikinsa ba hakama da mutumin da ba yaro ne ba qarami yanada iyalinsa dayake so da rayuwarsa dasu kawai a jeho masa wata macen wadda ba lallai ta taba samun ko rabin matsayin da matarsa take dashiba a gurinsa. Ajiyan zuciya ta sake tana sake dan rungume SANAAH a jikinta da rasa abin fada bayan shafata data ringa yi ahankali tana aika mata da kaunarta da kulawanta da lallashinta ta hakan wanda yake shigar SANAAH din tana sake jin jikinta na mutuwa sosai. Wayar Mommy ce tayi ringing ta dago a natse taga Al'amin ne kuma tasan SANAAH din yace zaiyi magana da ita dan haka daukan wayar tayi kai tsaye tareda saka handsfree tace masa SANAAH din na sauraronsa. Cikin kulawa mai tsanani da kaunarsa data bayyana a cikin sanyi da nutsuwa ya ambaci sunanta da wani irin sautin daya sakata fasa kukan daya taho mata mai karfi tana rintse idanuwanta tareda qanqame jikinta. Shiru mommy tayi shima Yaya Al'amin din ahiru yayi kukanta na ratsasu jikinsu yayi sanyi. Kukane takeyi mai tsananin karfi da qaramin sauti kanta na qasa muryanta har wani yankewa yakeyi tana koke dukkanin quncin dayake dunqule a kirjinta. Tsawon lokaci ta dauka tana kukan babu wanda ya hanata sai data sassauta dan kanta tukuna mommy ta zari tissue dake gefen gadonta kan bedside tafara goge mata hawayen shi kuwa Al'amin cikin kulawa da kauna mai karfi yafara rarrashinta yana mata maganganun dasuke ratsata da bata nutsuwa da bata sassaucin abinda take ji da kuma rungumar sabuwar kaddarar da bazata iya dagowa tace batasoba amma har cikin zuciyarta bata shaawan aure ko hulda da kowane namiji sbd Samad ya cire mata kowace irin kauna da shaawan auren namiji amma kuma auren da Dad ya daura mata da kuma auren da yaya Al'amin da mommy suke kauna to tabbas ta gama karbansa hannu bibbiyu duk da tana fatar sauyi mafi alkhairi a gaba. Dukkaninsu maganganun da yayi musu sun basu kwanciyan hankali da nutsuwa da sake karban rayuwar data samesu dan haka sake saka baki mommy tayi ta qara bawa zuciyar SANAAH rarrashi da sukuni tukuna sukai sallama. Da kanta ta tirsasa SANAAH din ta bata abinci taci kadan ta sake shan magani ta sauko gadon ta shiga toilet tayo alwala ta fito tayi sallar laasar da akai suna magana. Tana idarwa zaunawa tayi shiru tana shiga tinani mai zurfi damuwanta ta ragu sosai. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 42 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Acan bangaren Dad jeerah kuwa bai dawo gida ba sai yamma lis sbd baqi sosai suka halarci daurin auren wanda akai gayyata a qanqanin lokaci amma manyan mutanen da suka aje komai nasu suka halarto daurin auren sunada yawa dan haka ne akai cikar da babu wanda yai tsammani, Koda ya dawo securities ma tayasa murnan daurin auren da akai a qanqanin lokaci sukai duk da basu san waye mijin ba sundai san yau ne daurin auren Yarsa SANAAH wadda kowa ke girmamawa a cikinsu sbd zamanta 'yar da Sir jeerah da kansa yake kauna. Umma ce ta fara jin daurin auren daga garesa bayan data taho bayan ya gama hutawa bayan dawowan tasa hankalinsa kwance zuciyarsa fes da wani natsatsen farin cikin bayana shekaru masu yawa yau dai ya nuna nasa ikon akan 'dansa shima, Ikon da daga 'dan har uwarsa basu isa su sauya ba ko nuna rashin jin dadinsu sbd sanin tinda ya daura ko mutuwar Raheem din ce kadai zata raba auren amma ba dan adam ba ko waye kuwa, Hakama a yanzu ne yakeda cikakkiyar sani da nutsuwan 'dansa yayi aure Auren daya daura masa a matsayinsa na ubansa ba wanda uwarsa mace ta daura masa. Ummah kasa motsawa tayi tsabar mamaki shock din jin auren da idan taji daidai Fleet Raheem jeerah aka daurawa da kuma SANAAH, Auren da kila mahaifiyarsa zatafison ace wani balain ne ya fado masa yayi jinya ya warke akan yayi aure hakama matarsa da zata iya ransa ma tsabar wani masifaffen kishi akan ace yayi aure musamman yanxu datake ganin sun zama manya yarsu ta zama budurwar dake shirin zama likita amma ace yayi aure aurenma da saar yarsa wadda zatafi baqin cikin hakan dik ranar da Allah ya kaddareta da ji dan kuwa su dai har abada bazata taba ji ba a bakinsu sbd kadama ayi balain dasu idan an tashi dan tabbas lokacin fuskantar juna tsakanin Jeerah da dr fammah yayi tinda daga karshe danta yayi abinda duk duniya ta tsana ko jin sunansa wato qarin aure kuma da yar asalin Nigeria gaba da baya wainda ta tsana. Rasa abin fada Umma tayi sai kawai tabi auren da adduar Allah ya sanya alkhairi. A bangare daya kuma dadin hakan taji sosai sbd baqin cikin da Samad da uwarsa zasu shiga da wanda ita kanta Meenah wahab zata shiga sbd bata taba daukansu da mahimmanci ba bare basu girman daya kamata a matsayinsu na matan uban mijinta dan haka hakan ya mata dadi sosai dan tasan tako ina baqin ciki da tashin hankali ne zaaita zubawa wanda zai saka da dama wasu samun sallama. Tana baro bangaren Dad samun kanta tayi da wucewa kai tsaye bangaren Hajiyar Samad wadda ta rasa sukuninta da kwanciyan hankali a cikin kwanakin a tsorace da fargaba take sbd shirun Dad ba alkhairi bane ko kadan. Tana ganin Ummah ta danne baqin cikin datake ciki da damuwa ta dan sake tana nuna hankalinta kwance yake da walwala ta mata sannu da zuwa. Da walwala sosai itama Umma ta gaisa da ita tana kin zaka daga tsaye tace "Ba sai na zauna ba zan wuce nace bara na sanar miki kije kiyiwa Alh barka da arziki da taya murna Yau aka daura auren 'yarsa SANAAH da Fleet RAHEEM dan kila baki sani ba" Shiru hajiyar Samad tayi kaman bata fahimta ba sai data juya zancen taga ta kasa ganewa kafin ta dago ta kalli Umman tana dan neman rikicewa da kuma kasa boye rikicewanta tace "Wane Raheem din? Da kuma wace Sanaar?? Umma da bazata iya doguwar hayaniyar tashin hankalinba juyawa tayi tana cewa "Fleet admiral RAHEEM JEERAH" Tana saka kai Samad na shigowa ko gaidata bai iya yiba sbd jin abinda ta fada ya qaraso cikin palon yana kallan hajiyarsa ya bude baki yana zama yace "Godfather naji ana ambata" Tsabar rikicewa hajiyarsa bata san lokacin datace "Aurensa aka daura da SANAAH dinka ayau mun shiga uku wace sabuwar masifar ce wannan? Wlh tarko aka nada maka wanda zai kasheka da gaggawa....hada kayanka ka tafi tin a......... Kallanta yakeyi da duka idanuwansa batareda ya motsaba sbd bai yadda ko kusa da wannan zancen ba da har abada bazai taba yiyuwaba wai Godfather dinsa da aure a irin tsarin rayuwarsa da babu gurin shigar kowane irin mutum ma sbd ahalinsa basason yawa su kansu bare qarin aure. Tayaya ma?mutanen da basa wani son wani ma yazo cikinsu ya zauna yayi rayuwa bayan iya su to ta ina zai iya kallan wata macen bare qarin aure, Hakama tayaya SANAAH datake saar yarsa aure zai yiyu a tsakaninsu.... Dauke kansa yayi daga kallan hajiyar yana miqewa tsaye zai fice sbd gabaki daya ta rasa kanta tinda abin ya faru a kwanakin kullum cikin tinani da zullumi kala kala take. Riqosa tayi da karfin gaske tana kallansa tace "Bakaji abinda na fada bane? Kanajin Auren da aka daura? Wlh ba aure ne ba kai akaiwa tarko wannan auren, Baka jina ne??? Wani mummunan daci da baqin cikin kalmar auren datake furtawa ya hadiye sbd da ace wani ne yake maimaita kalman an daurawa SANAAH aure da zai iya hallakasa da hannuwansa amma hajiyarsa dan haka ya sake hadiye wani dacin mai karfi ya kalleta da idanuwansa da suka sauya yace "Hajiya babu auren da zaa daurawa Godfather da kowa a duniya bama wai SANAAH ba, Babu aure a yanzu kuma babu shi har abada dan haka ki dena wannan tinanin yayi nauyin dama yake kaman haramun" Kallansa takeyi da tsananin takaici itama da baqin cikin data rasa abin fada amma itama tanason tabbatarwa dan haka ta wucesa ta fita tana dan gyaran mayafin tsadaddiyar abayar dake jikinta ta nufi bangarensu SANAAH sbd tasan bazata iya zuwa bangaren Dad ba kai tsaye ko hauka ce ta haifeta. Tana isa bangaren ga mamakinta Umma na bangaren tana taya mommy murna wadda take amsawa cikeda farin ciki da sakewa da walwala tana godiya hankali kwance. Ganin yanayinsu ya saka hajiyar itama tattaro karfin hali da danne tashin hankalinta da baqin cikinsu da takaicinsu ta dan saki fuska cikin karfin hali tana gaisawa da Mommyn kafin ta bude baki tace "Sai mukaji abinda yake faruwa, An daura auren ne ko zaa daura ne? Allah ya nuna mana" Umma data gama karantar halin datake ciki murmushi mai sanyi da nutsuwa ta sake kafin hankali kwance tace "An daura tin dazu bayan jumaa sedai fatar Allah ya nuna mana tarewa lafiya idan lokaci yayi" Miqewa tayi tanawa mommy sai anjima ta fice. Hajiya datai mutuwar zaune tana kasa yadda har lokacin sake bude baki tayi ta tambayi mommy itama mommyn ta tabbatar mata da an daura. Bata san lokacin data miqe ba ta fice batareda cewa komaiba mommy ta bita da kallan mamaki da fatar Allah yasa kada ta sake zuwar mata. Tana baro can bangaren tsabar rikicewa da rudun tashin hankali kai tsaye bangaren Dad ta nufa tana zuwa yana palonsa na kurya zaune cikin hutawa yana waya da wanda aka daurawa auren yau dan sanar dashi sai gata. Kokarin tinkaro inda yake takeyi ya daga mata hannu ya dakatar da ita cikin wani irin umarni da kaifin daya saka kafafunta tsayawa cak ba shiri ta bude bakinta dayake rawa tace "Alh Auren FLEET RAHEEM da SANAAH aka daura ayau???? Maganar a kunnen wanda ake waya dashi ta sauka kai tsaye cikin wani irin direct da slow yaji saukanta a cikin kunnuwansa da suke karban kowane zance da nutsuwa da kamewa yana zaune a palonsa dayake saman cikin gidansa matarsa tana zaune gefensa hannunsa na sarqe cikin nata tana jiran ya gama yaci fruits din data hado masa masu tsafta da sanyi. Dago fararen idanuwansa masu tsananin kwarjini yayi daga qasa a lokacin daya ji zancen ya ratso wayar batareda ya motsaba. Dad kuwa bude baki yayi cikin kaifi daya da zafi mai tsananin dayake tattare da sautinsa da hukuncinsa yace "Kije ki shirya komai naki gobe zaa bude miki bangaren dayake kusa dana su SANAAH zaki koma can" Sarewa kafafun hajiyar sukai ta kifa qasa da karfi jikinta na rawa ta dago kai ta kallesa da sauri idanuwanta na yin ja a take ta bude baki zatai magana ya dakatar da ita yana cewa ta fice kuma dan ta yana wayuwar garin gobe a qasar Nigeria bama a cikin gidan ba bazata sake jinsa ko ganinsa ba sai takusa manta kamanninsa. Zarewa taji tana neman yi dan haka a rikice ta juya tabar bangaren zuciyarta ne neman dakatawa daga bugawa ta nufi bangaren Samad din bataji bata ganin komai daman tafiyarsa a goben ne amma yace ya fasa. Ko data shiga bangarensa yana palo yana waya ganinta ya sakasa kashe wayar yana kallanta. A haukace da tashin hankali ta kama hannunsa ta turasa hanyar bedroom dinsa tana cewa "Ka hada komai naka ka shirya a cikin daren nan zaka wuce airport kafin asuba lokacin tashin jirgin da zaka bi, Wlh tallahi Dad dinka ya daurawa SANAAH aure da Godfather dinka kuma daga yanzu zuwa gobe ya baka kabar qasar, Ka taimakeni Samad ka tattara ka tafi dan Allah ka taimakeni ka tafi kada ka bari yayi maka hukuncin da bazamu iya dashiba." Mutuwan tsaye Samad din yayi yana jin jiri na dibansa idanuwansa na wani irin duhu da dauke gani kafin ta sake wata magana ya yanke jiki ya fadi a gurin. Ihu ta kwalla tana kamosa da kiran sunansa da karfi jikinta na rawa tashin hankalinta na daduwa. *****Acan palon Dad kuwa bayan ficewanta shiru Yayi na seconds kafin ya bude bakinsa cikin girman matsayin dayake dashi akan Raheem din da ikonsa akansa na mahaifin daya haifesa da nutsuwa da kamewan datake cike da isar da umarnin daya riga ya zartar ba neman shawara ba ko tausasa ya ce "Kaman yanda ka riga kaji zancen daya fito daga bakin hajiya khadija a yanzu shine sakon dazan isar maka daman na ayau na Daura maka aure wata 'yata datake da matsayi me girma a cikin ahalina, Inason ka fara sanin darajar datake dashi mai girma a gurina ne ya saka na baka aurenta, Ban nema shawaranka ba akan hakanne ba sbd ita din bana buqatan shawara da kowa akan duk lamarin daya shafeta dan haka ayau ni mahaifinka ina sanar dakai na sake daura maka aure da wata matar bayan wadda kake da ita ina kuma fatan zaka girmama wannan hukuncin dayake hade da umarnin nawa" #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 43 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Wani irin shiru ne mai tattare da nutsuwa da kamewan manyan mutane biyu ya ratsa yanayi da wayar wadda sukeyi batareda kowannensu ya bayarda wani motsi ko hayaniya ba wayar.... FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH shiru ne ya ratsa bangarensa wanda baiyi kowane irin motsiba ko bada reaction bare bayyanarda kowane irin yanayin dazai bayyanarda halinda zuciya da kunnuwansa suka shiga bayan jin kakkausan umarnin da bai taba tsammanin ji ba ko a lokacin dayake da samartakan kara aure ba sai yanzu da baisan ma yanda zai iya kallan kowace mace da sunan mace da namiji zai buqaci kulawa ba bare aure, Bai taba saka ran aure ba koda yayi aurensa na farko ba, Bai taba tsammanin bawa mace wani space na rayuwarsa da zuciyarsaba saida yayi aurensa wanda haryanzu yake struggling na yanda zai bata cikakkiyar iko da zuciyarsa, Haryanzu zuciyarsa da rayuwarsa suna kokari ne sosai gurin bawa mace daya dake rayuwarsa dukkanin dama da haqqinta da farin cikinta daya rataya a wuyansa ba, A duniyarsa da rayuwarsa mata uku ne zuciyarsa da rayuwarsa basa iya yaqi da yanda zai basu duka sonsa da kaunarsa ba sune iyayensa biyu mata sai 'yarsa amma ko matarsa duk yanda yake sonta da bata kaunarsa duka hakanan yake jin kaman yana tilasta kansa ne sbd kada ya tauyeta da bata duka sonsa, To a yanzu da Mahaifinsa yazo da umarnin daya riga ya yankesa a garesa baida kowane space a zuciyarsa da familynsa da gidansa da zai iya bawa kowace mace da sunan baqunta ma bare zaman rayuwa, Ba hayaniya a gidansa da rayuwarsa, Ba kowace irin damuwa ko buqatan bayani ko tsarin dokar kowane farin ciki da walwala a haka suke rayuwarsu da babu komai a cikinta sai zallan wayewa da asalin daula da kwanciyan hankali da kauna me karfi da soyayya mara sirki Babu ma macen da zata iya rayuwa a cikinsu, Babu macen da suka zasu iya rayuwa da ita dan haka wannan aure ne da mahaifinsa yayi kawai sbd dawo dashi qasar Nigeria da zuwa akai akai kuma indai hakan ne baida kowace kalma ta fada akan hakan sbd a kalaman dayake bayyanar masa bin bayan daurin auren shine wulaqanta auren na nufin wulaqantasa. Bai taba iya hayaniya ba da kowa bare mahainfinsa da babu kowace sakewa a tsakaninsu bayan umarnin daman da order tin yarinta hakama shima tin yarinyar haryanzu da manyancin yaxo bai tana daga ido ya kalli Hukunci ko umarnin mahaifinsa ba akansa dan haka a natse ya dan sake dago idanuwansa da suka dan sauya a take da wani mafi girman nauyin umarnin da baa taba basa ba irin yau koda kuwa na aikinsa ne tinda yake kuwa. Bude baki yayi a natse da deep voice dinsa mai kaurin dake tada tsigar yawancin duk wanda ya fara jinta for the first time yace "Nagode Allah ya saka da khairan ya qara nisan kwana da lafiya" Hakan daya fada ya saka Dad saka masa albarka shima tukuna sukai sallama batareda kowace sabuwar magana ba. Shima a natse ya ajiye wayarsa gefensa idanuwansa a sauye sosai Ms Meenah na gefensa bata lura da yanayinsa ba ta fara kokarin yi masa magana akan taso gaisawa da Dad itama a wayar. Baice mata komaiba saima dagowa da yayi da wani kamewa yayi mata kallo daya da idanuwansa da suka mugun sauyawa take tsigar jikinta suka tashi sbd yanda kallan ya ratseta tajisa har tsakiyar kanta, Fleet Raheem jeerah bai taba mata kallan da batajinsa ba har acikin kwakwalwanta ba koda kuwa na fushi ne idan sunyi fada sbd ita dai Allah ya jarabceta da komai nasa. Dauke idanuwansa yayi daga kanta yana sanar mata yana buqatan silent time. Bata damu ba sam da tambayar meya samesa ko meya faru a gida ko kuma dad dinne ba lafiya sbd ba dabiarta bace sam ita dai bata damu da kowa nasaba da komai dashi kansa indai akan abinda taga kaman sauyi ne kawai ita shi take so a kowace hali dan sam bai saba da samun kulawan tambaya ba ko karantar yanayi wanda shima baisan da hakan ba sbd sabon data basa na rashin karantar yanayi ko tambayar wanda hakan ya saka bata san abubuwa da dama ba gameda shi ko familynsa dake Nigeria ba ko mahaifinsa koma gurin aikinsa ba. *****lokacin hajiyar Samad taga balain neman rasa danta ganin idonta hankali tashe ta kira Mr S ta sanar masa shine ya sanar da Dad wanda a hakan ya saka aka tattara komai na Samad din na tafiya yace akaisa airport idan ya farfado acan jirgi kawai zaibi. Hajiyar Samad din qarasa yankewa tayi daga kowace sauki daga Dad din dan kuwa tsoro lamarin ya fara bata, Ba imani haka aka kwashesu har airport itace ta hada kayan Samad din komai da komai aka tafi dasu. Cikin daren suna isa aka saka securities suka tsaresu a mota har sai lokacin tafiyarsa yayi, Koda ya farfado baima damu da inda ya gansu ba da halinda suke ciki jin yayi ya rasa kansa gabaki daya, Wata muguwar rawa da jikinsa yakeyi zuciyarsa da tinaninsa sun bace bat dan haka hajiyarsa ta ringa kokarin dawo dashi daidai amma lamarin yayi munin da kuka kawai ta fasa ta fara yi wiwi tana rungumesa jikinta tareda ringa tsinewa auren da da wainda aka daurawa auren da fatar kada auren ya bawa kowa farin ciki har abada. Samad kuwa baya hayyacinsa sam gashi an hanasu matsawa koina a wannan halin suka kai asuba aka fito da Samad din kaman wani qaramin yaro sbd baya hayyacinsa sam aka wuce dashi. Haka akai masa kowai batareda ya dawo hayyacinsa ba aka wuce dashi hajiyarsa na airport din tana wani kukan baqin ciki cikin mota har saida jirginsu ya daga tabar Airport din aka dawo da ita gida. Sabon tashin hankalin data fuskanta shine koda ta iso gidan guraren 8 na safe har an bude mata inda zata koma an saka sabbin furnitures masu tsada da kyau da tsari ba cutatarwa. Bangare ne daya kusa dap danasu SANAAH hakama komai iri daya ne da nasu wanda yake shima babu abinda ya rasa na tsarin jin dadin duniya da daular gaske kawai dai hakan da yayi mata yana nufin ba sauran aure a tsakaninsu kenan tinda babu inda zata anriga an manyata an tsufa. Baqin ciki da abinda taji ya danne kirjinta kwantawa ciwo tayi tana fatar Allah ya dauki ran Dad din ma ya mutu tin kafin asan da ya gama da ita kowama ya rasa a huta. Komawanta bangaren sabo ya saka Umma jin dadin hakan sosai sbd hajiyar Samad itace fitinar gidan da kuma me isa da tinkahon itace me 'da a gidan tinda Raheem ya shafe kaman babu kowace 'da a gurin Sir jeerah sai Samad sbd Fleet Raheem jeerah yafi kama da business partner na jeerahs than a son dan shine yakeda babban hannun jari a businesses nasu da dukiyarda takeda karfin gaske. SANAAH kuwa washe gari Dad da kansa ya kirata taxo ta samesa ya zaunar da ita ya sake mata nasihu masu ratsa jiki da suka bawa zuciyarta nutsuwa da kwanciyan hankali sbd ya bata tabbacin yanda ya daura auren nan bazai taba barin kowa a duniyar nan ya nuna mata rashin daraja ba ko waye kuwa. Hakama Sabuwar mota dal data narke miliyoyan kudi masu yawan gaske ya mata kyauta a matsayin tukuicin biyayyarta da rayuwar da zata fara ta cikakkiyar budurwar datake da power a yanzu bama yanci da gata kadai ba. Hajiyar Samad jinya tayi ta kwana biyu ta asalin zallar baqin ciki amma babu wanda yabi ta kanta taci baqin cikinta ta cinye ta miqe da tsanar kowama a gidan hadda uban gayyar wato Dad. Su mommy kuwa yanzu da SANAAH takeda aure akanta hankalinsu kwantawa yayi batareda sun damu da Samad yana nan ko bayanan ba sun maida hankali akan hutawa da jin dadi kawai, Dad ya budewa SANAAH sabon babin rayuwa me kyau da jin dadi dan kuwa komai saida aka sauya aka ninka mata aka zuba mata kudi masu lafiya a acct sbd yin duk abinda take so ga sabuwar motarta da aka dauki lokaci aka ware aka koya mata harta qware itace take ja takai kanta makaranta da duk inda take so. *******Rayuwa ta sauya sosai sbd lokaci yaja sosai shekaru sun qara tafiya wanda a ciki ne Yaya Al'amin ya gama karatunsa harya fara koyan aiki acan batareda ya dawo ba sbd son tsayuwa da kafafunsa da nasa sunan hakama yazo ya gansu ya musu hutu har so biyu amma sam baa jeerahs ya sauka ba a hotel mai kyau da tsada yake sauka ya gama hutunsa ya komawarsa. SANAAH KHALIL rayuwarta tafi sauyawa akan ta kowa sbd a yanzu ba iya Sanah bace Ms SANAAH KHALIL ce wadda kyanta,tsarinta,class dinta da wata irin ilimin daya ratseta daban yake, Hutu da gata yayi mata ratsar da komai nata fizgan hankalin duk wanda zai kalleta yakeyi, Gata da daular datake zubawa ba iya Nigeria kadai ba take zaune suna fita kasashe sbd ko gurin yaya Al'amin zuwanta kusan uku hakama umrah ma suna zuwa itada mommy wani lokacin ma da ita da mommy da Ummah. Kauna da tsananin biyayyar dake tsananinta da Dad sun dake karfi sosai dan kuwa babu daren da ba itace mai kai masa tea da snacks ba ta gaidasa dan da dare ne ma ya koma lokacin zuwa gaidasa, Karatunta yayi nisan datake gap da kammalawa sbd dan tana final year dinta, Hajiyar Samad itace wadda ta bayyanarda tsanarta a fili a kanta wanda ya saka sam bata ma shiga ko bangarenta kwata kwata iyakacinta da ita gaisuwa idan sun hadu ko a hanya ko a harabar da kowa zai shiga motarsa ya fita. A daidai wannan lokacin aurenta dayake kanta data manta dashi kwata kwata a rayuwarta sbd tin daga lokacinda akaisa baa sake maganarsa ba har ayau dayake kusan shekara uku zuwa hudu bata taba damuwa ba sbd hakan ma shine daidai a gunta bata buqatan kowane namiji a rayuwanta haka tafi mata. Yaya Al'amin da mommy ne sukaso su damu amma suma ganin karatu takeyi hakama hankalinsu su duka a kwamce sai suka aje damuwar sukaci gaba da rayuwarsu a walwala. A daidai wannan lokacin ne Allah ya hadata da wani sabon lecturer dinsu dayazo program na shekara daya a qasar daga Srilanka amma mahaifinsa dan Nigeria ne. Da farko basama wani shiri sbd yawan zuwanta late daga baya kuma rashin shirin ya koma mutunci da shiri daga karshe ya kamu da wata irin sonta mai zafin gaske da kuma tsananin son aurenta. Bai bayyana mata soyayyarsa ba sbd kai tsaye aurenta yakeso kuma batareda jan lokaci ba dan haka mahaifinsa ne ya nemi Dad dinta kai tsaye wato Sir jeerah da nemawa dansa aurenta. maganar ta girgiza Dad sosai anan ya gane irin kuskuren watsi da maganar auren da sukai su duka dan haka kai tsaye ya basu hakuri da sanar musu tanada aure akanta already da wannan ne kuma cikin bacin rai da zafin daya cikasa akan maganar auren da Duk shekarun nan Raheem bai taba masa ba ya dauki wayarsa ya kirasa kiran da baya buqatan komai sai son sanin matsayin auren. DAWOWA LABARI. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 44 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ****** Sun dauki dan time a maqabartar kafin ya gama adduoinsa ga makwancin dan uwansa rabin jikinsa da bayan shekaru sai yau ya kawo masa ziyarar daya kamata ace yana kawo masa akai akai dan haka yaji nauyin kirjinsa ya qaru na barin dayayi zuciyarsa ta zabi nesanta kansa da nan sbd samun sassaucin radadin rashin. Koda ya fito Samad ne dayake gabansa isa mota ya bude masa cikeda girmamawa da kulawan dayake jin kaman zai zube qasa kafafun Godfather din nasa su takasa su wuce. Shi kansa Samad din tinda yabar Nigeria din tsawon wannan lokacin bai taba dawowa ba sai a shekaran jiyan da FleetShadow ya kirasa ya sanar masa da zuwan Godfather din Nigeria a ranar cikin daren ya hada komai nasa washe gari ya dira Nigeria batareda sanarwa ba ko neman izini kwatsam suka gansa cikeda nutsuwa da kamewan daya samu dan haka Hajiyarsa ta ringa jin kaman zata tashi sama sbd farin ciki mai tsananin gaske da murnar dawowansa da kuma shiryawansa da mahaifinsa sbd Dad din baice komaiba akan dawowansa hakama ya amsa gaisuwansa hankali kwance da nutsuwa bayan tsawon shekarun daya dauka ko wayarsa bai taba dagawaba duk kiran dayake masa a kowace rana. Dad bai damu da ganin ya dawo bane sbd yasan tinda Fleet Raheem jeerah zai sauka qasar to duk inda Samad yake saiya dawo qasar. A ranar daya dawo hutawa yayi bayan an gyara bangarensa da sauya abubuwa da dama da zasuyi daidai da tsarin rayuwarsa na yanzu data sauya sosai, Washe gari yana tashi tinda safe masu aikin daya dauko suka iso yakaisu har bangaren Fleet din wanda akai shekaru ba kowa a ciki dan haka komai fitarwa akai aka fara sabon aikin da ake barnar kudi masu yawa sbd komai na bangaren dashi kansa bangaren sabo ne babu abinda sikai. Hatta wuta da komai da komai saida aka sauya aka zuba sabbin furnitures da suka qara sauya bangaren zuwa duk yanayin da zaiyi daidai da nutsuwansa da tsarinsa na rayuwar can daya saba, Yanda aka tsara komai aka kawo ruwan shansa katan katan aka zuba a store din bangaren aka cika aka kunna fridges dake bangaren tareda zamar da komai ready a cikin kwanaki biyar komai ya zama tsaf zuwansa kadai bangaren yake jira. Duka wannan hidimar gabaki daya gidan sun samu sanin Wanda yake tafe tin daga kan securities da masu gidan da familyn dika sun gama sanin yana tafe dan haka tsaro ya dan qaru a bida umarnin Mr S sbd Dad babu ma wanda ya isa yaje masa da maganar zuwan Fleet din kawai dai yasan tinda yayi masa magana to kome yake zai aje yaxo. ******Motocinsu ne suka doso makeken Gate din JEERAHsV din dayake cikeda securities da suka miqe tsaye dukansu suna jeruwa sbd hango motocin aka wangale babbar kofar suna qamewa cikeda wata irin girmamawa mai tsanani sbd basu taba ganinsa ba a zahiri ba amma sunsan girma da matsayin dayake dashi. A jere motocin suka ringa shigewa ciki suna wucewa qurya inda suka ringa jerawa suna parking. Wanda yake ciki ce aka wuce da ita can gaba sosai tai parking FleetShadow ya fito cikin wata irin kamewa ya bude masa murfin kofar yana matsawa gefe dan basa daman fitowa. Kafafunsa dake sanye cikin toe-post shoes na Russell and Bromley black ne suka fitowa motar farare qal dasu kaman baya taka qasa dasu tsabar yanda suke daukan ido da zallan lafiya da hutun daya bayyane a yanda suke fresh kafin ya fito gabaki dayansa idanuwansa sanye da Brown Versace daya saka dattijantakarsa zuwa wani tsari da class na asalin wanda ilimi ya ratsa ratsawan gaske. Fammah ce itama ta fito daga dayan bangaren bayan da uncle dinta Samad ya bude mata motar tana fitowa ta kallesa da dukkanin kauna da kulawa ta rungumesa ahankali tana ambatar sunansa da "UNCLE A" murmushi yayi mai kyau da kulawa yana dan shafa kanta yace "Welcome home my Daughter" "Thank you Uncle A" ta fada tana juya idanuwanta a harabar gidan cikin nutsuwa da jin hankalinta yana kwanciya sbd babu kowane tsari na kaf girman villar da ba tsari irin na turawa ba da zataji dadin zama da rayuwa a cikiba dan harta fara jin tsoron yanda zatai kwanakin da zasuyi kafin komawa. Hannun Dad dinta ta kama a natse hannunsu na hadewa a natse ta kamesa suna tafiya zuwa bangaren da aka gama komai Hajiyar Samad da Umma duka suna harabar gidan da yayan rikonsu dan tarbansa hakama duka sauran familyn jeerahs dake cikin villa din sun taho gurin tarbansa da son ganinsa. Luggages dinsu da aka fidda ne Imran da Samad suna gaba masu aiki suna biye dasu da Luggages din shi kuma da Fammah dake riqe dashi a manne gefensa suna gabansu ya tsaya a natse cikeda wata irin kwarjininsa daya cike kaf idanuwan wainda ke gurin harda su Umma da suka gaidasa cikin girmamawa shima ya gaisa dasu a girmame da yar hausansa data gama cakuda da turancin America tana wani sauya salo da maana. Kai tsaye bangarensu aka nufa inda tini Securities biyu suka isa hanyar gurin suna hanyar gurin kafin a isa dan haka tin daga nan kowa ya juya daga shi sai fammah da Samad ne suka wuce ciki sai Imran da bangaren dazai zauna da securities dinsu guda hudu da suka taho dasu masu karfin gaske da sanin aikinsu hakama ko hausa basa ji sam babu yaren da suka sani bayan na bawa Fleet dinsu kariya da rayuwarsu. Samad kansa bayan ya rakosu har ciki fitowa yayi ya basu daman hutawan da zasu buqata kafin kowa ya samu daman ganinsu. Tinda suka shige koina bangaren ya sake daukan tsit babu hayaniyar komai kaman baqin basu isoba dan hatta Imran ya shige securities dinsu ma suna ciki tukuna. Hajiyar Samad da Asmy yarinyar qaninta datake riqo budurwa ce itama ta gama karatunta service takeyi sunata hidimar ganin an tsara komai na abincin Fleet da 'yarsa da suka taho bayan shekaru masu tsayi dan haka taketa wani dagawa tana jin kanta sbd yanxu dai itace zata kula da Fleet din sbd Samad Umma dai saidai kallo. Umma bata damuba sbd tasan kowa a kaf familyn babu wanda Raheem din yake kowace muamala dashi bayan mahaifinsa da Samad hakama babu wanda yake sonsa da kaunarsa sbd Allah a yanxu cikinsu kaf sai dan son samun shiga da kuma dukiyarsa dan kusan a kabila ake kallansa tinda dadewa sbd mahaifiyarsa dan hakanne basa kallansa nasu sedai kallan kabilar larabawan Morocco masu taurin zuciya da zafi. Kusan fammah ma babu abinda ta baro na wasu halayen mahaifinta dan haka bata iya zuwa bangaren Hajiyar Samad ba kaman yanda Samad din yayi mata tayin zuwa can ta zauna zaifi ta zabi zama tareda Dad dinta a bangarensa su kadai. Duka wannan bidirin da akeyi su Mommy basu saniba dan SANAAH ma bata farka ba sai guraren 11 na rana ta shirya ta fito sanye da riga da skirt na Elizabeth holland purple da dan mayafinta tai breakfast sama sama ta fice riqe da handbag dinta da key din motarta sai wayarta tana isa harabar gidan bata damu da tarin sabbin motocin data gani ba ta shiga motarta ta fice daga gidan xuwa school. Sai yamma lis Fleet Raheem ya nemi numbern mahaifinsa dan neman izinin ganinsa sbd daman baa ganinsa da rana ko da safe lokutan hutawansa da ibadarsa ne sai yamma zuwa dare shiyasa shima ya bawa kansa daman samun hutuwansa kafin yamma din. Dad din bai dauki wayarsa ba dan haka bai sake kiraba ya bari sai bayan magrib ya sake kira anan ma bai daga ba dan haka kai tsaye ya kira Mr S wanda ya dauka cikeda girmamawa mai tsanani ga Raheem din yana masa barka da zuwa qasar. A zaune yake palonsa daya gama gauraya da niimtaccen qamshinsa da sanyin Aircon ke qara sanyayawa kafarsa daya na akan daya cikin nutsuwa da kamewa fatarsa dake fresh tana sake bayyanarda Asalin kyau da Allah yayi masa ya bude baki a natse da strong deep voice dinsa yace "Amin ya Allah, Inason a sanar da Dad zuwana gurinsa anjima idan ya fito" "Ok insha Allah zan sanar masa yanxu" "Thank you" ya furta yana kashe wayar a kame tareda ajiyewa a gefensa yana maida fararen idanuwansa akan makekiyar flat screen din dake gabansa yana dan kallan News akan aikin soldiers din Nigeria da akeyi. Fammah tinda tayi wanka ta sauya kaya tayi sallah ta koma ta kwanta take bacci cikin nutsuwa da kwanciyan hankali har tsawon wunin sai yammar ta tashi ta sake wanka ta saka kaya marasa nauyi sosai ta dauki wayarta da aka gama tanadar mata layin Nigeria kafin isowansu Uncle A bai tafi ba saida ya saka mata layin tin isowan nasu. Numbern Mum dinta ta saka ta danna kira. Bata sameta ba dan haka ta hakura ta fito kai tsaye dining ta nufa sbd tasan dole angama shirya musu. Tana zama Dad dinta na fitowa kamshinsa ya sakata dago idanuwanta sak irin nasa ta kallesa cikeda kauna da kulawa zata miqe da hannu yayi mata alaman tayi xamanta cikin kulawa yana qarasowa ya zauna a natse yana kallan tarin abincin da aka jere din. Basu wani iya cin abincin ba haka suka dan tattaba karshe fruits kawai sukaci sosai da dan snacks kadan sbd dukansu kusan shine abincinsu musamman ko wane abinci suka dan tana sai suji yayi musu yaji ko maggin da bazasu iya ci ba musamman fammah da kwata kwata bata taba iya saba cin abinci irin hakan ba dan gwara shi da yana yaro yayi cin ire iren hakan amma yanxi shi kansa baisan yaya zai iya cinsu ba a matsayin abincinsa. Suna barin table din Palonsa suka tafi acan ta samu Mum dinta wadda taketa nemansu amma bata san da wane layin zata samesu ba dan haka take jiran kiransu. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 45 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Har dare babu wanda ya samu daman sake ganinsu duk kuwa yanda Hajiyar Samad taso ta sake ganin Fammah tajata jikinta amma sam hakan bai samuba dan kuwa ko hanyar bangaren babu wanda yakeda daman sake zuwa amma duk da hakan bazata hutaba sai taga taja fammah din a jikinta sosai sun sabu ta dawo bangaren sbd ganin bama zai yiyu ta zauna daga ita sai Dad dinta ba. Sai magrib duk wanda bai samu taba iya ganinsa ba ya samu daman ganinsa sbd sallar magrib daya fito yayi a masalaccin gidan tareda kowa. Sanye da farar jallabiya qal data nutsu ta zauna a kammale jikinsa ya fito sai farar hula itama data rufe saman dan dogon gashinsa mai daukan ido da baqi da qyalli ya fito asalin halfcast dinsa, Mahaifinsa ne ya fara isowa masalaccin kafin shi ya iso Imran da Samad da securities dinsa biyu a cikin hudun da suke musulmai zasuyi sallan suma. Yana shigowa qamshinsa ya fara gaurayuwa da qamshin manyan tirarikan da suke tashi a ciki dana masalaccin kansa da ake basa wata irin kula da tsafta. Idanuwansa masu kyau da kwarjini ya dora akan mahaifinsa da dayake tsayuwa dakyau a cikin sahu dan haka ya isa baice komaiba aka tada sallar dan haka suka tayar gabaki daya. Ana gama sallar masu nafila suka miqe sika dora masu azkar suka fara a natse batareda kowa ya miqe ya fice ba. Sun jima suna azkar da adduoi kafin suka gama kusan a tare sai a lokacin ne ya juyo a natse ya fuskanci mahaifinsa tareda bude bakinsa da hausa ya gaidasa cikeda girmamawan datake hade da kamewa da 'daarsa ta matsayin 'da komai matsayinsa da shekarunsa da manyancinsa. A natse hankali kwance Dad din ya amsa a taqaice batareda basa kowace irin mahimmanci ba ko kadan sbd tsananin bacin ransa da fushinsa daya danne na laifin Fleet din duk da shima mai laifin ne dayayi shiru baice komaiba tinda idan da tin farkon yayi magana da zaizo tinda gashi da yayi maganar yanzu yazo. Ba buqatan kowace magana a cikin masallacin dan lokacin karatun addinin Dad ne dan haka babu komai daya biyo bayan gaisuwan sai karatu har lokacin ishai yayi akai sallah suka fito. Kai tsaye Dad bai bawa fleet din daman kowace magana ba ya wuce tareda shigewa. Dole Fleet ya tafiyarsa shima sbd duka alamu sun nuna fushi sosai Dad yakeyi dan haka dole sai yabi a natse. Mr S ne ya kirasa ya sanar dashi bazai samu ganin dad din yau ba sedai ko gobe cikin girmamawa ya isar masa da sakon. Yana komawa a lokacin ne ya saka fammah shiryawa dan zuwa gaida Dad din ita. Da wayarta a hannunta bayan tayi sallan ishai ta fito sanye da doguwan riga da silk scalf na Versace a kanta daure ta nufi inda aka sanar da ita tareda imran dayake biye da ita dan kariya suna dan magana. Koda suka isa hatta Imran bai samu damar shiga inda yake ba kasancewansa babban yaron Fleet Fammah ce kadai Mr S yayiwa iso cikin kulawa har ciki inda palon Dad din yake na kurya na hutawansa. Suna shiga yana zaune yana waya a natse cikin manyancinsa dayake tattare da lafiya da ilimi. A natse ta qaraso ta zauna cikin wayewanta da gatanta dayake kama da tarbiya mai kyau dan wani lokacin wayewan mai ilimi da gata tana kasancewa tarbiyar da baama yi wahalan bayarwaba. Koda Dad ya gama wayar kallanta yayi cikin kulawa da kaunar dayakewa mahaifinta mai karfin da babu wanda ya sani yana mamakin girmanta da zamanta budurwar dake shirin zama cikakkiyar likita. Cikeda kaunarsa mai yawa itama da kulawa ta bude baki fuskanta na wadatuwa da walwalan da tinda ta iso bata samu ba ta fara gaidasa tana jin sai yanzu ta samu wata sabuwar nutsuwa na ganin wanda tazo sbd dashi. Da turancin dayasan zatafi jin dadin fira dashi Dad din yafara tambayarta yaya Mum dinta da farin cikin ganinta dan baima tana tsammanin da ita aka zo ba da tini ita zai bata daman ganinsa. A sake da kauna ta jini dake tsakaninsu suka fara fira tana fada masa tazo ne sbd shi tana son kwana biyu a Nigeria before ta koma tasan zaiyi wuya sake zuwanta. Wani murmushi mai kyau Dad din ya sake na manya na jin zancenta da a yanzu ne zasu gane zafinsa da kaifinsa dan kuwa ita ai ba yanxu ne ma komawan tata datake magana ba sbd ya basu damansu tsawon shekarun yanxu tasa daman ce. Sallama akai da wata tattausan murya a natse mai cikeda kamun kai da kwanciyan hankali tareda shigowa bayan an bude kofar. SANAAH ce dauke da tray sanyeda doguwan riga itama data doro akan kayan baccinta data riga tayi shirin bacci saita sako doguwan riga har qasa akai mai kauri da mayafinta data yafo akan gashinta dayake cikin hula fuskanta tayi wani irin fresh lafiyayyar fatarce da kyan fatar suke a bayyane kana ganinta kaga wadda hutu da daula ta ratsa hakama kyakkyawar fuskanta a sake da wani kyakkyawan murmushi ta qaraso a natse ta iso tsakiyan palon ta ajiye tray din hannunta tana zaunawa qasa a hankali tukuna ta bude baki tana gaida Dad din da sakewa. Amsawa yayi murmushinsa mai girma yana bayyana da kulawansa akanta kafin ya nuna mata Fammah wadda ta dago ta kalleta yace "Meet fammah my only granddaughter for now, Taxo daga America yau itada mahaifinta" SANAAH da kwata kwata hankalinta da tinaninta bai kawo mata cewan Mijin dayake aurenta ne ake magana ba sbd mantawa da komai daya shafi auren da murmushi me kyau da kulawa da bayyanarda dan farin ciki ta kalli fammah din tana cewa "Sannu da zuwa,ya baqunta?" Itama famman kokarin sakewa SANAAH din tayi sbd ganinta a gaban Grandpa dinta kuma a palonsa a wannan lokacin ya tabbatar mata da ba qaramin matsayi take dashi ba. "Alhmdlh,thank you" kawai ta iya cewa tana kokarin fahimtar duk abinda SANAAH din ke fada dakyau. Cikeda kulawa SANAAH ta zubawa Dad din tea din ta ajiye gabansa tana magana dashi a sake kafin ta juyo ta kalli fammah tana nuna mata tea din tace "Tea" Kallan tea din Fammah tayi tanajin kamshinsa ya dan shiga hancinta taji tana buqatansa sbd bazata iya cin abincin da aka saje jere musu ba dan haka ta kalli SANAAH tace "Yes" Da kulawa SANAAH ta kalleta tace "Ok amma wannan is for my Dad only zan hada wani saina aika miki yanzu insha Allah" Da murmushi mai sanyi ta qarasa zancen tana dawo da kallanta kan Dad daya bude baki yace "Inaga ma kije tareda ita tasha acan idanma akwai buqatan abincin datake so ki saka ai mata acan daidai da yanda zata iya sbd nasan bazata iya cin abincin nan din ba kai tsaye, And inaga ta zauna acan gurinku zatafi jin dadin zaman kafin komawansu." Maida kallansa yayi kan Fammah din yace "You are ok da hakan right Ms Fammah" Zubawa SANAAH idanuwanta tayi tana kallanta da karantar yanayinta na budurwan da kai tsaye zaka fahimci tanada class da tsari da wayewa tukuna ta dawo da kallanta akanta tace "Ok" SANAAH da bata damu da Fammah din ta bita ko kada ta bita ba firarta tafara da Dad kaman yanda suka saba Dad din na sako fammah sbd yana buqatan sakewanta sosai da SANAAH wanda hakan zai saka taji dadin zama kuma gashi kusan halayensu daya basa wani son hayaniya da damuwa ko kadan ga biyayya da ilimi. Sun jima sosai acan kafin SANAAH ta miqe suka fito tareda fammah din wadda ta sanar da Imran dake waje yana jiranta zatabi SANAAH bangarensu a kawo mata kayanta can kuma a sanar da Dad dinta grandpa ya turata inda zata zauna. Imran da kansa yaje har bedroom dinta ya hado mata kayanta ya kawo mata inda sukaje ya fara ganin bangaren batareda ya shiga ba. SANAAH kuwa koda suka iso bangarensu dayake shima a tsare da kowane jin dadi da kusan tsarin da Fammah din zataso a palo suka tadda mommy da safiya suna kallo. Da mamaki suka juyo suna kallanta da baquwan data shigo da ita suna nuna sakewa da kulawa sukai mata sannu da zuwa. Famman ma a dan natse da biyayya ta bude baki ta gaida mommy tana maida kallanta kan safiya ta amsa gaisuwanta da gyada kai. SANAAH ce ta nuna mata gurin zama tana cewa "Mommy baquwan Dad ce daga America fa, Jikarsa daya tak kuma yar gatansa" Cikin farin ciki da kulawa da kauna mommy ta sake kallan fammah din tana mata sannu da zuwa hakama safiya sake gaidata tayi tana nufar kitchen dan kawo mata ruwa. Ajiyan zuciya fammah ta sauke tana dan sake fuskanta dan nuna yabawa da yanda mommy ta sake tana sake mata sannu da kulawa sosai. SANAAH ma kitchen ta nufa itada Safiya suka dan hau hada mata tea mai dadin gaske dayaji kayan qamshi da madara mara zaqi sosai full cream sai snacks dinsu da safiya tayisu ayau masu dadi da qwarewa. Safiya ce ta dauko tray din ta biyo SANAAH suka iso palon aka ajiye mata a gabanta ta bude baki a natse da kulawa itama tace "Thank you" Shan tea din tafara a natse tana dan duba wayarta saiga imran ya kawo mata kayan yayi knocking. Safiya ce taje ta karbo ta kawo Mommy tace takai mata dakin SANAAH tukuna kafin a gyara mata dayane bedroom din. Tasha tea din sosai taci snacks din suma taji ta koshi ta samu gamsuwan da bata samu ba ta yunwar cikinta tinda ta iso. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 46 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Mommy dake kokarin nunawa Fammah kulawa janta da yar fira take kokarin yi tana tambayarta Mum dinta da kakarta Dr Mum. Fammah batada wulaqanta mutane duk da bata wani sakewa dasu hakama tanada iya muaamala da kowa sbd karatun datai na likitaci kowa nasu ne basa qyama ko rashin iya sakewa da kowa dan haka tinda ta koshi taji ta samu nutsuwa da yar sakewa sai tana kokarin bawa mommy amsa sai mommyn na yar dariyar yanda hausarta take suna murmushi. SANAAH ce ta fara miqewa zata shige sai itama fammah din ta miqe tana cewa tana buqatan hutawa a kaita inda zata huta. Bedroom din SANAAH suka nufa suka shiga fammah na kallan dakin a natse kamshin SANAAH din daya kama dakin yana tashi a hankali cikin sanyi da nutsuwa, Komai na dakin take yayiwa fammah sbd komai irin natsa tsarin ne datake buqata ga kuma ba hayaniyar abubuwan Simple sai luxury tako ina. Ajiyan zuciya ta sake saukewa sbd komai anan yanzu yayi mata. SANAAH dayake ta riga tayi shirin bacci rigar saman kayanta ta zare ta nufi toilet tayo brush da alwala ta fito ta nemi gado ta haye a natse cikin kayan baccinta masu kyau riga da wando da suka maidata kaman baby gashinta a daure tsakiyar kanta bata matse sosai ba ta janyo wayarta tana dan chatting a natse da murmushi akan fuskanta. Fammah ma toilet din ta nufa tayo duk abubuwan da zatai a sake ta fito daure da sabon towel data gani a jere sabbi tazo ta zauna a gaban mirror tayi shirinta tsaf tana gamawa ta saka kayan bacci itama riga da wando tazo gadon ta hau a natse tana kashe wayarta gaba daya ta kwanta ba jimawa bacci ya dauketa. Da asuba a tare suka tashi sukai sallah da adduoinsu suka koma bacci hankali kwance. Da safe sai karfe kusan 10 SANAAH tafara tashi tayi wanka ta shiya cikin simple wear na boubou din silk material mai kyau da tsada ta fita tayi breakfast tana dawowa daki ta tadda Fammah ta tashi tana zaune a tsakiyar gado tana waya da Mum dinta. Gaisawa sukai ta dauki abinda zata dauka na key da handbag dinta sai wayarta ga fice tana ce mata ta tafi school. Bayan tafiyanta school wanka Fammah tayi ta fito a shirye da qananun kaya marasa kama jiki anan suka gaisa da mommy suka hau table tare anan ne mommy ta fahimci bata iya cin komai nasa dan haka da kanta ta shiga kitchen ta soya mata chips da bata sakawa gishiri ba sosai kadan ta saka sai garlic chicken da milk tea mai dadi da qamshin Nescafe. Cikin jin dadi sosai Fammah taci breakfast din kuwa sosai ta koshi ta buqaci hada mata irin hakan takaiwa Dad dinta sbd zainci irin hakan shima sosai. Cikin tsari mai kyau da lafiyayyun set na abinci mommy ta hada masa komai harda qarin fruits masu sanyi da tsafta a guri mai kyau Safiya ta dauka tabi bayan fammah din suka tafi. Koda suka je bai fito ba dan haka safiya na gama jerewa a table bayan ta kwashe breakfast din da suka tadda juyawa tayi ya fice tabar fammah jiran saida ya fito suka gaisa ta gabatar masa da breakfast din kuma yaji sosai shima sbd shine ya basu daidai da cimarsu. Koda fammah ta dawo ta nunawa mommy jin dadinta sosai harma ta bawa mum dinta labari saigashi data sake kira tace a bawa mommyn su gaisa. A mutumce da kulawa sosai gaisa da dan kokarin taba fira kafin ta bawa fammah. Sai yamma sosai SANAAH ta dawo lokacin Fammah na tareda mommy sunata kokarin sabawa sbd fammah batada son takura shiyasa ta saki jiki dasu dan ta ji dadin zaman. SANAAH da kulawa tai musu sannu tana zaunawa cikinsu taci abinci ta koshi tukuna ta wuce daki dan wanka da kimtsawa. Da daddare haka da zata tafi Fammah ta bita sukaje tare sukasha firarsu suka dawo fammah ta wuce gurin dad dinta ita kuma ta wuce. Ayau dinma sam dad bai basa daman ganinsa ba wanda ya sakasa fahimtar ya taba Dad din sosai dan haka washe gari ma da kansa yaje amma babu kowace hanya ko fuskan ganinsa da Dad din ya bada sedai su hadu masallaci ya gaidasa ya amsa amma bayan hakan babu fuska ko kadan daga garesa. Cikin ruwan sanyi da nutsuwa da nasa tsarin Dad ya nuna masa irin fushim dayayi dashi dan kuwa tafiyar da yayi wadda bazata wuce sati biyu ba sai gashi ya qarar da kwana goma batareda Dad ya basa daman ganinsa ba wanda qarshen fushinsa kenan akansa dan haka ya tabbatarda ko wacece wannan matsayinta a gurin Dad din ba qarami bane.. Imran dayaga alaman tafiyarsu ayanzu babu ta kwata kwata sai yanda Allah yayi take ya samar da duka sauran abubuwan zaman ubangidan nasu a qasar. Fammah kuwa zama yafara mata dadi a cikinsu SANAAH sbd mommy ta jata a jiki sosai hakama SANAAH duk da bata zama sbd karatu suna sabawa da sakewa dan kuwa hatta Mum dinta tafara kokarin sabawa dasu da sake musu tinda suna bawa yarta kulawa da jim dadin zama Nigeria. Shi kansa Dad ganin yanda fammah ta fara sakewa da SANAAH suna shaquwa sai ya sassauto ya bawa mahaifinta damar ganinsa ayau da Daddare. Ita kuwa fammah yau tafara fita dan bin SANAAH tayi wadda yau lectures daya ne da ita dan haka daga can suna gamawa Spa sukaje sai yamma suka dawo gida. Sun dan gaji dan haka hutawa sukai sai bayan magrib suka fito palo suka zauna anata fira sunacin abincin da yanzu ake kokarin yi daidai da iya cin Fammah da Dad dinta da kullum daga nan yanxu ake kai masa abinci kuma mommy ce tinda sukaxo yanzu take musu abinci sbd shi da fammah. Sai da sukai sallar ishai SANAAH ta hada komai na Dad taje tayi wanka tayi shirin baccinta tukunta ta dora doguwar hijab har qasa mai hannu ta fito fuskanta fresh kaman babyn da baa taba shiga rana da itaba ta dauka suka fito da fammah wadda itama take sanye da hijabin amma nata ba har qasa ba. Suna isowa palon farko SANAAH ta dago a hankali cikin nutsuwa sbd shaqar iskan da qamshin dayake cikinsa bata taba jinsaba a rayuwanta. Fammah kuwa suna dosar palon kurya na Dad hancinta ya shaqi kamshin Dad dinta take ta tabbatarda mahaifinta yana ciki komuma ya shigo ya fita dan haka ta saki ajiyan zuciya da jin farin cikin haduwa dasu gaban kakanta dan basu taba haduwaba haka su duka sukai fira dan ita bata taba sanin mai yake faruwaba. Itace a gaba ta saka hannu ta bude kofar bakinta dauke da sallama tana shigowa idanuwanta akan Dad dinta wanda qamshinsa ya gama cike niimar gurin gabaki daya yana bada wata irin izza da nutsuwa ga wanda baida ita. Murmushi ne mai girma da farin ciki ya ciketa tanufesa cikeda tsananin so tana ambatar sunansa ya dago a tsanake da manyan idanuwansa da haskensu da nutsuwan dake cikinsu ke saka mutum samun mutuwan jiki daidai lokacin SANAAH ta sako kai gabaki daya a wata irin nutsuwa da fizgan hankali tareda hasken kalan hijabinta off white daya saka kallansa dana Dad sauka akanta lokaci hannunta dauke da tray din dayake black dauke da tea set haske da kyan yatsun hannuwanta suna daukan ido akan black tray din. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 47 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Cak ta dan dakata daga takowan datakeyi da dukkanin nutsuwa sbd saukan idonsa akanta na second daya dan kuwa ganinsa bai gama saukar mata ba ya dauke idanuwansa a kame yana tsayar dasu akan 'yarsa wadda take cikeda farin cikin ganinsa ta miqa masa hannunta tana gaidasa a yanda sukeyi wani lokacin. A tsanake ya miqa hannunsa suka kama alaman gaisuwa yana bude baki muryansa ta bayyana a cikin sautin dakin ya amsar gaisuwan amonsa na isa har inda SANAAH take kokarin qarasawa gaban nata Dad din muryan ta ratsi kunnuwanta ta durqusa qasa ahankali tana ajiye tray din gabanta a natse batareda jin komaiba na daga muryan data ratseta hakama bata dagoba ta kalli koina bayan Dad dayake kallanta a natse da kulawa. Bude bakinta tayi da nata sautin mai sanyi da nutsuwa ta gaida Dad ya amsa yana bayyanarda kulawansa akanta, Batareda ta juyo ba sosai ta dan waiwayo ta bude baki ta gaida Dad din Fammah din. Gyada kai yayi a taqaice yana sauraran fammah cikin tsanake dan baya cikin yanayi ba buqatan hayaniya sbd maganar dasuke yi da mahaifinsa kafin shigowansu. SANAAH ganin Dad din yanada baqo sai bata tsaya komaiba tana zuba masa ta miqe ta juya ta fice fammah ma bata wani jima ba ta fito ta biyo bayanta tabarsu. Dad duk ganin da Fleet yake buqatan masa ya gansa din amma sam yaqi masa maganar auren again saima godia kawai dayayi masa akan abinda yayi masa da nuna masa cewan uwarsa tafisa karfi da iko akansa. Wannan kalaman ya saka Fleet yin shiru yana jin nauyi da girman maganar da laifinsa dan haka hakuri ya bude baki ya bawa Dad din tareda neman afuwan zai gyara kuskurensa. Wannan halin nasa na bai taba duba girma da matsayinsa a gaban iyayensa ba ya saka Dad bai taba hada sonsa da kowaba a duniyarsa da rayuwarsa, Tin ba yanxu ba Raheem bai taba dagowa ga duk abinda zasu fada masa ba ko zartarwa akansa, Yana karban kowace hukuncinsu da maganarsu da nutsuwa komai rashin dadinta garesa hakama bai taba iya tsayawa maida kowace irin doguwan bayaniba ko magana iyakacinsa dasu godiya ga kowace jawabinsu da fushinsu koda fada ne kuma har yanxu daya zama babban mutum me girman matsayi da power bai taba sauyaba daga hakan a tsakaninsu dasu. Saukowa Dad din yayi tareda yafe masa sbd laifin duka nasu ne dan haka zaiga irin gyaran da zasu dauko su dukan uzuri daya ne yanzu yayiwa tarewan SANAAH da bazaiyi magana ba Al'amin daya roki abari sai yana nan ya dawo hakama yanzu baa gama tanadar gurin da zata tare dinba zai bari a shirya a natse. Sun jima sosai a tare har dare sosai tareda Dad din kafin ya baro bangarensa ya nufi nasa Imran na biye dashi yana sanar masa anyi canceling tafiyarsu daya kamata ayi a jibi sai zuwa wani satin tinda bai gama ganin Dad ba. Suna isa imran ya bude masa kofar palon yana jenyewa gefe saida ya shige ya janyo kofar ya rife bayan yayi masa saida safe. Kai tsaye hanyar palonsa ya ratsa yana daga wayarsa dake ringing Ms Meenah ce. Daga wayar yayi yana tafiya zuwa bedroom dinsa, Da sautin muryansa mai kasheta akansa ya furta "Yes Mrs Raheem" Yanda ya ambaci sunan nata ya saka a koyaushe take qara ji da tabbatarwa da kanta ita kadaice Mrs Raheem har duniya ta nade bazata taba iya jin wata ta amsa sunan Mrs dinsa ba zata iya rasa ranta tsabar baqin ciki. Numfashi ta sauke cikesa kewansu tana cewa "Inaga zuwa next week zan taho Nigeria nima coz ban taba dadewa haka ba batareda ku ba, Duk tafiyanka da kakeyi kana dadewa batareda mu ba Fammah na tareda ni bamu taba rabuwa ba sai wannan karan so inajin kaman bazan iya ba gwara na taho" Bai bata amsa ba sauranta kawai yakeyi yana zaunawa a kan lafiyayyar sofa dake makeken bedroom dinsa. Itace tayita masa fira yana sauraronta da bata wasu amsar a taqaice har suka gama ya miqe yana kashe wayar gabaki daya ya ajiye ya nufi babban closet dinsa dayake a jere da sitirar sakawansa da sauran duka abubuwan amfaninsa da kamar ba tafiya zaiyiba sbd yanda aka zubar da dukiya aka sake zuba masa komai haka zai gama kwanakinsa ya tafi yabarsu. Zare komai nasa yayi yana daura blue towel a qugunsa mai fadi da karfin dayake bayyane sbd haryanzu dayake da budurwar 'ya jikinsa a kame yake da wani irin karfi kaman matashinda yake cikin lokutan karfinsa da lafiyarsa. Fatarsa sai daukan ido takeyi sbd fresh da lafiya tareda hutu babu alaman kowace irin wahala ko rashin lafiyar jiki a tattare dashi sai tabo guda uku dake jikinsa na biyu a bayansa daya na harbin bullet daya na yanka mai dan tsayi sai guda daya a gefen cikinsa shima na bullet wanda suke na gwagwamaryar aikinsa da babu mai irin matsayinsa dayake kai babba baida ire iren wainnan tambunan a jikinsa wainda suke ke sake tabbatarda irin jarumtar dakake da ita a fagen yaqi. Toilet dinsa mai girman gaske ya shiga yana zare towel dinsa ya jafa a inda yakamata ya ajiye yana qarasawa tsakiyar shower ya sakarwa kansa ruwan dumi da suna sauka kan fatarsa suka gangarawa cikin sauri suna sauka sbd rashin datti da gartsin fatansa. Take tsadaddiyar qamshin body wash na LeLabo ya fara tashi yana gauraya toilet din cikin sanyi da dumi mai dumama fata da ciki. Koda ya fito daure da wani towel din jikinsa baya wani tsiyayar ruwa sbd ya goge jikinsa da gashinsa da wancan towel din shiyasa ya sauyo wani sabo ya fito har lokacin fatarsa fidda qamshin Lelabo body wash takeyi a sanyaye. Cool body spray na Dior ya saka a jikinsa ya saka underwear dinsa da suma suke kaf designers brand daban daban masu tsada a jere kaman bana mutum daya ba. Fararen silk pyjamas ya saka ya gama shirin bacci yasha ruwa kadan ya kwanta a tsanake sai kuma da safe. ****SANAAH washe garin bata zuwa school dan haka basu tashi da wuri ba sai da rana t fito suka tashi suka fito kowacensu sanye da kayan bacci SANAAH na waya da Yaya Al'amin ta iso dining din wanda tini suka fara cin abinci sbd Fammah sam batason yunwa ko kadan. Ta jima tana waya dashi sosai kafin ta gama ta fara cin abincin tana gaida mommy suna magana da fammah. Bayan gama cin abincinsu Fammah data saka aka hada mata komai wucewa tayi da budaddiyar afterdress a jikinta ta nufi bangaren Dad dinta. SANAAH kuwa wanka ta shiga tana fitowa cikin qananun kaya marasa nauyi ta shirya ta kwanta tana chatting a wayarta da duna abu a ipad dinta. Fammah na dawowa sahunta tabi bayan tayi wanka suka shiririce wuni guda a daki basu fita koina ba. Hajiyar Samad data gama fahimta da tabbatarda Fammah ta koma bamgarensu SANAAH jin tayi kaman zata hadiye zuciya ta mutu dan haka ta ringa hadawa hadda Fammah din tana tsine musu albarka da fatar Allah yasa Fammah tasan SANAAH ubanta take aure dan kuwa har ita har Samad abinda ya hanasu fadawa Fammah din su bankade asirin shine ita dai tasan ayanzu daya saketa ba aure a tsakaninsu tanayin hakan to JEERAHsV zata bari shikenan ta gama zama har abada hakama Samad da yanzu ne ya samu Dad din yake amsa gaisuwansa ma qarasa yanke kowace alaqa zaiyi dashi dan haka suke lallabawa for now kada abin yayiwa hajiyar yawa. Umma ma data san ta koma can bata damu ba dan ita kowama a gidan bai dameta ba bayan Mijinta dan ita damuwanta kaf aurenta itace Tsohuwar matarsa Uwar Fleet dan ko bayan rabuwarsu bata taba samun Hakeem jeerah yanda ta so ba dan kaman Dr fammah ta tafi da zuciyarsa ne tabar qasar abada kuma har suka kawo yanzu babu wanda a cikinsu yake cikin zuciyarsa a cikin matansa idan ba Dr fammah dinba amma hajiyar Samad bata gane hakan ba sai hauka takeyi tana kishi da baqin ciki a banza batareda sanin babu me guri a zuciyarsa cikinsu biyun ba zaman auren kawai akeyi. Fammah ma tinda ta tare gurinsu SANAAH sai bata zuwa gurin kowa a cikin gidan sedai so daya da sukaje da SANAAH suka gaidasu daga ranar basu sake zuwa ba. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 48 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Da daddare yau ita kadaice ta fito zuwa gurin Dad sbd fammah na fama da ciwon mara sosai tasha magani ta kwanta da wuri ko motsi batason yi. Itama ba wani dadewa zataiba sbd mura take dan jin nason kamata haka kawai, Yauma normal hijabi ne a jikinta har qasa brown mai kyau da hannuwa yana qamshin kabbasa da oud masu sanyi da rashin karfin saka ciwon kai ta iso a tsanake tai knocking tukuna ta bude ta shigo da sallama mai sanyi a bakinta tana sake fuskanta da murmushi mai kyau ganin tana shigowa akanta idanuwan Dad duke. Qamshin dayake gauraye da niimar gurin ya sakata dan dagowa kadan ta kalli palon yauma Dad din fammah na nan dan haka shi ta fara bude baki batareda iya kallansa ba ta gaida a natse bata jira amsarsa ba ta qarasa gaban Dad tana bude baki ta gaidasa tana cewa "Dad yau mutuniyarka ba lafiya bata iya fitowa koina tama kwanta ayi mata addua" Ta qarasa maganar da murmushi a fuskanta tana zuba masa tea dinsa a tsanake. Tana gama zuba masa zata ajiye tea jug din hannunta ta miqe Dad ya dago ya kalleta ya bude cikin girma da dattakonsa kai tsaye da umarni mai hade da isar da sako yace 'Ki zubawa Mijinki gashinan a zaune ki bas...... Kubcewa tea din hannunta yayi ba zato daga hannunta ya zube akan tray din dayake kai hannunta yayi saurin riqesa da wani slow daga qarasa zubewa cikin rudanin daya dirar mata kai tsaye tattareda da shock da faduwan gaba mai tsananin gaske. Cak ta tsaya tana kasa motsawa hannunta na fara wata irin rawa ta qame tea jug din da hannunta da dan karfi sbd hana rawar da hannuwanta suka dauka bayyana take, Idanuwanta cak suka tsaya akan hannuwanta dake qanqame da jug din kirjinta na nauyi daga harbawan dayake da karfi ba shiri. A nasa bangaren kaman baa daidai ba kalaman Dad din suka ratso jinsa yana duba kiran daya shigo wayarsa datai haske a gefensa ya miqa hannu kenan ya dauko wayar yaji saukansu tafe da mamaki me tsananin gaske daya sakasa dago idanuwansa masu haske sosai ya dora akan hannuwanta da sautin barin datai ya saka idanuwansa tsayuwa cak anan shima mamakinsa na kasa samun maauni dan kuwa tinaninsa da hankalinsa ayau dai kai tsaye ya kasa yadda da Dad yasan abinda ya hada kuwa? Shiru gurin yayi babu wanda ya motsa a tsakaninsu bare iya kallan koina sai shine ya dan motsa cikin tsananin kamewa da wani irin girma ya daga idanuwansa da suka boye mamakinsa dan a gurinsa ba bacin rai bata lokaci ne akan wannan auren da yanzu kam yana son sanin menene dalilin mahaifinsa da yayi masa shi da 'yar cikinsa dan idan har itace koyaushe take tareda fammah kaman yanda famman ke fada to tabbas yar cikinsa ce babu ta inda zata taba zama matarsa. Kallo daya yakai idanuwansa dataji saukansu akanta yayi mata ya daukesu yana maidawa akan mahaifinsa dan kuwa yarinya ce tabbas qarama a gurinsa, Bazai taba karbanta ba gaskia a matsayin mata dan bama zai iya kallanta a mace ba a gurinsa ma wannan auren kaman child abuse ne indai shine mijin. SANAAH kuwa rikicewa tayi gabaki daya sbd bata taba tinanin akwai ranar da zaa gabatar mata da mijin dayake aurenta ba a kusa sbd ta dauka aurenma anyi ne kawai dan bata kariya xuwa gama karatunta da samun wani mijin, Dukama ba wannan ba babban shock dinta Dad din fammah shine mijin? Mutumin dayake uban saarta? Tattaro nutsuwanta da wata irin kamun kanta tayi tareda boye duka shock dinta ta dauki wani cup din a tsanake ta zuba masa ta juya ahankali ta ajiye gabansa ta juyo ta kalli dad da karfin hali ta dan sake murmushin da daqyar ya fito tai masa saida safe ta dauki tray din ta juya dashi sbd ya lalace da wanda ya zube ta fice. Bayan ficewanta Dad bai kalli Fleet ba sbd yasan sarai ya ji kalamansa amma tsabar miskilanci da kamewa kowane reaction bai nuna ba na cewan yaji itace matar da igiyoyin aurensa suke akanta. Shima shiru yayi masa akan hakan baice komaiba hakama Fleet bai ko kalli cup din data ajiye ba bare alaman zai iya sha haka yayi shiru yanayinsa a kame har Dad ya dauko masa wata maganar sukayi a natse har lokacin tafiyarsa yayi ya miqe ya fice. SANAAH tinda ta baro bangaren taji kaman kafafunta zasu hardeta ta kifa sbd jin hatta tsigar jikinta tashi takeyi da kasa yadda da auren wanda ya hau kanta dan kuwa batajin ma kenan Fammah tasan itace matar mahaifinta kokuma kila ko auren basu san dashiba kenan itada Mum dinta. Wani zafi taji tana tsananin ji da nauyin kirji dan haka tana isa tin a palo ta miqawa Safiya kayan data shigo dasu ta wuce bedroom kai tsaye tana zare hijabinta. Toilet ta shiga ta jima a ciki tana kokarin yakice duk wani tinani da shock dinta kafin tayo brush da alwala taxo ta kwanta gefen fammah din tana kasa juyowa ta kalleta ma. Daqyar bacci ya dauketa amma cikin ikon Allah koda gari ya waye sai taji tana kokarin cire maganar auren da mijin daga ranta ta silale tayi makaranta sbd final exams dinsu da zasu fara yau din. Tinda ta tafi bata dawo ba sai yamma lis dan haka bata wani iya doguwan fira ba ta shige dakinta. Daga ita har fammah sai ahankali dan haka bangaren nasu yake ba wata hayaniya, Da daddare qin zuwa tayi gurin Dad sbd kawai hana kanta sake fuskantar duk wani abu daya danganci auren dayake kanta tana gama komai tayi kwanciyarta tana karatunta har dare sosai tukuna tayi bacci. Shi kansa a ranar bai samu zuwa gurin Dad din nasa ba sbd fitar da yayi a karo na kusan hudu zuwa Address daban daban da aka samo na inda familyn Baba khalil din Nasir suke amma babu wanda yake na daidai so kila harya koma ba lallai ya samu asalin inda suka koma dinba. Washe gari ma bata je gurin Dad ba sedai ta kirasa ta gaidasa ta sanar masa exams ne suka fara na gamawa. Sai data kwana biyu bata zuwa sam sedai a waya har kusan kwana biyar dole dai ranar na shiga din ta shirya ta hada masa komai ta tafi sbd bata saba hakan ba. Ko data isa a natse cikin kulawa da saa shi kadai ne kaman yanda suka saba dan haka taji sanyi ta sauke ajiyan zuciya a boye tana bayyanarda murmushinta ta zauna a qasa tana gaidasa cikeda kulawa da kewan kwana biyu. Amsawa yayi yana cewa "My future chairman ta jeerahs tana gudun babanta kwana biyu sbd karatu" Murmushi tayi mai kyau tana cewa "Dad yau ai na kasa nataho" "Yaya exams naku to? "Alhmdllh,ina buqatan qarin adduarku dai" Fira sukayi saiga Umma tashigo itama ta qaraso ta zauna kusa da Dad din tana kallan SANAAH wadda ta dago tana gaidata cikin girmamawa a sake ta amsa tana kallanta da sakewan itama harda tambayar mommynta da Fammah. Tea din ta miqa hannu zata zuba masa dan ta tafi tinda Umma tazo. Dakatar da ita yayi kai tsaye da cewa "Karki zuba yau bana buqata ki kaiwa Fleet jeerah nasan zaifi buqatansa" Shiru tayi tareda dan dagowa a slow sbd kaman bata gama gane wa yake nufi ba hakama bakinta ya kasa budewa yayi tambayar datake ganin kaman rashin Daa ce tayi ta dan haka ta maida kallanta akan Umma wadda ta washe baki tana cewa "Maigidanki fa ake magana" Ki tashi ki kai masa can bangarensa" Kasa maida kallanta tayi kan Dad sbd jin yanayin yayi mata dum kanta ya sara da karfi har saida ta dan lumshe idanuwanta ta bude ta rasa abinyi ko fada ta sauke wata sanyayyar numfashi mara sauti tareda bayyanarda karfin hali ta miqa tana daukan tray din ta fice Dad ya saka mata albarka yace ta tafi. Duk takunta daya kaman ta dauko dala ba gammo take jinsa harta fice. Bayan ta fito iska ta dan dakata ta shaqa a natse tana jin bata buqatan bawa kanta kowace irin wuya akan auren wanda bata sansa ba baisanta hakama kaman yanda komai na auren baya gabanta tasan hakanne a gurinsa tinda yanada iyalinsa dayake so hakama itama bata buqatan rayuwa a gurinda baa buqatanta sam koma zaa mata kallan baquwa a cikinsu ko bare. Numfashi ta kuma fitarwa hankalinta a kwance batareda jin komaiba ta nufi bangaren da bata taba zuwaba dan kuwa komai yanda suke da fammah bata taba rakata gaida Dad dintaba hakama sbd wani irin matsayi da girman da Dad dinta yake dashi a gurinta da rayuwanta ya saka ko baya ganinta bazata iya saba umarninsa ba ya saka kai tsaye ta tafin. Ko data isa bangaren tsit hanyar babu kowa sai securities dinsa biyu dake gadin hanyar gurin suna ganinta suka kira Imran a waya dan sanar dashi daidai lokacin shima Dad ya kirasa da kansa ya sanar masa wacece SANAAH din dan haka kai tsaye yace su barta ta wuce. Ko data iso basu tsaida ta ba hanya suka bata cikeda girmamawa ta wuce ta isa kofar kafin ta miqa hannunta zatai knocking imran daya iso ya rigata isar da hannunsa ya bude mata da kulawa da girmamawa mai girma yana kasa mata cikakken kallo na rashin Daa yana danne dukkanin mamakinsa na ganin yarinyar datake daidai fammah a matsayin matar da aka daurawa aure da Fleet da kansa. "Thank you" ta bude bakinta a tsanake ta furta masa tana daga kafarta cikin nutsuwa ta saka a cikin palon wanda niimtaccen kamshinsa ya daki fuskanta ta dan dago fuskanta ta kalli cikin palon wanda yake tsit tsarinsa da kalar datake palon yake na turawan da basa son hayaniya. Imran daga waje rife kofar yayi yana barin gurin ita kuwa saida ta dan yi seconds a gurin tsaye kafin ta hangi hanyar Dining dan haka ta daga kafafunta ta nufi gurin tana isa ta ajiye tray din hannunta bata tsaya komaiba kawai ta juyo tareda saka kai kofar fitowa daga dining room din wanda yayi daidai da isowansa zai sako kai shima take suka kusan wata irin haduwan data sakata yin baya da wani irin karfi tana dago fararen idanuwanta a lokaci daya ta saukesu akan wanda yake gabanta fuskanta a kame ajinta da kamewanta na bayyana gabaki daya. Akan kyakkyawar fuskarsa datake fidda wani irin hasken asalin kyau da kwarjini da wata irin kamewa da izza tareda girman da dole ka sadda kanka idan ka kallesa idanuwansa da suke da wani irin haske da saka faduwan gaba shima sun sauka akan fuskanta kai tsaye yana kallanta a karan farko na rayuwarsa kaman yanda itama karan farko kenan da idanuwanta masu kyau da girma suka sauka akansa. ##MAMUH #HIS FIONA #BEST LOVE #AGE GAP LOVE #CRAZY COUPLE CHEMISTRY #FLEET RAHEEM JEERAH #SANAAH KHALIL #MEENAH WAHAB #SAMAD JEERAH #DR MUM 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 49 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Kamshinsa ne ya rikida niimar gurin tareda shiga hancinta direct sbd yanda suke kusa wanda ya sakata dauke fararen idanuwanta daga kansa ahankali tana dan sake ja da baya cikin nutsuwa da sake dagowa a natse ta bude baki ta gaidasa sbd basa girman mahaifin Fammah cikin sauti mara hayaniya ko fitowa sosai. Shima dauke nasa kallan yayi daga fuskanta datake kokarin bayyanar masa da kamannin da har abada bazai manta ba amma bazai iya mata kallan tsaf ba sbd kasancewanta yarinya sosai a gurinsa dan haka ya amsa gaisuwanta a taqaice tareda qarasa shigowa dining room din yana kallan table batareda ya sake kallan inda take ba itama data so fadan Dad ne ya aikota sbd clearing tinanin ganinta a nan amma ganin hakan sai kawai taji ma babu buqatan bayanin dan haka ta fice kawai bama tareda yaji ficewan nata ba sbd rashin hayaniyarta ko a gurin tafiya. Tana fitowa daga bangaren taji ta sake cire lamarin auren kwata kwata daga zuciya da kanta dan haka ba damuwan komai ta isa bangarensu ta fada bedroom fammah dake waya da Mum dinta ta dago tana kallanta da kulawa tace tazo ta gaida da mum din. Bataji komaiba cikin girmamawa ta dan bude bakinta ta gaidata a matsayin Mahaifiyar Fammah kuma itama kaman uwa a gareta. Suna gama wayar karatunta suka fara yi da fammah suna shiga wata firar akan karatun bar lokaci yaja suka kwanta. Washe gari Fammah dataje bangaren Dad dinta taga tray na teaset din da SANAAH take kaiwa Dad a kan dining din Mahaifinta tayi mamaki amma kuma sai tayi tinanin daga gurin Dad dinsa ya taho dasu sai ta tattara ta koma dasu bayan ta jere masa breakfast dinsa. Bata jira ya fitoba sbd time na fitowansa baiyiba dan haka ta juya ta fice sbd tareda SANAAH zasu fita yau. Tana komawa shiryawa tayi sukai breakfast a dining su biyu kawai sbd mommy ba yanzu zata fitoba itama. Ficewa sukai da motan SANAAH zuwa school. Exams din safe tayi tana fitowa suka sake shiga wata a jere daga nan ta gama ta ranar dan haka kai tsaye shopping din dazasu ke buqata suka wuce. Siyayya sukai sosai ta abubuwansu na mata da kayan hausa da Fammah din take shaawa su atampa kawai batason lace tace zai dameta so laces din da suka siyo baifi guda uku ba suma masu tsadan gaske ba nauyi ba ado da yawa suka bayar fashion house a dinka suka zube makudan kudi suka dawo da sauran siyayyansu ta tarin undies dasu kayan shafarsu. Fammah da daddare dataje gurin Dad dinta ta sanar masa siyayyan dinkin da zaayi mata tayi baice komaiba ya qara mata kudi sosai duk da yasan ba lallaiba ne tayi amfani da kayan tinda komawa zasuyi. Kwana biyu tin daga ranar da SANAAH taje bangaren a bisa umarnin Dad bata sake zuwa gurinsa ba da daddare ta sauya da yamma take xuwa ta gaidasa ta dawowanta dan sam kwata kwata bata buqatan haduwa da mahaifin Fammah dan yanxu wata shaquwa da kusanci ne yake shiga tsakaninsu da bazata iya ma tina auren Dad din fammah ne akantaba. Fammah ta saki jikinta sosai ta sabu dasu da samun nutsuwa da jin dadi sosai da farin cikin zama acikinsu sbd ta taso daga Dad dinda sai Mum dinta take rayuwa dasu a gida sai masu aikinsu da tsakaninta dasu umarni ne amma anan gashinan tana sakewa hadda safiya datake mai aiki fira da wasa da dariya sukeyi sosai da ita sbd abinda taga su SANAAH nayi da ita kenan, Samun shaquwansu da kusancinsu dayake qara gaba sosai shine sbd dukansu su biyun babu me kowace kawa ko aminiya a rayuwarta, SANAAH bata taba yin aminiya ko kawaba duka karatun datai iyakacinta da course mates nata mutunci shikenan hakama Fammah rayuwanta batada qawa ta musamman sai abokan karatunta itama, Hakan ya saka suke samun shaquwa da kusanci sosai da kuma jin dadin alaqar tasu yanda ya kamata. Mommy ma yanzu kauna da shaquwa ce sosai tsakaninta da fammah wadda ta zama 'yarta itama dan hakama take nuna mata kulawa kusan fiyeda SANAAH yanux tana cewa itace yar gatanta yanzu. Duk wani motsinsu Dad na karance dasu dan haka ya kawo ido ya saka musu har akai kwanaki, Ya gama lura da karantar sam kai tsaye Fleet bai amsa aurenba ba kuma zai amsa ba hakama a shirye yake da yankesa tareda daukan duk hukuncin da zai masa akan hakan amma bazai taba iya ko kallan kawar 'yarsa a matsayin matar da zai iya bawa matsayin macensa ba dan kai tsaye ma kallan babies yake musu. A bangarensa ya shirya da gaske warware auren kafin tafiyarsa sbd ya bata daman ma samun kula wasu mazan ta samu mijin dazai dace da daidai shekarunta dan haka bai sake ma zaman kowace magana da Dad ba gaisuwa kawai yake zuwa yayi masa ya tafi. Ana saura kwanaki uku ya koma Fammah ta sanarwa kakanta ita bazata komaba zata zauna anan kuma sbd SANAAH tanajin dadin rayuwa a cikinsu zata koma amma ba yanxu ba tana san ta dan yi rayuwa anan tukuna gashi daman ta gama karatunta kawai dai abubuwan da suka rage mata ne kadan na zama cikakkiyar likita bata yiba zata qarasa idan ta koma kokuma tayi anan. Hakan yayiwa Dad dadi sosai sbd ta fada masa ne dan Dad dinta bazai iya barinta anan ba ita kadai ba Mum dinta babu shi sbd duk da ta zama budurwa still suna cikin iyayen da suke overprotective. Dad da daman hakanne abinda yakeda niya sbd riqe fammah anan ne zai saka Dad din nata yawan zuwa yanzu akai akai dan haka kai tsaye ya sanar dashi Fammah zata zauna anan sai ta qara sanin family kafin ta koma kuma itama tana son hakan batason komawa yanzu. Da farko shiru yayi sbd yanda zancen yazo masa da mamakin yanda fammah zata iya zama a Nigeria ba daya daga cikin iyayenta, Tinda yafara lura da rayuwan nan din tana shigarta kuma tana jin dadinta yasa yafara tinanin kada tayi raayin xama anan din gashi daga karshe dai tayi. Baice komaiba akai bayan nuna ba damuwa zata iya zauna din. Farin ciki da murna tayi sosai dan haka taje har gurinsa tayi masa godia tana cewa zata kula da kanta sosai hakama mommy na kulawa da ita sosai fiyeda SANAAH. Kallanta kawai yakeyi da idanuwansa masu haske da saka nutsuwa yana sauraronta kawai. Ana washe gari zai koma ya samu Dad cikin nutsuwa sanye da Ash jallabiya fuskansa da fatarsa sun fidda qamshi da fresh dinsu yana sako kai palon ko shi mahaifinsa yana ganin tsantsar kwarjininsa dan haka yake basa girmamawa so da dama dan haka yanxu ma da nutsuwa yake kallansa harya iso tsakiyar palon ya gaidasa a natse kafin ya zauna a sofa yana ajiye wayarsa a gefensa. Shiru suka dan yi kafin Fleet ya dago idanuwansa ya kalli Dad wanda saida Dad din ya dauke nasa idon daga kallansa sbd fahimtar maganar Aurensa ce zaiyi ya bude baki ya rigasa furta cewa "Kafin ka tafi kana buqatan zuwa ga gaisa da mahaifiyar matarka hakama wadda zata riqe maka 'yarka" A natse Fleet din shima ya bude baki yace "Ina bada hakuri matiqa tareda fatan zaka mun afuwan hukuncin dazan yanke gameda auren nan bazan iya karbansa ba Dad Allah ya huci zuciyarka" Shiru Dad din yayi batareda yace komaiba tsawon mintina hakama shima baida niyar qara komai ko sauya kalamansa ya shirya karban fushi da kowace hukuncin Dad din amma aure kam saidai kowa yayi hakuri bazai iya wannan child abuse dinba. Wani murmushi mai sanyi da dattako Dad ya sauke tareda dagowa ya kalli Fleet da jinjinawa tareda girmamawa batareda yaji komai na bacin rai ba ko fushi yace "Ba damuwa Fleet ni mahaifinta dana baka aurenta na kuma aura maka ita na gode da bayyanarda hakikanin gaskiyarka hakama zan ajiye wannan kalaman naka na adana maka su zuwa wani lokacin amma dai a yanxu inason ka bawa auren daman wani dan lokaci kankani na xuwa kammaluwan karatunta da fara aikinta to tabbas zan dauko maka su daga adanawan danai maka na baka abinka saika bani hukuncin daka dauka din ni kuma zan karbi 'yata da hannu bibbiyu, Kuma ina sake maimaitawa dai kafin ka tafi kaje ka gaisa da mahaifiyarta da zata riqe maka 'yarka." Numfashi a tsanake ya sake tareda bawa Dad din daman dayace wadda daga ita baya buqatan abinda zai sake saka auren kowace macen a rayuwarsa Meenah wahab ta ishesa har karshen rayuwansa. Fammah Dad ya daga waya ya kira yace taxo ta raka Dad dinta gurin mommynsu su gaisa. Fammah na jin hakan ta shiga farin ciki mai tsanani sbd daman tana son hakan tinda Mum dinta dai ita tana gaisawa da Mommyn sosai a waya. Koda fammah ta fito ta isa bangaren Dad jeerah din dukkaninsu sunga farin ciki tattare da ita dan haka Dad dinta yaji ya samu nutsuwan gaisawa da wadda ta bata kulawa da nutsuwa haka. Qarasa tattaunawa sukai da sallama tareda bada tabbacin kulawa da duk wani haqqin dayake kansa sukai sallama da bankwana ya fice. Fammah hannunta riqe yake a cikin nasa data saka tana bayyana masa irin kirkin Mommy suka tinkari bangaren imran na biye dasu har kofar shiga palon. ##MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 50 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Itace ta fara shiga Mommy na palon ta sanar mata ga Dad dinta data fada mata zaizo su gaisa ya iso. Daman kafin ta fita ta sanar mata dan haka take zaune a palon da Hijabinta mai tsayi mai kyau daya fidda kamala da nutsuwanta. Da murmushi da sakewa a fuskanta ta dan dago tana kallan kofar daya sako kai a natse ya shigo qamshinsa na yaduwa yana sauya niimar palon gabaki daya cikin wata sanyi. Xaunawa yayi da kamewa da mutuntawa tareda dan dagowa yana amsa gaisuwan datake masa cikin farin cikin sake ganinsa bayan shekaru jikinta na dan sanyi da tinawa da mutuminta amininta Nasir wanda yake abokin shawaranta a komai tinda aka aurota tin tana amarya harya bar duniya shine amininta itama itada Raheem ne aminansa. Gaisawa sukai batareda ya iya bata cikakken kallansa ba dan kallo ba dabiarsa bane ga mata. Cikin nutsuwa ta bude baki tace "Ya su Dr da Maamah suna lafiya kuwa? Munyita neman hanyar magana dasu muji yaya jikin Maamah tin a baya amma bamu samu ba...... Kalamanta suka sanyasa dagowa da mamaki mai dan tsanani ya kalleta da idanuwansa kai tsaye masu girma da kwarjinin daya sakata sauke kanta cikin jin nauyin alaqar da yanxu itace a tsakaninsu na yana auren SANAAH. Kai tsaye bai ganeta ba sbd daman ba wani sanin kamanninta yayi ba irin sosai tinda baya qasa kuma bayada sakewa da mutane. Itama ganin bai ganeta ba tinda ba wani sani a tsakaninsu sosai ya sakata dake murmushi mai sanyi ta bude baki zata fada masa wacece take ya ganeta kafinma tayi maganar da wani irin mamakin daya basa shock mai karfin gaske ya furta sunanta yanda Nasir yake kiranta "Mommy Zainab?? Is that you? Mommyn Nasir?? Murmushi ta sake sakewa alaman ita dince Shi kuwa wani irin bugawa da sarawa kansa yayi yana sake kallanta da dukkanin idanuwansa cikesa da tashin hankali mai tsananin da tin bayan rasuwar Nasir bai shiga irinsa ba ya dan kuwa indai itace mahaifiyar matar da Dad yake magana to batada kowace 'ya a duniya bayan SANAAH din Nasir........ Cak tinaninsa ya sake tsayawa sbd tinawa da sunan matarsa da Dad ya ambata da SANAAH itama. Fammah ce data je ta janyo SANAAH batareda ta fada mata waye yaxo ba suna shigowa palon tace Dad nata ne yaxo taje ta gaidasa. Sai a lokacin SANAAH taso tsayawa cak daga gurin amma bataji komaiba kawai dai batada hijab ko rufa me kyau a jikinta riga da wandon bacci ne masu kauri a jikinta da qaramar hulan da bata rufe gashinta duka ba taso juyawa sbd yanayinta amma fammah ta janyota tana cewa "He is your Dad too kada ki damu" Magana zatai a lokacin ne mommy ta dago ta gansu tace "SANAAH zo ki gaidasa mana" Ambatar sunanta datai ya sakasa kallan direction din a tsanake da wata irin kamewa da nauyin kirji mai tsanani da jin komai ya dawo na yanda duk duniya itace wadda Nasir bai taba hada tsaftatacciyar soyayyarta da komaiba, Itace Nasir yakewa son da hankali bai taba dauka ba, Itace matar Nasir daya bar duniya burinsa bai cika akan mallakarta ba, Itace zuciyar datake bugawa a kirjin Nasir gabaki daya... Tsayar da kyawawan idanuwansa masu tayar da kowace tsiga ta jikin mutum yayi akanta take kamannin Nasir suka ringa bayyanar masa akan fuskanta da daman can kusan kamarsu dayace sbd jini daya dayake yawo a jikinsu na kasancewan iyayensu uwa daya uba daya. "Baby SANAAH" itace kalman da Nasir yake fada akoda yaushe. Kasa qarasowa har tsakiyar palon tayi dan kafafunta da suka riqe a gurin sbd idanuwansa dake tsaye cak akanta suna tada tsigar jikinta daya bayan daya ahankali sbd kallo ne da babu wanda ya taba sauke mata irinsa batareda kowace kalma ko motsi ba. Fammah daman ta juya zuwa kitchen dan hadowa Dad din tea din dazata bisa dashi suyi bankwana daga can. Ahankali ta dan dago babu kowane sauyin yanayi a fuskanta na jin komai bayan jikinta dayake gazuwa da karfin kallansa bata kallesaba da muryanta mai aji ta gaidasa a taqaice. Dauke idanuwansa da sauya zuwa yanayin da babu wanda zai gane idan ba wanda yayi masa sanin gaske ba ya amsa a taqaice shima yana maida hankalinsa kan mommy SANAAH kuwa juyawa tayi tabar palon tayi kitchen gurin fammah dan saka mata hannu a aikin da ba wani iyawa tayiba. A cikin tsanaki ya sanar da Mommyn yayita sakawa nemansu amma sam ankasa samar masa da address dinsu, Numfashi mai nutsuwa da murmushi akan fuskanta daya kasa yankewa ta fara sanar masa ai gobara sukai har so biyu suna sauya gurare daga karshe ma sbd rashin muhalli akan gobarar ya saka Dad jeerah dawo dasu nan ya tura Al'amin karatu ma harya gama aiki yake kokarin farawa acan. Bata sanar dashi mummunan kaddarar data dawo dasu nanba da sanin da sukaiwa Samad yayi musu ba sbd ba buqatan tinawa ma bare wanda yake auren SANAAH din yaji. Kai tsaye abinda yayi niyar yi ne idan ya samesu yaji daga bakin nata dan haka yaji dadin hukuncin mahaifinsa na dawo dasu nan. Ya sanar mata Maamah suna lafiya kuma insha Allah zai sanar musu da yasamu ganinsu sbd suma acan sunata neman hanyar da zasu samesu. Sam baiyi tinanin bata numbern su Maamah dinba kaman yanda bai buqaci tata ba sbd akwai matsala ma kwance kenan a qasa mai girma da nauyi a yanzu dayasan matar rabin jikinsa Nasir ce yake aure,. Tayaya zai iya yankewa ya datse igiyoyin aurensa daga macen datafi kowace mace daraja da girma a zuciyar Nasir bayan iyayensa? Tayaya zai iya maida Baby SANAAH din Nasir bazawara?? Dad yana sane ya aikosa haduwa da mahaifiyarta dan ya san wacece yake aure, Dan yasan matar Nasir ce ta yanda zai fara kokuwa da kalamansa daya furta tareda hukuncinsa daya gama yankewa. Kasa iya qara wasu sekanni yayi yai sallama da mommyn yafice bayan ya ajiye mata kyautar kudin dollars sbd baida naira sam. Bayan fitarsa fammah binsa tayi da tea din SANAAH kuwa bedroom ta nufa ta fada gado tana janyo wayarta. Fammah bata dawoba sai dare sosai tini SANAAH tayi bacci lokacin. Washe gari da Asuba motocin Fleet suka bar gidan zuwa Airport da securities dinsa da Samad wanda ba zama zaiyiba shima babu bata lokaci aka gama komai jirginsa ya tashi yabar Nigeria zuwa Ethiopia wanda daga can zaibi jirgin Morocco zuwa ga mahaifiyarsa dake jiransa cikin zazzafan yanayin da zuciyarta tarasa nutsuwa tin daga ranar da Alh Hakeem jeerah ya sanar da Maamah a waya cewan 'danta yanada wata matar da Hakkinta yake kansa a Nigeria tayi masa fada. Kafin Maamah da ita kadai yake communicatin a Morocco sbd itace uwar Nasir da Raheem a gurinsa sai data shiga mummunan shock da tashin hankali mai tsanani ta sanar da Dr Mum wadda a ranar sai da akai mata awon bp da dubawan likita sbd matiqar tana raye babu rayuwar qarin aure da kishi a gida da rayuwar Raheem. Take ta fahimci dan ta sanine Hakeem din ya sanar da maamah maganar aure. Da yayi shekaru sai yanzu suke ji dan haka ta dauki mugun zafi sosai taiwa Raheem din kiran kai tsaye da umarnin ganinsa dan batason ma matarsa ko kowa su san da maganar auren wanda zaa gamasa batareda ma anfarasa ba dan wlh akan raba auren shirye take tsaf da isa qasar Nigeria bayan shekaru. Kwana daya sukai a Ethiopia jirginsa ya daga zuwa Morocco wanda ya sauka a tsakiyar dare amma motocin da zasu daukesa shi da securities dinsa sun airport din tini. #MAMUH 09033181070 GANIN IDO 2026 Mamuhgee 51 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Daga airport kai tsaye asalin gidan kakanninsa ya nufa wanda yake na mahaifiyarsa yanzu kuma a ciki yakeda wata kebantacciyar babban bangaren dayake nasa ne komai tsarinsa na turawa da daidai buqatansa ne. Koda suka iso ansan da yana hanyar zuwa dan haka wangale musu gate akai motoci biyu da suka daukosu suka shige babban gate din gidan suna parkawa a natse Imran ya fito ya bude masa kofa da kulawa da qatuwar ipad dinsa a hannunsa da bai taba rabuwa da itaba matiqar yana tareda fleet sbd baya bata kowace lokaci akan duk abinda zai taso. Fitowa yayi sanye da Designers riga da wando masu kauri oversized na Prada da black fcap data rufe fuskansa gashinsa ya fita ta baya tamkar sabon matashin dayake early 30s dinsa dan kuwa ko jikin da fuskan babu inda alaman dayake nuna yana budurwar yar datake likita. Securities da masu aikin gidan kaf haka suka jeru a harabar suna masa barka da isowa cikin girmamawa da rashin rawar jikin dazata bada hayaniya. Kai tsaye bangarensa Imran ya bada umarnin aka kai kayansa suka wuce nasu masaukin banda Imran din da saida ya gama tsara komai na bangaren da yanda zai buqaci komai nasa tukuna ya fice yabarsa ya huta. Sai daya huta yanda ya kamata bayan yayi wanka sai yamma ya fito lokacin sallar magrib sbd kusan su Dr Mum basa gidan koda ya iso dan haka koda suka dawo kuma yana hutawa baa sanar dashi ba sai yammar daya fito da kansa. Kai tsaye bangaren kakansa da shima sai yammar aka dawo dashi daga babban masalaccin dayake zuwa ya wuni a gurin sauraron lectures ta addini sbd ya rage zaman kadaici wasu lokutan ba kullum ba sbd Nasir kusan shine abokin rayuwarsa a komai tinda Nasir ya tafi shikenan ya rasa kusan fiyeda rabin walwalansa na samun abokin fira da mai kulawa dashi yanda ya kama sbd yarsa mace ce sai daga baya aka dauko masa 'dan kanwarsa shima yanada kokarin kulawa dashi da nuna masa tattali da kauna amma ya kasa dena kewa rashin Nasir yau din. Yana shiga palon Abbun yana zaune da glass dinsa mai qara gani farin tsoho mai farar zuciya da tawakkali da kaunar ahalinsa, Yana ganin Raheem ya sake murmushi yana sake dubawa dakyau yaga Raheem dinne dai da gaske dan haka ya sake fitarda walwalansa yana bude baki yace "Fleet of the US navy marhba bik,Nawwart lina dar" Qarasowa yayi da wata lafiyayyar murmushi mai tsananin kyau da bayyanarda dukkanin sukuni da sakewa da kaunar datake tsakaninsa da Abbu shi kadai a rayuwarsa bayan Nasir ya qaraso ya zauna gabansa yana bude baki da sautinsa mai nuna zamansa namijin gaske da yaren larabcin Morocco yace "Shoukran,Barak Allah oufik ya jed" Hannu Abbun ya miqa masa cikeda kulawa da basa girmamawan dayake basa abarsa Kama hannun Abbun Fleet yayi tareda gaisawa dashi a cikin turanci kuma tukuna yakai hannun bakinsa yayi kissing cikeda kauna da girmamawa da al'adarsu take tukuna ya dago yana kallansa yace "Kana nan kana zuwa Islamic lectures dinka kenan" Murmushi yakeyi yana gyara zaman glasses dinsa ya gyada kai yana cewa "Yaya gida?ya aikinka and your family? "Duka suna lfy,but fammah na Nigeria daga can nake tace zata zauna na dan kwanaki kafin ta koma America" "Masha Allah hakan is very very right, Ya kamata tasan familyn Dad dinta sbd by now ma yakamata ku gyara muaamalanku da mutanen Nigeria ku kama zumunci sbd komai na duniyar ba komai bane ko baa kusa idan ana zumunci kona waya me zuciya zata saku sukuni" Cikin nutsuwa Fleet ya dan jinjina kai yana cewa "Yeah insha Allah zamuci gaba da kokarin gyarawan" "Maamanka ta sanar dani kwanakin baya cewan an baka wata matar acan Nigeria harma an daura aure ko? Allah ya sanya alkhairi ya bada albarka mara yankewa a rayuwanku ya hada kanku ku dika ya qarawa familynka yawa da farin ciki" Dago fararen idanuwansa yayi ya kalli Abbun adduoinsa na sauka a kunnuwansa yana jinsu kaman wani lamari mai nauyi sbd shine na farko dayayi maganar auren da zuciyar datake a tsarkake daga kowace irin tinani da manufa, Ko mahaifinsa bai masa irin wannan adduoin ba akan auren sedai juyasa dayake da manufofi da dama. A tsanake ya furtawa Abbu "Amin" a taqaice sbd baisan me zai fada ba hakama bayajin akwai wanda zai iya tsayawa yiwa bayanin komai akan auren yanzu sbd baida kowace maganan komai akan matsayi da auren dayake dashi yanzu, Bazai kuma bawa kowa daman shiga maganarba harsai lokacinda zuciyarsa ta tsayar da bayani daya akan auren da matsayinsa a gurinsa shi dayake riqe da auren. Bai fadawa Abbu wacece Aka daura auren da itaba sbd duka bai shirya kowace hayaniyar raayin kowa akai ba zai bawa komai lokaci tukuna dan haka suka fara firarsu har saida sukai sallah suka gama tukuna ya isa cikin gida gurin iyayensa mata wainda sunji isowansa tasa. A babban palon ciki ya tadda Maamah tana zaune tana duba wayarta da alama waya ta gama yana ganinta yaji nutsuwansa ta sake qaruwa sbd bai taba hada kaunarta da girmanta da wasu abubuwanba da dama, Ba itace ta haifesaba amma itace uwar data shayar dashi ta basa kaunarta da rayuwarta dan haka kowa ya sheda ya sani kaunarta da matsayinta a gurinsa daban ne. Takowa yayi ya qaraso cikin gabaki daya wanda qamshinsa daya fara kauwa qamshin palon yana maye gurbi ya sakata dagowa tana kallansa a tsanake da wata irin kauna mai tsananin karfi da kulawa tareda kewa fuskanta na cikewa da farin ciki da murmushi da walwala ta bude baki tana ambatar sunansa da cewa "ABDULRAHEEM" Shi kansa murmushinsa mai kyau ne ya gauraye kyakkyawar fuskansa datake dauke da haiba ya qaraso har gabanta ya zauna a natse tareda bude baki yace "Ya Maamah" "Ya hanya? Kun iso lafiya ko? Yasu Hajiya meenah? Yaya fammah? Kana lafiya?? Duka tambayoyinta cikeda kulawa da sakewa da farin ciki ta jero masa su tana ajiye wayarta gefe. Da kwanciyan hankali da farin cikin kasancewa da ita ya fara bata amsar kowace tambayarta a natse da turanci kafin ya dora da cewa "Fammah kuma tana Nigeria ba yanxu xata koma ba sai daga baya insha Allah" Kallansa Maamah tayi da mamaki tace "Nigeria kuma? Zata iya zama ne acan din batareda ta saba da kowaba? Dr Mum ce ta fito daga bedroom dinta sanye da wata maroon luxury Abayar da kana kallo kasan sai masu arziki ne ke iya sakata a qasar ma dan kuwa babu kowace hayaniya a jikinta zallan black sequence ne a jikinta da suka qarawa rigar nutsuwa ta zaunu a jikinta da fatarta datake fara qal har tana daukan ido ta manyanta amma kuma tanada sauran kyanta sosai da sosai sbd bazaka ma ce itace ta haifi Fleet ba duk da shima kusan kyan jikinta ne ya dauko sam babu kowace manyanci tattare da jikinsa da fatarsa. Fuskanta a daure take babu kowace sakewa ko wasa a cikinta wanda wannan halin nata shine halinta da bai taba sauyawa tin kuruciyarta wato rashin yadda da kowace raini ko laifi,bata iya boye bacin ranta ko kadan idan aka tabata ko yi mata laifin daya tabata sosai dan hakane tin ranar da sakon aurensa ya isa kunnuwanta take cikin bacin rai da fushi sosai kawai ta danne ne sbd babu wanda zata saukewa a kusa amma ranta yayi mummunan baci da daukan zafin da ace har Raheem zai qara aure kokuma mahaifinsa zai qara masa wata matar tsawon shekaru amma bai sanar mata ba kila ma harya karba auren yana rayuwa da wata macen batareda sanin su ahalinsa ba, Kenan itama matarsa datake amana a gurinta tin kafin rasuwar mahaifiyarta ta damqa mata ita amana kuma ta amsa amma gashinan zaa maimaita mata abinda ita akai mata a lokacin nata auren wato auren cin amana dan haka bazata taba yadda ba ko hakan na nufin ta fuskanci Hakeem ne tinda tayi imanin da gangan yayi amma kafin Hakeem Fleet ne zai fara fuskantar bacin ranta. Tana shigowa palon ya dago kansa a natse ya kalleta ya dauke kansa a tsanake yana kamewa sbd da dukkanin girmansa sbd daman a cikin iyayensa babu wanda yakeda kyakkyawar sakewa dashi ko walwala sosai koyaushe girmamawan ce kawai sai umarni. Maamah kallan Dr Mum din tayi tana fatan kada ta bawa Fleet kowace irin damuwa tinda dai anriga anyi ko yayane hakuri zaayi indai ba shine da kansa yayi raayin rabuwa da aurenba ya sawwake, Ita Hajiya Meenah ma take tausayi sbd itace ta gama yadda da har abada babu kowace macen da zata shigo gidanta kuma suma duk sun saka ran hakan amma sai ga wannan tashin hankalin kwatsam ya sauko wanda ya dawo musu da ciwon abinda akaiwa Fammah din a baya. Zaunawa tayi tana kallansa ta bude baki da mamakinta dayake hade da dacin zuciya tace "Fammah naji kaman ana cewa tana ina??? Maamah ce ta bata amsa da cewa "Tana Nigeria,nima mamaki nakeyi ta yanda zata iya zama a cikinsu" Cikin tsanaki da kwanciyan hankali da kamewa yace "Barka da fitowa Dr Mum, Mun sameku lafiya? Allah ya qara lafiya da nisan kwana" Bata iya amsa gaisuwansaba duka idanuwanta na kansa tace "Me famman ta tsaya yi a Nigeria? Akwai dalilin daya sakata tafiya ne? Kasancewansa ya saba kuma tasa rayuwar daban take yanada nasa akidar da tsarin maana nasa principles din da baitaba sauyasu akan kowaba harda iyayensa dan haka dan kai tsaye ne babu boyo a lamarinsa kai tsaye yake sbd iko da powern data shigesa hakama baya bayani wa kowa idan ba shine yayi raayi ko ga daman hakan ba shiyasa kaf duniya duk wanda ya tambeyasa har iyayensa suka bai bada amsa ba ya yanke zancen to hakura kakeyi ka tsaya iya nan. Dan hakanne yake kowace maganarsa da rayuwarsa a tsanake da kwanciyan hankalin da babu hayaniya a ciki sbd rayuwar hayaniyarsa da karajinsa suna a fagen aikinsa ne. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 52 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* A natse da bata girmanta ya bude baki yace "Daga Nigeria din nake shine ta buqaci abarta can tukuna tana son sake sabawa da mutanen can" Shiru daga Maamah har Dr Mum sukai sbd mamakin daya sake shigarsu mai girma Dr Mum tace "Kana Nigeria kenan duk satikan nan?" "Naam" ya bata amsa a taqaice wadda ta sake sakata shiga mutuwan jiki da tsoro mai tsanani sbd barin fammah ma acan yana nufin komawansa Nigeria guarantee ce. Rasa cewa komai tayi sbd abinda take hangowa daga kamalansa ma na baya buqatan kowace hayaniya akan komai daya shafi Nigeria. Wani nauyi ne ya sake danne kirjinta tanajin kila harta mutu Hakeem bazai taba barin ta warke daga abinda yayi mata ba tin tana matashiyarta haryanzu. Numfashi mai zafi ta fidda wanda yake tattare da damuwa da nauyin zuciya tace "Nasan kasan zuwa yanzu duk munsan da maganar auren da kake dashi na biyu, Tambayata ta farko anan itace matarka tasan da hakan? Idan bata saniba inason kafin ta sani kasan matakin da zaka dauka akan auren kafin kowace damuwa ko fitinar ta taso" Maamah kallan Dr Mum din tayi tana buqatan sassauci a zancen nata kafin ta maida kallanta kan Fleet wanda babu kowace yanayi a tattare dashi dazai bayyanarda halinda ya shiga najin maganarta mai kama da umarnin sawwake auren. Dago idanuwansa masu haske yayi bayan dan seconds daya bata na sauke kalamanta ya bude baki yace "Dr Meenah batasan da maganar auren ba sbd banbawa auren kowace irin mahimmanci ba da time shiyasa ba buqatan ta sani sbd kwanciyan hankalinmu duka amma a yanzu zata iya sani sbd Auren bame warware bane a yanxu" Da wata irin shock mai karfin gaske daya dakesu su biyun suka kallesa Maamah na cewa "Daman Saki a auren da bai wani jimaba babu amfani gwara a nutsu a duba" Dr Mum kuwa jin tayi bakinta ya kasa furta komai sbd kai tsaye yanke kowace magana ce Raheem yayi akan auren. Ya karbi auren kenan ko me?? Hakeem ya samu abinda yakeso kenan na nuna mata isa da iko ko me? Ana nufin Meenah wahab kishiyar da basa rayuwa da ita zatai kokuwa itama akan hakan aurenta zai iya zamowa tarihi kamar ita? Raheem irin abinda Mahaifinsa yayi mata zaiwa tasa matar ta rabu dashi kenan? Ita tayi karfi da taurin zuciyar zabar rabuwa da hakeem,Meenah wahab bazata iya hakanba dan kuwa zata iya kashe kanta ko Raheem dinma akan ta rasashi ta barwa wata dan haka sam bazata yadda mummunan tarihi ya maimaita kansa ba. Bata sake cewa komaiba ta shiga tinani mai zurfi dayake cikeda da rashin nutsuwan zuciya da tashin hankali gashi a yanda Raheem din ya yanke maganar idan tace ta bayyanarda nata tashin hankalin mai zafi hayaniyar dazata saka Meenah ta sani ce kawai zata tashi wadda batama son hakan sbd bata kaunar ko kusa meenah ma tasan da maganar yanxu dan itama sbd tana yiwa Raheem tsananin son datasan duk duniya babu macen da zata sosa kaman hakan sedai sbd dukiyarsa da matsayinsa dana familynsa hakama a yanzu daya kai wannan matsayi da girman me zaiyi da wani aure. Maamah kuwa kokarin jansa da wata maganar tayi sbd ragewa tension din gurin nauyi tana sakewa da kulawa. Dining tayi umarnin aka hada musu suyi dinner tareda shi sbd suna hakan indai yana qasar ba ruwansu wayewa da ilimi ya ratsa su duka. Sai bayan ishai sikai dinner hadda Abbu dukansu kuma ko a lokacin saida Dr Mum ta tada maganar auren sbd Abbu ya saka baki amma yanda Fleet din yakame sosai babu kowace walwal ko sakewa a fuskansa da yanayinsa ya saka kowa ya kasa cigaba da maganar Dr Mum ta sake shiga tashin hankali da mamakin me hakan yake nufi kenan. Washe gari bayan lokacin tashinsa yayi ya tashi yayi wanka da duka abubuwan dayake yi ya fito guraren 11 ya isa bangaren Abbu ya fara gaisawa dashi kafin ya isa gurin su Maamah ya gaidasu babu wanda ya sake kowace maganar data shafi yan Nigeria ma ya fita. Bai dawoba sai dare ya fita da Abbu zuwa duba businesses dinsa da akeyi a qasar shima na dukiyar daya ware ta harkar zinari, Da daddaren babu wanda ya gansa sai washe gari. Maamah ce take kulawa da cinsa da shansa matiqar yana gari duk da yanxi ba itace take aikin komaiba masu aiki keyi kawai dai itace ke bada umarnin komai dan Dr Mum bata wani zama gida kaman ita tana can gurin harkar likitoci dan ita yanzu sun zama manyan da ake komai na harkar qwararrin manyan masana lafiya dasu. Kwanaki kadan yayi a qasar ya bar qasar wanda ya saka duka iyayen nasa shiga shakkar komaima sbd hakan da yayi shine yake nuna iya girman iyakar dayake son yayi akan zancen auren ga kowa dan haka Maamah ta sauko tareda aje komai ta koma adduar Allah yasa auren nan shine mafi girman alkhairi a rayuwarsa ya kuma kawar da kowace damuwa da tashin hankali da duk zai biyo baya dan kuwa akwaisa duk ranar da matarsa da 'yarsa suka sani. Dr Mum kuwa duk abinda ya faru shekara da shekaru dawo mata sabo yayi kuncinta da baqin cikinta suka dawo suka ninku sbd wannan abin da Hakeem yayi mata shine karshen baqin cikin dazai mata na janye danta daga gareta ya maidasa Qasarsa cikin hikima hankali kwance. Daga nan America ya koma dan yana buqatan hutu daga duk wannan tashe tashen hankalin da zaa fara sbd a yanzu abunda ya sani shine wulaqanta wannan auren da zaayi shine zaaga mummunan bacin ran Dad hakama shi kansa yana cikin wani matsatsen daurin da bazai taba iya wulaqanta macen datake zuciyar dan uwansaba ga kuma Dr Mum da itama ya sani bazata taba karban aurenba hakama bazata taba iya saukowaba idan ba sakin auren akai ba sbd batasan wacece matar ba, ga bangaren daya Matarsa da itama yake jin girman sonta da bazai iya hada kaunarta da kowace macen ba kuma bayason hayaniya ko damuwa a gidansa dan hakan baya buqatan tasan komai a yanxu dazai hanasu sukuninsu. Wannan tinanin da dalilan ya saka ya daukewa kowa wuta har Dad din akan maganar auren ya hana kowa shiga maganar ya barwa kansa komai sbd shine dai mai auren dan haka shine zaisan menene matsayin auren a gurinsa da ita wadda auren yake kanta. Da wannan duka iyayen da kowama ya danne duk abinda yakeji suka kasa magana da fahimtar ana kokarin kaisa maqurar da kowa bazaiji dadiba. Ms Meenah da batasan abinda yake faruwa ba sabuwar duniya ta bude ta wata irin soyayya mai zafi ga mijinta wanda tinda ya dawo still hutu yakeyi baya fita koina Imran yayi clearing schedules dinsu na kusan sati hudu dan haka duka masu tsananin son ganinsa Imran suke gani sun ma kasa gane a wace qasar yake yana America ko baya nan sbd babu me iya sanin ina yake idan ba Imran ne yaso ba. Hutu mai nutsuwa da kwanciyan hankali yakeyi tareda matarsa datake sake jin Raheem jeerah shine rayuwarta da ruhinta da har abada babu namijin dayake da darajarsa a rayuwarta. Ako yaushe yana kokarin bawa Matarsa daman mallakarsa yanda takeso da bata gamsuwan data riga ta zama Obsessed shiyasa ko kallansa tayi jin takeyi tana sake mutuwa akansa. A bangare daya kuwa sosai yanzu ta saba dasu mommy da SANAAH sbd Fammah da kullum saisun dauki lokaci suna waya da juna harma da videocall daya saka tasan kamanninsu Musamman SANAAH da ita kanta take yabon kyanta. Fammah ko Dad dinta babu ranar da bata kiransa tana gaishesa suyi magana sosai amma shi sedai yace yana gaida mommy amma bai tana magana da mommynba awaya bare SANAAH da bata taba damuwa ko bawa lamarin da duk ya shafesa mahimmanci ba dan a ynzu data zama kaman rabin jikin Fammah har abada basa fatar abinda zai shiga tsananinsu dan kuwa lokaci ya tafi sosai sun samu wtaa irin zazzafan shaquwa da kauna mai tsananin da sukewa juna data kasance suna jinsu kaman twins hakama sukejinsu kaman jini daya dan kuwa kusan a yanzu hatta komai nasu iri daya ne sedai kaloli su dan banbanta wanda suma kalolin kayansu da komai nasu basa wuce brown,coffee brown ko Nude kala, Irin kauna da kusancin dayake tsakaninsu y saka zuwa yanzu babu abinda basu saniba na rayuwar juna wanda gane wacece SANAAH ya saka kaunar da Fammah ke mata qaruwa sosai hakama Ms Meenah tana gane wacece SANAAH ta sake jin nutsuwa da jin dadi alaqarsu da kusanci sosai da Fammah, Ata kowace bangaren rayuwar luxury suke zubawa cikin zallan gata sbd Dad jeerah kudi sosai ya sakar masu hakama Fleet kudinne yake sako musu, Mommy kam daman tini ta bawa fammah matsayin da SANAAH take dashi a gurinta babu abinda take nuna mata bayan kauna da kulawa ga yaya Al'amin ma shima ya hadasu sun zama kannensa dayake tsananin ji dasu musamman dayake fammah tafi SANAAH shagwaba sai zamana tana samun kulawa sosai daga garesa fiyeda SANAAH. Matan gidan su Hajiyar Samad ikon Allah datake gani ya saka ta kusan zarewa abin duniya ya isheta ya sha mata kai jin takeyi kaman zatai zangai sbd son Fammah tasan da wainda take zaune amma tsoron Dad ya hanata magantuwa gashi a yanzu da suka zama aminan juna babu abinda zaka taba iya fada ka sakasu jin tsanar juna a duniya. Fammah cikin dan lokaci ta koyi abubuwa da dama na al'ada da rayuwan Nigeria duk da su suna rayuwa ne daidai da kaman baa Nigeria din suke ba amma ta samu sauyi sosai a rayuwanta kuma taji dadin hakan musamman da suka samu shiga wasu classes na bayar da qarin ilimin addinin da Yaya Al'amin ya sakasu shiga kuma dad yaji dadin hakan hakama akwai bangaren iyaye da tsofi mata sai suka shiga hadda Mommy 2 hrs ne kullum dan haka sai suke samun rayuwa na tafiya yanda sukeso ga wata tsadaddiyar culinary school da suka shiga sbd dukansu ba wani lafiyayyan girki suka iya ba har gwara SANAAH ta iya irin girkinsu na baya. ***lokaci yayi jan da ake maganar shekara dan haka ya shirya tahowa Nigeria kai tsaye Ms Meenah ta yanke shawarar binsa ta koma Nigeria din itama da zama na dan lokaci tinda yanzu sunada wainda suke kalla matsayin yan uwa dan haka ta nace da rokonsa sbd sam baida raayin zamanta a Nigeria amma ta dage dan haka ya barta sbd baya buqatan hayaniya akan zancen hakama zuwan da ita zai hana mahaifinsa bawa wancan auren daman kebancewa ko wata maganar. #MAMUH 09033181070 INSHA ALLAH ZAMU GWADA POSTING WEEKENDS MU GANIGANIN IDO 2026 Mamuhgee 53 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Ms Meenah bata samun kanta da farin da tsabanin dokin zuwa Nigeria ba sai yanzu datake jin ta matsu ta isa itama ta zauna cikin dangin Jeerahs duniyar Nigeria taga itace matar mutumin da kowa yake son gani, Aga matar da itace takeda Fleet Raheem jeerah wanda duka mata bazasu samu ba hakama a kaf ahalin jeerah babu kamar Fleet Raheem jeerah dan haka suna buqatan ganin macensa uwar yarsa da baitaba hadawa da komaiba wadda take mulkin zuciyarsa. A bangare daya bayan alfaharin datake son taje tayi da nunawa duniyarsa kanta tana son zuwa ne sbd su mommy datake jinsu kaman wasu ahalinta sbd a yanzu kusan sun maye mata gurbin duk wasu aminanta dik da batada wasu kawaye ko aminai 'yarta itace kawarta kuma aminiyarta dan haka a yanzu take shaawa da raayin rayuwa anan a cikin wainda take jinsu wanda ko so daya ma basu taba maganarsu da Dr Mum ba hakama itama yanxu dr mum batason doguwan waya da Ms Meenah din sbd kada tasan halinda ake ciki koda a Tsautsayi. Ta gama shirin tafiyarta tsaf ranar tafiyan take jiran tayi kawai su tafi. Sai da ya zama busy sosai sbd ayyukan dasuke gabansu sai daga baya ya saka imran yayi clearing duka schedules dinsa da cancellin duk wani appointment da suka bayaar suka tattara duka bar qasar jirginsa na dagawa. Fammah tinda tasan iyayenta na hanyar xuwa ta kasa zaune da tsaye sbd tsantsan farin cikin da dole SANAAH itama take ciki dan tayata murnan zuwan iyayenta musamman Mum wadda dukansu suke maraba da ita sbd suna tsananin murnan zuwan nata, Mommy kuwa farin cikin duka iyayen take dan su duka nata ne, Komai na bangaren Dad dinta itace ta saka Safiya gyara mata komai nasa da kyau. Duk hidimar datake yi tarban iyayenta da SANAAH akeyi dole sbd babu yanda zata iya kasa taya fammah farin ciki koda kuwa bata so sbd irin kaunar da fammah ke mata tayi yawan da kusan tafi tata sbd ita wani lokacin idan ta tina abinda yake boye sai taji jikinta na neman mutuwa ita kuwa fammah da batasan komaiba da dukkanin zuciya da ruhinta take tsananin kaunarta dan a yanzu duniya iyayenta biyu babu wanda yakai mata SANAAH a zuciya da rayuwa kaman yanda itama bayan mommynta da yaya Al'amin da Dad to kaf rayuwanta da zuciyarta babu kaman fammah. Dayake yan matan koyaushe a cikin shirunsu da gayunsu suke babu buqatan zuwa koina gyara da suke kaman yanda fammah tayi niya. Sun san sun taso a ranar da suka taso amma basuda tabbacin yaushe zasu iso sbd basusaniba ko zasu fara zuwa Morocco ko wata qasar dan haka tin a ranar jiya suka gama komai dan haka yau hutawa sukeyi. SANAAH gurin Dad dinta taje sukasha firarsu ta bankwana sbd tasan yanzu bazata iya zuwa koyaushe ba hakama kotaje ba lallai ta iya tsayawaba sbd tsayawanta zai iya sakata haduwa da wanda bata buqatan gani sbd a yanzu da duka zuciya da gangar jikinta da ruhinta take qin auren na mutumin dayake Dad din Aminiyarta kuma rabin jikin mutumin dayake zuciyarta bazata iya ciresaba har abada bama zata iya ko kallansa a matsayin miji ba ta bangarori da dama sbd ganin kaman hakan yama haramta a tsakaninsu. Bata dawo ba sai dare sosai ko data dawo Fammah ta gama shirin bacci zata kwanta dan haka itama qarasowa tayi tana zare hijabinta sbd already tayi shirin baccinta ta fita. Hawa gado tayi tana janyo wayarta dan duba sakonnin dataga sun shigo na prof bayan an sanar da iyayensa da basa hakuri akanta ya dauke kafa na wani lokacin amma ganin irin yanda har lokacin take rayuwa da fammah da sauransu ya sakasa kasa hakura sbd zuciyarta neman bugawa takeyi akan rashinta dan haka ya fara neman wata sabuwar hanyar shiga zuciyarta ta bangaren fammah wadda take yayi mata akan SANAAH dinta sbd babu abinda ya rasa na dik wani hadadden namijin datake musu fatan samu sbd yanada kyan gaske ga kuma dukiya da ilimi da wayewa tareda class bayada wata hayaniya kawai dai ya girmesu sosai amma bawai ya zama babba ba dan baka ita komai yayi mata tafara kokarin cusashi da nema masa soyayyar SANAAH din tana banzatar da maganar SANAAH din dake sanar da ita tanada wanda Dad ya tsayar mata tukuna batama sansa ba batasan ina yake ba. Cikin rashin bawa zancen mahimmanci fammah ke cewa "Prof shine wanda muke so bama san wanda bamu san inda ma yake ba kokuma yanda yake ba,hakama grandfather banajin ya fada ne dan akwai wani din da gaske kila sedai dan kada ki kula kowa kafin gama karatunki yanzu kuma kinga,nidai Prof nakeso gaskia shine kadai yakai dacewan da zamu basa ke" Yawan hakan da Fammah ke fada ya saka SANAAH jin inama baa riga an daura aurenba da soyayyarta zata bawa Prof din sbd kaucewa wannan auren da batajin akwai khairan a cikinsa, Duk da hakan sai ta dan ringa sassautowa tana son bawa prof dama amma kuma tana kiyayewa tukuna sbd kiyaye haqqin Allah da auren dayake kanta kawai dai ta koma dan mutuncin da sukeyi a baya dashi sbd su dena mata maganar sonsa kwata kwata daga shi har Fammah din kuma hakan ce ta faru sai fammah ta dena damunta kwata kwata akansa sbd ganin yanzu suna gaisawa shima ganin hakan saiyayi tinanin ya samu sabuwar damar ne. ***** Washe gari tana cikin baccinta mai dadi da basa tashi da wuri idan sukai sallan asuba suka koma suka kwanta sam basa tashi bakuma a tashinsu saisun tashi da kansu, Guraren 9 ne na safe taji fammah ta shigo bargon datake rufe dashi mai tsananin laushi bata ce komaiba ta kamota gabaki dayanta tana tayarwa zaune cikeda farin ciki mai tsanani tana cewa "My Baby SANAAH taso taso su Dad sun sauka suna hanyar isowa gida kafin su iso muje mu kunna Aircon da sake dan gyara komai tinda tin jiya aka gama komai yau baa sake aikin komai ba a gurin,Safiya na musu aikin breakfast so dole muje can mu gama kafin su iso" SANAAH cikin baccinta mai dadi ta bude idanuwanta masu kyau da suka qara wani kyau da sauran bacci a cikinsu tace "Girl ai kafin mu gama sun iso a bari Safiya ta gama aikin sai taje ta gyara,kokuma tabarmin breakfast din na qarasa kuje ku gyara can din" Qarasa maganar tayi da sautinta me kaman na babies masu jin sauran bacci tana rungume fammah din da shigewa jikinta. Gashinta fammah din ta shafa tareda kamawa da dan karfi har saida ta sake yar qara mai sautin shagwaba sosai tace "Awww zaki kasheni ne ko huta?" Dariya tayi tareda sake gashin tana cewa "Oya tashi koba komai bazaki bari su isoba kina kwance kina bacci ba right¿ sbd yanda Mum take cikin tsananin matsuwa data ganmu,just get up girl" Ba yanda ta iya sbd yanda Fammah ke cakudata dole ta bude idanuwanta gabaki daya tana tashi zaune ta kalleta da harara ta bata fuska. Kissing kumatunta Fammah tayi tana dariya tace "My sleeping beauty,my baby,my SANAAH,my besty,my...... Tureta SANAAH tayi tana sauka gadon ta nufi toilet ta shige tana cewa "Ki dena dariya sbd you'll pay for this" Dariya fammah ke mata cikin farin cikinta daya kasa boyewa na yau din. Ko data fito brush da sauran yanda take wanke fuskanta every morning tayo ta fito fresh da ita fatarta da fuskanta suna wata glowing sbd yanda suka samu hutu da wata ninkin lafiyar fata har ita har fammah din. Janta fammah tayi bata bari ta iya tsayawa komaiba dagasu sai kayan baccin jikinsu doguwan open abaya ne kadai SANAAH ta iya dorawa akan kayanta sai its kuma fammah datake sanye da hijab. Slippers masu laushi ne a qafafun SANAAH wadda taso karban aikin abincin amma tini fammah ta jata sbd batason su iso basu gamaba suka baro dan shiryawa ba itama SANAAH din da bata ma fatar su iso yanzu dole haka ta sakawa kanta sauri zatai su gama su baro. Suna shiga bangaren da wannan shine karanta na uku na shigowa amma qamshin dayake cikin palon bai gushe ba da duka duka aikin da sukai akwai sauran qamshin data tabbatarda da na mai bangaren ne. Kai tsaye fara aikin sukai ta shiga inda fammah din tabar mata wanda ko a cikin bangaren gurin ya fita daban sbd akwai wata lafiyayyar palo a cikinsa wadda tsarinta yake na daban da wata makekiyar bedroom a cikinsa wadda gadonta ma a tsakiyar dakin yake komai na tsarin bedroom din irin tsarin English/American royalty ne kuma yawanci abubuwa da suka tsara dakin off white kala ne da brown kadan kadan a ciki. Da farko daka tawa tayi cak a tsakiyar dakin sbd jin bazata iya taku ko daya ba a cikinsa sbd kaman ta fahimci wannan bazai taba wuce shine master bedroom din bangarenba. Ganin kuka fitarta zai bata mata lokacin datake son tai gaggawar cikawa tabar bangaren dan haka babu sauran kowace aikin da bedroom din yake buqata sai ta taka ta dan sake tattaba lafiyayyun luxury beddings din dake shimfide akai ta kunna aircon ta taka ta isa closet dinsa datake da girman gaske transparent/glass wardrobes din dake jere a cikin closet din cikeda da jerin kayansa da shoes da ties da watches da turarikansa kowami inda aka jeresu daban transparent kana gani a tsare da luxurious tsari. A nan kofar shiga makekiyar toilet dinsa take da shelf zaace na towels dake jere kaman books tana isa nan ma kunna sanyayyan qamshin dake gurin ta kunna ya fara fitowa a hankali cikin sanyi duk bayan mintina, Toilet din takai hannu ta bude shima ta dan saka taba komai da komai ta kunna nasa qamshin ta fito. Abinda bata saniba shine suna barowa bangarensu su Fleet din suka iso JEERAHsV kuma dayake baya isa koina a duk inda yaje zaiya isa bangarensa ya dan huta ya kimtsa tukuna hakama Ko dad babu me ganinsa a lokacin dan haka kai tsaye bangarensu suka nufa Mum na jin nutsuwa da farin cikinta na samun sukuni shima amma hakanan kirjinta sai yayi nauyi wanda take ganin gajiya ce da kuma farin cikinta da yayi yawa dan tinda ta haifi fammah basu taba rabuwaba sai wannan karan. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 54 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Har cikin palon farko imran ya shigo da luggages dinsu ya juya ya fice sbd wannan karan da Ms Meenah ake ubangidansa baya buqatan yayi masa komai dan haka yana juyawa ya fice ya rufe kofar yabarsu dan su huta shima yayi nasa bangaren masaukin tareda sauran securities dinsu biyu da basa rabo dasu. Fammah ce ta fito daga bedroom din Mum dinta datake gyarawa jin motsi tama dauka SANAAH ce ta fito ta gama kaman a mafarki taga Mum da Dad dinta cak ta tsaya tsawon seconds uku kafin ta qaraso da gudu cikeda farin ciki mai tsananin datake jin hawayen tsananin kewansu na cikowa idanuwanta ta rungume Dad dinta wanda ya ware hannuwansa cikeda kauna mai tsafta ya rungumeta da kai bakinsa yayi kissing tsakiyar kanta yana cewa "Mamanah" Qanqamesa tayi kafin tana ambatan sunansa da wata irin tsantsar kauna kafin ta sakesa ta fada jikin Mum dinta gabaki daya tana qanqameta kafin ta saketa tana dagowa ta kama fuskanta a tafin hannuwanta biyu takai bakinta tafara kissing gefen fuskanta da goshinta tana cewa "I love you i love you i love you Mum" Mum dinma rungumeta tayi tana cewa "Finally my baby" Barinsu yayi Suna wucewa kai tsaye bedroom din dayake na Meenah din shi kuma ya wuce hanyar master bedroom dinsa. Ta gama komai qamshi da sanyin aircon harya fara gauraya dakin ta nufo kofa ta miqa hannunta ta bude kofar kai tsaye rigar datake saman kayan baccinta data doro tana palo zata je ta saka ta fice gabaki daya. Tana budewa ta sako kai wajen da wata irin saurin son barin bangaren ba zato taji mutum da shima a daidai lokacin ya dora hannunsa ya murda tareda turowa suka bude kofar a tare ba zaton kowannensu dan haka cikin wata irin firgita tayi baya da karfin daya sakata yin bayan datai loosing balance taken da shima baigama tantance waye ba ya riqota gabaki daya da hannuwansa duka biyu ta dawo jikinsa da karfin daya saka kirjinsu hadewa ta kama gaban rigarsa da hannuwanta biyu taji wani irin faduwan gaba da shock din da bata taba jiba sbd jikinta bai taba haduwa da kowane namijin ba ta dago a rikice ta sauke kyakkyawar fuskanta akan tasa fuskar da kamannin Fammah ne kai tsaye take ganin asalin inda suka fito. Shi kansa akan fuskarta ya sauke idanuwansa da suka shiga mamakin ganinta da kuma kammaninta da suka fara bayyanar masa da kamannin dan uwansa musamman kwayar idanuwanta da kaman uwa daya ce uba daya ya haifesu..... Cikin tsakiyar idanuwansa ya tsayar da idanuwansa yana kallan daya saka tsigar jikinta fara miqewa ahankali taja wani numfashi daqyar sbd riqe numfashinta datai kada ta shaqi qamshinsa ya kasa riquwa. Karfin numfashin data fitar mara sauti daya fito da karfi da tsayi ne ya sauka kai tsaye akan fatar fuskansa ya dauke idanuwansa daga cikin idanuwanta data rufe ahankali tareda fitar numfashin ya sauke su akan fuskan tata gabaki daya yana fidda numfashi mai zafin daya fito a tsanake ya sauka a tata fuskan ta bude idanuwanta tana qin kallansa tareda motsawa a hankali tana kokarin dauke hannuwanta daga kan kirjinsa ya dora idanuwansa data ji saukansu akan hannuwan nata da faratanta suke farare qal da wata daukan hankali. Shima sakinta yayi ahankali idanuwansa na akan hannuwan nata dake sauka daga kirjinsa tana janyewa baya kadan bakinta ta dan bude qamshin mouth wash datai amfani dashi kafin fitowanta ya fito da wani sanyayyan qamshin da kai tsaye ya shiga hancinsa bai kalletaba bata hanya da sauti mara hayaniya da tashi sosai tace "Fammah ta buqaci taimakon gyara shine mukazo, Sannu da zuwa" Tana fadan hakan ta rabasa a natse ta fice tana isowa palonsa ta dauki rigarta ta dora akan kayan baccinta ta fice tana hana bugun zuciyarta sauyawa duk da tana jin faduwan gaba har lokacin sbd shock data shiga. Tana fitowa main palo hanyar ficewa taso nufa kai tsaye sbd ta tafi saiga fammah ta fito zata ja suitcases din mum zuwa daki taganta da sauri ta kamota tana janta dakin suka fada. ##MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 55 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Suna shigowa bedroom din mai girma sosai da shima komai na tsarinsa irin na yanda Ms Meenah din zata iya rayuwa ne irin wadda ta saba da ita ta turai da jin dadi da rashin hayaniya cak SANAAH ta tsaya a tsakiyar dakin tana kasa motsawa tareda dagowa idanuwanta cikin slow ta saukesu akan Mum wadda itama ta dakata daga zaman datake kokarin yi tana zare nadin veil din abayar dake nade akanta tana sauke nata idanuwan akan SANAAH wadda taji tana kasa isa gareta sbd jin nauyi da kallanta a matsayin mai laifi mai girma a gabanta. Tasowa Mum din tayi tana nufo SANAAH tareda kasa dauke idanuwanta akanta tanajin kirjinta yayi nauyi da kuma mamakin irin yanda SANAAH din take a zahiri sbd komai nata a zahiri daban yake da kyansa da ajinsa da tsantsar tsaftarta da kafafunta da hannunta kadai da duke qal zai tabbatar maka da hakan taja wani numfashi mai nauyi ta fitar ta bude baki murmushin na mamaye fuskanta da farin cikin ganinta ta washe baki tana dan ware Hannuwanta ta iso ta rungume SANAAH din tana cewa "Masha Allah yau dai gani ga Baby SANAAH,my babies nayi kewan ganinku a gabana musamman ke da ban taba gani a zahiri ba i love you girls" Numfashi mara sauti SANAAH ta sake tana jin nauyinta na sake shigarta ta daure ga rungumeta tana bude baki tace "Mum sannu da isowa muma munyi murnan isowanki" ta qarasa maganar da murmushi tana juyawa ta kalli fammah wadda farin cikinta yake karuwa sbd daman tanason Mum da SANAAH su samu shaquwa da kauna me karfi irin wadda takeda ita da Mommy sbd tabbas idan zasu tafi da SANAAH takeson su tafi America itama. Ahankali qamshin turaren fleet da ko a haukace take bazata taba kuskuren jinsa ba taji kaman yana fitowa Ahankali daga cikin SANAAH sama sama yana shiga hancinta ta dan dagota tana kokarin basarwa sbd ta tabbatarda irin qamshin ne dan ko a hauka bazata taba kawo kamshinsa ba a jikin wani guri bare SANAAH dayake tamkar yarsu da suka haifa ko dan sbd fammah kuma gata babyn Nasir dan haka ta sake jin dadin ganinta ta saketa tana tambayarsu mommy sukace bata ma tashi ba so batasan sun isoba. SANAAH silalewa tayi daga nan ta koma da cewan zata je ta duba aikin Safiya, Tana baro bangaren taji kaman ta fito daga kurkuku dan haka tana tafiya tana sauke ajiyan zuciya da jin nauyin da kanta yayi yana ragewa. Tana isa bangarensu ko kitchen bata leqa ba ta wuce bedroom dinsu. Cire kayan jikinta tayi da kamshinsu ya sauya mata sbd debo kamshin da sukai nasa ta fada toilet tayo wanka tana fitowa cikin kayan shan iska ta shirya ta fito ta nufi kitchen da safiya take kokarin kammala komai harma ta jera wasu a inda zata tura takai. Sama sama ta danyi breakfast a kitchen din ta koma dakinta ta kwantawanta take wani baccin da bata samu yiba ya dauketa. Koda fammah ta baro bangaren iyayenta barinsu tayi su huta sbd zasu gama komai ne da wanka su kwanta su huta yanda ya kamata da baccin da basu wani samuna tukuna suyi breakfast idan sun tashi. Ko data zo baa gama aikinba dan haka itama a kitchen din taci abincin sama sama tukuna ta wuce dakin Mommy wadda ta gama shirinta kenan dan batama fitowa daga bedroom dinta sai tayi wankanta ta shirya fes tukuna. Gaidata tayi tareda hayewa gadon mommyn babu jimawa bacci mai nauyi ya dauketa itama. Qara mata ac mommy tayi tareda rufa ta kashe mata hasken dakin ta juya ta fice tana daukan wayarta dake ringing Al'amin ne yake kiran. Karfe sha daya da kusan rabi dukkaninsu suka tashi Fammah ce tafara tashi taxo dakinsu ta tube ta shiga wanka tana fitowa motsinta ya saka SANAAH tashi itama ta bude idanuwanta ahankali ta dorasu akan fammah din wadda babu kowace shakka kyakkyawace datake da asalin zallan kyau na sirkin jinin Larabawan Morocco dana Hausa fulanin Nigeria duk da babu abinda zata nuna mata a kyau da kyan fata da lafiyayyar fatar hutu da fizgan hankali dan ma kuwa tafita tudu da cikar kirji duk da kusan komai na jikinsu daya ne dan size kusan daya ma suke amfani dashi tafiya da lamba bibbiyu ne a sama da qasa amma tsawonsu kusan daya ne daidai amma ayau tana kura mata ido ne da kallan zallan kyanta da ayau idanuwanta suka ga asalin inda ta debo kamanninta da babu abinda ta baro na Dad dinta data ke ganin idanuwansa cikin nata har lokacin tanajin dana sani da takaicin zuwan datai bangaren kwata kwata. Fammah data lura da yanda SANAAH take kwance jiki a mace ta zuba mata ido da alaman tsananin kaunarta gareta tasowa tayi tana dauko kayan da zata saka tana cewa "Yaya dai Baby SANAAH" Lumshe idanuwanta tayi ahankali tareda girgiza kai batareda ta bude baki tayi magana ba tukuna ta tashi zaune tana dauke idanuwanta daga kallan fammah din ta sauko daga gadon ta nufa bathroom ta shige. Sake brush da wani wankan tayi da ruwan dumi sosai ta fito daure da qaramin towel ta nufo gaban mirror ta xauna tana dan fara shirinta. Fammah kuwa ficewa tayi dan umartan safiya ta dauki sauran kayan breakfast din sukai sbd zuwa yanzu tasan sun tashi. Tana isa kuwa Mum dinta ta tashi harma tayi wanka ta sake shiryawa cikin doguwan riga mai kyau da dan mayafinta dan haka kai tsaye fitowa sukai dining sai a lokacin ta nufi hanyar data fahimci itace hanyar master bedroom din mijinta ta ratsa hanyar qamshinsa na tashi kadan kadan a hanyar alaman dai hanyar tasa ce. Ko data isa tana bude kofar ta shiga palonsa ta lumshe idanuwanta tana shaqar qamshinsa daya dan fi yawa kadan anan ta doshi kofar bedroom dinsa tana isa kafin ta bude ya bude kofar a tsanake sai gashi ya bayyana gabanta sanye da doguwar jallabiyar maza mara kowace irin ado ko zane plain Off white data nutsu a gangar jikinsa da fatar jikinsa da kuma tsayawa daidai jikinsa sbd batai masa fadi ma duk da a sake take hakama har qasa take sosai daidai yanda ya kamata bata daukeba tako ina. Kasa iya riqe kanta tayi ta qara taku biyu ta saka hannuwanta ta shige jikinsa ahakali tana zagayosa da hannuwanta tareda sauke ajiyan zuciya tana shaqarsa dan shaqarsa a gunta kaman daily routine ne da idan bataiba takejin kaman batada isashiyar oxygen tsaban yanda takejinsa. Dan shafa kanta yayi ahankali yana janyeta daga jikin nasa ya kama hannunta suka nufi kofa yana bude baki da sautinsa mai ratsa kunnuwa yace "Yaya kika fara jin Nigeria for now?? Murmushi tayi tana yar dariya tace "A yanzu dai ina jina am ok da komai da kuma qasar da gidan" Dan juyowa yayi ya kalleta da idanuwansa yana dan sake murmushi mai kyau baice komaiba. Suna fitowa Fammah data fito daga kitchen ta hanyar dining room din palon ta qarasa jera abubuwan buqata a table din sake qaraso tayi tana nufar Dad dinta wanda y sake hannun Mum dinta kai tsaye a natse yana miqa mata ta kama tana gaidasa da sake mata sannu da zuwa cikeda kulawa. Dining din suka hau su dikansu hadda fammah din wadda itace tayi serving nasu da kalan abincin datasan zasu iya ci sosai su koshi musamman mum dinta da kwata kwata kalan cimarta daban bata saba da abincin Nigeria ba kwata kwata. Sunyi breakfast din suna gamawa suka baro daidai lokacin ne hajiyar Samad ta shigo palon tareda yan aikin bangarenta guda biyu dake dauke da basket biyu na abincin data saka akai musu itama. Allah yasa bai shigeba dan haka ya dan dakata suka gaisa batareda ya juyo ba dan baya wani kallansu ko iya samun sakewa da matan mahaifin nasa dan har gwara ita hajiyar Samad din yana ganeta kai tsaye amma Umma bai iya tantance kamanninta sbd babu kowace alaqar datake tsakaninsu bayan gaisuwa kawai. Suna gama gaisawa tanata neman sake cusa kai da maganar Samad bai biyosa ba ya bata amsar yana wani aiki ne a taqaice tukuna yayi mata godiya datake dabiarsa ya fice ya shige hanyar da zata kaisa palonsa yabarta nan gurin su fammah. Fammah ta kalla tukuna ta maida kallanta kan Mum din baki a washe da nuna farin cikin zuwansu tace "Fammah Mum din taki da ita aka iso kenan? Dazu tinda safe Samad ya kirani ya sanar dani ai sun sauka Nigeria ba shiri nace maza a tashi ahau aikim abincin da zasu ci idan sun iso" Da murmushi babu wata nuna wulaqantawa saidai kamewan rashin sabo sosai tace "Yes da Mum aka taho gatanan zaune" Kallan mum din datake kallan Hajiyan da rashin sani kwata kwata tayi tace "Mum hajiyan Uncle Samad ne,i mean his mum" "Oh ok yes" ta fada tana sake fuskanta sosai da murmushi mai kyau tana kallan hajiyan tace "Mun sameku lfy" Hajiya na ganin hakan taji farin ciki ta sake sakewa tana cewa "Lafiya kalau alhmdllh,ya hanya? Ya America or Morocco zance?" Ta qarasa maganar da yar dariyar sakewa tana kallan Ms Meenah din da kyau wadda itama ba mummuna bace da kyanta sosai duk da tanda zuqeqiyar budurwa gabanta amma bata rasa kyanta da kyan jikinta ba. Abincin Hajiyar tace akai dining a jera Mum da batasan me zasu ce ba tinda sunci abinci batareda tinanin ana dan kara ba tace "No no ba buqatan hakan mun riga munci abinci kada a aje mayar ko wani zaici acan,thank you so much" Wani abu hajiyan ta hadiye na takaici tana kallan bakin Ms Meenah din da jin kaman ta mayar mata da thank you dinta dan takaici amma sai ta washe baki a fili tana cewa "Ok ba damuwa ashe harkunci abinci, Ku maida sai anjima ko gobe da sassafe a sake musu wani" Kokarin dannewa da boye takaicin data shaqa hajiya tayi tana zuba musu hirar da suka matsu ta qare su tafi gurin mommy sbd zaiyi wuya mommy ta shigo bangaren sbd Dad na nan fammah ta fada mata nauyinsa take ji shiyasa ko a waya cikin girmawa da mutuntawa mai tsanani suke gaisawa idan ta hadasu a waya. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 56 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Ganin yanda taketa kokarin jan Ms Meenah a jiki tinda sun riga sun rasa fammah amma kaman kwata kwata basa buqatan hakan dan Fammah ta fice ma Mum din tata kuwa hausar sai ahankali dan haka firar taki armashi yasaka dole tatashi tai mata sallama ta kama tsufanta ta bar bangaren tana hadasu su duka tas tin daga Dad da Dr Mum da Meenah din da fammah dasu SANAAH ta ringa tsine musu da musu fatar masifu da balai kala kala Raheem ne kawai bata tsinewa sbd matsayin dayake dashi a gurin Samad dan Samad bai hadasa da komaiba dan ko ita data haifesa ganin takeyi wani lokacin yafi kauna da ganin darajar Fleet akanta dan haka ta hakura ta bi Allah tabi Raheem din itama. Tana barin bangaren sai ga Mommy da SANAAH da fammah da safiya a bayansu dauke da tray din fresh fruits masu tsafta da sanyi mommy ta saka an kawo musu. Dukansu farin ciki ne sosai a cikeda fuskansu suka qaraso ciki itama Mum din na ganinsu farin cikinta ne ya bayyana ta tashi tsaye tana yiwa mommyn sannu da zuwa cikeda kulawa da kauna da sabon da sukai tin a waya dan haka sukai can cikin palon kurya na bedroom din Mum din suka zauna cikeda yar hayaniyar murna da kokarin sake gaggaisawa. Ita dai SANAAH bata cikin kowane yanayi bayan na nutsuwa da rashin iya hayaniya kawai dai tana kokarin bayyanarda murmushinta kawai ga duk maganar da akeyi hakama ta zaune gefen Fammah datake jin kaman ta hadesu bangare daya su zauns ta lafe gefenta. Basu wani jimaba a bangaren suka kwasa sukai bangaren su mommyn acan suka zauna da sabuwar hira da tarin tsarabar data kawo musu ta wasu mahaukatan designer shoes da bags da perfumes daga asalin brand stores din designers din. Godia SANAAH tayi mata a tsanake da girmamawa kafin tabar gurin ta nufi daki dan amsa wayarta da aka kira. Mum bata bar bangarenba sbd jin ta samu kanta a irin rayuwar da bata taba samun kanta a ciki ba ta mutane sosai duk da ba wani yawa ne dasu ba amma yanda aketa kokarin sabawan da firar ya saka taji tana jin dadin hakan dan haka bata koma ba sai bayan magrib data koma tayi wanka ta sake sauya kaya ana fitowa sallah suka tafi gaida Dad wanda sai lokacin zasu gansa dan yau hadda wuni gida baiyiba yana gurin wasu hidimar. A gurin Dad ta samu tarban karba gaisuwansa cikin kulawa da mutuntawa haka shima Raheem din dik da zuwan da yayi da matarsa ya saka Dad ya fahimci manufarsa kai tsaye ta gujewa kowace muaamalan dama zaa iya cewa ta hadasa ne da SANAAH dan haka murmushi kawai yayi tareda tabbatarda Raheem bai gama sanin shi waye ba. Washe gari mommy ce da kanta ta hadawa su Dad din breakfast kaman yanda ta saba hada masa wancan zuwan nasa dan haka koda su kansu su fammah suka tashi suka fito guraren after 9 tini mommyn da safiya sun gama komai dan haka Mommy ta kallesu lokacinda SANAAH ta bude fridge a kitchen din ta dauko sabon fresh guava juice din da aka hada da madaran kwakwa da safen mommy ta hadasa ta zuba a glass ta dauka tana kaiwa bakinta mommyn tace "Ku dauka ku kai breakfast din tareda gaishes... Sarkewa SANAAH tayi da dan karfi ta ajiye glass cup din hannunta tana zaran tissue da dan sauri tana goge bakinta tareda neman taqaita tarinta dayake fita tana qin juyowa ta kalli kowannsun. Fammah datake sake miqo mata tissue cikin kulawa tace "Lafiyanki kalau dai ko??? Gyada kai tayi batareda ta juyo ba tana karban tissue din ta qarasa goge bakinta ta juyo a hankali tana karban ruwan da safiya ta miqo mata masu dan dumi a cup takai bakinta tasha kadan ta ajiye cup din da dan sake goge gaban rigar jikinta daya zuba kadan. Kallan Mommy tayi tana kokarin bude baki tafada uzurin da zai hanata zuwa mommy ta kalleta bayan fammah ta dauki basket din daya ta fice ta bude baki tace "Abinda kikewa fammah bayada kyau da amfani akan duk lokacinda zata buqaceki gameda duk abinda ya shafi iyayenta, Nasan abinda kike saukewa nima ina kaucewa hakan tinda dai bamusan ma a wane matakin auren yake ba wanda da alamun da suke bayyane babu auren nan dan haka kada ma ki kawo kowane tinani ko wani alaqar auren da tabbas zuwa yanzu babu shi a gaban alaqarku mai tsafta da yar uwarki ki aje komai ki rungumi iyayenta da hannu biyu da biyayya da girmamawa kaman yanda ta karbi naki batareda ma kin bari ta fahimci gudun shiga ko kula iyayenta kakeyiba ki kiyaye sbd duk abinda zaki musu sbd itane zakiyi bawai kodan kowace alaqar ba." Numfashi taja ahankali mara sauti da sanyi ta fitar tana jin itama daman bata son ko kadan fammah ta fahimci gudun iyayenta takeyi tin ba yanzu ba amma ta rasa yanda zatai ne sbd batason ta shiga cikinsu sosai ya zamana kaman cin amanane tana tareda Mum dinta kuma ace akwai aure a tsakaninta da mijinta gashi alaqarta da fammah ya saka maganar auren zaunuwa a zuciyarta da tinaninta sbd a baya da bata tareda famman mantawa tayi kwata kwata da akwai wani aure a kanta amma yanzu sbd koyaushe tana tareda 'yar wanda auren yake hannunsa ta kasa yakice tinanin auren ta jefar sbd abubuwa da dama babban cikinsu shine kasancewan famman yar uwanta kusan rabin jikinta a yanzu tana tsananin kyamar abinda zai hadata da ita ko samar da sabani a tsakaninsu dan haka ayanzu data kasa cire auren a ranta to zallan kyama da tsanar aurence take ciketa zuwa yanzu. Hannu ta miqa a natse ta dauki dayan basket din tabi bayan fammah ta fice sanye da riga da skirt na tsafadden brand din AfiaSmith coffee brown sai silk scarf din dior dayake kanta shima brown. Ko data fito Fammah ma lokacin zata fice sbd wayarta dataje daki ta dauka suka fice a tare suna fira hankali kwance duk da fammah ce mai bada firan. Suna isa bangaren zuciyar SANAAH taso shiga wani hali amma ta sakawa kanta karfin halin dannewa da daurewa daga yau sbd farin cikin fammah. Kai tsaye palon fammah ta bude suka shiga suka nufi dining suka jera komai kafin suka nufi dakin Mum SANAAH na kokarin bayyanarda murmushi da sakewa a fuskanta. Suna shiga kuwa ta gama shirinya tsaf itama cikin doguwan riga dayake sune kayanta tana waya cikin yaren larabcin daya tabbatar musu da yan qasarta take waya dasu. Zaunawa sukai harta gama ta miqawa SANAAH hannu tana murmushi da kulawa sosai tace "Baby SANAAH you look fresh and beautiful,yaya kika tashi?? Murmushi mai kyau tayi tana dan kama hannun Mum din ta dawo kusa da ita ta zauna tana cewa "Lfy kalau Mum,yaya baqunta da kewan America? Dariya mum din tayi tana cewa "Masha Allah gaskia da alama zanji dadin zaman" Fammah ma gurinta ta dawo ta dayan gefen tana maqale hannunta da dan kwantawa tace "Mum kin tashi lafiya ko?tinda dai yanzu an sauya ni SANAAH kawai kika sani" Dariya suka yi dukansu banda SANAAH da murmushi me sauti ne ita ta fidda tana cewa "Fear God fammah" Sake gaidata sukai ta amsawa dukansu lokaci daya da kulawa tana cewa bara ta dubo Dad dinsu tinda breakfast ya zama ready. Tare suka fito dukansu kirjin SANAAH na dan nauyin yanda zata iya zama a cikinsu breakfast din da Mum tace tareda su zaayi. Hanyar xuwa gurin Fleet ta nuna tana fidda wani qamshin turare mai sanyi da dan karfi su kuma suka nufi kitchen dan dauko su ruwan sanyi dasu cutlerys. Ko da Mum din taje shima ya gam shiryawa yau cikin black Tom ford freesize sweatshirt a jikinsa da khaaki kala trousers na Rugby da suka sakasa fitowa cikakken kakkarfan namiji sbd kusan manyancinsa ya boye kawai kakkarfan Soldiernsa ya fito mai hutu da lokaci. Mum na riqe da hannunsa ta sana nata a ciki suka fito qamshinsa ne ya fara doso gurin yana dan shiga hancinsu dan haka SANAAH ta tattaro nutsuwanta ta tsayar guri daya tareda tsanakar da zafin kanta tana basar da komai. Yana sako kai a cikin dining din tana juyowa a tsanake sbd fammah datai gurinsa tana ambatar sunansa dan gaidasa. Idanuwansa akan SANAAH din da baitaba tsammanin gani ba suka sauka ita kuwa cikin nutsuwa da wata irin basarwa ta sake kyakkyawar murmushin da take kamarta da Nasir tayi waya irin bayyana ya tsayar da fararen idanuwansa akanta Mum kuwa baki a washe da neman cusa SANAAH din tace "Baby SANAAH zo ki gaida Dad din naku kema" Wani nauyin kirji SANAAH ta hadiye dakyau tana sake fidda murmushi mai kyau daya sakasa dan dauke idanuwansa daga kanta yanajin wani nauyi yazo ya tokare kirjinsa. Sake mata magana Mum tayi suna qasarowa suka zauna itama dole ta tako ta nufosu daga ita har shi kirjinsu na wani irin nauyi a lokaci daya tana isowa gabansa nesa kadan ta dakata tareda bude baki tareda dagowa da kyawawan idanuwanta ta saukesu akansa tace "Good morning Dad" Yanda kalmar ta fito daga bakinta da kalman DAD data ambacesa dashi kai tsaye shi da ita sunsan kalma ce data ambata akan dole da kuma kasawa da tsarawan Ms Meenah dan haka a cikin wata kwarjini da haibansa ya dago ya sauke mata nasa idanuwan ya kalleta ya bude baki da sautinsa daya sakata sauke idanuwanta sbd strong deep voice dinsa ya amsa a taqaice tukuna Suka isa dining din suna zaunawa. SANAAH bata iya juyowaba rintse idanuwanta tayi ahankali tareda jan wani boyayyan numfashi tukuna ta juyo tana isowa a natse. Fammah ce ta fara serving nasu dan haka itama a natse tafara tayata tana kokarin maintaining kanta. Tea ta zubawa mum tana gama zuba mata kafinma tayi wani Motsin tace "Ki zubawa Fleet yafi buqatansa before yafara cin komai." Juyawa tayi ahankali ta isa gurinsa batareda ta kallesa ba ta dan rankwafo a hankali zata zuba masa wani qamshin wani fresh fruits guava da Coconut suka shiga hancinta ya dan dago idanuwansa ya sauke akan hannunta dayake zuba tea din batareda ya kalli fuskanta ba. Yanda ya idanuwansa suka sakar mata kaifin ganinsu tana jinsu a hannuwanta take ta kasa riqe tea jug din ya kufce mata tafasashin ruwan sukai qasa da karfin daya sakata rintse ido da karfi cikin tashin hankali glass din na isa qasa yayi daidai da lokacinda Mum takai hanunta da wata irin mugun sauri zata janye hannun Fleet wanda hannunta na isa nasa barin gurin ya janye SANAAH din baya unexpected. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 57 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Cikin tsoro da firgitan da SANAAH tayi ta kama hannunsa da duka hannuwanta biyu batareda ta saniba na qanqame tana bayyanarda yar qarar dake hade da tsoro da yarinta. Fammah ajiye abinda yake hannunta tayi da dan sauri tana nufota, Mum ma da tana hankalinta da nutsuwanta basu bata komaiba miqewa tayi tana dawowa gurin Fleet da shima ya dan miqe a natse tafin hannunsa hade dana SANAAH din data riqesa. Fammah ce tayi baya da ita kadan daga glasses din dake fashe qasa tana cewa "Hope ruwan bai taba ki?? Dagowa SANAAH tayi ta kalleta da fuskanta data narke gabaki daya ta zare hannunta daga nasa tana kama fammah din da gyada kai a hankali tana dan bude baki da sautin daya sakasa dago idanuwansa yayi mata kallo daya ya dauke tace "No amma naji tsoro sbd na dauka skin dina zai kone" Dan rungumega fammah tayi tana janyo kujeran datake gefen ta dad ta zaunar da ita tana cewa "Its ok" Mum ma Dad din ta dan kama hannunsa tana shigarwa cikin nata tareda cewa "Thank God babu wanda ya kona tea din" Zaunawa sukai tana kallan SANAAH tace "Baby SANAAH kin tabbata you're ok right?? Dagowa tayi tana dan sauke bayayynan numfashin daya buso masa da wani sabon qamshin coconut din daga bakinta data sha sa kafin ta gyada kai tana cewa "Yes Mum" Dago da idanuwansa yayi kadan ba tareda ya kalli koina ba ga dan fidda numfashi kadan mai nutsuwa. A waya fammah ta kira safiya wadda ta iso cikin girmamawa da rashin hayaniya tana isowa ta qaraso ta gaida Fleet kanta aqasa kafin ta gaida Mum itama tukuna ta fara tattara gurin da gyarawa a tsanake. Tana gama gyarawa fes kaman babu abinda ya zube tabar gurin raje sharp sharp ta sake hado wani tea din a tsaftace da tsari ta kawo. Shiru Dining din yayi suka fara breakfast kowa hankalinsa kwance banda SANAAH datake jin har lokacin zuciyarta na bugawa. Bata wani iya cin abinci ba sosai bare kuma daman ba wani sosai take cin abinci ba dan haka fries taci sai juice ta koshi ta zari tissue ta silale tabar dining din. Tana barin nan bangaren ta bari gabaki daya ta koma nasu tana isa bata wani nuna komaiba tayi magana kadan da Mommy ta wuce bedroom dinsu ta shige. Bata fito ba tana ciki taji zuwan Fammah da Mum din sun taho suna magana da mommy a palo. Daki fammah tayo tana bata labarin prof yanata kiranta bata dauka ba sbd tana kan table da iyayenta dan haka bara ta kirasa suji lfy irin wannan kiran hak. Saka kiransa tayi tana saka handsfree suka gaisa yafara jero bayanin yanda yakeson tai masa hanyar da zai aiko iyayensa gurim Dad jeerah itama tana biye masa da shawarwarin da zasu bi. SANAAH dake jinsu dagowa tayi da idanuwanta ta sauke akan fuskan fammah ta zuba mata su tana mata wani kallo mai sanyi da kasa dauke idanuwanta daga fuskanta har suka gama wayar bayan tsawon lolacin bata wani gane inda maganganunsa suka dosa ba dan haka bata ce komaiba itama fammah din sbd ganin tana zaune sika tattauna komai kuma tanaji sai bata biyoba da wani bayani takai hannu taja dogon hancinta ahankali tana cewa "Are you crushing on me girl?? Wani kyakkyawan murmushi ne kufcewa SANAAH mai sanyi daya sakata sake kallan famman tana cewa "Oh please fammah" Tana fadan hakan ta fara kokarin sauka gadon tana sake kallan famman da wani naughty murmushi a fuskanta na tsokanan famman da maganarta ta risketa ba tsammani kuma ta sakata jin kunya sosai amma ta fuske bata bari fammah ta gane hakan ba dan hakane ta maidashi wasa. Fammah kuwa irin kallan da SANAAH din ta qara mata ya sakata biyo SANAAH din da gudu tana cewa "Akwai abinda yake damunki that i need to check,come here" Da sauri SANAAH ta nufi kofa da gudu famman ta bita tana kiran sunanta suka fito palon da gudu SANAAH na dariyan da kusan daga fammah sai Mommy da yaya Nasir dinta ne kaf duniya suka san tana irin wannan dariyan datake qara mata kyau da yarinta. Mommy data saba da wannan halin nasu suna fitowa da gudu kallansu kawai tayi tana kokarin cigaba da zancen datake da Mum sukayo kansu ba tsammani itama bata tantance tai gurin Mum ta maqale ta tana cewa "Haba Dr tawa,you're too beautiful ne shiyasa" Mum datake kallansu da farin ciki a fuskanta hana famman taba SANAAH tayi tana cewa Mommy "Haka suke miki bayan sun zama manyan yan mata amma sunayi kaman yara qanana" Mommy ma da walwalanta tace "Ai harna saba tinda basu san sun girma ba kuma iya da junansu suke hakan" Zaunawa fammah tayi suna shiga firar da akeyi SANAAH kuwa baro mum tayi cikin dubara sbd bata iya sakewa ta dawo jikin fammah tana cewa "My Dr" Hararanta Fammah tayi tukuna ta fara dan shafa kanta suna firar hankali kwance da sakewa. Suna cikin firar ne Mum ta kallesu tace "Yanxu dai ya kamata kubar Anty ta huta ku dawo bangarenmu har sai mun tafi tukuna" Wata mummunan faduwa gaban SANAAH yayi amma bata motsaba bata kuma dago ba bare bayyanarda ma taji abinda aka fadan. Mommy ma dan shiru tayi tana jin zancen bagatan daga sama saita dan daure tana yaqe kafin ta iya cewa komai fammah tace "Mum zamu damu Dad fa da hayaniya yanzu" Mommy karban zancen tayi itama da cewa "Ai kuwa kinga bazaa damesa ba abarsu suyi xamansu na saba ai da hayaniyar tasu" Girgiza kai Mum tayi da cewa "Babu wani damunsa da zaayi yana bangarensa hakama ai mu munyi kewan hayaniyar ai tinda ba yawa ne damuba acan sannan gaskia su barki ki dan huta wa hayaniyarsu ta dan lokaci so kawai su shirya su koma can" SANAAH data rasa kwanciyan hankalinta lokaci daya kallan Mum din ta dago tayi ta bude baki da kokarin hana kanta bayyanarda tashin hankalinta na maganar tace "Dad ne bazai barni ba ai sbd ya hanani kwana ko ina tin da dadewa" Kallanta Mum din tana murmushi tace "Kada ki damu da hakan ok my baby" Shiru SANAAH din tayi tana jin kaman zata rasa nutsuwanta dan kuwa bazata iya komawa can bangarenba sam bama zata taba yadda ba. Daga nan tata firar ta qare ta silale tayi kitchen ta sakawa aikin Safiya hannu sunayi suna tasu firar. Anan Mum tayi dinner dinta tareda su sai dai aka je can aka jere masa nasa a table. Da daddare gabaki dayansu su uku hadda Mum din suka nufi gurin Dad gaidasa SANAAH tana dauke da tea dinsa. Suna shiga cikin rashin Saar SANAAH Fleet na bangaren gurin Dad dan suna shigowa dukkaninsu sukaji qamshinsa dan haka SANAAH tayi ma baya a gurin shiga tana qin dagowa sosai. Gurin Dad ta nufa gefensa daga qasa ta zauna a natse tana ajiye tray din hannunta akan table. Gaidasa tayi ya amsa yana kallanta da wata irin kauna da kulawan da bai hada da amsa gaisuwan sauran ba. Mum itama cikin girmamawa ta gaidasa ya amsa itama cikin kulawan kafin ya amsa ta Fammah da itama yake jinta har cikin ransa ya ambaci sunanta da nutsuwa. Daman Mum din data shigo mijinta tafara yiwa magana hakama fammah Dad dinta tafara gaidawa. Kafin a fara kowace magana kaman daga sama sukaji Mum tace "Dad daman su fammah ne nace su koma bangarenmu da zama kafin mu tashi komawa sbd itama Mommysu ta dan huta daga hayaniyansu so SANAAH tace ka hanata zuwa koina da zama acikin gidan shine nake rokan abarta su koma can din tareda fammah" Daga Dad din har SANAAH da Fleet tsit sukai cikeda wani irin mamaki da jin zancen kaman shock sbd abune da babu wanda a cikinsu yayi tsammanin ji daga bakinta dan haka Dad datake wa zancen shiru yayi tareda kafeta da kallan nutsuwa kafin ya dago ahankali ya kalli inda RAHEEM din yake zaune shima yana dago nasa idanuwan a natse ya saukesu akan Meenah din kafin ya daukesu yana qin kallan Dad. Murmushin manya Dad ya sake yana dan mayar da bayansa a tsanake yana maida idanuwansa akan SANAAH wadda tayi qasa da kai cikin damuwa da dacin kirji ya bude bakinsa yace "Babu damuwa a hakan ta tattara ta koma din ni nace" Sake qasa da kai SANAAH tayi tana jin jikinta na mutuwa gabaki daya sbd batada zabi akan duk abinda Dad din yace. Da farin ciki sosai Mum tayi masa godia harda fatan qarin tsawon rai da lafiya mai dorewa. Sallamarsu Dad yayi yace su tafi suje suyi shirye shiryensu kawai. SANAAH ce tafara miqewa ta a sanyaye ta nufi kofar ta fice kafin su Fammah din suka fito. Danne tsananin damuwan data shiga take tayi tana dan yaqe cikin tsananin karfin hali a lokacinda suke tafiya Mum din na mata magana da farin cikin shikenan yanxu ba kowace sauran abinda zai hanasu dawowa gurinta dan tana buqatan hakan. Rabuwa sukai a hanya ta nufi bangaren mommy su kuma suka wuce can din, Tana isa palonsu dakatawa tayi tareda dan dafe goshinta tana jin kaman zata fasa kuka idanuwanta na sauyawa sosai. Mommy dake zaune da mamaki ta kalleta tace "Yaya dai? Me yake faruwa?? Zaunawa tayi a hankali kan kujera tana sanar da ita abinda ya faru. Shiru tayi itama cikeda rashin jin dadi sbd harga Allah batason abinda xaije ya dawo ya zama matsala babba amma kuma tinda har maganar takai gurin Dad kuma yace aje babu yanda zasu iya dole sai hakuri. Miqewa tayi ta shige dakinta ta nufi toilet ta shige ta jingina da kofa tana rintse idanuwanta saida wasu siraran hawaye suka gangaro mata taji dan nauyin daya danne kirjinta ya fada. Bayan ta fito xaunawa tayi bakin gado tana dan dafe kanta. Acan ma gurinsu Dad bayan ficewansu babu abinda Dad yacewa Raheem wata maganar ma ya janyo musu sbd yasan shima Raheem din bazai taba cewa komaiba tsabar miskilanci. ##MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 58 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Sai dare sosai bayan fammah ta gaji da jiranta akan kayan baccin sakawanta da zatai shirin bacci ta biyota tukuna suka hada kayansu a luggage biyu Safiya taja musu suka fice. A cikin iyayenta fammah tayi fira sosai har daren ya qara yi tukuna taje nemo SANAAH din dan Mum ta dauka ma sai goben SANAAH ita zata taho so koda suka dawo da fammah already sun shige itada Dad din. Bedroom din fammah din suka shiga Safiya ta tsaya fira tana jere musu kayansu a closet tana tsokanarsu da cewa gari yana wayewa zasu fara kewanta. Firan sukeyi fammah na dan jin ciwon ciki kadan kadan dan haka taje tayi wanka tazo tayi shirin bacci ta kwanta take bacci ya dauketa cikinta na dan ciwo. Itama SANAAH wankan tayi bayan Safiya ta wuce tayi shirin bacci ta rage hasken dakin sosai taxo ta kwanta. Tsakiyar dare sosai wani irin mummunan ciwon ciki mai tsananin gaske ya tada fammah kaman zata mutu. Tsoro mai tsanani da tashin hankali SANAAH ta shiga dan haka ta janyo wayar Fammah din ta bude ta nemo numbern Mum ta saka kira jikinta na dan rawa sosai sbd tashin hankali da tsananin tsoro ganin yanda famman keyi kaman zata rasa ranta. Har wayar ta yanke baa daga ba dan haka ta sake saka kiran tana rungume famman a jikinta wanda duka jikinta yake neman saki. Cigaba da danna kiran tayi dayake wayan na silent ne sai a kusan kira na tara sai Mum din ta daga cikin bacci tace "Yes fammah" Jin muryan SANAAH da abinda ta fada ya sakata bude idanuwanta gabaki daya gabanta na mummunan faduwa. Tashi zaune tayi tana yaye lallausan rufan dayake jikinta ta ziro kafafunta qasa batareda tayi tinanin ko tada Fleet ba ta nufi kofa ta fice da wayarta a hannu hankali tashe kafafunta na rawa dan kuwa tsananin son datakewa 'yarta ya wuce yanda take son rayuwarta komai zai iya samunta idan ta rasa fammah. Hankali tashe ta iso dakin sanye da wasu kayan bacci riga da wando har qasa masu kyau da suka kwanta a jikinta. SANAAH na dago idanuwanta kallo daya tayiwa Mum din ta sauke idanuwanta cikin damuwa sosai ta sake tallafo fammah din daga jikinta idanuwanta sunyi jajir hawaye na neman fitowa daga cikinsu. Da sauri Mum ta iso gadon tana kamo fammah da sauri da tashin hankali tace "Meya faru? Meya sameta? Me taci?? Wasu hawaye ne suka fara gangarowa SANAAH ta girgiza kai tace "Bansaniba kawai ciwon cikin ne ya tadamu,muje asibiti pls Mum" A rikice Mum din ta sake tattaro Fammah jikinta kafin tace komai famman ta feso wani amai a jikin kayan SANAAH mum na ganin hakan ta sake jan bayanta da karfi wani aman ya sake fitowa. Saukowa sukai da ita gadon tana sake jin wata azabar. Fita mum tayi ta nufi bedroom dinta ta hado wasu magani acikin kayanta dan bata rabo da yan maganin buqata ta tinda tasan aikinta. Tana dawowa maganin ta bude SANAAH taje kitchen da sauri ta dauko warm water ta kawo suka bawa Fammah din daqyar tana juye juye. Tashin hankali da firgici suka fuskanta a tsakiyar daren batareda sanin kowaba dan ita SANAAH tsoro ta shiga sosai na ganin yanda famman keyi itama Mum din ta fice hayyacinta amma sbd batajin akwai likitan dazata iya barwa duba famman tinda itama karatun datai kenan yasakata kafewa akan dubata din tana bata taimakon da suka kamata har kusan asuba tukuna ciwon ya fada Mum ta kamata itada SANAAH din suka maidata dakin Mum sbd Dakin nasu ya hargitse. Wani bacci mai karfi ne ya dauke Fammah din take dan haka a tare suka sauke ajiyan zuciya idanuwan SANAAH sunyi jajir tayi kuka harta gaji wanda sai lokacin Mum ta dan rungumeta tana rarrashinta da kulawa tukuna tace taje tayi wanka tayi sallah saita kwanta tayi bacci sbd shikenan kuma insha Allah famman ta samu sauki. Juyawa tayi ta fice ta koma dakinsu itama Mum wayarta ta dauka ta turawa Fleet dan batason kiransa ta katse baccinsa duk da tasan lokacin tashinsa yayi tinda lokacin sallah yayi na asuba ta rubuta masa sakon Fammah ba lafiya sosai daqyar suka samu takai safiya. Tana tura masa ta jefar da wayarta kan sofa ta fada toilet tayi wanka sbd duka jikinsu na buqatan wanka. SANAAH tana komawa dakin itama fara gyarasa tayi cikin sanyi ta sauya beddings din ta fitar da komai zuwa dakin da babu kowa ta kunna humidifier koina ya gyara qamshi na tashi a hankali tukuna ta shiga bathroom tayi wanka a natse har lokacin jikimta a mace yake ga idanuwanta sun sauya sosai sbd dan kukan datai sai ajiyan zuciya take saukewa ahankali. Tana gama wankan ana tada sallah dan haka ta fito ta sauya kaya ta zira doguwan hijab har qasa akan bayan baccinta data sauya ta tada sallah. Tana gama sallah addua tayi har lokacin jikinta a tsananin sanyaye yake kaman zazzabi taji zai shigeta da ciwon kai dan haka tana gamawa miqewa tayi ta shige gado a hankali ta kwanta tareda shigewa quilt tareda rufe idanuwansa babu jimawa bacci ya dauketa tana sauke ajiyan zuciya a cikinsa akai akai. Gari ya dan fara haske kadan ya baro Masallacin cikim villah din da sukai sallan asuba ya nufi bedroom dinsa kai tsaye yana shiga wayarsa ya dauka zai duba sai ya ga sakon Ms Meenah yana karantawa wayarsa ya ajiye a natse ya juya yabar dakin ya nufi bedroom din fammah kai tsaye. Kai tsaye bude dakin yayi da shigowa ciki sanye da Farar luxury jallabiyar daya dawo sallah da ita a jikinsa. Bataji motsin bude kofar da akai ba aka shigo sbd baccinta daya dan kokarin karfi yana yankewa sbd ciwon da kanta yakeyi. Akan gadon idanuwansa suka sauka yaganta a rufe ta bada baya Mum dinta dayayi tinanin samu a tareda da ita yaga bata dakin dan haka daga kafafunsa yayi da tsantsar kulawa da kauna mai karfi ya isa bakin gadon ya zauna a tsanake qamshinsa na fara gauraya dakin a sanyi sanyi. Hannunsa ya miqa da kulawa ya nufi kanta dashi ita kuma a jin zaman mutum abakin gadon datake kuma a baki baki take ya sakata bude idanuwanta da sukai dan nauyi suna wata irin shigewa cikin sanyi da rashin kuzari ta taso gabaki daya tareda juyowa kai tsaye a tinanin fammah ce shikuma daidai nan hannunsa ya kawo sai kawai ya sauka akan fatar wuyanta ta kallesa da sauri cikin wata irin firgicin daya sakata fasa kuka kawai t hannunta daya na sauka akan kafafunsa ta damqi rifarsa da karfi dayan hannun ta dafe kirjinta daya kusa bugawa da attack na firgita tana rintse ido. Shi kansa yashiga shock da ganinta amma kasancewansa jajirtaccen jarumin da tsoro baya shigarsa sam ko firgita sai babu abinda ya bayyanarda shock daya shiga ya tsayar da idanuwansa akanta kafin ya kalli hannunsa dayaji dumin fatar wuyanta yana shiga tafin hannunsa na dan zazzabin dayake jikinta ya motsa hannun kadan dan tabbatarda zafin da jikin nata yayi. Bude idanuwanta tayi tana janye hannuwanta ahankali daga damqan datai masa tareda qin dagowa sbd sai a lokacin takejin dan sanyin tafin hannunsa akan fatarta ta taso janyewa zuwa baya amma tana motsawa kirjinta zai iya haduwa da nasa sbd ya dan rankwafe yake akanta daman gurin tabata tin farko dan haka ta dago a natse ta dago idanuwanta data qi barin su kallesa sbd ta motsa hannunta daya takai wuyanta dan son janye nasa hannun amma ta kasa dora hannunta akan nasa din dan haka dole ta dago idanuwanta da sukai wani iri da kuma hawayen d suka fito cikinsu ta dora akan fuskansa cikin Slow din daya sakasa sake tafin hannunsa sake kama wuyanta idanuwansu na shiga cikin na juna take kamannin da baya iya taba dena tinawa suka bayyanar masa ya dauke idonsa da wata irin kamewansa yana na janye hannunsa daga wuyanta ya miqe tsaye yana dan bude baki da muryansa da sai yau ta shigeta sosai sbd sun kusa sosai yace "Ina fammah din take??? Kasa bude baki tayi sbd zazzabinta daya ninku ya qara mata yawa take da hannu ta nuna masa gefe alaman dakin Mum tana qin dagowa. Ficewa yayi batareda sake ko waiwayowaba. Yana ficewa itama zamewa tayi ta koma ta kwanta tanajin zafi na sake rufe jikinta. Yana fita dakin Mum din ya nufa yaga bacci sukeyi ya kalli fammah tareda shafa kanta ya juya ya fice da alaman ta samu sauki. ****Dad kuwa da tin jiyan da Meenah tayi masa rokon komawan su SANAAH gurinsu yakeson isarwa da Uwar mijinta sakon da zai sakata daukan matakin da zata kawo kanta Nigeria dan haka ya daga wayarsa ya kira Maamah wadda ta zama kaman yar isar da sako a tsakaninsu tsawon shekarun. Tana dauka gaidasa tayi suka gaisa kaman yanda suka saba ya fara da cewa "Masha Allah sannu da kokari Fatima, 'Danki yaji nasihar dana buqaci ki masa dan yanzu haka dashi da iyalinsa duka sun hada kai suna zaune kalau da duka matansa duk da haryanzu Matarsa batadan wacece take zaune da itaba dan haka haka zan sanar mata da kaina tinda babu wanda ya sanar mata haryanzu har shi mijin saiku kara kiranta ku rarrasheta tinda nasan al'adarsu ta haramta musu hakan" Shiru Maamah tayi cikeda shock da mamaki mai tsananin gaske dan haka batama san yanda sukai sallama ba dashi ta kallo Dr Mum dake gefenta tana aiki da laptop da glass dinta mai kyau ta rasa ta inda zata fara har saida Dr Mum din ta kalleta tace "Lafiya dai Maamah" dan itama hakan take kirant ita kuma tana kiranta DR Numfashi Maamah ta sauke tareda sanar da ita komai. Aje laptop din Dr Mum tayi tana kallan Maamah da wani irin sabon baqin ciki da takaicin dayake danne kirjinta akan Meenah da Hakeem dan kuwa tasan Meenah batada lissafi ko daya tanada wani irin neman a sani da alfahari mai yawa wanda zai iya sakata a tsaka me wuyar da bata sani ba gashinan taje sun hade kai da kishiya batareda sani ba hakama babban tashin hankalin shine zaa sanar da ita a qasar daba tata ba kuma zata iya aikata abinda Hakeem zai kafa hujja dashi ya sama Raheem sallamarta kokuma ma zata iya cinnawa jeerahs wuta ayanda tasan haukanta da tsananin kishinta dayafi nata...... Jin tayi tinanin abubuwa kala kala suna zuwan mata na abinda zai iya faruwa dan haka taji kanta yayi nauyi tsananin baqin cikinta na qaruwa wanda take zuciyar taurin rai da rashin dangana ta asalinsu ta taso mata na bazama ta hakura komai ya lalace ba wata macen ta Raheem daga hannunsu dan haka gwara taje ayi wadda zaayi dole wani auren ya mutu koma na waye ita dai Raheem inde itace ta haifesa bazai zauna da macen da bataso ba. Aikin datake kasa qarasawa tayi ta dauki wayarta dake gefenta ta nemo Raheem din kai tsaye ta saka kira tana gap da yankewa ya daga kiran kafin ya furta kowace kalma tace "Ina tafe Nigeria a tanadarmun gidan zama da zan zauna" #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 59 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Tana gama fadan hakan ta yanke kiran tareda ajiye wayar gefenta tana dan dafe goshinta da hannu daya sbd ciwon da kan ya fara a take. Maamah kallo take binta dashi jin kalaman data isar da sakonsu wanda har abada babu wanda ya saka ran zata sake zuwa Nigeria amma yau da bakinta take fadan zata tafi. Numfashi Maamah ta sauke sbd itakam daman tana tsananin son samun daman zuwa Nigeria duk da bata hakan taso tafiyar ta taso ba. Shi kuwa a can nasa bangaren nutsuwa yayi ya aje wayarsa gefensa tareda dan mamakin kalaman Dr Mum din amma kuma shi ba maaboci tambaya bane bare ga Dr Mum dayasan zafi kawai zata qara dan haka koma me zai kawota baida say akai bayan tanadar mata lafiyayyam gurin zama. A lokacinda kiran ya shigo masa yana tareda Ms Meenah ne da safen zasu fito breakfast dan haka kaman yanda take ta saba bata damu da tambayar meyake faruwaba ta fara jero masa wasu zancen suka fito kai tsaye zuwa dining room. Su kadai ne a table din sedai ko fara serving dinsa Mum bataiba Fammah ta qaraso dining din jikinta ba qwari sosai amma ta warke kalau bata jin komai bayan kasalan dan hakane ma tana farkawa kusan after 9 kadan tayi wankanta ta saka kaya marasa nauyi ta fito cin abinci sbd samum karfinta ya dawo ganin SANAAH na bacci har lokacin ya saka bata tada itaba ta kyaleta tan tasan tana buqatan baccin tinda basu samu sunyiba da daren a sanadin ciwonta. Gaida Dad dinta tayi wanda yake kallanta da kulawa mai nutsuwa kafin ya miqa mata hannunsa ta kama tana dan dawowa gefensa ya shafa kanta yana mata sannu da fatan sake samun lafiya mai dorewa. Breakfast dinsu suka fara sai a lokacin Mum ta dago ta kalli Fammah tace "Ina Baby SANAAH? Meyasa bata fito breakfast ba?? Cikin rashin iya daga murya Fammah tace "Tana bacci haryanzu sbd kinsan sam bata rintsa ba cikin daren kuma yanzu sai kiga tafara zazzabi sbd hakan coz she's too sensitive" Shiru Mum din tayi tana cewa "Bare kin daga mana hankali sosai fa a jiyan tayita kuka dole ma zatai ciwon kai" Shiru suka sake yi kowa na cin abinci a natse har suka gama babu wanda ya sake cewa komai suna baro dining room din kai tsaye fammah daki ta koma gurin SANAAH ta kwanta itama Mum kuwa mijinta tabi zuwa palonsa sika koma. Bayan kusan awa daya sai ga Imran na knocking kofar palon farko maana main sitting room din tareda budewa ya shigo da wata sabuwar qwararriyar likita itama halfcast ce ya nuna mata guri ta zauna ya daga wayarsa bai kira Fleet ba sbd sanin abinda yakeyi kai tsaye Fammah ya kira. Tana dauka ya mata ya jiki ta amsa a dan natse kafin yace "Ga Dr zata duba ku tana sittin room zaune" Dan shiru tayi tareda kasa fahimtar kalmar "ku" daya ambata sai ta juya a natse ta kalli SANAAH takai hannunta ta tabata taji jikinta yayi wani irin zafi sosai ta kalleta da dan sauri tana mamakin da gaske dai batada lafiyar itama. Batada kowace irin doguwan nazari da hada lissafin tinanin komai na rayuwa wanda hali ne da Mum dinta data gado dakyau dan haka batai tinanin komai ba na yanda Imran ya saniba ta kalli wayarta tana gyara zamanta a kunnenta tace "Gamunan fitowa SANAAH dince ba lafiyan yanzu sosai" Kashe wayarta tayi tareda son tada SANAAH din amma kuma sai ta fasa ta sauk gadon ta fita zuwa sitting room din. Tana isa gaisawa da Dr din sukai cikin yar kokarin riqe kuzarinta dayake dawowa tace su tafi can daki ta duba SANAAH din. A bakin gado ta zauna tareda dan miqa hannu ta yaye rufar SANAAH din tana sake taba jikinta zafin sosai yana nan dan har wani hucin zafi ne ya fito daga rufarta data yaye. Sake shafata tayi tana ambatar sunanta da sanyi. Ahankali ta bude idanuwanta bayan ta farka daga baccin datakeyi din. Bata motsaba idanuwanta kawai ta sauke akan fammah din tana jin karfin zazzabinta na qaruwa. Sanar da ita Dr zata dubata fammah tayi da kulawa tana taimaka mata ta tashi zaune. Kallan dr din tayi tareda bude baki cikin dauriya ta gaidata tana kallanta. Dr tasowa tayi ta iso gurin SANAAH din fammah ta bata guri ta zauna gefen gadon tana fara dubata da tsananin kulawa da yan tambayoyi. Yanda SANAAH din takeda sanyi da rashin sauri ko hayaniya a komai bare yanxu datake cikin tsananin zazzabin ya saka suka dauki time kafin suka gama tukuna ta duba Fammah itama wadda ta sake jinta ta warware sosai batajin komai. Bayan lokacinda Dr ta bata mai tsayi ta wuce SANAAH ta samu ta sauko gadon ta isa bathroom ta shige tayi brush da sauran abubuwanta kafin tayi wanka da ruwan zafi sbd taji ko zata samu karfinta da abinda takeji na zazzabin ya sauka. Tana fitowa sama sama ta iya dan shafa body mist na oud mai sanyi da tsada ta saka silk riga da wando marasa nauyi ko kadan ko bra bata iya sakawa ba tasha tea kadan akan tirsasawan Fammah tukuna tasha magani ta koma ta kwanta sbd kanta tsananin ciwon gaske yakeyi. Tana kwantawa bacci ya dan sake daukanta fammah ta kashe mata wayarta sbd kada a bata kowace irin hayaniyar da zata hana ciwon kanta sauka. Mum kuwa jinsu shiru ta fito tana waya ta nufa dakin ko data shiga taga halinda SANAAH take ciki dan haka ta nuna damuwanta da kulawanta itama dubata tace su bawa SANAAH din isashen hutunda har sai ciwon kanta ya sauka kada a bata kowace hayaniya. Fitowa sukai suka barta bayan ta sake samun bacci, Fammah bangaren Mommy ma takeson tafiya dan tabar SANAAH ta samu hutun itama taje can ta kwanta tayi hutunta acan. Mum ma gurin Rabin ranta ta wuce acan take sanar masa SANAAH din ba lafiya sosai kaman Dad ne ya aiko Likita ta dubata sedai sai ahankali jikin nata kila zuwa yamma ta warware. Baice mata komaiba wayarsa dake hannunsa yake ci gaba da dubawa batareda bawa zancenta hankalinsa ba kokuma alaman yamasan abinda take fada. Safiya ce ta shirya musu dining da rana sukai lunch guraren karfe uku da mintina kafin suna gamawa Mum ta sake zuwa ta duba SANAAH dake bacci har lokacin bayan tayi sallan azahar daqyar ta koma ta sake kwanciya da rufe jikinta duka. Ganin bacci take ya saka Mum itama barin bangaren bayan Safiya ta sake tattara komai fes ta bar bangaren itama. Gurin Mommy ta tafi suka baje suna firarsu bayan ta sanar da mommyn SANAAH insha Allah taji sauki tana tashi lafiya kalau zata tashi. Mommy ma sbd kara bata damuba firar su sukeyi hankali kwance da shagala gashi daman duk taxo bangaren sai dare ko magrib take komawa. Sunacan sunata firarsu fammah ma bacci me nauyi ne ya dauketa bayan azahar dan baka babu wanda ya sake zuwa dubota. Bayan sallan laasar wata kishirwa da yunwa mai tsananin gaske ta tada ita daga baccin bayan dan zazzabin ya dan saukar mata dan haka ta farka tayi shiru tana jiran zuwan wani dan tana tsananin buqatan ruwa tasha amma me dumi takeso sbd yanda takejin kaman zatai amai. Shiru babu wanda ya shigo dakin dan haka ta tashi zaune ahankali da tsananin rashin karfi da da jiri sosai sbd rashin komai a cikinta. Idanuwanta da sukai wani irin laushi da bayyanarda wata irin kasala da lumshewa akai akai ta juya ahankali ta kalli dakin dayake da rashin haske sosai da aka rage mata taga ba alaman fammah bata ciki dan haka ta hadiye wani numfashi mai tsananin kasala tareda yunkurawa ta yaye duvet din jikinta ta ziro kafafunta qasa tareda dan rufe ido ta bude ahankali tanajin kaman bazata iyaba amma yanda takeji kaman zata mutu ne idan bata sha ruwaba. Miqewa tayi tana dan dafa bango ta zira soft slippers a kafafunta tukuna tafara takawa ahankali tana rufe idanuwanta da dan dauriya tana budewa jiri takeji sosai da amai na neman yunkuro mata amma haka ta isa kofar bedroom din ta fice. Palo ta nufa tana tafiya ahankali tana dan dafe cikinta kadan da hannu daya tana barin dayan dan bawa kanta kariyar daga duk inda zata fadi sbd jirin dayake dibanta. Kai tsaye hanyar kitchen ta nufa bayan bayan ta isa palon, Tana isa kitchen bata rufe kofar ba ta dakata ahankali tareda dafa kitchen island tana rufe idanuwanta tana fidda numfashi ahankali da ajiyan zuciyan abinda takeji. Dakatawa tayi tsawon mintina saida ta dan samu sassauci tukuna ta iya daga idanuwanta da suka sake laushi sosai ta janyo electric kettle takai bakin fanfo ta kunna ruwa ya shiga ta kashe ruwan ta jona kettle din tana yin baya tareda da dakatawa ta dan huta kadan daga muguwan mutuwan jiki da kasala da rashin karfi ko kadan. Numfashi ta dan sake saukewa tukuna ta daga kafafunta har lokacin tana jin jiri ta isa inda fridge yake takai hannu ta bude daqyar tukuna ta saka hannunta daya ta dauko yoghurt dayake ciki ta zuba a cup hannunta na dan neman gazawa ta mayar tareda kai glass din bakinta tasha da wani irin sanyi dayayi sosai. Bata gama shanyewa ba wani irin amai ya yunkuro mata gabaki daya dan haka cup din ya subuce daga hannunta tayi sink din kitchen da sauri tafara fesa wani irin amai mai sautin yunkurin gaske sbd babu komai a cikinta sai yoghurt din daya shiga cikinta yanzu din. Wani azababben yunkuri da kakarin amai takeyi mai sauti sosai da tana neman jin kaman zata mutu idanuwanta sun gama bayyanarda azaba take cikinta. Tsit babu kowa a bangaren dazai jita bare bata taimakon datake tsananin buqata dan ta fita hayyacinta take. Dawowansa kenan tin bayan daya fita sallan laasar sbd ya dan tsaya ya gaisa da mutane da har ya dan jima kafin ya dawo din. Yana shigowa palon kafin ya doshi hanyar wucewa nasa palon sautin yunkurin aman ne mai karfin gaske ya fara shiga kunnensa daya sanyasa dakatawa cak daga inda ya dosa sbd a tinaninsa da saninsa babu kowa a bangaren dukan su suna can kuma yanda yaga Meenah din na yi sai dare ko yamma sosai dan haka a natse ya juya zuwa kitchen din cikin takun tsanaki. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 60 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Wani yunkurin ne mai karfin gaske ya sake zuwan mata ta saka kanta tana yi take dan karfinta ya qare jirin datake cikinsa yayi tsananin gaske ta rufe idanuwanta tana yin baya daidai nan ya iso ba tsammani ya tare bayan nata da kirjinsa ahankali tareda saka hannunsa daya ya tarota gabaki daya yana hana jiri yadda ta take wani yunkurin ya taho mata dan haka da kansa ya rankwafar da da ita tana aman wanda baya wani fita, Yawa azabar tayi mata batasan ma lokacinda hannunta dayake dafe da kirjinta gurin amanba ya sake zai sauka a inda kettle din ruwan ke tafasa ba cikin nutsuwa hannunsa ya riga nata isa ya tare hannun da tafin hannunsa wanda nata tafin hannun ya saukar masa daidai da sake zuwan wani wahalallen yunkurin da batasan lokacinda ta manne tafin hannun nasuba tana qanqamesa zafin dumin dayake jikinta ya ratsa tafin hannunsa daya mannu da nata ya saka hannunsa daya a hankali yana shafa bayanta tana samu aman yana fara fitowa kansa shima a rankwafe sbd irin yanda bayansa shine ya zama kariyar daya baya ta hanata faduwa tinda hannunsu daya yana manne da juna dayan kuma yana shafa bayan dan haka fuskansa take kusa da tata sosai. Muryansa ce ta fito daga bakinsa ta ratsi kunnenta na dama da bakinsa yake kusan saiti dasu daidai ya furta "Sannu,Sannu ko" a wata irin tsanakin data bude idanuwanta cikin wani irin slow ahankali sbd aman ya fada mata a take tareda tashin tsigar jikinta ahankali.... Hannunsa da kansa yakai ya zuba mata ruwa nata dayan hannun ta wanke bakinta ya birkito da ita ba tsammani a hankali dan haka ta kasa dago idanuwanta da sukai tsananin laushi ta zame hannunta dayake hade da nasa tana kasa motsawa kuma jiri takeji har lokacin. Kallo daya yayi mata ya lura da hakan dan haka ya dan juya ya kalli kitchen din dabai san ina zaiga cup ba sai ya dawo da kallansa akan fuskanta ya bude baki yace "Ina cups?? Dagowa tayi da wata slow na rashin kuzari bata kallesaba ta dan daga kafafunta batareda kallan gabanta ba zata nufi inda cups din suka. Bata sauke kafarta data dagaba hannunsa daya ya zagayota hannunsa na sauka akan shafaffen cikinta da babu komai na abinci a cikinsa tareda dauketa sama yana dawowa baya da ita sbd glasses din da sauran kiris ta dora kafa akansu na cup din data saki kafin fara amanta. Jin tayi jirinta na qaruwa sbd wata irin faduwan gaba data shigeta da kuma jin hannunsa zagaye da ita dan haka ta rufe idanuwanta tana jin ya saukar da ita ahankali gefe jikin fridge tareda miqa hannu ya zaro robar ruwa bara sanyi ya bude ya miqa mata a natse da sai a lokacin ya sauke mata idanuwansa gabaki daya yana kallan fuskarta dake kamanninta ke azabtar da wani bangaren na kirjinsa. Ahankali ta iya dago hannunta dayake cike da kasala sbd tana tsananin buqatan ruwan ta dora akan roban zata amsa hannunsu ya gadu cikin sanyin daya sakasa maida nasa idanuwan akan hannuwan nasu a tsanake kafin ya sake dagowa cikin wata slow ya sake sauke mata idanuwansa yana kallan yanda takesan ruwan suna bin maqoshinta ahankali suna wucewa ba sauti ko daya. Idanuwansa suka saka ruwan isarta da kuma qara kasalarta dan haka ta zare ruwan ahankali daga bakinta tareda dagowa cikin wata kasalan da bata taba shigaba ta idanuwanta suka sauka akan fuskansa da idanuwansa masu wani irin sakar da kasala da kwarjini tareda haiba mai nauyi suke akanta. Yanda idanuwanta suka dago tattare da kasalan datake cikinsu ta saukesu akansa ya sakasa kallan cikinsu ahankali take kafafunta jiri ya koma cikinsu suka sake zasu zube qasa ya sake mata wani riqo dakyau cikin sanyi sbd daman tana jikinsa har lokacin tinda ya dauketa bai zare hannuwansa daga zagayewan da yayi mata ba. Jin tayi numfashinta yana neman yankewa sbd yanayin dasuke ciki da kuma kasa iya daukan kallansa da idanuwanta da gangar jikinta sukeyi ta motsa ahankali tana son zarewa daga jikinsa a lokacin ne ya dauke idanuwansa masu kaifi daga gareta yana kai hannunsa wuyanta ahankali ya dora bisa fatarta datake bayyane take taji tsigar jikinta ta sake tashi sbd batai tsammani ba dan haka ta qarasa zamewa daga jikin nasa gabaki daya tana qin sake kallansa ta juya baya tareda bude baki da sauti mara karfi tace "Thank you Da.." Kasa qarasawa tayi tana dakatawa cak shima idanuwansa ya kalleta dasu wanda taji saukansu a kanta dan haka babu wanda ya ce komai a cikinsu suka fice kusan a tare daga kitchen din. Shine ya fara bacewa daga palon kafin itama tai kokarin xuwa daki ta nema wayarta ta kunna ta saka kiran Safiya cikin rashin kuzari. Safiya ba bata lokaci taxo ta hada mata tea ta gyara kitchen din ta kawo mata da banana bread tasha daidai cikinta ta sake shan magani sai a lokacin ta dan samu kuzari. Duk wani motsinta kamshinsa ne yake tashi a jikinta dan haka ta lallaba ta shiga bathroom. Wanka tayi ta sake samun karfin jikinta sosai tana fitowa ta tadda Fammah ta dawo tana dakin itama wankan tayi jikinta ya sake samun karfi a tare sukai sallan laasar. Suna idarwa Safiya ta kawo musu simple abinci ta jere musu a dakin. Fammah dake jin yunwa sosai gurin abincin tazo ta zauna tana kallan SANAAH datai shiru ta zuba mata ido tana kallanta a tsanake da mutuwan jiki. Hannu ta daga mata alaman "akwai wata damuwan ne?? Numfashi SANAAH din ta sauke tana kasa dauke idanuwanta daga kanta idanuwanta masu kyau na sake saka fammah jin kaman zata dawo mata da zazzabinta ta bude baki zatai magana SANAAH ta girgiza mata kai ahankali tana dan bude bakinta tace "Kici zanzo nima naci" "Kin tabbata?" Fammah tace mata da sautin kulawa. Gyada kai tayi tana dan lumshe idanuwanta tana barinsu a rufe tsawon mintina kafin ta budesu ahankali tareda tasowa ta taho ta zauna gefen fammah din tana daukan spoon ta saka a plate din famman tafara cin abincin. Kadan taci ta koshi sbd tariga tasha tea ta miqe ta koma kan sofa ta dan zaune tareda miqar da qafafunta akai. Safiya ce ta shigo tana tattara gurin tana kokarin jansu da zance kaman yanda suka saba har suka dan daure suna bata amsa musamman fammah data warware. Safiya bata fito dakinba sai da akai magrib ta fice tana dariya suma suna dan yi sbd sai data sakasu firar dole sbd akwaita da kulawa da son fira. Safiya na ficewa Mum na dawowa bangaren dan haka sallah ta fara yi kafin ta fito taxo dakinsu ta dubasu dukansu tana kallan SANAAH wadda ta kasa dagowa ta kalleta dakyau ita kuma sai sake lallabata takeyi da kulawa da sake tambayar ko zaa kira likita ya dubata. Girgiza kai tayi a tsanake tareda bude baki tana dagowa ta dan kalli Mum din tace "No naji sauki Mum,kawai dai rashin karfin jiki ne shima zuwa safe insha Allah zan koma normal. Dining safiya ta dawo ta shirya da abincin daren dazaa ci a bangaren na lafiyayyan abincin da Mommy ta dafa musu sbd Raheem kaman kullum. Kafin lokacin ishai suka hau table dinner wanda daqyar SANAAH ta iya fitowa sbd takurawan Mum dan haka doguwan riga mai fadi da gabanta a bude ta doro akan riga da wandon dake jikinta da suka dan lafe mata sai silk scarf data dauro akai dan rife gashinta. Itace tayi karshen shigowa bayan har sun fara kokarin fara cin abincin sbd Fleet daya qaraso ya zauna qamshinsa na gauraye gurin gabaki daya. Tana sako kai kokarin hana kanta kowace damuwa tayi ta qaraso a natse tareda zaunawa kujeran gefen Fammah a natse Tana kokarin dagowa Mum ta katseta da cewa "Baby SANAAH ki daure kici abinci sosai" Kallan Fleet tayi wanda ya miqa hannu a natse ya dauki glass din ruwa da lemon a ciki da sanyi kadan yakai bakinsa tace "Fleet Baby SANAAH ba lafiya fa tin asuba ma, a kwance ta wuni yau" Dagowa yayi da idanuwansa da hatta ita kanta Ms Meenah din saida zuciyarta tayi wani skipping beat ya saukesu akan SANAAH din wadda itama takai hannu a natse ta dauki glass na ruwa takai bakinta tasha kadan sbd jin spoon din farko na white couscous din data saka bakinta ya tsaya cak a maqoshinta. Taji saukan idanuwansa akanta dan haka taqi dagowan sai saukan muryansa taji ta ratsi kunnuwanta da cewa "Allah ya bata lafiya,zuwa gobe Dr zataxo ta dubasu su duka" Yana fadan hakan Mum ta washe baki tana maida kallanta akan SANAAH da fammah tana cewa "Allah ya bawa yan matana lafiya" "Amin" SANAAH ta bude baki ta furta a hankali ita kuma fammah dad din ta kalla tace "Thank you Dad" Kallanta yayi da miqa hannunsa daya ya shafi gefen fuskanta yace "Just get well soonest Mamanah" Murmushi tayi daya fidda tsananin kamarta da mahaifin nata tana kallan dawo da kallanta akan SANAAH wadda ta dago ta kalleta Murmushinta na qaruwa take SANAAH ta dauke kallanta daga kanta tana cigaba da dan cin abincin sama sama kafin tasha ruwa tace she's full ta miqe tabar dining din. Da daddare bata iya zuwa gurin Dad ba sedai ta kirasa a waya lokacin ma yana tareda Dad din ta gaidasa ta sanar basa batajin dadi amma da sauki sukai sallama da kulawa. Dad na gama wayar ya dago ya kalli Fleet wadda bazaka taba sanin akan dad ko aa tinaninsa da hankalinsa yake sbd yanda yake karanta sako a wayarsa a natse da kamewa da wata irin girma da kwarjini. Numfashi Dad din ya sauke a karo na uku bayan wainda yayi kafin kiran SANAAH ya shigo masa na zancen da RAHEEM yaxo masa dashi. Bude baki yayi a tsanake sbd dagaske kenan Dr fammah zata iya zuwa Nigeria bayan shekarun baqin ciki da girmama tsanar dataiwa qasar da wainda suke cikinta. "Babu kowane dalilin zuwanta kaman yanda na santa da dagewa da rashin hakura ga dik abinda ta kudurta bayan akan maganar aurenka da SANAAH ne, Zata taho ne bazata tafi ba saita tabbatarda babu auren, Bazata taba hutawaba da zubar da makaman yaqinta ba sai ta raba auren dani mahaifinka na daura maka sbd a koyaushe duk baqin cikin da zata sakamun shine yake sassauta nata baqin cikin na shekaru shiyasa ban taba damuwaba ko jin dacin yanda ta nema maka auren farin sbd na bata daman yin duk abinda zai sassauta baqin cikinta, A yanxu kuwa tana damara ne da yaqin da batasan kanta zata yaqa da kanta ba sbd matar da zata dauro damarar yaqin fixgewa daga rayuwar 'danta dayake raye itace matar 'danta da baya raye. Dagowa FLEET ADMIRAL RAHEEM JEERAH yayi da wani irin nutsuwa da slow ya sauke idanuwansa da suka saka Dad din da kansa daukewa ganinsu ya saukewa Dad din batareda yace komaiba. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 61 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Numfashin manya Dad jeerah ya sake saukewa kafin ya yanke nasa hukuncin dayake tareda umarni yace "Bazaa nema mata masauki a koina ba matiqar a qasar nan kuma nan garin zata sauka, A cikin matana ne akwai wadda babu aure a tsakanina da ita amma sbd mutuncina da nata mutuncin dana zuriata ban bari tabar JEERAHsV ba tana ciki a zaune karkashin kulawata da ikona, Hakanne itama a gareta matiqar ina raye da kuma iko bazata taba iya zama ba a inda ba cikin JEERAHsV ba sbd anan ne mutuncinta yake da girmanta da kuma ikonta yake, Koda babu aure a tsakaninmu ta sani mu ahalin juna ne da duk abinda yake tsakaninmu bazamu taba goge hakan ba dan haka duk gyaran da zaayi mata kasa ayi mata anan cikin JEERAHsV Akwai bangaren dayake tsakiyar na Zainab da Hajiya khadija a sauya mata tsarinsa zuwa tsarin da zai mata dadin zama a gyara mata ta zauna zan zauna na jira abinda duk ya kawota taxo dashi" Fleet da baisan mexai iya cewaba sbd hayaniyar iyayensa zata sake tashi kenan duk da sun manyanta amma haka lamarin nasu yake motsawa dan haka baya wani shiga sbd rayuwarsa daban take da tasu, A tasa rayuwar babu hayaniya da tashin hankali sai miskilanci da tafiyar da komai a tsarinsa na baturen ruwa da bai hada komai da peace dinsa ba, Sabanin su dasuka kasa hakura da juna indai akan duk abinda zai taso ne kowa zai iya kokarinsa gurin nunawa dan uwansa ikonsa akan dansu da sam basu wani damu da farin cikinsa ba ko amincinsa shiyasa a bangaren ahalinsa a gurin 'yarsa kawai yake samun cikakkiyar sukuni da kaunar da batada kowace irin sirki ko manufa dan ko matarsa tanada manufofinta akan soyayyar datake masa dan kuwa matsayin datake dashi na matar Fleet admiral RAHEEM JEERAH of the Us navy bata hada matsayin da komaiba tana tsananin alfahari da bugun gaba da hakan tareda dagawa da jin bazata taba iya rasa matsayinba ko yadda wata ta amsa irin sunan da sunan RAHEEM JEERAH. Baro gurin Dad din yayi yana zuwa bedroom dinsa wanka yayi ya fito daure da towel a qugunsa da tabawa daya zaa masa ya warware ya fadi sbd yanda yake daurasa shiyasa kusan matarsa ta riga ta gama mutuwa da shaawansa data zamar mata jarabawa sbd akwai abubuwan dake tattare dashi da matiqar ta gansu bata iya riqe shaawanta akansa dan hakanne ne kusan yawan muaamalansu neman datake masa yafi wanda yake mata dan ko cikin kwayar idanuwansa ya sauke mata take tsigar jikinta take tashi taji tana tsananin buqatan jinta a jikinsa musamman idan ya fito wanka kallo daya takewa murdadden jikinsa da koina kusan jijiyoyin karfi ne a bayyane nan ma bata iya hana kanta tsananin kwadaituwa da mijinta. Shiryawa yayi cikin kayan bacci dogon wando kawai da wani mayen qamshinsa dayake tashi a jikinsa ya kwanta. Yana kwantawa Ms Meenah ta shigo dakin sanye da kayan bacci itama masu tsayi har qasa da ciki data sama silk blue kala. Isowa tayi ta zauna dayan gefen gadon sbd ta riga daman ta gamo komai na shirim baccinta ta haye gadon gabaki daya tana qarasa rage hasken dakin ta matsa cikin jikinsa ta shige masa ahankali. Washe gari SANAAH da lafiyarta ta tashi dan haka tana yin wanka kafin kowa ya tashi tabar bangaren tayi gurin mommy. Tana zuwa dakin Mommyn ta shige ta kwanta tana gaida mommyn dake zaune tana waya da Al'amin. Tana gama wayar da kulawa ta kalleta tana mata ya jiki idanuwanta akanta. "Naji sauki" ta furta tana janyo mata wani zancen suka fara kafin suka koma maganar yaya Al'amin dayake ta samun cigaba acan ahankali ahankali arziki da damammakin cigaban rayuwa suna samuwa. Anan ta wuni harma dasu Mum din dukansu anata fira da abubuwansu hankali kwance. Acan bangaren Fleet kuwa Imran ya sanarwa Dr Mum zata taho a cikin JEERAHsV zata zauna kuma. Imran dayake shima Dr Mum din ta kirasa ta sanar masa yayi musu shirin tahowa Nigeria din dan haka take ya shiga aikin duka biyu na nema musu komai na tahowa da kuma na aikin bangaren da zaayi wanda kusan zubar dashi akai zaa mata sabon ginin da zaiyi daidai da duk abinda takeso. Sauran mutanen villah din sunga anata sabon aiki a bangaren wanda yakeda girma shima kuma aikin imran ne a tsaye a akai da qwararrin maaikan daya dauko amma babu wanda yasan aikin na menene dan haka Mum ta fara murnan ko ita akewa bangaren dan tanason ace tanada nata bangaren wanda take ciki sedai ta ringa zuwa bangaren mijinta kwana sbd tana matsayin matar Fleet RAHEEM JEERAH guda da zai iya siye Villa din da yan canjin da ba komai bane a gurinsa ba amma ace batada bangarenta mai zaman kansa dan haka koma ba ita akewa ba to ana gamawa itama zata buqaci gaskia a ware mata nata bangaren su baro na Raheem ya zama tirakarsa ce shi kadai. Hajiyar Samad dataga ana bangaren abinda yazo ranta shine SANAAH zata tare kenan maganar auren bayyana zatai dan haka ta ringa jin wani irin dadi da farin cikin jiran ganin tashin hankalin da zaayi sbd babu abinda take jira yanzu kaman Ms Meenah ta gane auren ta tsani SANAAH da uwarta wanda ita hakan ne zai bata daman shiri da Meenah din sbd tana neman wanda zasu hada kai su hana SANAAH da uwarta da sukai sanadin mutuwan auren zaman lafiya da kwanciyan hankali. SANAAH da mommy kuwa tashin hankali da tsoro suka shiga mai girma na ganin aikin da akeyi din wanda zai iya yiyuwa tarewanta zaai magana dan haka suka shiga tinani mai zurfa da yar shakka. Rage zama sosai bangaren SANAAH tayi sbd zuciyarta da a yanxu batada sukuni sam a bangaren zaman dole takeyi musamman indai zaa hau dining ta ringa jin rashin nutsuwa kenan duk da babu wanda ya taba gane abinda take ciki dan kuwa ko a dining a tsanake take komai. Tana gaidasa batareda ta iya kallansaba ko bawa situation din mahimmanci ba sbd yanda Mum ke kokarin cusa sabo a tsakaninsu da kaunar dake ganin ya kamata t shiga tsakaninsu sbd ita da SANAAH dinma takeson su tafi idan har zasu koma duk da batajin shaawan komawa koina a yanzu itama zata zauna Nigeria tukuna gaskia. A duk lokacinda SANAAH ta bude bakinta ta fidda sautin muryanta ta gaidasa a dining sai ya dago idanuwansa a natse ya kalleta dasu taji kaifin su a jikinta tukuna yake amsawa a taqaicen da muryansa ke qara mata kaifi bayan wanda idanuwansa suka sakar mata dan hakane bata iya sake cewa komai a table harta gama tabar gurin sbd tana bude baki a gurin zata iya rasa kalamanta. ******aikin bangaren da akeyi qanda dukiya ce Fleet din ya bada dama ake zubawa kaman baasan zafintaba, Cikin kwanaki kalilan aka gama komai aka zuba furnitures din da kudi sukai kukan gaske gurin siya aka tsara komai irin tsarin da Dr Mum zatai rayuwan jin dadi da walwala da kwanciyan hankali tareda nutsuwa itada Maamah. Masu aiki aka tanada guda biyu aka zuba a bangaren kafin ma su iso dan haka tafiyar itama ta kammala komai ya zama ready batareda ya sanarwa Mum din inda zata zaunaba hakama imran bai sanar mata kawai dai an sanar mata komai is ready. A ranar da jirginsu zai taso tai waya da Ms Meenah amma bata sanar da ita tana zuwa ba dan haka har lokacin kaf bayan Fleet da yaransa sai Dad babu wanda yasan wacece a tafe. Dad jeerah sabbin gyare gyare da sauya abubuwa da dama na villah din ya saka a sake duk babu abinda ya lalece dan koyaushe cikin kashewa villah din kudi ake dan hakane take kaman ka shiga turai akoda yaushe. Ana gama komai aka zuba komai Hajiyar Samad farin cikinta ya tsananta ta kashe kunne tana jiran dirar masifa da balain da zai tarwatsa jeerahs. Mum ma kawai fara shirin tarewa sabon bangare tayi batareda jiran a ce mata komaiba. SANAAH ma da Mommy ranar da aka gama komai fara jiran abinda zai biyo baya sukai cikin fargaba amma babu wanda yaga alaman kowace damuwa ko nuna ma sunsan da aikin a gurinsu. Ranar Friday da tsakar dare gap da asuba jirgin da Dr Mum da maamah suke ciki ya sauka a qasar Nigeria Qasar da bata taba tinanin har abada zata sake zuwanta ba, Qasar data tsana fiyeda komai da kowa, Qasar data rabata da farin cikinta da walwalanta har abada, Qasar da aka rife mata 'danta daya dahar ta bar duniya bazata dena radadi da quncin rashinsaba wato Nasir dinta, Dan da shine yafi kusanci da shaquwa da ita fiyeda dan data haifa da cikinta. Numfashi mai zafi da rashin sauti ta sauke tareda miqewa daga zaunen datake suna fitowa jirgin itada Maamah wadda itama ta sauke wani zazzafan numfashin samun kanta a cikin qasarta ta haihuwa, Qasar da aka rufe 'danta da iyayenta, Qasar da batada kowa a cikinta a yanxu bayansu SANAAH da bazata taba tafiya batareda ta nemesu ba. ##MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 62 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki  Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki  Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce  For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Motocin securities din Fleet ne suka iso Airport tin cikin dare dan tarbonsu hadda Imran wanda shi daga baya ya iso da motar da zai dauki su Dr Mum din da kansa. Koda jirgin ya sauka Imran fitowa mota yayi da kansa ya isa arrivals ya tarbesu da kansa, Bullowan Dr Mum sanye da jallabiya da handbag dinta a hannunta idanuwanta sun sauya sosai sbd abinda takejinsa a kirjinta na sauka qasar da dukkanin radadinta yake dawowa farko. Maamah ma sanye take da black jallabiyar da jakarta a hannu ta sauya sosai kaman asalin baqar balarabiyar itama sbd hutu da lafiyar dasuke ratse a jikinta da kuma kwanciyan hankali. Da girmamawa mai girma da kulawa Imran ya iso gabansu yana bude baki yace "Barka da Sauka" Maamah ce ta kallesa tana bayyanarda sakewa da kulawa ta amsa da cewa "Mun sameku lafiya?" Murmushi yayi yana amsawa tareda sake gaida Dr Mum wadda ta bude baki ta amasa tana kallansa daci gaba da tafiya a natse. Suna doso inda motocin suke duka securities din suka qame da kyau suna dan sauke kallansu daga kansu suka musu barka da sauka da tsantsar girmamawa ga iyayen Ubangidan nasu. Kofofin Motar aka bude musu a lokaci daya a tare na baya Maamah ta shiga ta gefen da Imran ya bude mata Dr Mum kuwa zagayawa tayi dan kofar da dayan security ya bude mata ta shiga aka rufe. Shiga motar imran yayi tareda tayarwa tini securities suma motarsu dake gaba ta tashi dan haka suka bar Airport din kai tsaye. Hanya Maamah ke kalla a natse sbd gari ya fara wayewa yayi haske, Duk yanda maamah tasan gari da hanyoyi komai ya sauya mata sbd shekarun ba kadan ba rabonsu da nan din dan haka ansamu sauye sauye masu girma da yawan da komai ya zamar mata baqo batama gane koina. A bangaren Dr Mum kuwa bata iya kallan koina ba hankalinta na kan wayarta data fiddo jaka tana dubawa amma ba network ma akai sbd ba layin qasar bane dole yanzu a nema mata layin qasar nan kafin ta tashi tafiya. Batajin doki ko farin ciki ko walwalan komai na kasancewanta a qasar Nigeria din daidai wannan lokacin, Bacin rai da daci ne kawai take ji a cike da kirjinta da idanuwanta na zuwanta dama dalilin daya saka zuwan nata dan kuwa idan batazo dinba batasan iya girman da matsalolin rayuwar gidan RAHEEM zasu kai ba tinda yana auren sakaryar macen da batada tinani sai son taqama da nuna isa da dagawa da haukar sonsa kawai ba lissafin yanda zata riqesa wa kanta ita kadai taxo tanata barar da kai a tsakanin kishiya da matan uban miji da uban mijin kansa da ba kaunarta yakeba. Hanyar xuwa JEERAHsV aka kama daga Maamah har ita Dr Mum din babu wanda ya gane hanyar dan hakane ma basu wani damu ba hankalinsu na kan juna suna maganarsu. Security checking point na farkon shiga anguwan ne da suka iso da tarin soldiers ke gurin aka bude musu suka wuce ana qame musu ya saka hankalin Maamah dan karkata da inda zuka iso din dan haka suna dosar main gate na shiga JEERAHsV dake rubuce a gefe da manyan baqin rubutu mai kyau da akai kalan Black and Gold ya saka Maamah jin gabanta ya buga da dan karfi ta juyo ahankali ta kalli Dr Mum wadda sam bata dagoba hankalinta na kan jakarta datake duba wani abu a ciki. Wangale musu gate din akai tin kafin su qaraso dan haka suna qarasowa kawai shigewa sukai a daidai wannan lokacin ne Dr Mum ta dago tana kallan harabar inda suke wadda takeda girman daya wuce ace gidanta ne ita kadai sbd girman yayi yawa hakama tsarin da komai da idanuwanta ke gani kaman tsarin gine ginen villas din turai ne dan haka ta kalli Imran a lokacinda ya wuce kurya sosai har zuwa inda bakin hanyar bangaren da zata zauna yake ta bude baki cikin shiga nazari tace "Imran ina ne nan din? Parking yayi tareda jin nauyin abinda zai fada yana bude baki zaiyi magana aka bude murfin motar gefen da Maamah take dukansu suka kalli gurin Fleet dinne da kansa daya fito da kansa dan tarbansu da kuma hana hayaniyar da zata iya tashi na Dr Mum da zata ga kanta a nan. Maamah na ganinsa ta saki ajiyan zuciya sbd batasan ta inda ma zasu fara tausan Dr Mum ba amma sbd wasu lokutan da dama idan ya shimfida mata magana a kame takan bi sbd girmansa da kwarjinsa da zamansa a yanxu wakilinta dan har aurenta shine yanxu yakeda ikon bayarwa sbd yawanci idan manyancin da tsufa yazowa iyaye suna bin yayansu ne wasu lokutan kuwa duk zafinsu. Bude baki bakinsa yayi kwarjinsa na sanyin safiyar yana cike idanuwansu da kirjinsu da nutsuwa da kamewansa da babu hayaniya ko doguwan sakewan hayaniyar a tsakaninsu yace "Barkanku da sauka Maamah" Fitowa Maamah tayi tana kallansa da nutsuwa da kulawa da girmamawa tace "Barka ABDULRAHEEM" Dr Mum ya zagaya da kansa ya budewa motar tareda kallanta da idanuwansa da suka sakata daure fuskanta sosai tsananin bacin ranta da wani radadin zafi na tirnike fuskanta da kirjinta ta bude baki cikin asalin zafin da yana iya jinsa a yanayin kafin tace komai ya bude baki a tsanake yace "Dr Mum kiyi hakuri anan zaku zauna tinda zaman bame dadewa bane zaku koma babu kowace gurin da zan baku kariya da kulawa daya wuce inda nake zaune, Ba a gurin kowa kuka zo ba ko zaku zauna sai a gurin 'dan da kuke da iko dashi so please Dr Mum ba wani buqatab stressing kanki kiyi hkr da hakan" Maamah ce ta dawo gurin Maamah din tana kallanta tafara magana a natse cikeda kulawa da kokarin kwantar da balain da masifar datake gani suna neman bulluwa. Imran gefe ya koma shima cikeda nutsuwa da jiran kowace umarni ko hukunci. Securities ma nesa suka je suka tsaya suna bawa hanyar kariyar da har sai su Maamah din sun shige. Tashin hankali ne yake neman ballewa sbd mummunan bacin ranta daya bayyana wanda ya saka Fleet da kansa sauke kansa qasa yana karban kowace zazzafan kalmanta data aiko masa batareda yace komaiba har sai data gama ta kalli Imran da jajayen idanuwanta tace ya kaita babban Lodge kawai. Kallan Fleet Imran yayi cikeda girmamawa sedai ganin Fleet din baiko dagoba ya sakasa maida kansa qasa shima yana kasa motsawa. Dagowa RAHEEM din yayi ya kalleta a natse ya bude baki yace "Basai anje koinaba ki shiga ki jira in the nxt 24hrs zaa samar da gidan da zaiyi daidai da zamanki da saka komai da zai baki nutsuwa da walwala just 24hrs insha Allah." Hakan daya fada ya saka Maamah qara saka baki da sanyaya harshenta wanda kuma maganar Fleet din haka take yankakka ce dole ko bataso saita jira kaman yanda yace din kenan. Zazzafan Numfashi ta sauke tsabanin zafinta na qaruwa da wata irin baqin ciki da takaici tareda dana sanin zuwa Nigeria din kwata kwata. Kayansu aka fitar suka tinkari bangaren wanda suna isowa kofar palon shiga bangaren masu aikin ciki su biyu suka bude kofar acike da girmamawa suna musu barka da zuwa kansu a qasa. Ciki akai da kayansu daga nan Imran ya juya shima yana shiga har palon ya juyo yabarsu su huta tukuna sbd suna buqatan hakan kafin yan gidan kowa ya tashi. Yana ficewa Bedroom aka kaiwa kowannensu kayansa tareda basu daman hutawa koina tsit wani qamshi mai dadi da sanyin qamshi ne yake ratse koina tareda sanyin AC. Tsarin komai irin tsarin da akasan tanaso ne akai hakama komai tamkar anje anga yanda tsarin gidansu na Morocco ne, Tana cikin bacin rai da radadi mai tsananin gaske dan haka wanka da sallar asubar dake kansu kawai tayi ta kwanta dan yin bacci sbd bata hada komai yanzu da lafiyarta tin a wancan karan bata yadda da duk abinda zai kawo matsala ga lafiyarta musamman idan tabari baqin cikin jeerahs ya sake taba lafiyarta a karo na biyu tayi asara dan haka hutu da warwaren kai take buqata kafin ta iya fuskantar komai. Maamah ma tana gama komai kwantawa tayi baccinta dan haka koina ya sake daukan tsit kaman babu kowa a bangaren sai su Nafeesat dake kitchen suna aiki. *****Guraren karfe goma su Mum suka hau Dining cin abinci itada Fammah ne suka fara isowa table din, SANAAH data saba zuwa late yauma fitowa tayi tana tafiya ahankali a natse fuskanta na wani narkewan datake jan kafa tana jin kaman ta ficewanta tayi bangaren mommy batareda taje dining dinba. Yanda takeyi da fuska tana sake jan kafa ya saka batama san ta kawo gurin bangon da zai isar da ita kofar shiga dining room dinba kanta ya tafi zai bugi bango ahankali ba zato tafin hannunsa ya sauka a goshinta yana hana kanta buguwa sedai bayan hannunsa ya bugi bangon ahankali. Dagowa tayi ahankali da dan faduwan gaban da bai bayyana a fuskanta ba da yanayinta ta kallesa da idanuwanta gabaki daya. Nasa idanuwan ya saukar mata ya kalleta da kyau kafin ya saka hannunsa daya ba tsammani ya kama tafin hannunta yayo baya da ita tareda sake kallanta ya bude bakinsa yace "Meyasa bakya kallan gabanki? Wuyanta ya gangara da idanuwansa ya kalla da tinanin ko batada lafiya ne amma bai kai hannunsa wuyan nata ya taba ba ya maida kallansa akan fuskanta ta sauke nata idanuwan ahankali sbd bazata iya daukan kallan fuskansa ba a lokacinda nasa idanuwan suke kallanta. Rikicewa ma tafara kokarin yi dan haka a rashin sanin abin yi ko fada ta bude bakinta tace "Ina kwana" Sautin muryanta haka yakejinsa koyaushe kaman na Baby da koyaushe Nasir yake magana da ita abaya dan haka a duk lokacinda muryan ta ratsa kunnuwansa lokutan dayake tareda Nasir ne suke dawo masa da feelings din dayake tsakaninsu da rabin jikin nasa dan hakane baya taba iya jin saukan muryanta a kunnuwansa batareda ya dago ya kalletaba wanda hakan matsala ce babba a gurinsa. Kafe idanuwan nasa suke akanta yana kallan kowace numfashinta dayake fita yana komawa ahankali. Juyawa yayi yabar gurin yana shigewa kofar dining room din wadda Mum na ganinsa ta miqe ahankali tana isowa gurinsa ta rungumesa ahankali daidai nan SANAAH ta sako kai itama tana kallansu a natse. Fammah ma tasowa tayi zata iso gurin Dad din wanda ya zare Ms Meenah daga jikinsa yana rungume fammah wadda take gaidasa tana kallan SANAAH data isa ta zauna batareda ta kalli kowaba a cikinsu. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 63 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Zaunawa sukai har lokacin SANAAH bata dagoba saida Fammah ta dora hannunta akan nata tana ambatan sunanta ahankali. Dagowa tayi tareda kallan Fammah din tana tsayar da idanuwanta akanta tana kallan fuskanta cikin wani sanyi da nutsuwa tsawon lokaci kafin ta sauke ajiyan zuciya ahankali tana bude baki da yanayin yanda ita kadai sai yaya Al'amin takewa hakan kaman zatai kuka ahankali sosai babu me ji idanuwanta nayi kaman zasu ciko da wasu hawaye tace "Banajin dadi cikina na ciwo bazan iya cin komaiba" Tana qarasawa ta sauke idonta qasa kasa taba komai akan dining din. Fammah ajiye spoon din hannunta tayi tana juyowa ta kalli SANAAH din gabaki daya kafin tace komai Mum dake kallansu tace "Lafiya kuwa? Meke faruwa ne? "Mum cikik SANAAH na yana ciwo" Kallanta Mum din tayi da kyau tana cewa "Baby SANAAH sosai ne yake ciwon?? Girgiza kai tayi ahankali tana cewa "No Mum ba sosai bane,bari naje na dan kwanta kila zai dena" Miqewa tayi ahankali tana kokarin juyawa Mum tace "No Baby SANAAH dole kina buqatan cin wani abu sbd shine zaisa ma kiji sauki sauki" Rufe idanuwanta tayi ahankali tareda sauke wata ajiyan zuciya zuciya da numfashi mara karfi na rashin zabin daya wuce ta koma ta zauna ahankali... Fammah ta zuba mata tea mai zafi ta bata a cup ta karba tana sha ahankali tareda dan cin yamballs kadan. Suna gamawa Dad dinne yau ya fara gamawa yabar dining din. Mum ma gamawa tayi ta miqe tabi bayansa tana masa maganar yau takeson tarewa sabon bangaren da aka gama. Dakatawa yayi daga tafiyar dayake yi ya juyo ya kalleta dakyau kaman bazaiyi magana ba sai kuma yace "Su Maamah akaiwa gyaran bangaren itada Dr Mum kuma sun iso yau da asuba" Cak ta tsaya daga tafiyan datake yi ta kallesa da kyau shima ita ya kalla daidai nan Fammah da SANAAH suka fito Famman na riqe da hannun SANAAH wadda take kaman baby wani lokacin a gurin fammah. Farin ciki ne mai tsananin gaske ya rufe Mum din ta bude baki tace "Dr Mum ta iso yanzu haka kenan tana tareda mu" Dan sama tayi da kafafunta ahankali takai bakinta gefen fuskansa tayi kissing dinsa cikin farin ciki ta wuce da sauri tabar palon tana ficewa zuwa gurinsu Dr Mum. Fammah dataji abinda Mum dinta ta fada na zuwan Dr Mum itama qarawowa tayi gabansa tana sakin hannun SANAAH ahankali tace "Dad Dr mum ce ta taho?? "Yes" ya furta mata yana sauke idanuwansa a bayanta Itama bata tsaya komaiba ta wuce tana bin bayan Mum dinta. Takowa SANAAH tayi ahankali tana giftasa zata wuce idanuwanta na qin kallan inda yake, Taku daya tayi daga gurinsa hannunsa ya sauka akan hannunta yayi mata riqon daya sakata tsayawa cak batareda ta juyoba tsigar jikinta n dan tashi daga yanda fatar tafin hannunsa mai dan sanyi kadan ta sauka akan fatar hannunta yayi mata riqon da fatar jikinsu ne ta hadu da juna a tsanake. Kadan ya matso ahankali ya sako kansa cikin wuyanta gefen fuskansa ya kara a fatan wuyan nata batareda sun hade ba yaji babu alaman zafi a jikinta na ciwon da aka ambata dan ya dago idanuwansa zai janye ita kuma jun saukar dumin numfashinsa mai zafi akan fatan wuyanta ya sakata juyowa sai fuskansu ta hade dogayen hancinsu suka gogi juna ta ja baya da wani sauri sbd yanda numfashinsa ya shigeta kai tsaye da karfi tajisa har cikin kwakwalwanta... Bayan datai da karfi ya sakata kusan faduwa ya sake riqota yana dawowa da ita kirjinsu ya hadu kadan haduwan da saida kirjinta ya gogi nasa ta rintse idanuwanta da sauri tana sake janyewa shikuwa idanuwansa ya sauke mata ya bude baki zaiyi magana ta juya da sauri ta nufi kofa sbd iya bakin daya bude dumin ciki ya daki gefen fuskanta da fatan kunnenta jin tayi gabanta yana bugawa da karfin gaske dan haka bazata iya sauraron saukan muryansa a kunnuwanta ba. Harta fice bata juyoba tana kuma jin kaifin idanuwansa akanta dan haka ta qara sauri ta fice daga palon tabar bangaren gabaki daya tayi na mommy tana isa gaida mommyn kawai tayi tana wucewa bedroom dinsu ta nemi guri ta zauna akan sofa ta nutsu tana jin ciwon cikin gaske yana kamata. Bata fitoba bare ta sanar da Mommy zuwan da akace Dr Mum mahaifiyar Dad din Fammah din tayi dan haka Mommy bata saniba tanata shaaninta. Sai bayan tsawon lokaci har azahar tayi tukuna ta fito bayan tayi sallah ta tadda Mommy palon zaune tana waya dan haka ta zauna tana kokarin saka kiran itama. Acan bangaren su Dr Mum kuwa murna ce da farin ciki ya cike na ganinsu itama Dr Mum din ta dan sassauto ta boye fushi da bacin ran datake ciki ganin fammah da Meenah din sunata murnan zuwanta dan haka aka hau fira da murna batareda kwata kwata su Mum din sun tina fadawa Su Dr Mum din tareda wa suke a gidan ba. Kasa hakuri Dr Mum tayi yamma na kokarin yi ta Nemi ganin Dad jeerah wanda daman yau zaman nasa na jiran kiranta ne dan haka tana neman ganinsa kai tsaye ko isar masa da sakon Ms S beyiba ya bata daman zuwan dan haka ko data baro bangaren sanye da doguwan rigar Morocco maroon kala da rufarta akai ta nufi bangaren nasa tana gap da ficewa daga inda jerin bangarorinsu suke a jere Hajiyar Samad ta fito danye da atampar Exclusive super da lafayar tsadaddiyar lace zata fita idanuwanta suka sauka akan asalin balarabiyar macen data sanyata dakatawa cak ta tsaya tana kallanta batareda Dr Mum dinma ta ganta ba bare sanin da ita a gurin kawai dai Imran ne a biye da ita dan bata rakiya zuwa can din. Bude idanuwanta da suka shige kaman na kashe kwarkwarta Hajiyar tayi tana sake kallan Dr Mum da Kyau tanason sanin ina suka samu larabawa bayan Meenah da suke da ita. Kamannin Fleet take kokarin ganin suna neman bayyanar mata akan fuskan matar harta bacewa ganinta dan haka taji bama zata iya fitaba sai tasan me gidan nasu yake ciki dan kila dangin Meenah ne sunzo indai hakan ne gwara taje ta san yanda zata sanar da maganar auren wa meenah sbd su tayata zuba tashin hankalin da zasu babbakawa villah din wuta tsabar kishi da tashin hankali kafin su tafi. Bangaren Meenah din ta nufa kai tsaye amma babu kowa sai mai aikin da suma aka kawo musu tana aiki. Juyawa tayi ta nufi sabon bangaren da akace meenah din na can tana isa kai tsaye ta shige tana jin ranta fes hakama tana fatar daga yau balai ya balle kowa ya rasa zaman lafiya da walwalan da aka saka ta rasa. Tana shiga babban palon da sallama tsarinsa ne ya sakata fara dakatawa da wani irin mamakin tsarinsa dayake kusan daban dana kowa tinda shi saida aka sauya har ginin. Maamah ce ta fara dagowa ta kalleta da nutsuwa da dan mamaki amma kuma sai tafara kokarin sake fuska dan gaisawansu sabanin su Mum da suke kallanta da dan daidaita tasu sakewan dan gaisawa da ita. Hajiyar kuwa tana sauke idanuwanta akan Maamah ta ganeta sbd itace Uwar Fleet da suka sani. Gurin zama ta fara nema da kanta ta zauna sbd jin tana shiga confuse da lissafin ganinta da matar data gani ta wuce.... ****Dr Mum tana isa babban palon dayake nasa na hutawansa ta musamman sake daure fuskanta tayi da kyau da wani irin zafi da quncin dayazo ya danne kirjinta dan haka tana sako kai a asalin palon yana zaune cikin nutsuwa da kwanciyan hankalin jiran nata dan haka ya dago idanuwansa masu kwarjininsa tin kafin ya manyanta ya saukesu akanta yana mata kallan da tin daga ranar da suka rabu a palon mahaifinta bai taba samun damun ganinta in one haka ba tsawon shekarun sai ayau karan farko tana gabansa. Dagowa tayi da nata idanuwan da suke cikeda zafi da baqin cikin shekaru da haryau bai saukaba ta kallesa kallan dayake tattare da cike da zafin dayake gani a bayyane. Ahankali ya miqe tsaye daga zaman dayake cikin wata irin nutsuwa yana kallanta har lokacin harta iso gabansa ta dauke idanuwanta da kallanta daga kansa tana tana daidaita baqin cikinta tareda danne duk abinda take ji ta kallesa tana sake maimaita sallamar datai kafin shigowanta. Amsawa yayi anatse kafin ya nuna mata gurin zama yana komawa ya zauna shima itama ta zauna tareda sake kallansa tana cire komai dayake tsakaninsu kokuma daya taba shiga tsakaninsu ta watsar sbd yanxu babu sauran duka wannan kaman yanda Fleet ya fada babu abinda ya rage bayan mutumcinsa shi dayake tsakaninsu. Numfashi ta sauke tana sake sauke ajiyan mai sanyi da nutsuwa ta kallesa ya bude baki shima a sake da nutsuwa babu nuna komai yace "Barka da zuwa Nigeria Dr, Fatan kun sauka lafiya kuma kun baro mutan gidan lafiya" Bata taba ganin mutum mai iya taku da sarrafa kowace manufa da iko ba irinsa dan haka itama ta sake watsar da komai ta dan sake yanayinta ta kallesa tace "Lafiya kalau Alhmdllh, Mun sameku lafiya? Ya family? Wani lafiyayyan murmushi ya sake yana shinshino irin abinda yake gudana a jini da kirjinta data danne ta boye sbd duniya babu wanda ya mata sanin daya mata. Suna gama gaisawa ta bude baki zatai magana ya rigata cikin tsanaki da walwala da cewa "Dr duk abinda yake tafe dake nayi miki alkwarin zan biya miki shi, Maganar auren Fleet ne insha Allah Na miki alkwarin zan raba wannan indai hakanne abinda ya kawoki tin daga qasar Morocco zuwa Nigeria" Kallansa tayi da sauri da mamaki mai tsananin gaske wanda bai boyuba na jin maganar dayake fada kai tsaye cewan zai raba mata auren da kansa. "Yes Dr,ai shine abinda kike buqata amma ki fada da kanki din nikuma zuwa gobe zan cika miki burin hakan" Bacin ranta dan fara fitowa yayi tace "Kasan da hakan meyasa ka jira har saida nazo? Meyasa baka tambayeni tin ina can ba saina fada ka cika hakan? To tinda har kasan hakan mezai saka har sai goben ka raba auren ayau tinda kaine ka basa matar sbd rabasa da matarsa, Bazan taba karban aurenba dan haka indai har kalamanka hakan suke to araba auren nikuma wlh ko a goben zan bar qasar na koma inda na fito" Murmushi mai sanyi da nutsuwa ya kalleta da kyau ya sake sakin murmushi mai tsantasar nutsuwa da kwanciyan hankali sake yana cewa "Shikenan ba damuwa yanzu kuwa zan cika miki hakan Dr" Wayarsa ya daga a natse saka kiran SANAAH wadda wayarta ke hannunta koda kiran ya shigo ya ta dauka a natse take ya sanar mata tazo yanxu itada Mommynta yanason ganinta. Yana kashewa Fleet ya kira yace yaxo yanxu shima yana son ganinsa. Yana kashewa imran ya kira yace yaje ya kawo masa Maamah yanxu itama uwar Fleet ce a gabansu zaice ayi sakin dukansu yagani. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 64 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mata masu abun duniya🔥🔥🔥 *Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na 1. Sashen kaza 2. Ciccibi 3. Gumba madara da chocolate 4. Gari 7in1 5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister 6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k Total total gift 5k Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu *DAHUWAR KAZA* Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set. ******* Dr Mum na jin hakan taji wani nauyin dayake danne da kirjinta ya sauka sbd matiqar Fleet ya shigo bazai fitaba indai itace ta haifesa saiya sawwake wannan auren. Dad kuwa yana kashe wayar zuba mata idanuwansa yayi yana sake dan sakin ajiyan zuciya da numfashin manya tukuna ya dauke idanuwansa daga kanta yana jiran isowan duka wainda yakira dan kuwa ayau yanason tabbatarda iya inda rashin hankalin Dr yaje bayan manyanci yaxo. Ita kanta jin takeyi yau Hakeem zai sake tabbatarda taurin ranta da kafiyarta akan duk abinda ta sakawa kahon zuqa dan haka jiran takeyi ko wace mayyar ce aka maqalawa Raheem yau saita barsa itada uwarta. Shiru sukai tsawon mintina kowa da abinda yake gudana a cikin zuciya da kirjinsa da kansa hakama bata kuka kallansa ba sai shi dinne yake kallanta akai akai yana sake karanto tsananin kafiya da taurin ranta. FLEET ne ya fara isowa ya shigo palon da nutsuwansa dake cikeda kamewa da mutunta kai ya kalli iyayen nasa da kowannensu ya dago ya kallesa harya isa ya zauna ya sake gaidasu a tsanake yana jin yanayin dayake dauke da wata tension a palon dayake gudana ko yake shirin gudana. Yana zaunawa ba jimawa saiga Maamah itama iso ta zauna suka gaisa sosai da Dad din itama take taji tension din dayake gurin a jikinta dan haka tabisu suka shiru ana jiran abinda zai biyo bayan shirun. SANAAH da Mommy ne suka iso kofar palon cikin nutsuwa da rashin sukunin zuciya sbd ganin imran a kofar shigowa babbar palon farko ta bangaren ya tabbatar musu da Fleet yana bangaren dan haka mommy ta shiga rashin sukini ita kuma SANAAH rasa kuzarinta tayi tana jin kaman zazzabi zai qara kamata dan haka tayi sanyi a gefen Mommyn har suka iso babu wanda yace komai a tsakaninsu. Mommy ce tayi sallama tafara sako kai a tsanake bayan ta bude kofar palon kenan kallanta a dan kasa batareda ta kalli dawa dawa ke palonba bayan Fleet da suka tabbatarda yana palon shikam sbd bayan ganin imran a waje qamshinsa ya tabbatarda hakan. SANAAH ma sako kafafunta tayi tayi tana takowa ahankali kanta a qasa batareda ta iya dagowaba sbd wanda tasan yana gurin kuma tinda ta sako kafa tayi sallama da sautin muryanta daya ratsa kunnuwansu ahankali taji saukan idanuwansa akanta dan haka ta sake riqe kanta da jikinta dake mutuwa ta qaraso ciki ta isa har inda ta saba zama gefen kafafun Dad a qasa ta zauna ahankali tareda dagowa da kanta ta fara gaida Dad ya amsa yana kallanta itace Mommy datake gaidasa itama ya amsa yana sauke numfashi mai sanyi kafin ya maida kallansa akan su Dr Mum da suka qi ko kallan inda su SANAAH din suke hadda Maamah wadda kallanta da hankalinta yake kan Dr Mum dan hanata fidda zafinta a gaban wainda bai kamata ba. SANAAH da kanta yake qasa har lokacin bata dagoba ya kalla da Mommyn ma da itama bata dagoba ya bude baki yace "Zainab ga iyayen RAHEEM nan daga Morocco ku gaidasu" Mommy na jin hakan ta dago da san sauri da girmamawa ta kallesu batareda tsammanin ganin su Maamah ba dan yanda Dad ya fadesu kaman babu kowace alaqa a tsakaninsu bayan wadda aka kai yanxu. Kasa motsi mommy tayi cikin wani irin mugun shock da mamakin daya saka bakinta rawar furta "Maamahhhh" da wata yankewa kalamai tana dora hanunta akan na SANAAH ahankali batareda tasan tayi hakan ba sbd ganin wainda bata taba tsamanninba.. Maamah a rikice ta juyo ta kalli Mommyn idanuwanta na budewa dakyau ta ambaci "Zainab" da dan karfi tana maida kallanta da sauri a bayan mommyn ta kalli SANAAH wadda ta dago ahankali lokacin tana kallan inda aka ambaci Maamah itama cikin faduwan gaba da shock mai tsanani. Suna hada ido da Maamah din take idanuwanta suka ciko da wasu zafafan hawaye ta bude baki cikin wani irin son fashewa da Kukan daya saka Fleet dagowa ya kalleta a tsanake batareda ya motsaba ba tinda suka shigo tace "Maamah" Tana fadan hakan ta taso da sauri tayo kan Maamahn wadda itama da sauri ta ware mata hannu ta rungumeta tana cewa "SANAAH" da muryanta dake rawa. Dr Mum datake jin kanta na neman kuncewa da sauri ta kalli Maamah tana kokarin riqe rikicewanta da tashin hankalinta tace "Baby SANAAH din Nasir??? Gyada mata kai Maamah tayi tana cewa "Baby SANAAH ce kuwa da Zainab gasunan a gabanmu" Kallan Dad Dr mum tayi tana son riqe abinda yake taso mata shima ita yake kalla ta dawo da kallanta akan SANAAH wadda ayau take fara ganinta a fili ido da ido tinda Nasir yake sonta ta kafeta da ido tana ganin wata irin kamar Nasir mai karfin gaske na bayyana akan fuskan SANAAH din wadda take hana hawayenta fitowa tana kallan Maamah da tsananin kewa da mamaki. Rikicewa Dr Mum take neman yi ta maida kallanta akan RAHEEM dake zaune har lokacin baice komaiba kaman baya gurin taga hankalinsa a kwance da wata irin nutsuwansa yana zaune yana jinsu. Maida kallanta ta sake kan Dad wanda ya sake dagowa ya kalletan kallan da babu kowace tashin hankali ko damuwa a cikinsa ta kasa bude bakinta da yayi wani irin nauyin da duk duniya bai taba mataba hannuwanta suka fara wata irin rawa da jin kirjinta yana toshewa da azababben nauyi da tashin hankalin da batai tsammanin zata shiga ba idonta kyar akan Dad din dayake jifanta da wani kallo tace "Me su BABY SANAAH sukeyi a nan? "ITACE MATAR DA 'DANKU YAKE AURE, ITACE MATAR DA KUKA KWASO JIKI DAGA WATA QASAR KUKAZO KASHE AURENTA, ITACE MATAR DA A YANXU 'DANKU ZAI RUBUTA TAKARDAR SAKINTA YA BANI, KUMA ITACE WADDA A YANXU ANA BANI TAKARDAR SAKINTA ZAN DAURA MATA AURE A GOBE DA WANI SBD BABU IDDARSA DA AURENSA AKANTA" Kalamansa tareda dagowan duk wanda yake palon suka sauka idanuwansu kaf suka sauka akansa cikeda tashin hankalin daya danne ya share wanda suke ciki banda SANAAH wadda ta sauke kanta da rufe idanuwanta ahankali tana zamewa zaune. FLEET kuwa irin kallan daya dago ya saukewa Dad din ya saka Dad din juyowa da kallansa akansa yana janyo wata takarda daga cikin file din dayake gefensa wanda na wani aikin ne ya ajiye akan table din tsakiyarsu dake palon ya sake bude baki yace "Ga iyayenka nan hakan shine ya tadosu daga wata qasar suka xo batareda tsoron fushin Allah ba dan haka a yanxu a sauwakewa 'yata a bani ita nine na daura kuma yau nace a kunce" Babu wanda ya iya motsawa tsit gurin yayi zuciyoyinsu na buga wani irin tsalle da tashin hankalin da basajin sun taba shigarsa bayan na rashi. Dr Mum dataji kaman paralyse na neman kamata dan yanda bakinta yake neman juyewa da kasa furta komai kafe Dad tayi da idanuwanta da sukai jajir lokaci daya tayi tana jin babu mugun mutum daya iya kasheka daga zaune irin HAKEEM JEERAH... Maamah jin tayi ayau Dad ya gama sakasu a inda zasu iya zarewa da iya kalamansa dan haka jajir idanuwanta sukai ta sunkuyar da kanta. Mommy kuwa a yanzu batada kowace zabi ko ikon daya wuce wanda Dad yake dashi akan SANAAH dan haka tayi qasa dakai jikinta na tsananin sanyi kirjinta na harbawa da jiran inda hukuncinsa zai tsaya. SANAAH kasa bude idanuwanta tayi daga rifesun datai tana kama jikinta guri daya kirjinta na nauyi mai tsanani. Jin tsit ko numfashin kowa baya fita palon kaman babu kowa ya saka Dad kallansu daya bayan daya ya tsayar da idanuwansa akan Fleet dabai motsaba har lokacin ya dago suka kalla juna da Dad din kallan isa da ikon da kowannensu yake jin yana riqe dashi a hannunsa shi na iko da isar yana matsayin ubanta shikuwa Fleet isa da ikon shine wanda igiyoyin rayuwa da mutuwan auren suke cikin hannuwansa. Magana Dad zaiyi Dr Mum datake neman bugawa ta wani mugun abunda takeji na masifa da barazanar samun matsala a gangar jiki da ruhi da wata sautin dayake kaman harshenta zai karye tace "Me kake nufi da AYI SAKI?? WANE AUREN ZAA SAKI? girgiza kai Dad yayi yana mayarda bayansa ya ginjinar a kujera yace "Ai nasan bazakuyi amai yanzu a gabana ba kuma ku lashesa ba girmanki bane Dr" Takardar daya aje ta kalla tana jin kaman zata hadiye zuciya ta mutu ta dauki takardar tayi wurgi da ita tareda dagowa ta kallesa zatai magana ya katseta da daure fuska sosai yace "ABDULRAHEEM inason a aynzu ka sake auren dana daura maka banason kowane zance" #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 65 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 EID MUBARAK PROMO PACKAGE Gara basa gara basa da 7500 dinki duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan 1. Tabajen kankana 2. ⁠Gumbar aya da ridi 3. ⁠Tsimin mallaka mai maganin infection 4. ⁠Garin dadi har madiga 5. ⁠Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano. Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine 08144015291 For more information say hi, Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu DAHUWAR KAZA Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya. INA MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set 08144015291 ********* Dad na rufe baki da maganar tasa fuska a daure yana neman sake basu pressure din da saita hukuntu da kwaso kafar datai kashe aure ba kunya wanda zafin nasa auren data kashe da taurin ranta tsawon shakaru yana taso masa yana jinsa kaman yanda take kokarin jin wannan auren da yasan ko zata rasa ranta bazata bari a kashesaba yanxu dan haka zai dandana mata radadin daya shiga a lokacinda tayi masa barazanar rabuwa dashi kafin sukai rabuwar duk da baida kowace niya ta raba auren SANAAH aurene da sai mutuwa insha Allah amma zasu dandana wulaqancin da sukaiwa auren da 'yarsa. Sake hade fuska yayi sosai yana kallan Fleet wadda sai a lokacin ya dago a natse ya kalli Dad din babu kowace damuwa ko tashin hankali a tattare dashi bare tsoro ko fargaba. Gyara zamansa yayi a natse yana sauke numfashi mai sanyi da bude baki zaiyi magana Dr Mum dake kallansa kaman kirjinta zai fado tsabar bugawa da nauyi rigansa magana tayi da wani irin saurin gaske sbd shakkar abinda kila zai iya fada dazai datse auren tace "Me zaka ce? Kanada abin fada ne akan hukuncin dayake son yankewa wanda ni ban amsa ba?? Komai bazakace Fleet." Maida kallanta akan Dad tayi zatai magana sautin RAHEEM ya katsesu a tsanake da cewa "Allah ya huci zuciyoyinku duka ya qara lafiya da nisan kwana, Allah ya saka da khairan, Ina kuma baku hakuri duka" Yana gama fadan wayarsa dake gefensa ya dauka a natse ya miqe ya nufi kofa yabar palon batareda sake ko waiwayoba ya ficewansa dan baida abin fada a tsakiyarsu da suke wannan tashin hankalin hakama shine yakeda ikon komai akan auren dasuke hannunsa bawai su ba dukkaninsu sunyi iya ikonsu sun aura masa matan dan haka sakin aure ko zama dasu wannan zabinsa ne ikonsa ne kuma raayinsa ne duk da shi din mai biyayya ne akan komai. Yana ficewa Dr Mum taji tashin hankalinta ya ragu ta juyo ta kalli Dad shima ita ya kalla yana kame fuska taji kaman ta ringa fada masa maganar da zata ringa yanka zuciyarsa da sakasa baqin ciki da irin tsaka me wuyar daya sakata. Kasa cewa komai tayi sai mugayen kalaman datake nema a bakinta ta yaba masa amma ta nemesu ta rasa sbd hankalinta daya rabu biyu akansa da kan SANAAH. Kallanta yayi yace "Dr kiyi magana da danki ina nan ina jiran amsarku kafin gobe" Yana gama fadan hakan maida kallansa yayi akan Mommy yace "Shikenan zainab ku tafi saina sake nemanku" Kallan SANAAH yayi wadda idanuwanta suka qasa yace "Kada ki yadda kiyiwa mutuwan auren nan kuka ina raye bazakiyi baqin cikin rasa mijin aure ba insha Allah." Yana rufe baki Dr Mum ta miqe tsaye tareda miqa hannunta ta kama na SANAAH ta miqar ta jata sukai kofa tana jin tafisa iko gaba da baya akan SANAAH dan haka bazai nuna mata ikon komaiba akanta. Mommy baki ta bude a natse tayi masa godia da adduar qarin kwana da itama ta saba tukuna ta miqe tabi bayan Dr Mum din tareda Maamah wadda ita zainab din ce zata kama dan itace tata SANAAH kam uwar Nasir ta kamata mutuwa ce kila yanzu kawai zata rabata da ita. Suna fitowa SANAAH ta sake qasa da kanta tana jin yanda Dr Mum ke tafiya da ita batareda cewa komaiba har saida suka iso bangarorinsu dake jere Dr Mum din ta juyo ta kalleta da wata irin kallan datake jin zuciyarta na karaya da nauyin rashin Nasir dinta daya dawo mata sabo ta bude baki ta ambaci sunanta da sautin daya saka SANAAH din dagowa ahankali batareda ta iya kallanta da idonta ba. Su Maamah ne suka iso Mommy tace su qarasa bangarensu ba kowa acan. Wucewa sukai zuwa can suna isa ba kowa a sai safiya dake kitchen tana aikinta. Zama sukai a palon kowa yana kallan dan uwansa cikeda kewa da tashin hankalin abinda ya kawo dukansu a nan ga kuma auren daya hadu batareda shiri da sanin sauran ba. Shiru sukai saidai Mommy ta bude baki ta sake gaidasu da tambayar bayan rabuwa da lafiyar kowannensu. Maamah da farin cikinta yake a bayyane babu damuwan komai ta amsa tana cewa "Ina Al'amin?" Murmushi da bayyanarda farin ciki itama mommy keyi ta sanar mata yana can qasar dayayi karatu yana aiki tukuna. Dr Mum data kasa dauke idanuwanta daga SANAAH ganin kawai sukai hawaye masu zafi suna gangaro mata tana jin baqin ciki da takaicin kansu da suka kasa zuwa duba su SANAAH da kansu a qasar sai yanxu da dalili ya kawosu, Irin son da Nasir yakewa SANAAH tazama uwar banza da bata nemeta ba ta bari har saida HAKEEM ya nemeta ya inganta rayuwarta gashinan yana nuna mata ikon da itace ya kamata ta nuna masa akanta, Irin kaunar datakewa Nasir komai nasa daya bari tsananin kaunarsa takeyi amma ta manta da girma da matsayin SANAAH a rayuwarsa sai yanzu data ganta takejin radadi da baqin cikin kanta. Maamah ce ta kalleta tace "Ai ba hawaye zakiyiba Dr keda zakiyi farin cikin kin fara ganin matar kafin kashe auren" Numfashi mai zafi ta sauke tana jin kirjinta na sake nauyi ta kalli SANAAH ta bude baki tace "Baby SANAAH kisa a ranki indai ina raye wlh ko hakeem daya daura auren nan bai isa ya kashesa ba a maidaki bazawara, Kuma koda auren ko babu a yanxu dana ganki kafata kafarki bazan barki anan ba a karkashin kowa" Shiru SANAAH tayi sbd jin wani sabon tsari kuma a rayuwarta da cikakken matsayinta ma bata sani ba. Dr Mum dinne ta dago ta kalli mommy tace "Wai to ya akai Hakeem ya sameku da maganar auren Zainab? Numfashi mommy ta sauke take ta sanar dasu komai babu boye komai sune kadai wainda tasan sunada haqqin sanin komai akan SANAAH ba boyo har irin yanda suke zaune dasu Ms Meenah yanzu wanda sun kasa iya barin tasan da auren da babu wanda yakeda tabbacin inda zashi. Dr Mum jin tayi kaman zata kama da wuta sbd baqin ciki da tsananin takaici da radadi dan haka bata ce komaiba hadiye duka kalamanta tayi dan babu alkairi a abinda zata fada akan matar Hakeem da 'dansa. Aure kuwa ai maganar ba wanda yasan inda zashi maganar banza ce dan kuwa inda kowane aure yake zuwa saita kaisa matiqar tanada rai da lafiya babu wanda zai wulaqanta SANAAH ko hana mata right dinta cikakke na matarsa. Maamah kuwa tsananin zanyi jikinta yayi taji itama anata bangaren bata maida alkhairin Khalil gareta ba dan kuwa khalil shine wanda ya zama bangon rayuwarta da babu wanda zai taba maye gurbinsa na zama bangonta. Numfashi itama ta sauke tana cewa su zainab din su yafe mata tayi kuskure mai girman da bama zata iya hada ido da Al'amin ba. Dr Mum ce ta miqe ta bar bangaren suka bita banda SANAAH data kasa binsu suka tafi bangaren su Dr Mum din. Acan kuwa hajiyar Samad labari da fira kala kala take janyowa tana bawa Meenah tana neman ta yanda zata sako mata zancen auren Fleet da SANAAH amma duk dinta ta fara bullo zancen sai Meenah ta sauka akai tana fadawa wani zancen da baima da alaqa da abinda take son isarma. Takaicin Meenah dinne ya ciketa ta ringa tsinewa sakarcinta da rashin tinaninta daya kasa kaiwa ga abinda taketa son isar mata tsawon lokaci. Ga hankalinta ya rabu biyu da abinda yake faruwa da aka aiko kiran Maamah daga bangaren Hakeem. Cikin kuluwa da kai karshen takaicin meenah datake jin inda yar uwarta ce wlh saita mata dukan tashi kisha ruwan gishiri kuma taqi fadan dalili tace "Ai wannan bangaren da akai na dauka sabuwar amaryar fleet akaiwa shi shiyasa ma ban taba shaawan shigowaba ko kallo sbd takaicin kada tarihi ya maimaita kansa" Ajiye wayar hannunta Ms Meenah tayi tana yiwa Hajiyar wani kallan tsanar da a take ta cike kirjinta mai tsananin zafi da jin kaman ta jona mata wuta tace "Ashe dai da gaske bakin cikin zamana anan cinku yakeyi ko?? Daga anyi sabon gini a cikin villa dinnan kaf a rasa wadda zaa fara haskowa mijinta aure saini?? Me nayi? Kabilancin da akaiwa Dr Mum a baya data shigo cikinsu nima shi zaku fara nunan yanzu?? Fammah ce ta qaraso gurin daga kitchen data fito tana cewa "Mum pls" Katseta Mum din tayi da wani irin tsantsar bacin ran da bata taba ganinta dashiba tace "Stay out of this" Dawo da kallanta tayi akan hajiyar datai mutuwan zaune da mamaki tana kallanta da sabon takaici da baqin ciki da kunya duka lokaci daya sbd bata taba dauka Meenah zata tsaya akan ana neman mata maganar kishiya bane bayan a kalamanta baro baro anyi kishiryarma take nufi. Ms Meenah dataji gabaki daya zuciyarta tayi duhun da zata iya shaqe hajiyar har lahira dauke kallanta tayi daga kanta dan zata iya fasa mata kwakwa akai tace "Hajiya duk irin mutuncin da muke baima kamata kiyi irin wannan tinanin ba akainaba, Meyasa bakiyi tinanin Dad ne zai karo aureba da kikaga sabon gurin? To Dad dinne dai da bakiyi tinani ba ya gyarawa Dr Fammah dinsa guri....." Da gatse da rashin nuna girmamawa ko daa ga matar uban mijinta ko kadan ta qarasa zancen wanda Hajiyar tajisa kaman saukan gudumar da aka sako daga sararin samaniya a tsakiyar kanta. Kallan Ms Meenah din tayi da idanuwanta da suka rasa yanayin bayyanarwa sbd abubuwan kashi kashi a take Bakinta ta bude zatai magana Dr Mum ta sako kai acikin palon a natse fuskanta a kame. Bata lura da hajiyar ba saidai hajiyan data zuba mata ido ta kafesu akanta tana kallanta zuciyarta na wani irin qarasa mutuwa da tsananin tashin hankali da rikicewan abinda har abada babu wanda ya taba saka ran faruwarsa a kaf ahalin jeerahs dama na Morocco din wato dawowan wannan matar JEERAHsV. Mommy ce da ganin Hajiyar a palon ya sakata mamaki mai tsanani dan haka ta dan kama yanayinta daman ba sakewa a tsakaninsu tace "Hajiya kina nan ashe?ina wuni ya gida? A rikice Hajiyar ta amsa tana dauke kallanta akan Dr Mum wadda sai a lokacin ta juyo ta kalli inda akai maganar idanuwanta n sauka akan hajiyar sauran dan Annurin dake fuskanta ya dauke take. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 66 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 EID MUBARAK PROMO PACKAGE Gara basa gara basa da 7500 dinki duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan 1. Tabajen kankana 2. ⁠Gumbar aya da ridi 3. ⁠Tsimin mallaka mai maganin infection 4. ⁠Garin dadi har madiga 5. ⁠Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano. Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine 08144015291 For more information say hi, Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu DAHUWAR KAZA Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya. INA MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set 08144015291 ********* Miqewa hajiyar tayi tsaye tana rasa me zatai ko zata ce tsabar yanda duhu ya rufe kirjinta da idonta dan haka ta dauki jakarta ta kalli fammah tayi musu sai anjima batareda ma tasan wa tayiwa sallamarba. Tana fita Dr Mum ta kalli Meenah wadda fuskanta ta sauya tayi ja a take sbd abinda takejin ya danne kirjinta ta bude baki tace "Meenah me kikeyiwa muaamala da wannan matar? Kina sane da hadda rashin sanin kanki da limits dinki ya sakani zuwa?? Shiru Meenah din tayi tanajin zufa na dan tsatsafo mata na halinda Hajiya ta sakata da kalamanta dan daga farko haka taji saukansu kaman FLEET yayi Aure take nufi. Ahankali ta bude baki tace "Smah liya ya Ammi(i'm sorry)" Juya harshe Dr Mum din tayi dayake kusan duka wainda ke gurin suna ji har Maamah din da fammah ta fara fada sosai tana sauke bacin ran dayake masifar cinta ta rasa inda zata zazzage shi. Tsit palon yayi larabcin Morocco ne kawai yake tashi hatta masu aiki tsit sukai suna ji, Hatta hajiyar Samad din data dan bata qarasa ficewa ba tana jin masifar wadda ta sakata jin kaman ta dora hannu akai ta rusa ihu sbd baqin ciki dayake neman kasheta dan tasan ita ake xagi ko aibatawa. Allah ya tsinewa duka dangi da larabawan Morocco duk inda suke ta ringa maimaitawa tana tattare lifayarta data zame ta koma bangarenta idanuwanta jajir. Dr Mum kuwa ta jima tana fadan da babu wanda ko motsawa yayi dan sun saba da sanin fadanta da bayada dadi sam. Tana gamawa ta juya ta shige dakinta ta rufo sai a lokacin kowa ya sauke ajiyan zuciya. Maamah ce ta zauna kusa da Meenah din tana dan rarrashinta da dorawa da tata nasihar akan ta kasance mai kula da nutsuwa da karantar komai dan nan din a cikin dangin miji suke. Mommy kuwa da bata taba ganin masifar Dr Mum din ba sanyi jikinta yayi tana jinjina sanyi da nutsuwan RAHEEM kwata kwata ba ita ya biyoba kaman Maamah ce mahaifiyarsa ba Dr dinba dan daga uwa har uban bai dauko kowaba. Su kansa iyayen nasa sunsan babu wanda ya dauko a cikinsu shayarwar da Fatima tai masa ne ya dauko sanyi da nutsuwanta tsaf sbd Nono yanada bada irin wannan effect din sosai dan hakane haryau basuyi dana sani ba saima farin cikin itace ta shayar dashi nononta shi kansa yana alfahari da hakan dan kuwa da allah ya jarabcesa da dauko zafin iyayensa da rayuwar su ukun baasan ya zata kasanceba. Babu sauran zaman dazai kasance a bangaren tinda Dr ta shiga bacin rai dan haka kowa kama gabansa yayi suka baro bangaren harda mommyn. Maimakon ta koma bangarenta bangaren mommy ta bita suka nufa acan suka zauna mommyn na hanata shiga damuwan data ga tana neman shiga hakama fammah ta zauna gefenta suka samu ta warware ta dawo daidai sai a lokacin SANAAH ta fito dakinsu zata koma can inda suke yanxu tagansu a zazzaune ta qaraso tana kallansu kafin ta tsayar da kallanta akan Fammah da ido tace mata "Lafiya dai?? Da ido ta nuna mata Mum din tana mata alaman taxo ta rarrasheta itama. Kallan Mum din tayi tana shiga dan mamaki amma hakanan ta daure ta qaraso gurinta ta zauna gefenta daya kafin ma tayi magana Mum rin ta kama hannunta tana cewa "Karki damu baby SANAAH its ok ya wuce" Gyada kai SANAAH tayi tana dan zame hannunta cikin nutsuwa da dan tapping hannun Mum din tana miqewa dan baa sake take ba taje ta dauko ruwa ta kawowa Mum din tana bata da kulawa tace "Kisha ruwa zaki sake jin dama dama" Karban ruwan tayi tareda cewa "Thank you" Kwasa sukai suka koma bangarensu acan ma sallar magrib kawai suka Mum din ta samesu dakinsu ta zauna kirjinta na mata wani irin nauyin data kasa riqewa ta fasa musu kuka mai sanyi tana jin zuciyarta gabaki daya ta rasa nutsuwa da aminci sam tinda hajiya ta fadi maganar sai zuciyarta ta kamu da wannan rashin nutsuwan datake ji. Daman a duniya yarta ce kawai take zaunawa tayiwa kukan matsalarta dan haka ma ko yanzu tinda sun zama yayanta bataji komaiba a gaban SANAAH. SANAAH tashi hankalinta yayi sbd batasan meya faru ba kuma ta kasa tambaya dan haka sai jikinta yayi sanyi tausayin Mum din ya ciketa suka ringa rarrashinta da kulawa mai tsanani da kauna. Sun samu ta sake ta dena kukan suka lallabata zuwa cin abinci. Suna fitowa ita bedroom dinta ta wuce su kuma suka wuce dining din. Ga mamakin sanaah Mum din kaya ta sauyo ta goge fuskanta fes ta gyarota kaman ba wadda ta gama kuka ba. Kallan kayan data sauyo tayi zuwa riga doguwa mara fadi daidai jikinta da ba wani lalacewan da yayi. Tana kokarin zama Fleet din ya sako kai sanye da qananun kayan Balmain hannunsa sanye da agogon bvlgari black da kudinsa zai siya maka motar hawa gangariya. Shigowansa ya saka SANAAH dagowa kadan ta kallesa daidai shima din ita ya kallo sbd shigewa cikin muryan Fammah datai ta gaidasa a tare da gaisuwan famman datake masa. Dauke idanuwanta tayi ahankali tana maidawa akan wayarta datai haske alaman shigowan sako. Mum hannunsa kadai ta iya kamawa tana dagowa ta kallesa tareda bude baki a natse ta gaidasa. Zaunawa yayi bayan ya dan kalleta kadan yaga yanayin datake ciki na jiki a mace. Yau ba fammah bace take serving dinba SANAAH ce sbd ganin yanayin da fammah take ciki na rashin jin dadin ganin damuwa a tattare da mahaifiyarta sbd sun iya maida abu qarami babba haka suke abinda ya kamata su bawa wannan damuwa da lissafin sam basa basa sai abinda ma mamaki zai kasheka suke hadawa karfinsu. Shi ta fara zubawa komai a natse kafin ta isa gurin Mum din ta zuba mata tana zubawa fammah ta zubawa kanta dan daidai wanda zataji tana kokarin zaunawa ya bude baki kadan ya furta mata "Thank you" kaman yanda yakewa fammah aduk lokacinda zatai serving nasu. Dagowa tayi kadan jin kalman tasa sedai bata kallesaba ta dauki spoon ta saka zata fara. Mum fara cin abincin tayi ta ajiye spoon din hannunta ta dago ta kallesa taji bazata iya nutsuwa ba batareda tayi masa magana ba kawai tace "Fleet wai zaka iya qara aure...?" Sarkewa SANAAH tayi da tari mara karfi ta aje spoon din hannunta tana daukan ruwan gabanta takai bakinta tasha tana dagowa ahankali ta kalli Mum din. Shi kansa daga sama kawai yaji maganar da mamaki mai girma amma bai nuna hakan ba hakama bai dena cin abincin dayake ci dinba sbd koyaushe bata sanin lokutan daya kamata ayi wata managar ta saba kowace magana tana masa a gaban fammah tin acan rayuwarsu dan haka ba komai take samun amsa daga garesa ba. Yanayinsa ya saka bata sake cewa komaiba tayi shiru hakama su famman ba wanda yace komai din sbd ita kanta fammah bataji dadin tambayar da mum din tai masa ba, SANAAH kuwa faduwan gaba ta samu mai karfin gaske dan batasan shine tashin hankalin da suketa faman rarrashin mum din akansaba. Shine ya fara barin dining din fuskansa a kame hakama yanayin zaman da akai kowa yaji tension din zaman a jikinsa. SANAAH tana gamawa barin gurin tayi sbd ganin fammah ta fara magana da mahaifiyarta. Daki ta koma tana shiga bathroom ta wuce tayo wata alwala tana fitowa ana kiran sallan ishai dan haka ba bata lokaci tayi sallanta tana gamawa fammah ta shigo dan haka da kulawa ta kalleta tana kokarin mata magana su samu dai kowa ya dawo daidai. Sallah fammah tayi daga nan suka fada maganganunsu har suka sake da dariyarsu da komai. Da safe guraren karfe tara ta baro bangaren dan yanda taga Mum ta tashi hankali kwance da farin ciki kaman ba itaba alaman ta shirya da mijin nata kenan. Batama jira lokacin cin abincin ba tabar bangaren tayi gurin mommy. Ko data isa suna aikin hadawa su Dr Mum abincin breakfast duk da akwai masu aikinsu acan. Hannu ta saka aka ci gaba da aikin da ita tana kokarin firarta da Safiya. Suna gama aikin ta wuce bedroom dinta tayo wanka ta sauya kayanta anan ta saka riga da skirt na soft cotton lace pink da touch of ash kadan mai tsadan data sakasa kwantawa sosai da rashin nauyi ko kadan. Tana fitowa palon zaunawa taso yi taci abinci Mommy tace ta dauki abincin suje itada safiya sukai wa su Dr Mum. Batai musu ba sbd daman dole zataje ta gaidasu dan haka wayarta ta dauka a natse ta dauki dayan basket din suka fito. Koda suka isa bangaren ba kowa a palo sai qamshi da sanyi ne kawai yake tashi. Hanyar dining suka nufa suka ajiye kayan safiya na cewa "Bara na shiga kitchen na sanarwa su nafisa" Fidda kayan daga basket SANAAH tafara kokarin yi saiga Maamah ta fito palon tana waya cikin farin ciki sosai da Al'amin data karbi numbernsa ta kirasa suna waya cikeda farin cikin jin juna tana jin kaman ta janyosa gabanta ta rungume ta saka masa albarka. SANAAH ajiye abinda takeyi tayi ta iso gurin Maamah din wadda tana ganinta ta sake washe baki tana kamata a natse suka zauna tana cigaba da waya. Ganin wayar ba gamawa zasuyi yanxu ba ya sakata kallan SANAAH tace "Kije dakin Dr Mum dinku ki gaidata" Miqewa tayi ta nufi bedroom din ta dan buga kadan kafin ta bude a natse ta shiga da sallama a tsanake. Ba kowa a dakin da alama tana bathroom dan haka zaunawa tayi a sofa a natse tana shaqar kamshin dakin mai dadi da sanya nutsuwa na Dr Mum. Tana zaune tana jiranta aka buga kofar a natse tareda budewa. Juyawa tayi ta kalli kofar daidai sako kansa ciki shima yana kallan ciki take idanuwansu suka shiga cikin na juna ta dauke nata da sauri tana dan juyowa. Takowa yayi a tsanake da kwarjininsa ya qaraso ciki tareda sake kallanta kafin ya zauna a gefenta kan sofan datake zaune sbd guda daya ce mai fadi a dakin. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 67 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 EID MUBARAK PROMO PACKAGE Gara basa gara basa da 7500 dinki duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan 1. Tabajen kankana 2. ⁠Gumbar aya da ridi 3. ⁠Tsimin mallaka mai maganin infection 4. ⁠Garin dadi har madiga 5. ⁠Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano. Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine 08144015291 For more information say hi, Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu DAHUWAR KAZA Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya. INA MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set 08144015291 ********* Motsawa tayi ahankali tareda dan dagowa batareda ta iya juyowa ta kallesa ba ta bude baki tace "Ina kwana" Fararen idanuwansa ya juyo ya kalleta dasu kafin ya bude baki kai tsaye ya amsa gaisuwan tata da sautin muryansa daya ratsi kunnuwanta da wata irin nutsuwan data sakata dan sake motsawa tana jin son tashi tabar dakin. Sake bude baki yayi ya jefa mata tambaya a wata irin gajarcewa da tsantsan ilimi da turai data ratsesa yace "Dr Mum?? Kai tsaye cikin kunnuwanta maganar ta shiga zuwa cikin kanta da kirjinta sbd muryansa wani strong aura ne da ita da babu wanda zai jita a tsanakenta da kamewanta ba baijita a tsokar jikinsa ba dan haka ahankali ta dan qanqame hannunta daya ta dago idanuwanta tareda kasa hana kanta juyowa a hankali ta kallesa da idanuwanta da babu abinda ya raba kamarsu sak da sak da Nasir. Jin saukan idanuwanta akansa ya sanyashi sake juyowa ya kalleta da idanuwansa dake fizgar duk ajin mace akansa.. Kasa motsawa tayi hakama kasa fidda numfashi tayi idanuwanta na kokarin daukewa daga kallansa yace "Menene say dinki akan abinda yake faruwa?? Idan kinada kowane raayi akan hakan zaki iya sanar dani" Kaman daga sama taji zancen dan haka ta sake kallansa gabanta na dan faduwa sbd a yanxu batada say ko wani raayi akan komai sai yanda akai da ita. "Karki komai just fadi abinda kikeso akan auren" Dagowa ta sake yi wannan karan bata iya kallansaba sbd idanuwanta dasuka narke kaman zasu tara hawaye ta bude baki zatai magana kenan Dr Mum ta fito daga bathroom din a shiryenta tsaf da doguwan riga baqa daman tayi wankanta alwala ta koma tayo dan bata son zama ba alwala a jikinta. Da wata irin sakewa da kauna mai tsananin karfin gaske ta kalli SANAAH tareda bude hannuwanta tana cewa "Y'allah habebty" Tasowa SANAAH tayi ahankali ba rashin wayewa ta shiga jikin Dr Mum din tana cewa "Ina kwana Mum" Amsawa da farin ciki dr mum din tayi kaman ba itace mai fada da bacin rai ba jiyan itama ta tashi ranta fes batada sauran kowace damuwa bayan ganin SANAAH ta samu right dinta a hannu. Shi kansa RAHEEM din albarkacin ganin SANAAH ya samu da sakewa da kulawa ta gaisa dashi tana tambayar Meenah da Fammah. Amsawa yayi da tsanaki kafin ya kalleta lokacin datake zama tareda SANAAH a gefenta tana riqe da hannunta yace "Maganar gurin zamanki danai miki alkwari ya kammala zaku iya shiryawa zuwa anjima kadan a kaiku" Kallansa ta juyo tayi babu alamar nauyin komai ko tina komai hankali kwance tace "Wane gidan kenan?? Kallanta ya dago yayi yana karantar yanayinta na dagaske take tambayar yace "Gidan da zaki bar nan ki koma" "Kabarshi kawai na hakura zan zauna anan din" Kallanta ya kuma dagowa yayi ta kame fuska . Baice komaiba jin abinda ta fada kawai yayi mata sallama ya fice yabar dakin. Yana fita ta sake fuska tana kallan SANAAH da kulawa tafara kokarin mata tambayoyi akan karatunta da zaman Gidan. Anan taji inda SANAAH din take zaune tayi shiru tana juya lamarin a ranta wanda kusan su dukan zasusha wuyar hakan dan gwara Meenah batasan da kishiya take zaune ba ita kuwa data san meenah matar mijinta ce zatafi shan wuyan abubuwan da idonta zai gani ba daman nuna damuwa hakama bazata taba samun daman kebewa da mijinbama. Fitowa sukai tare tana sake magana da SANAAH din wadda take cikeda jin nauyinta. Har lokacin Maamah waya takeyi dan haka kai tsaye dining suka nufa inda abincin da suka kawo. Maamah na gamawa acan ta samesu dan haka acan suka gaisa suna zaunawa su duka hadda SANAAH din da Dr Mum tace ta zauna taci a cikinsu. Suna cin abincin suna magana da SANAAH din da nuna kulawa wata kauna mai karfin gaske har suka gama. Suna baro dining din Ms Meenah na shigowa gaida su itama tana ganin SANAAH ta fara nuna kulawa da mata fadan ta dena fita batareda ta tsaya taci breakfast dinta ba. Da mamaki dr mum ta kalli Meenah din kafin ta amsa gaisuwan datake mata da kulawa alaman ta sauko daga bacin ranta dan haka farin ciki ya cike meenah ta zauna tana gaida Maamah da fara zuba tana nuna ita yanxu ta zama yar gari da nuna iko iko akan SANAAH a matsayin uwa. Maamah tausayinta taji ya ciketa sosai dan haka ta ringa nuna mata kulawa da kauna sbd a yanzu kam sedai kowa yayi hakuri Dr Mum bazata iya hada kaunar SANAAH da kowaba duk da bazata taba qin Meenah ba sbd itama tatace. Ita kanta Dr Mum din tausayin Meenah taji tana ji sosai sedai ba yanda zasu iya wata kusan tafi wata hakama soyayya da tsantsar kaunar datake wa Nasir kai tsaye daga jiya xuwa yau ta koma akan SANAAH. Anan bangaren suka wuni gabaki dayansu sunata walwalwansu hadda mommy nan ta taho suka wuni suna shaaninsu. Sai dare kowannensu ya watse kai tsaye Dr Mum tace abar SANAAH anan tayi zamanta tukuna. SANAAH da daman hanya take nema take ta amince da lallaba fammah da dadin baki da shagwaba har famman ta amimce tana tsokanarta da cewa indai dr mum ce kwana biyu zata sha fadanta da saikayi kwana biyu kana zazzabi. Wani nutsuwa da farin ciki SANAAH taji na baro bangaren dan haka ta sakewanta anan gurin su Dr Mum. Washe gari itace ta rigasu fitowa ta isa kitchen ta saka hannu a shirin breakfast dinsu tana gama jerawa suna fitowa kusan a tare. Sunci sun gama kenan saiga Ms Meenah tazo. Tana gaidasu ta zauna ta kalli Maamah tace "Maamah dan Allah kiwa fleet magana ko zai amince a bani bangare na daban sbd ko SANAAH ta kasa sakewa sosai a bangaren sbd muna guri daya da Dad din nasu inason inda zamu sake sosai" Dr Mum dake duba sako a waya dakatawa tayi ta juyo tana kallan Meenah din cikeda mamaki dan kuwa ita kadaice haka a cikin mata tana ganin. Maamah ma kallanta tayi dakyau kafin tace "Kina tareda mijinki zaki nema raba guri Meenah? Kinfi son ki ringa yawon zuwa kullum gurinsa kenan? Gyada kai tayi tana dan nuna kwantar da kai tace "Maamah sbd yaran kinga sun zama yan mata muna guri daya dasu gwara a bamu gurimu din zaifimin na ringa zuwan" Kara bata shawaran tabar maganar maamah tayi tana lurar da ita illar hakan sbd zai iya zamana sun iya fara samun rashin kusanci anan din, Sam Meenah kasa iya hakura tayi ta nacewa rokon Maamah din ta masa magana sbd itace kadai zata saka ya mata yanda takeso din tinda tayi magana bai amince ba. Sake magana Maamah tayi amma ina bataji bata gani ita hakan kawai takeso sbd ta samu nata cikakkiyar haqqin tanada nata bangaren bawai na miji ba. Rasa abin fada Maamah tayi ita kuwa dr mum tinda dai Meenah din ta buqata hakan anata kamota tana zillewa a zance dan haka hakan yayi mata daidai sbd zai kasance bangarensa kowa sai shi kadai sai kuma macen data samesa kenan a tsakanin ita da SANAAH Maamah zata sake tausarta tabar maganar Dr Mum ta katseta da cewa "Abar maganar zaa mata yanda takeso tinda ita ta buqata" Maida kallanta tayi akan meenah wadda taji dadin maganarta tace "Ki shirya ki hada kayanki koda babu bangaren baki ki dawo nan anbar miki mu saimu koma bangaren Zainab hakan ma yafi" Meenah na jin hakan wani sanyi ya mamaye kirjinta tace "Ngd Dr Mum, Allah ya saka da khairan ya qara lafiya da nisan kwana" Murmushi mai kyau Dr Mum din tayi tana saka mata albarka tareda dan kallan hanyat kitchen da SANAAH take can tareda masu aiki suna magana. Maamah kuwa Meenah ta kuma kalla tana fatar hakan ya zama abinda bazataiwa dana saniba. Dr Mum kuwa sake jin kwanciyan hankali da farin ciki tayi sbd hakan da meenah tayi yayi mata daidai a cikin saukin da batareda tayi abinda zata saka meenah din jin kunci ba ita da kanta ta buqata. Tsabar zumudi da farin ciki washe gari ta gama hada kayanta hankali kwance shima baice mata komaiba akan hakan sbd Maamah tayi masa maganar dan haka ya amince. Dad ma daya samu labarin tashin nata murmushi kawai yayi yana cewa ai shikenan tinda ita ta buqata. Su Dr Mum basuda wasu kaya bayan suitcases dinsu dan haka take aka gyara musu dakuna fes a bangaren mommy aka kai musu kayansu suka komawansu daman sunfi ma son hakan hakama itama mommyn tayi farin ciki sosai zuwansu. Sabon parking Ms Meenah tayi a sabon bangaren wanda taji hankalinta ya kwanta ta samu abinda take so dan haka take cikin farin ciki sosai. Fammah da SANAAH da murna ta koma ciki na ganin ta sake dai zama gurinta dukda da sauki tinda Fleet din baya bangaren. Da daddare ta gama shirinta bayan kwankanta ta saka kayan baccinta riga da wando bar qasa ta dora hijabinta har qasa shima akai ta fito taje kitchen ta dauko tray na tea din Dad zata fice Dr Mum dake zaune palo dayake a bangaren mum take masa tea dinsa. "Ina zuwa ne SANAAH" "Dad zan kaiwa tea dinsa" ta fada tana dan dakatawa cikin nutsuwa wani sanyayyan qamshinta mai sanyi yana tashi. Maamah ma kallanta tayi cikeda yabawa yanda take girmama Dad jeerah din. Ms Meenah dake zaune a bangaren har lokacin saka bakinta tayi da cewa kin dafa harda Fleet ko sai shima akai masa tinda yanasha sosai." Kallanta Maamah tayi zatai magana Dr mum tace "Idan yanaso to takai masa wannan tinda ita ta shirya, Ke fammah kije ki dafawa kakanki saiki kai masa idan kun dawo duka saiku wuce gabaki dayanku" Tana gama fadar hakan ta kalli SANAAH tace "Wuce ki kai masa" #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 68 *ZUZEAM VENTURES* 08144015291 EID MUBARAK PROMO PACKAGE Gara basa gara basa da 7500 dinki duk wadda ta bari promo nan ya wuceta tayi hasara ba karamaba don wannan ya wuce duk tunanin ku kayan dake ciki ko 50k ka siyesu bakayi hasaraba bare 7500 hmm inba gurin Zuzeam ba wazai muku wannan gatan 1. Tabajen kankana 2. ⁠Gumbar aya da ridi 3. ⁠Tsimin mallaka mai maganin infection 4. ⁠Garin dadi har madiga 5. ⁠Hadin dafa kaza ko Ciccibi ko nama, Kinga yanzun sallah za ai nama ya wadaci kowa hajiya kina iya dafa nama tsoka 7 da maganin ki zai miki mallaka naban mammaki zai ciko miki da gaba zai kara miki dadi da dandano. Sannan mutun ashirin na farko nada kyautar Turaren tsugunno na mallaka gagara badau 5k Ina amaren bayan sallah wannan hadin ya dace daku ko mai jego wadda take shirin haihuwa ma Tana iya siya ta aje ko shekara yanayi bai komi Ina Uwar gida maiji da kayanta wannan hadin nakine 08144015291 For more information say hi, Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu DAHUWAR KAZA Kin taba cin DAHUWAR KAZA 5in1 wato Ni’ima,Matsi,Chikowa,MAllaka da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya. INA MASU JEGO DA AMARE Karku bari wannan dama ta wuceku 08144015291 Zuzeam ventures. Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd Infection set Sabon budurci set Niima set Basir set Matsi mallaka Amarya set Uwar gıda set Mai jego set 08144015291 ********* Kokarin kasa motsawa SANAAH keyi Ms Meenah ta katseta da cewa "Kije ko baby SANAAH" Daqyar SANAAH ta iya daga kafarta tafara takawa tabar gurin tana jin kamam ta dauko nauyin mota ne a kan tray din hannunta. Maamah kuwa shiru tayi tana sauraron firar da Meenah ke yi hankalinta a kwance Mommy kuwa hanyar da SANAAH ta wuce ta dan kalla kafin ta kalli dr mum wadda fuskanta take a kame ba alaman kawo mata kowace zance tana kallan Tv tana jin firar da Meenah keta zubawa da wani alfaharin itace matar FLEE RAHEEM JEERAH. fammah kuwa kitchen ta nufa tana kiran Safiya taxo ta tayata da fira ko aikin. SANAAH tafiya takeyi ahankali tana sake jin kafafunta na mata nauyi ta doshi bangaren wanda babu kowa a ciki yanzu bayan mai shi babu kuma wanda zai iya zuwa ciki yanzu sai matarsa da 'yarsa gata kaddara ta kawota batareda ta a tsammanin sake zuwa bangarenba. Tana isowa kofar bangaren shiru tayi a bakin kofar tana dan dakatawa tsawon seconds tukuna ta motsa ahankali takai hannunta ta bude kofar kai tsaye ta shige tareda rufowa sbd sanin babu kowa aciki da idan ta buga zaaji azo a bude mata sai shi kuma a daidai wannan lokacin ma tasan yana palonsa bazai taba ji ba dan haka bazata bata lokacin tsayawa bugawa. Palon tsit ya sake samun nutsuwa da kwanciyan hankali sbd rashin kowa hakama qamshinsa ne yake dan tashi kadan kadan dayake shine kadai yake kaida kawo a bangaren yau gabaki daya dan haka gurin ya fara nutsuwa da kamshin nasa. Tsayawa tayi tsakiyar palon tana kallan Dining da tinanin idan ta ajiye bazai taba sanin ankawoba sedai ya kwana gurin a banza hakama batajin zata taba iya zuwa har palonsa na master bedroom dinsa takai masa. Numfashi mara sauti ta sauke ahankali tana juyowa a tsanaki ta kalli hanyar palon nasa tana dan sake riqe tray din hannunta tareda sauke numfashi mai zafi tana kokarin juyawa ta nufi dining din kofarsa ta bude yana bayyana tareda fitowa gabaki dayansa. Dogon wandan kayan bacci ne masu santsi da tsadar gaske a jikinsa bai saka rigar ba iya wandon ne a jikinsa wanda farar fatarsa mai asalin lafiya da kyau da zallan hutu tana daukan ido.. Babu tsammani ko kadan ta sauke idanuwanta akansa zuciyarta da tsaya cak daga bugawa ta dauke idanuwanta daga gurin gabaki daya tareda daga kafafunta dake neman kasa daukanta ta juya masa baya tana riqe numfashinta a kirjinta dakyar dayake neman barin kirjinta. Kasa juyowa tayi hakama kasa daga kafafunta da sukai nauyi tayi tafara jiyo takunsa ahankali daga bayanta kaman yana tahowa. Kara qanqame tray din hannunta tayi sbd rawan da hannunta yakeyi ahankali yana saka tray din rawa... Shi kuwa kafeta da idanuwansa yayi sbd bai taba tsammanin zuwan kowaba a bangaren bare ita daya tabbatarda kaman gujewa haduwa dashi ma takeyi hakama ko Meenah bai saka zuwanta a lokacin ba sai dare sosai kokuma ma kila tinda tayi parking sabon guri saita kwana kafin ta iya zuwa nan hakanne ya saka ya fito a yanda yake dan daukowa kansa ruwan shan dayake buqata. Tanajin isowansa bayanta rawar hannunta ya tsananta tray din ya tsananta rawar data kasa tsayar da hannunta cikin wani irin tsananta bugawan kirjinta sbd tinda take ma bata taba ganin kowane namiji a tube ba sai yau hakama idanuwanta sun kasa cire abinda suka gani din... Daga kafafunta tayi daqyar zata taka ta bar gurin subucewa kawai tray din hannunta zaiyi ta bayanta ya ziro hannuwansa duka biyu a lokaci daya ya dora akan hannuwanta dake riqe da tray din ya riqesu gabaki daya ahankali tana kasancewa a tsakiyarsa yayi mata rumfar da numfashinta ya tsaya cak sbd saukan fatar tafin hannuwansa akan fatar bayan hannuwanta ya hada da tray din yayi musu wani kyakkyawan riqo yana hana tray din subuce mata ya qonata. Wani dumin numfashinsa ne na kansa dayake gefen fuskanta harma ya dan zarto gaba sbd a cikin jikinsa take sosai ya sauka a fatar fuskanta daga gefe tareda wani qamshin da yau ta taba jinsa na mouthwash dinsa daya saka tsigar fatar fuskanta tashi ta rintse idanuwanta ahankali zata bude numfashin nasa ya sake fitowa fin na farko take ta sake qanqame tray din shima ya sake riqe hannun nata da wani slow yana juyo da idanuwansa ya kalli gefen fuskanta data kasa bude idanuwanta ya kasa dauke idanuwansa yana jin maganganun da Dad yayi masa yau da bude basa wata zazzafar wuta akan hukuncin daya yanke yana kan bakarsa takardarta zaa basa. Rintse idanuwansa yayi shima sbd ayau din Dad ya nuna zafi da tsayuwa akan maganarsa dan haka baice komaiba haka ya baro kansa na fara kasawa da daukan pressure dinsu da duka abubuwan da kowa yakeson saiya samu a rayuwarsa. Bude idanuwansa yayi tareda fidda wata numfashi mai dumin gasken data sakata sake tray din gabaki daya amma sbd hannuwansa suna kan nata sai ya sake riqewa dakyau cikin kulawa yana hana tray din faduwa daga hannuwansu ya bude baki da wata sautin dayake bayyanar da wata gajiyansa akan damuwan datake kokarin shiga zuciyarsa wadda iyayensa ke naman sakasa saiti da kunnenta dayake kusa da bakinsa yace "Kin manta kincewa fammah you don't want to burn your skin,be careful" Bude idanuwanta tayi cikin wani irin slow dayake fita da numfashinta a slow din shima sbd kowace kalmansa fitowa takeyi da iskan dayake sauka gefen fuskanta zuwa hancinta. Motsawa tayi tanason janye hannunta sbd tsayuwan na neman gagararta kafafunta sunyi wata irin nauyi. Ganin ta kasa zare hannuwanta a qarqashin nasa duk da ba wani matse hannuwan yayi ba ya sakata dakatawa tana bude baki ahankali ta furta "Dr Mum ce tace na kawo" Yanda tayi maganar can qasa qasa ya saka idanuwansa sauka akanta da kyau ya saketa yana zare hannuwansa sbd kallan fuskanta dakyau yayi magana da ita. Yana zare hannuwansa nata hannuwan basa sauran karfin iya riqewa dan haka tray din ya tafi gabaki daya a hijabinta yana barewa. Wani irin radadi da azaba taji ta ratseta tayi ta rintse idanuwanta da karfi tana ja baya da dan karfin daya kasa riqeta sedai shine ya sake riqeta da dan sauri yana kallan hijabinta da wata yanayin da babu wanda zai iya gane asalin na menene. "Shit" ya fara da sautin da ko ita bata jiba kai tsaye sai jin tayi ya yaye hijabinta gabaki daya yana kallan cikinta da silk rigar baccinta ta lafe akai da ruwan tea din. Hannunsa yakai a gurin ba tsammani taji saukansa da wani irin shoch tayi baya tana jin azaba da tashin tsigar jiki a lokaci daya. Ganin hakan ya dago ya kalleta yaga idanuwanta tini suka ciko da hawaye. "Kin kone? Kina jin zafi right?? Samun kanta tayi da daga kanta idanuwanta na sake cikowa da hawayen da kalamansa suka sakasu gangarowa bama tareda da saninga ba sbd yanda yayi tambayar. Hannunta ya kama kawai ya wuce da ita hanyar bedroom dinsa tana ganin sun shiga palonsa zai nufi bedroom dinsa da ita tai saurin son dakatawa amma yanda takeji da yanda yaje tafiya da ita tafin hannunsa hade da nata ya saka bakinta da kafafunta kasa komai suna isa bathroom dinsa dayake tsare da luxuries tako ina kai tsaye bakin ruwa ya isa da ita yakai hannunsa ya kunna ya debo ruwan a hannunsa daya ya zuba kai tsaye a gurin da rigarta ta maqale mata da ruwa a cikinta. Wani numfashi mai tsananin karfi da rashin sauti ta sake tana rintse idanuwanta da karfi sbd azabar dataji da kuma sanyin ruwan a Lokaci daya. Sake debo ruwan yayi a hankali da wata irin kulawa ya zuba mata yana dora hannunsa a gurin.... Sake daukewa numfashinta yaso yi ta riqe cikin karfin hali tana sake rintse idanuwanta tareda dafasa batareda ta saniba. Hannunta ya dago ahankali ya kalla akan gefen cikinsa data dora batareda ta saniba. Fuskarta ya dago yayiwa wani kallo idanuwanta na rintse har lokacin tana kasa budewa. A natse ya dawo da kallansa a inda ta kone din ya miqa hannunsa daga inda yake ya dauko cream na hana skin ya tashi bayan ruwan zafi sosai yataba ko wuta.... Ahankali yakai gwiwowinsa qasa yana yana kallan cikinta cikeda kulawa a natse yakai hannunsa ya yaye rigar daman riga da wando ne a jikinta na bacci... Bataji yayewan rigartaba sbd zafin da gurin yake mata saida hannunsa ya sauka akan fatar cikinta zuwa gurin cibiyarta ta bude idanuwanta da wani irin sauti numfashinta na yankewa da wani irin karfi... Baya tayi sedai already hannuwansa sun riga sun zagayota a yanda yake din gabanta kan gwiwansa ya dawo da ita cikin wani slow da dan karfin da saida mararta ta hadu da fuskanta. Ya rufe idanuwansa ahankali batareda ta ganiba ya bude ido wani slow ya dago ya kalleta itama shi ta kalla idanuwanta na cikowa da wasu hawayen ta bude dakyar ta furta "Please" Dauke idanuwansa yayi daga fuskanta yakai fuskansa cikinta har saida lips dinsa sukai wata haduwa da fatar qasan cibiyarta ya bude bakinsa ya fara hura mata wani iska a gurin wanda ya sakata kasa riqe hawayenta suka gangaro. Sake kai yatsun hannuwansu biyu yayi akan fatar ya sake shafa mata cream din cikin slow din daya sakata dora hannunta akansa da sauri tana sake bude baki zatai magana ya sake hura mata wata iska a gurin daya sakata kasa magana sbd riqe kanta daga sautin dazai iya fita ba daidaiba. Cigaba da hura gurin ya sake yi idanuwansa na kan fatar cikin nata datake fara tas sai jan data dan yi kadan na zafin cibiyarta ya zubawa ido yana ganin yanda numfashi yake sauka a cikinta yana saka cibiyar motsawa ahankali kadan ya dago kansa ya kalli fuskanta data kasa bude idanuwanta kwata kwata ya miqe tsaye ahankali kirjinsu ya hade da juna ahankali wanda yaji yanda kirjinta sukai masa wata irin ratsa da gugar data sakasa sauke ajiyan zuciya mai sauti tareda futar wani numfashi mai zafi akan fuskanta ta bude ido a kasalance ta kasa kallansa tana ja da baya kadan sedai tafin hannunsa na kan cikinta har lokacin sai ya riqota da hannunsa daya ta baya ya sake dawowa da ita da dan karfin data fado kirjinsa ya mata wata kyakkyawar runguma yana sakata tsakiyar kafafunsa cikin wata nutsuwa da kwanciyan hankali da tinani kala kala akansa gameda komai daya shafeta da aurenta dayake hannunsa da iyayensa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 69 *NOOR COLLECTION* 09035841194 Best luxury shop da zaku samu kayan da zaa san kun saka sitirar alfahari masu best quality kamar su; ABAYA'S JALLABIYA SNEAKER'S KAYAN YARA NEW BORN BABIES ITEMS MAYAFAI (veils) Hakama ko ba abinda muka lissafo ba ana iya turomana orders din wasu abubuwan idan anaso, Our addresses sune; EGYPTIAN ADDRESS: NEW CAIRO. NIGERIAN ADDRESS: Zaria, low-cost, prof Adam sa'id resident. PHONE NUMBER: +234903 584 1194 +234 704 420 4680 Whatsapp. LINK, https://whatsapp.com/channel/0029Vaoa1YN77qVImYa4ZF02 ********* A daidai wannan lokacin ne ita kuma fammah ta gama hada nata tea din ta nufi bangaren kakanta dan kai masa. Tana shiga da tray din a hannu karan farko da wani ya kawo masa tea dinsa ba SANAAH ba tinda ta fara kawo masa dan haka a tsanake yana dan duba wayarsa ya kalli fammah cikin kulawa da sakewa dan itama yar gaban goshinsa ce yace "Likita tau kece kika kawo,ina 'yata?? Ajiyewa tayi tana zaunawa qasa ahankali da sakewa sosai a fuskanta ta gaidasa tukuna tace "Dr Mum ta aiketa takaiwa Dad shine ni tace na kawo maka naka" Dagowa Dad yayi ya kalleta a natse da jin kalamanta yayi dan shiru kafin ya sake murmushin manya mai sanyi ya ajiye wayarsa yana cewa "Ita mahaifiyarki tana tareda su Dr din kenan?? Gyada kai tayi tana zuba masa tea din da cewa "Eh amma yanxu damun koma zamu wuce gabaki dayanmu" Jinjina kai yayi yana gane kai tsaye manufar Dr dan haka ya sake murmushin yabawa karfin halinta dan haka ya dauki wayarsa daya aje gefensa ya nemo numbernta da shine ya saka aka kawo musu layukan ya tura mata sako tareda ajiye wayar gefe yana karban tea din da fammah ke miqo masa tana masa zancen sabon bangarensu da suka koma. Dr Mum dake zaune a palon tareda dukansu har lokacin tana kallan wani program da ake a tv hankalinta baya kan firar dasukeyi taji shigowan sako a wayarta dake gefenta. Dan juyowa tayi ta kalli wayar taga number ce ta turo sako takai hannunta a natse ya dauko wayar ta bude sakon. Abinda ta gani ne ya sakata dagowa ta kalli su maamah dake fira ta maida kallanta kan wayar cikeda mamaki da takaicin gane mai sakon daga maganarsa daya turo mata wadda ta sake sakata mamakinsa mai tsananin gaske. "KINA BUQATAN QARIN LOKACI KO KUWA NA SAKO MIKI JIKARKI TA DAWO YANXU?" sake karanta sakon tayi tareda ajiye wayarta gefenta tana hade fuska sosai da takaicin ganin sakon nasa ta maida kallanta kan tv amma ta kasa ci gaba da kallan sbd hankalinta daya rabu biyu, Batason basa amsa ko kula duk shaanin daya shafesa amma kuma taji tana buqatan lokacin dayace zai bata din dan haka ta sake daukan wayar tana sake hade fuska sosai kaman yana ganinta ta tura masa "I need more time din" Tana turawa kashe wayarta tayi tareda dungurarwa gefenta tana maida hankalinta akan firar dasukeyi din tafara kokarin saka baki dan ganin yanda Meenah take firar hankalinta kwance batada alamar tafiya ga mijinta wanda badan Akwai wata macen tasa datake can ba yanxu haka da korata zatai tinda ita bata san ta tafi ba a tinaninta ta riga ta gama samunsa nata ne ita daya ba saita wahalar da kanta ba a yanxu. Sakon na shigowa wayar Dad ya kallesa daga gefensa ya karanta batareda ya dauki wayarba. Murmushinsa mai nutsuwa ya sake sakewa yana kai cup din bakinsa ya kurba cikin tsanaki kafin ya kalli fammah dake kokarin tashi ya dakatar da ita yana fara jero mata tambayoyi masu tsayin da zata dauki lokaci a gurinsa dan bada amsoshinsu duka dan haka ta koma ta zauna tana sake fuska da walwala tafara magana hankalinta kwance da jin dadin firar da zasuyi din. ******SANAAH kuwa datake jin kirjinta na bugawa da karfi a kan nasa kirjin dayake hade da nasa cikin wata kyakkyawar mannuwan da yayi mata a jikinsa hannuwansa na zagaye da ita sake motsawa tayi tsigar jikinta na tashi gabaki daya sbd zallan fatarsa data gadu da tata. Shi kansa dumin fatar jikinta ne yakejin tana shiga fatarsa ahankali ya bude idanuwansa tareda dan sakinta kadan yana bude bakinsa daya kai saitin kunnenta har saida lips dinsa suka gogi fatar kunnenta ta dora tafin hannunta ahankali kan fatar kirjinsa da babu komai zata turesa nasa hannun ya sauka akan hannun nata ya bude baki da wani sauti mai yanke numfashi yace "Ina son jin raayiki akan auren dayake kanki" Inason saninsa ko wane iri ne" Dakatawa tayi cak daga motsawan datakeyi na janyewa tareda qin dawowa ta kallesa sbd kaman daga sama taji zancen shima.. Shiru sukai tanajin dumin numfashinsa yana ratsa fatar kunnenta har cikinsa, Shima nata dumfashin mai dumi sosai ne yakejin yana sauka akan fatar kirjinsa da babu kaya tana saka jijiyoyin jikinsa fiffitowa ahanki musamman na hannuwansa da wuyansa haka suka ringa bayyana suna fitowa kaman high voltage na shigarsu. Dan damqe hannunta dayake karkashin nasa yayi ahankali yana bude baki baki yasake cewa "Uhummm ina sauraranki ok? Just tell me you say" Mutuwa jikinta yakeyi sbd gangar jikinta ta kasa daukan deep voice dinsa dake shigarta direct cikin kunnuwanta tareda dumin dayake narkar da kuzarinta da karfin halinta ta bude idanuwanta da baya iya riqe kansa daga kallan cikinsu ta girgiza kai a hankali da rashin karfi tana rasa abin fada. Hannunsa daya yakai ya dago fuskanta a natse ya saukar mata da idanuwansa da suna saukan mata taji saukansu tayi qasa da idanuwanta tana dan riqe numfashinta dayake fita da sauri sauri. Wani azababben kallo ya sakar mata kafin ya sake bude bakinsa ya jefa mata wata tambayar data sake sakata girgiza kai tana dan qanqame hannunta dayake tareda nasa har lokacin. Bakinsa ya maida kan kunnunta tai saurin qanqamesa tana janyewa da karfi fa juya masa baya har lokacin yana zagaye da ita ya sake jefa tambayar a cikin tsakiyar kunnenta take wasu hawaye suka zubo mata sbd azabtuwar datake yi da galabaituwa ta sake girgiza kai ta bude baki da tsananin sanyi da kasala tace "I dont know pleaseee" ta qarasa da wani sanyayyan sautin daya masa wata muguwan ratsan daya manno bayanta sosai da kirjinsa suka hadu sosai cikin sanyi da slow tareda sake zagayeta da hannuwansa duka biyu daya a sama daya akan cikinta suka rufe idanuwansu a tare tana sake dan girgiza kai ahankali ahankali. "Kina da say?? Girgiza kai tayi "Kinada wani raayin?? Girgiza kai ta kuma yi "Do you have someone in..... Girgiza kai tayi batareda ya qarazaba tana qara rintse idanuwanta da karfi sbd yanda kowace tambayarsa take fitowa da wani sautin da bata taba jiba da qarin kaurin deep voice dinsa. "Kina zabi?? Girgiza kai tayi "Kina buqatan rabuwan aurena dayake kanki?? Girgiza kai tayi batareda tasan tanata girgiza kai ga duka abinda yake tambayaba da wanda take ganewa da wanda bata ganewa. Cak ya tsaya da tambayar dayake jera mata su a jere da tsantsar buqatan jin amsarta da raayinta. Kafe fatar bayanta yayi da ido sbd amsarta ta karshen data tsayar da kalamansa cak. Juyi daya yayiwa qaramin qugunta dayake hannunsa ya birkotota suka fuskanci juna a hade sosai ya kalli bakinta dayake fidda wani moist da shining na lip balm kadan ya yiwa cikin idanuwanta da suka bude a slow wani mayen kallo kadan ya bude baki baki da sautin da bai taba kamata ace ta jisa ba yace "Ki Amincewa raba auren?? Sake girgiza kai tayi kai tsaye batareda fahimtar tambayar ba saida taji ya dauke wuta ta bude idanuwanta ta kallesa take tambayar ta dawo mata cikin kai ta bude baki da sauri zatai magana shi kuwa daya gama kaiwa karshen jin amsarta cikin notin kansa na karshe rankwafowa yayi yana qarasa mannota jikinsa gabaki daya da hannunsa daya yayiwa fuskanta wata kamowa da hannu daya yana rufe bakinta da nata data bude zatai magana ya fara sakar mata niimtacciyar iskar bakinsa mai wani qamshin tada tsigar jiki kafin ya zira bakin cikin nata gabaki daya yana kama fatar lips dinta yayiwa wata light tsotsa kafin harshensa ya hade da nata yayi masa wata lafiyayyar tsotsa yana sake mannata a jikinsa tukuna yafara mata wani lafiyayyan kiss din daya sakata bude idanuwanta gabaki daya sedai bata ganin komai ganinta a take ya dauke sbd tsoro da jin abinda bata taba jin yana faruwa da itaba. Kwacewa takeson yi amma jikin babu inda yake iya motsawa sbd irin riqon dayayi mata kirjinsu a manne yake hakama wani irin kiss dayake mata yana hada kowane irin digon yawun dayake bakinsu suna zamowa daya cikin slow da wata irin qwarewa da motsa kowace daskararriyar jinin dayake jikinta. Dan haka ta kasa motsawa bare iya kwacewa saida taji tana neman rasa kanta gabaki daya ta iya bude ido ta zame bakinta ahankali tana kasa dagowa komai na jikinta a mace ta juya baya da sauri batareda ta waiwayoba ta daga kafafunta daqyar kaman jiri zai dibeta ta nufi kofa da sauri ta fice qamshin jikinsa dana bakinsa duka tashi sukeyi a jikinga. Tana fitowa palo hijabinta ta dauka ta saka hannuwanta na dan rawa bata tsaya tattara kayan dasuke zube a qasan ba ta nufi kofa ta fice kirjinta na bugawa kaca kaca ba daidaiba. Tana isa kofar bangarensu jin tayi gabaki daya bugawan zuciyarta ta qarasa rikicewa. Saka kai tayi ta shiga tana kokarin daidaita bugun zuciyarta da ake iya ganin yanda kirjinta ke sama yana qasa kota cikin hijabin... Tattara karfin hali da nutsuwanta tayi ta shigo tana kasa kallan kowa a cikinsu tai sallama ta wuce hanyar bedroom dinsu a natse. Dr Mum ce ta bita da kallo tinda ta shigo harta bace batareda itama tace komaiba kafin ta maida idanuwanta akan Meenah da har lokacin fira take hankali kwance ta bude baki tace "Ki tashi kije dare fa yayi sosai kin manta kinada miji ne" Dariya Meenah din tayi tana cewa "Da fammah zamu jira tinda naga kaman SANAAH ta wuce yanxu ta dawo" Takaici ya saka Dr Mum mata fada kadan kafin tace ta tashi ta tafi su sun taho daga bayan. Miqewa tayi ta bar bangaren. Tana fita fammah na shigowa sbd Dr Mum din data kirata tace ta dawo su tafi su kwanta dare yayi. SANAAH tana shiga dakin Mommy kayan jikinta dake qamshinsa sosai ta zare ta sauya wasu kayan da hijab tana gama sakawa Fammah ta shigo tana kallanta. Dagowa tayi ta kalli fammah itama so daya saita kasa qarawa ta dauke idanuwanta da suke cikeda sanyi da kasala har lokacin tayo gurinta. Fammah bata ce komaiba sbd ta saba da shawagan SANAAH din ta dauka itace ta tashi dan haka fitowa sukai a tare sukai musu saida safe suka fice har Lokacin SANAAH bata iya kallan kowa a cikin su Dr Mum din har suka fice. Suna fitowa ta lafe gefen Fammah tana sauraron famman daketa zuba har suka isa bangarensu sabo suna shiga ta wuce bedroom da sauri sbd motsin fitowan mum dake shirin wucewa bangaren mijinta. Tana shigewa komai bataiba gado ta haye ta kwanta tana yin shiru a lafe hannunta na kan cikinta dayake mata dan sauran zafi kadan. Bacci ne ya dauketa da abubuwa dayawa cikinta data kasa sanin ina rayuwar yanzu zatai da ita. Washe gari tinda safe ta silale tabar bangaren dan kada ma ace atafi breakfast. Gurin su mommy tayi tana isa dukansu basu tashi ba gashi kusan 9 ta wuce dan haka daman tayi wankanta tana sanye da riga da skirt na atampa masu kyau ta nufi dining da aka gama shiryawa bata zauna ba daga tsayen ta dan bude tana saka wasu abubuwan abakinta tukuna ta bar nan tayi kitchen. Maamah ce ta fito tana waya da ta nufo kitchen din ta tadda su tana ganin SANAAH tace yawwa gama SANAAH bari taje ta dubo kitchen din bangarenasu ko kuma Mum din tasu. Kashe wayar tayi tana kallan SANAAH tace "Kije ki duba kitchen dinku RAHEEM yana buqatan ko simpl breakfast ne tafiya zaiyi" Kallan Maamah SANAAH tayi gabanta na dan faduwa da shakkar zuwa amma dole jiki a mace tace "to" tareda juyawa ta fice. Tana isa bangaren nasu kai tsaye dakin Mum ta nufa tinda ance wayoyinsu duka basa shiga fleet din yayita kira gwara kawai ta sanar mata ta tashi taje. Knocking tayi shiru shiru tsawon mintina dan haka ta bude kofar dakin ta shiga duhu alaman bacci takeyi. Daurewa tayi ta isa bakin gadonta ta ambaci sunanta da nutsuwa kusan so hudu tukuna ta amsa tareda dan bude idanuwanta tace "Baby SANAAH lafiya dai ko?? Cikin sanyi ta bude baki tace "Eh Anyita kiran wayanki ne bata shiga shine akace nazo na fada miki Dad yana buqatan breakfast kije" Numfashin bacci ta sake tana dan bude idonta kadan dayake cike da bacci tace "Banfa dade da barowa ba kaina yana ciwo sosai so please Baby SANAAH ki hada masa kikai dining kinji" Shiru SANAAH tayi tareda nemo karfin hali tace "Mum ki..... Katseta tayi da cewa "Please kaina yana ciwo kawai ki kai masa kinji" #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 70 *NOOR COLLECTION* 09035841194 Best luxury shop da zaku samu kayan da zaa san kun saka sitirar alfahari masu best quality kamar su; ABAYA'S JALLABIYA SNEAKER'S KAYAN YARA NEW BORN BABIES ITEMS MAYAFAI (veils) Hakama ko ba abinda muka lissafo ba ana iya turomana orders din wasu abubuwan idan anaso, Our addresses sune; EGYPTIAN ADDRESS: NEW CAIRO. NIGERIAN ADDRESS: Zaria, low-cost, prof Adam sa'id resident. PHONE NUMBER: +234903 584 1194 +234 704 420 4680 Whatsapp. LINK, https://whatsapp.com/channel/0029Vaoa1YN77qVImYa4ZF02 ********* Wani irin nauyi kirjin SANAAH yayi da kafafunta sbd tariga ta sake shiga tsaka me wuyar da bazata iya dauka ba.. Juyawa tayi ta fito idanuwanta na sauyawa da damuwa a cikinsu da sauyawan bugun zuciya sbd tin jiya har yau kunnuwanta da zuciyarta basu dena jin halinda ta samu kanta a jiyan ba shiyasa ma ta gudu sbd idanuwanta bazasu sake daukan iya ganinsa ba sbd raunin da zata iya samu. Kitchen ta isa da kyar ta tadda masu aikin sun gama komai sun shirya a dining da tsananin sanyin jiki da damuwa ta buqaci gurin da zata hada masa komai takai. Hadawa tayi ta koma dakinsu dan tada fammah takai amma tana zuwa dakin taga yanda famman ke bacci mai karfi cikin nutsuwa saita kasa tadata ta yanke mata baccin ta kalli fuskanta cikeda kulawa da kauna ta miqe ta juya ta fito taje ta dauko abincin ta fice tana tafiya kaman bazata kai ba. Tana isa sai data sake tsayuwa a bakin kofar shiga palon bangaren taji tana sake shiga damuwa da mutuwan jiki amma batama san bata lokaci akan abinda tasan sai takai dan haka ta fidda numfashi mai sanyi da nutsuwa tana bude kofar ta shiga a tsanake tareda rufewa ta daga kafafunta ta tinkari hanyar dining room. Tinda yake wayar da maamah a lokacinda ya kirata yaji ta ambaci sunan ta ya san zaiyi wuya idan ba itace zata kawo ba daga karshe sbd sanin Meenah ba lallai ta tashi baccin datakeyi ba tinda har ita din yayita kira amma bata daga ba dan haka gama shirinsa yayi yana kallan time din dayake rage masa kafin tashin jirginsu ya fito ta isa Dining room din kai tsaye. Ko daya isa babu komai a dining kuma babu kowa alaman har lokacin bata iso ba dan haka ya juyo ahankali yana kokarin fita da wayarsa a hannunsa yana duba sako bayan ya sake duba time din agogon rolex dayake hannunsa sbd tafiyar a cikin daren yau din ta taso da dole saiya isa. Yana kokarin fitowa ita kuma ta sako kai dan haka ya dakata cak sbd kada tayi razanar da zata iya barin kayan hannunta ta sake konewa ko raunata. Itama dakatawa tayi ahankali tareda dan dagowa batareda ta kalli fuskansa ba ta bude baki kadan da sauti mai nuna kamewanta da sanyi tace "Ina kwana" Amsawa yayi yana dagowa ya kalli fuskanta da wata nutsuwa da kulawa kafin ya sake kallan agogon hannunsa ya kalli time. Dawo da kallansa akan fuskanta yayi yana bude baki mayun idanuwansa akanta zai amsa sai bai amsa ba ya matso gabanta ya miqa hannu a natse batareda tsammaninta ba ya amshi tray din hannunta gabaki daya ya juya ya dora akan dining sbd bayason wasa da lafiyan datakeyi. Juyowa yayi ya sake kallanta tukuna ya miqa mata hannu a natse yana amsa gaisuwanta cikeda wata nutsatsiyar sauti da alaman musabaha. Hannunsa dayake fari qal da lafiyayyar fatar da akaman karfaffa ta kalla tana qin dagowa bare miqa hannunta ta ganin yaqi janye hannun ita yake kalla yana jira har lokacin ya sakata maqe kafafarta ahankali tana girgiza kai. Wani murmushi ne mai tsananin kyau da tsari ya taho masa yana kallanta yanda ta kame kanta sosai ko kallansa taqi yadda tayi. Ba tsammani ya rankwafo mata taji fuskansa gap da kunnenta har saida fatar kunnenta ta shafesa yace "Bazaki gaisa da ni ba? Wani motsawa tayi sbd yanda suke kusa sosai lips dinsa suna shafar kunnenta da sanyin safiyar tana neman matsawa ta gyada kai.. Sake sakar mata murmushin da bata taba jinsa ba dashi ko taba ganinsa ba yanayi ta juyo da fuskanta a wani slow zata kalli fuskansa bakinsu suka hadu lips dinsu sukai wa juna wata gugan data sakashi mata wani lafiyayyan kallo ya saka hannunsa kawai ya dagata ahankali tareda juyawa ya dorata akan table din dining din yana rankwafowa ya mata rinfa gabaki daya. Saurin kallansa tayi tana dan fito da idanuwanta ta kallesa shima ita yake kallan yace "Sorry konuwan zan gani idan da buqatan zuwan Dr ok??? Girgiza kai tayi tana bude baki tace "No,na warke, Fammah zata ringa dubamun" Dagowa yayi a tsanake yayi mata wani kallo da jinjina mata kafin yace "Ok,lemme call tazo ta duba mun yanzu to.." ya qarasa maganar yana kallan cikin idanuwanta kafin ya juya alaman daukan wayansa daya aje gefe.. Da sauri ta riqosa batareda tasan tayi hakanba. Jin hannunta a nasa ta dora masa ta kamosa ya sakasa dawo da kallansa akan hannun batareda ya dauki wayar tasa ba boyayyan murmushi na kamasa. Hannun nata ya kama da hannunsa daya ya hade da nata da wani sanyi da nutsuwa da mannewa sbd tafin hannuwan ya hade yana jin yanda jikinta da koyaushe yakeda dumi yake ratsa ya saka hannunsa daya yakai akan rigarta ya dan daga yana kai fuskansa gurin ya kalla yaga babu abinda gurin ko fatarta tayi zai kai hannu gurin ya taba ta riqe hannunsa da sauri da dayan hannunta tana girgiza masa kai kaman zatai kuka ta kallesa shima ita din yake kalla ya sakar mata dayan hannun dayake riqe dashi ya dora dayan nasa akan wanda ta riqe masa yana dan sake matsota sosai yanda qamshinsa ya ringa shigarta direct taji kirjinta na sauya bugu ta kasa riqe halin da zuciyarta take neman sakata ta dago ta sake kallansa sai a lokacin taga idanuwasa sun sauya sosai kaman wanda bai yi bacci ba sam.. Faduwa mai karfin gaske gabanta yayi ta sake kallansa batareda tasan tayi hakanba. Janyewa tayi ahankali tareda saukowa kai tsaye qasa daga table din batareda ya matsa ba dan haka kusan kai tsaye kaman cikin jikinsa ta sauko dan haka ya saka hannuwansa biyu duk ya kama fuskanta datake kokarin hana yanayinta bayyana ya kalleta da kyau ya fahimci sauyinta da son buqatan tabar gabansa dan haka yakai bakinsa kai tsaye gefen fuskanta ya goga mata lips dinsa kafin ya bude baki yana riqe da fuskanta har lokacin da wani lafiyayyan sauti mara amo ko kadan sai taushi a cikinsa yace "Na kwana da ciwon kai" Yana gama fadan hakan yakai bakinsa yayi kissing goshinta kai tsaye yana shafa wuyanta yace "Ku kula da kanku" Yana gama fada mata hakan ya sake duba agogon hannunsa yana sakinta sbd baida time sosai. Barin gurin zaiyi batareda ya tsaya cin abincin data kawo dinba yaji sautin muryanta harya kai kofa a kasalance da boye daci da damuwanta tace "Ga Breakfast din anan" Cak ya dan dakata yana jin wani feeling na samun nutsuwa da jin wani iri ya juyo ya kalleta kai tsaye a natse tukuna ya juyo ya dawo ya zauna yana bude baki a tsanake yace "Ok" Motsawa tayi dole tinda ba yanda zatai ta zuba masa dan daidai sbd gane kaman sauri yakeyi. Tana gama zuba masa ya dauki oats dayasha madara sosai da zuma kadan yasha tareda meat balls daya shima sai boiled veg spoon daya yana cinye na bakinsa a natse ya dauki tissue ya goge bakinsa kafin ya miqe tsaye ahankali tareda kai hannu ya shafi hannunta data kawo masa ruwa dashi daga kitchen ya karbi ruwan ya ajiye akan table yace "Thank you" yana cewa hakan ya wuce batareda yasha ruwan ba. Itama ficewan tayi tana bayansa tana tafiya kadan kadan dan bazata iya binsa a baya ba kamshinsa da wata irin kwarjinsa neman zubar da ita a hanya sukeyi. Imran dake sanye da wasu black designer outfit dior da farin glasses a tsaye tareda securities dake jiransa suna hangosa suka gyara tsayuwansu suna kasa kallansa sbd kwarjininsa koyaushe kaman yana sake karfi ne da bazaka taba iya kafesa da ido ba idanuwanka bazasu iya dauka. Tana ganin hakan tai daurin dauke hanyar da zata kaita bangaren su mommy da sauri batareda ma kowa yaga inda ta fitoba. Tana isa har lokacin ba kowane ya tashi ba dan haka dakin Mommy ta nufa ta shige ta kwanta ahankali tana jin bama zata iya cin abinci ba a yanxu. Su kuwa motocinsu kai tsaye ficewa sukai daga JEERAHsV zuwa airport cikin lafiyayyan speed din dasuke buqatan isa akan time. Zaune yake a bayan motar da ake jansa din shi kadai sai Imran dayake gaba yana duba ipad dake hannunsa yana tsara schedules din Fleet din tin kafin su isa sbd kadama wainda basa cikin schedule su saka ran zasu samu ganinsa. Fararen idanuwansa ne masu kyau da tada tsigar jikin matansa ya dan juya kadan ya kalli wayarsa dake gefensa datai haske alaman shigowan sako ya dauke idanuwansa daga kai yana miqa hannu a kame ya kashe wayar gabaki daya tareda yin shiru yana jin nutsuwansa na ninkuwa da samun sukuninsa. Suna isa airport babu bata lokaci akai komai suka wuce jirginsu ya tashi. **Daga lafewa dakin Mommy bacci ya dauketa itama dan haka koda ta tashi kowa ya tashi harma kowa yayi breakfast rana ta fara yi. Fitowa tayi tafara zuwa ta gaida kowa taje ta zauna a island din kitchen tai breakfast dinta da safiya a kitchen din tana dan kokarin mata fira. Tana cikin yi Fammah ta shigo tana karasowa gurinta ta sako kanta ta bayanta tana cewa "Na tashi bacci banga Babyta ba,I'm missing you already,idan kika tafi gidan prof ya zanyi da rayuwata" Qarasa maganar tayi tana rungume SANAAH din kaman wata baby tana tsokanarta. Dariya safiya take musu tana cewa "Gwara dai prof ya hakura ni bana yinsa" SANAAH kuwa fammah din takewa dariya mara sauti tana juyowa tace "Karma ki fara da maganar prof tinda safen nan" Dariya fammah tayi tana sakinta ta dawo gabanta tana karban spoon din hannunta ta diban Noodles din datake ci da scotch eggs takai bakinta taci ahankali tana cewa "Idan ba prof ba wa??" Hararanta SANAAH ta dan yi tana hana kanta zuba mata idanuwanta dake son kafeta da kallansu mai sanyi. Tare suka ci gaba da cin abincin batareda dauko wani spoon ba fammah nata yiwa SANAAH maganar prof da tsokana suna dariya da safiya ita kuma tana jinsu tayi musu banza har sai da suka gama suka fito kitchen din suka tattara suka koma bangarensu sbd SANAAH din datace suje dakinsu yau batason fira a bangaren su mommyn sbd hayaniyar firarsu. #MAMUH 09033181070 GANIN IDO 2026 Mamuhgee 71 Suna isa bangaren a lokacin ne Mum ta fito ta tashi bacci ta shirya ta fito tana qamshinta da kyanta datai cikin doguwan riga dan itace kayansu daman. Wayarta dake hannunta ta kalla tana dawo da kallanta kan Fammah tace "Dad dinki yayi tafiya fa yama yita kirana da safen nan nayi bacci ban daga ba,da ciwon kai ya kwana yau sosai nama dauka zai hakura da tafiyar yaga Dr may b amma ya wuce" Cikin kulawa da kauna fammah tace "Yanxu bazan samesa ba sbd yana hanya idan ya isa zan kirasa naji lafiyansa" "Ok,ok" kawai Mum din tace tana maida kallanta kan SANAAH tace "Ai SANAAH ce ma takai masa breakfast, Kin gansa koda kika kai? Yaji sauki ko?? Kallan Mum din SANAAH tayi tana ma rasa amsar bayarwa sbd yanda tambayar taxo mata a bazata amma ganin suna kallanta da jiran amsa sai ta bude baki tace "Eh" kawai tana kama nutsuwanta da kyau. Murmushi Mum din tayi tana jin dadi da wucewa dining ta zauna taci abincinta hankali kwance tana gamawa ta fice tayi gurinsu Dr Mum dan gaisawa dasu. Su kuwa daki suka wuni yau SANAAH na lafe gefn Fammah kaman mara lafiya ta koma mata kaman baby daman haka take mata ta saba da shagwabarta amma yau duk ta sake narke mata. Abincin rana ma yau a daki safiya ta kawo musu daman haka takeso ta zauna musu fira tinda batada sauran aiki. Zaunawa tayi ta ringa musu fira Fammah na saka baki sunayi SANAAH na sauraronsu da murmushi akan fuskanta tana sauraronsu. Sai yamma suka tafi bangaren mommy suka zauna acan tareda su saida sukaci abincin dare suka koma sukai shirin bacci suna hawa gado Fammah ta dauki wayarta ta saka kiran numbern Dad dinta ta America dan tasan yanzu da ita zata samesa. Ringing kuwa wayar ta fara dan haka ta saka handsfree tana gyarawa SANAAH gashinta daya dan yi gefe da qananun kalba a kanta tana cewa "Ya kamata muje Saloon" Daukan wayar yayi a natse muryansa mai kauri ta sauka a wayar yana cewa "Yes Fammah" Cikeda farin ciki da kauna da kulawa tace "Yes Dad ina wuni? Yaya gajiyan tafiya? Ka isa lafiya? Numfashi ya sauke a natse mara sauti a natse yana fahimtar wayar a handsfree take sbd yanda muryan famman ke dan amsawa kadan dan haka ya dago idanuwansa da suke farare tas daga file din dayake hannunsa daya yana karantawa ya kalli wayar hannunsa ya danyi baya da bayansa ya jingina a natse sautin daya qarawa muryansa zama deep da zama strong yace "Lafiya kalau alhamdllh, Yaya kuke? Kuna lafiya? Yaya jikinku?? Murmushi fammah tayi tana sake gyara zamanta da dora hannunta akan SANAAH tana sake gyara mata gashinta tace "Lafiya muke Dad, Babu me rashin lafiya a cikinmu, Kana America ne Dad? Shiru yayi a wata irin tsanake kunnuwansa na nutsuwa da sauraro komai kankantar motsin dazai iya faruwa ta bangarensu sbd jiran jin alaman taji gaisuwan tasa wadda yayi jam'in da yasan zata san da ita yake idanuwansa a tsaye kan file din hannunsa amma kunnuwansa da nutsuwansa da zuciyarsa na kan abinda yake jiran ji. Ita kuwa tinda ya bude baki yafara jerowa fammah tambayoyin tayi shiru lafe a gefen famman datake batareda ta motsaba saida kalmansa ta karshe ta ratsa kunnuwanta da wani irin nutsuwa da kaifin daya sakata motsawa ahankali tana saka hannunta qasan rigarta ta dora tafin hannunta akan fatar cikinta tana rife idanuwanta ahankali wanda kai tsaye motsinta ya isa cikin wayar ya sauka a kunnuwansa take ya sake wani lafiyayyan mayen murmushin tabbatarda abinda ya sani tana lafe jikin fammanta kenan kuma ta jisa dan kuwa yasan matiqar taji abinda ya tambaya din zata motsa ta taba gurin kokuma janyewa daga gurin wanda hakan zai sakasa jin motsinta gashi kuma hakan ta faru. Sautin murmushinsa mai wata irin sanyi da nutsuwa da tsari da kamewa da steez ya saukar musu wanda ya saka SANAAH bude idanuwanta ahankali ta kalli wayar wani irin kallan da shi bazata taba iya masaba mai cool yanayin data sake narkewa gefen fammah tana kasa dauke kyawawan idanuwanta akai tana jin muryansa yana magana da fammah wadda kusan kowace kalman tana sane da maanar dayake jeho mata sbd yasan tana nan tareda fammah a lokaci. Koda suka gama wayar fammah cikin farin ciki take sosai sbd yanda tayi fira da Dad dinta duk da bata wani gane wasu maganganun nasa ba. Kwantawa sukai batareda SANAAH ta furta komaiba har bacci ya dauketa mai sanyi. Washe gari da safe suna breakfast shine da kansa ya kira Mum wadda taketa wani jin farin ciki da nuna isan itace mai Fleet. Duk wayar da sukai su SANAAH din suna zaune suna jinta suna cin abinci harta gama ta ajiye wayar tafara musu surutun batason ya dade sbd indai zai dade zata bisa saisu dawo tare. Fammah ce ta yanke zancen Mum din da sanar da ita tayi magana da Dad jeerah akan zai samar mata daman attending wani babban program na doctors da zaayi da manyan doctors na qasa da wata qasar zasu halarta a lagos kuma sai wanda yakeda matsayi da babbar hanya ne ma kadai zasu iya attending a cikin upcoming doctors dan haka ma iya yayan manyan qasa ne masu power zasu iya zuwa ga wainda ke shirin zama doctors dan taro ne na doctors din bama ka taba tsammanin ganinsu ba. Mum na jin hakan tayi farin ciki sosai ta kuma ji tana tsananin buqatan fammah da ita kanta su halarci 6days program din dan haka take ma taji tana buqatan fara shirin zuwa. Fammah ma sosai take tsananin farin cikin samun damar halartar taron dan haka SANAAH ma tana tayata murna sosai duk da ita bazata samu daman binta ba kila. Dr Mum ma tayi farin cikin hakan dan hakan zai taimakawa Fammah din a cikin karatunta. Yau Mum bata je koinaba bayan taje ta gaidasu dawowa tayi suka zauna bangarensu tanata wayoyi da gida akan auren da zaa yi na kaninta da shine kadai takeda. Fammah da SANAAH kuma futa sukai sukaje gyaran kai suna gyaran kafa da dan karamin siyayyar abunda suke buqata sai yamma suka dawo. Suna dawowa bangaren mommy suka sauka suka zauna a palon tareda kowa dayake nan suna maganarsu. Hannu Dr Mum ta miqawa SANAAH tana nuna mata kusa da ita tazo nan ta zauna tana cewa "SANAAH ki dena dadewa sosai idan kin fita ba kyau karki manta kinada miji kinji" Shiru kowa yayi a palon hadda Mum data sake baki tana kallan Dr Mum din cikeda mamaki dama tsananin shakka zatai magana Fammah ta yanketa da shirun kowa da cewa "Grandpa ne fa yayi mata mijin kuma wlh batasonsa a dena maganarsa munada candidate dinmu" Dariya Mum tayi tana cewa "Ai kuwa dai indai hakane Dr mum inama ina bayan baby SANAAH dan Allah kada ayi mata auren hadi sam bai kamacetaba a bari zamu kawo miji" Dr Mum rasa abin fada tayi sai kawai ta sake murmushi tana kallan Meenah kafin ta kalli SANAAH wadda tayi saurin qasa da kai tana dan kama yatsunta, Maamah kuwa fuskewa ta dan yi tana taya Meenah dariya mommy ma murmushin karfin hali ta sake. Da haka aka juya zancen da Meenah ta fara jarawa bayani tana cewa bazaa bawa SANAAH duk wanda bataso ba dan Allah. Tin kafin ishai suka iso bangarensu fammah ce ta fara wanka kafin SANAAH tukuna sukai sallah. Shirin bacci sukai SANAAH ta saka riga da wando na bacci maroon da suka kwanta mata ta hawo gadon ta zauna gefen Fammah tana daga wayarta itama tareda duba chats dinta a natse kaman daga sama taji bayyanar muryansa a cikin kunnuwanta tsanake yace "Hi doc" Wani irin zirrrrr taji cikin kunnuwanta xuwa zuciyarta ta dago idanuwanta ahankali ta kalli wayar Fammah dake gabansu ba tsammani idanuwansu suka shiga cikin na juna batareda shi kansa yayi tsammanin ganinta kai tsaye ba daga daukan wayan fammah din wadda kiran yake VidCall ne. Da farin ciki fammah ta daga hannu tace "Hey Dad,ina wuni? Yaya kake acan?? Dauke idanuwansa yayi daga inda suke a natse yana tsaidasu akan fammah din yace "Alhamdllh, Yaya kuke? Ya Mum naki and her Baby" Kallan SANAAH Fammah tayi wadda ta janye ahankali daga jikinta tana kokarin kwantawa gefe ta janyota tana cewa "Gata nan Dad she's always acting and behaving like a baby shiyasa Mum take kasa kiranta da baby" Qarasa fadan hakan tayi tana jan kumatun SANAAH din kadan dan kulawa wanda ya saka SANAAH dan ture hannunta cikin wani yanayinta daya sakas tsaida kallansa akan farin hannunta tas daya sauka akan na fammah tana dan tureta ahankali tana hana idanuwanta sauka akan wayar sbd jikinta ya mutu tana hana kasalarta bayyanuwa. Magana yakeyi da fammah a tsanake yana zaune a lafiyayyan luxury sitting room dinsa dayake gidansa na America din. Duk maganar da sukeyi da fammah bai kuma kallan SANAAH ba amma kowace motsi da bugawan zuciyarta dake fita yana ankare dashi wanda itama a jikinta taji hakan dan hakane itama bata dago ba tayi shiru da wayanta a hannu gefen fammah tana kallan sakwannin sabuwan number na shigo mata wadda take saka ran Prof ne sbd batai saving numbernsa ba har yanzu hakama bata taba replying massages nasa ba. Suna gamawa a natse ya furta "Ku kula sosai ok?,gudnight" Suna kashe wayar SANAAH data rufe idanuwanta cikin sanyi bata sake motsawaba bacci ya dauketa a hakan sedai fammah data gama chatting dinta ta dan gyarata ta kwanta itama. ****bayan tafiyar nan tasa kullum a kwai daidai lokaci daya daya ware yana waya da 'yarsa sedai bai sake kiransu Videocall ba sedai normal voice call. Satinsa biyu da tafiya babu ranar da baya jin motsinta a kusa da fammah waya kuma bai taba magana da itaba sbd kusan gabaki daya ta koma kaman wadda ta rasa bakinta ko magana bata iyayi yanzu tayi wani irin sanyi da qarin rashin son hayaniya, Koyaushe tana daki sai idan taje gurin Dr Mum dake wani irin nuna mata kauna da tattali kaman baby qarama ga wata irin kulawa datake dan kusan da ita da Dad jeerah kowa kokari nuna mata kaunar datafi ta kowa. Fammah ta koma tamkar itace sanyinta dake bata nutsuwa dan kuwa koyaushe itace take kallo kallan da bata gajiya dayi mata mai sanyi ita kuwa tarairayanta takeyi tana ganin kaman SANAAH na mata kaunar da bata iya boyewa ne shiyasa duk ta sauya mata zuwa kaman jaririyan baby. Dad ya samar mata daman attending program din dan haka aka shirya tafiyarsu da Mommy wadda itace zata raka Fammah din sbd kada tayi tafiya ita daya bayan angama komai Mum dinga tace zataje dan haka tafiyar dole g Ya zama su uku ne zasuyita. Dr Mum taso ta hana Meenah tafiyan amma yanda ta yanke son attending itama ya saka ta kyaleta aka hada komai na tafiyar tasu tareda ware musu securities da zasu tafi dasu da kuma tanadar musu wani lafiyayyan luxury 5star hotel da zasu sauka Fleet kuwa dollars ya qara zubawa kowannensu a acct duk da basama buqatan kudin. Ranar da zasu tafi SANAAH kaman zata shiga jinya sbd rashin kuzari da kasala dan haka da ita aka kaisu airport tana dawowa ta sake narkewa a dakin Dr Mum wadda taketa jinta har cikin ranta. Washe gari still ba kuzari ta farka haka ta wuni har Dare tayi shirin baccinta taci abinci kadan ta nufi dakin Dr Mum tayi kwanciyanta. Tana daukan wayarta zata dan dudduba taji bazata iyaba ta ajiye tareda rufe idanuwanta taji an buga kofar dakin an bude an shigowa safiya ce cikeda girmamawa ta kalli Dr Mum tace "Dr Mum Maamah ce tace a sanar daki Dad din fammah yana palo" #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 72 Dan shiru Dr Mum tayi da jin sakon da Safiya ta kawo na dawowan Fleet din wanda itama taji daga sama hakama bata taba tsammanin dawowan nasa ba a yanxu sbd ta dauka zaiyi kaman wata biyu haka amma duka duka baifi sati uku ba da kwanaki ya dawo. Kallan safiya tayi tareda amsa mata mata da taji. Juyawa safiya din tayi ta fice daga dakin, Waya Dr Mum din ta dauka dage gabanta ajiye akan table ta saka kiran Maamah. Maamah na dauka a natse hankalinta kwance tace "Na riga na gama komai nayi shirin bacci 'danki ya tafi shima nasan yana buqatan hutawa sbd tafiyan daya dawo yaje ya huta dakyau kawai da safe ma gaisa, Safiya ma ta fara hada dinner da zaa kai masa ga Sanaah nan zuwa saita dauka takai masa" Maamah bataji komaiba cikin wakwala da farin cikinta datake na ganinsa ta kallesa tana ajiye wayar hannunta tana maimaita masa abinda dr mum din tafada wanda yajisu a kunnunwansa sbd kunnuwan nasa are very sharp. Godia yayi ya miqe yabar bangaren ya tafiyarsa. SANAAH dake kwance kaman me bacci tana jin abinda Dr Mum ta fada ta lafe sosai dan Dr mum din ta dauka bacci takeyi kada ayi mata wannan aiken dan kaman bazatama iya kaiwa bangaren nasa ba zata iya faduwa sbd yanda zuciyarta ta sauya bugu kwata kwata da yanda jikinta ya sake a take tinda Safiya ta ambaci dawowan tasa. Dr Mum data riga tasan bata isa ace tayi bacci ba ko tayi baccin bai isa yayi nauyi ba dan haka kai tsaye cikin kama murya ta ambaci sunanta sbd kada ma ta iya tsayawa komai bayan umarnin da zata bata. Ba yanda ta iya bayan dan motsawa kadan tana bude idanuwanta ta amsa kiran jiki a mace sbd jin yanayin muryan Dr Mum din da akwai lokutan da sam bata son wasa ko shiririta. "Kije zaa shiryawa mijinki abinci ki kai masa" Gyada kai tayi cikin tsananin sanyi kafin ta miqe tsaye tana nufar kofar fita kaman zatai kuka amma bata nunawa Dr Mum hakan ba. Tana kaiwa kofa zata fice dr mum tace "Idan kinje ki kai masa palonsa sbd ba lallai yasan da ankai abincin ba a dining tinda a gajiye yake" Dakatawa SANAAH tayi ta gama jin abinda dr mum din tafada taji jikinta ya sake mutuwa ta sake gyada kai tana ficewa a natse. Kai tsaye kitchen nufa ta tadda hadda maamah a kitchen din tana hada masa komai tareda dora shai ta kalli SANAAH din wadda ta kasa kallanta sbd kunyar datakeji na itace zataje bangarensa bayan sunsan shine kadai acan din. "Kije ki dauko hijabinki ko ki sako afterdrees kafin nan mun karasa hada miki komai sbd kada ki kwashi qamshin abinci a jikinki kinyi wankanki kinji SANAAH" Ninkuwa kunyarta tayi ta juya tabar kitchen din ta nufi daki dan daukowa. Koda taje dakin take taji kamshinsa ya sauya zuwa wani fitinanniyar kamshin da take jikinta ya mutu sbd tsananin dadinsa da sanyinsa. Tana isa ga hijabinta ta miqa hannu ta dauka taji kamshin a cikinsa take fitowa da dan sauri ta kalli hijabin tana sake shaqar qamshin kafin ta dago da slow amma saita kasa kallan dr mum dake tsaye a gaban mirror dinta tana goge fuskanta da face wipes wadda itama fuskanta take a kame. Silalewa tayi da hijabin a hannunta ta saka tana ficewa kamshin na mata wata irin shiga kaman zata rasa gabbanta sbd mutuwan jiki. ***Shikuwa tinda ya baro bangaren kai tsaye yana isa nasa palonsa ya wuce koina tsit sai sanyin Ac da kamshine yake gashi sbd ko baya nan duk bayan kwana biyu sai angyare bangaren fes. Yana isa tsakiyar bedroom dinsa wata numfashi mai sanyi da nutsuwa ya sauke yana ajiye wayoyin hannunsa akan table na tsakiyar dakin ya tinkari closet dinsa. Inda yake zare kayansa ya isa ya zare komai daya bayan daya kafin ya jefa kafin ya isa inda towels suke a jere ya miqa hannu ya zaro towel daya ya daura a qugunsa ya nufi bathroom ya shige. Saida yayi duk abubuwan dayake yi kafin wanka kaman su wanke baki da sauransu kafin ya ajiye towel dinsa shima inda ake ajiyewa tukuna ya isa cikin shower ya miqa hannunsa ya kunna take ruwa masu dumi suka fara saukowa akan fatarsa ya lumshe idanuwansa ahankali yana jin dumi da dan zafin ruwan suna ratsashi da warware duka yar gajiyar datake tattare dashi. Ya shima yana cikin bathroom din kafin ya gama ya fito daure da towel din yana bayan ya dauki wani ya goge jikinsa. A natse ya gama shirinsa cikin wayewa da tsantsar zamansa bature, Qamshin dayake tashi a jikinsa ma mai sanyi da nutsuwa ne hakama kayan daya saka din suma masu nutsuwa ne sbd riga da wando ne har qasa na bacci. Rigar itama har qasa take amma a bude gabanta yake tin daga sama har qasa wanda kusan haka kayan baccinsa suke kokuma ya saka iya dogon wandon pyjamas amma baya saka riga sbd tana damunsa wasu lokutan idan zaiyi bacci. Yana gama komai daukan wayansa yayi ya fito palon bedroom dinsa ya zauna a natse tareda daukan remote ya kunna tv ba murya sosai dan bayason muryan da yawa ko kadan. Wayarsa ce tayi haske alaman shigowan kira dan haka ya fara kai idanuwansa akan time ya duba kafin ya juyo kadan ya kalli wayar yaga Ms Meenah ce dan haka yakai hannunsa cikin kulawa ya dauka yana dorawa akan kunnensa ya bude baki muryansa ta ratseta ta kashe jikinta gabaki daya yace "Yes,Aslm alaikum Mrs Jeerah" Wani murmushi mai cikeda tsantsar kewa ta saki tana ambatar sunansa a cikeda sonsa tana fara jero masa bayanai da gaisuwa duka a hade. A daidai wannan lokacin ne SANAAH ita kuma da daqyar ta iya isowa bayan bata lokacinda tayi kafin zuwan. Babban palon ta tsaya ta sake bata wasu mintinan cikeda tinani kala kala na batason haduwa dashi kafin ta daga kafa ta iso kofar palonsa da bata taba tinanin yana zaune a palon ba a tinanin yana bedroom dan ta jiye ta juyo saita bude kofar kai tsaye cikin nutsuwa tareda sako kai. Dagowa da fararen manyan idanuwansa masu cikeda kwarjini da haiba ya kofar yana sauke mata su a cikin wani slow da itama da batai tsammaninsa ba saida ta kusa faduwa amma ta riqe kanta sosai tana jin zuciyanta ya sauya bugu da wani sanyin sauri. Qasa tayi da kanta tana qarasa takowa ahankali tana nufo inda yake idanuwansa ya dan dauke daga kanta sbd yanda yasan tana jinsu kada ta fadi ko barin da zata iya samun wata yar damuwan. Tin kafin ta qarasa isowa inda yake fitinanniyar kamshinta ya ratsi hancinsa ya kasa hakura ya dago a karo na biyu da slow din dayafi na farko ya kalleta har lokacin waya yakeyi da Meenah basu gama ba sbd tanada maganganun da bazai iya katseta ba. SANAAH na qarasowa gabansa ta durqusa ahankali ta ajiye kyakkyawan tray din hannunta ta miqe tsaye kawai batareda ta gaidasa ba sbd yana waya ta juya zata wucewanta tako daya tayi taji hannunsa ya riqo hannunta ta tsaya cak tana hadiye wani numfashi mai dumi da nemo karfin hali taqi juyowa sbd tana jin kallansa akanta hannunsa daya yana riqe da wayar dayake yi kunnensa har lokacin. A natse batareda yankewa Meenah jin dadin wayarta ba ya dan taqaitar da wayar sukai saida safe ta jero masa kalaman i love you tukuna ya kashe wayar yana ajiyewa gefensa ahankali tareda dagowa ya kalleta bata juyoba har lokacin. Daga zaunen bai motsaba ya janyo hannun nata dayake cikin nasa ya dawo da ita baya ta fado kansa a zaune ya saka hannunsa daya ya zagayo cikinta dashi ya hade kirjinsa da bayanta tareda saka hannunsa daya ya zagayo samanta dashi suka qarasa hadewa da kyau yana dan kwantar da kansa a bayanta ya sauke wata ajiyan zuciya mai tsananin sanyi da bayyanarda samun abinda ruhi ke so. Ita kanta rufe jin tayi numfashinta yana daidaita a sanyaye tareda samun mutuwan jiki ta kasa motsawa tana dan rintse idanuwanta ahankali. Shiru sukai dukkaninsu a hakan tsawon mintina kafin ta iya hada kuzarinta ta bude baki da muryanta mai sanyi tace "Sannu da dawowa" Da wata dukkanin nutsuwa da sanyi muryanta ta shiga kunnuwansa ya sake dan matseta jikinsa kadan yana manne bayanta da kirjin nasa ya fidda ajiyan zuciya kafin ya bude baki yace "Na sameku lafiya?? Ya jikinki? Yy kewan fammanki?? Meyasa baki bita ba? Numfashi taja ahankali kafin ta fitar dashi ya juyo da ita gabaki daya suka fuskanci juna ta dan dago idanuwanta zata kallesa sai nasa suka sauka akanta ta kasa qarasa kallansa zatai qasa da kanta ya tare fuskanta da tafin hannunsa yana tsayarwa saiti da tasa yaja qamshin datake fitarwa cikin hancinsa zuwa kansa da kwakwalwansa ya rufe ido ya bude "Ko zaki bi famman yanxu?? Girgiza kai tayi tana dan narkewa sbd kaman crazy take kewan famman sbd jin take kaman sunyi shekara basa tare. Yanda ta girgiza kai tana narkewa yasakashi fahimtar ba qaramin kewanta din takeba dan haka ya fitar da wani numfashi mai dumi daya sauka akan fatar fuskanga tareda qamshin bakinsa ta rufe idanuwa ahankali tana dan motsawa kadan kaman zata tashi daga kafafunsa. Irin yanda hannunsa daya yake zagaye da ita ya saka motsawan datai zata tashi kadan ya motsa sai ga kirjinsu ya sake hadewa da tsanake suna mannuwa da kyau. Wani kallo yayiwa kirjin nasu da suka hade da kyau yana jinta da hatta yanda zuciyarta take bugawa a nasa kirjin da yanda bugun ke saka lafiyar kirjinta motsawa a nasa kirjin yana jin jininsa na shiga dumi. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 73 Ita kanta yanda suka hade din ya saka jininta kaman dumi hakama bugun zuciyarta ya kasa daidaituwa ta sake motsawa ahankali tana shirin yin baya hannuwansa suka bata karayi daga yin bayan tareda dawo da ita da wani irin yanayin da suka sake hadewa fiyeda bayan yaja qamshinta ahankali ya shaqa yana dago ido idanuwansu suka hadu ba tsammanin data dauke nata again da slow shikuwa bakinsa ya sake budewa yana kaiwa gap da sunanta har saida hancinsu ya hadu ya shaqi qamshin numfashinta shima dakyau cikin tsanaki yana jin yana basa wata lafiyayyaf effect ya saka shaqa yaja tukuna ya bude baki da muryan da iya sune zasu iya jinta sbd yanda ta fito yace "Zaki tafi waye zaiyi serving dina? Bude idanuwanta tayi ta dan kallesa ya samu idanuwansu suka sake haduwa zata janye nata ya ruqe fuskan da hannunsa daya yana sake mannota jikinsa da hannun daya suka ja numfashi a taren data saka kirjinta yi masa wata shafan daya aika mata wani mayen kallan da take tsaigar jikinta ta tashi ta dan qanqamesa da hannuwanta a hannunsa batareda tasan tayi hakan ba dan kuwa kallan da yayi mata wani masifar da bata taba ji ba taji. Numfashi taja ahankali mara sauti wanda yana jin lokaci da yayi sama a kirjinsa daga nata kirjin ya gangaro da idanuwansa kan bakinta sauke mata su yana kallan yanda numfashin nata zai fita ya sauka a fuskansa. Irin riqon da yayi mata ya saka ta bude baki ta zatai magana iskar bakinta mai dauke da wani qamshi mai sanyi da nutsuwa ya daki fuskansa ya shiga hancinsa ya lumshe idanuwansa ahankali cikin wata tsanaki kafin ya budesu ya kalleta tana cewa "Zan zuba maka na tafi Dr Mum zata...... Wayarsa ce dake gefensa tayi ringing wanda ya saka maganarta dakatawa tana qin kallan gefen da wayar take shi kuwa hakan datai ya sakasa juyawa ahankali ya kalli wayar sbd baiyi niyar dubawa ba bare dauka dan lokutan kiransa a waya sun wuce idan ba wanda yake makusancinsa na sosai ba. Sunan Dr Mum ya gani akan wayar dan haka ya juyo ya dam kalli SANAAH din wadda ta sauke kanta yana jin iskan numfashinta mai dumi yana sauka a fatar gefen fuskansa ya hada nutsuwa da kamewansa ya miqa hannunsa daya ya dauki wayar yana kaiwa kunnensa ta miqe tsaye gabaki daya tana dan durqusawa gaban table dake gabansa ta fara serving nasa komai a natse sbd tayi ta bar bangaren kawai. "Barka da dare Dr Mum" taji ya furta a natse yana kallanta qaramin kallo mara karfi. Bata dago ba bata dena abinda takeyiba taci gaba. "Ina SANAAH?? Kallan SANAAH din yayi yace "She's here" ya fada yana dan kallanta kafin ya saka handsfree yana dan dora kafarsa daya akan daya tareda gyara zamansa a natse yana ajiye wayarsa a gefen nasa sbd ya dauka Dr Mum din da ita zatai magana sai muryanta sukaji tace "Mun riga mun rufe kofa sbd zamu kwanta kowama ya shige na kirane sbd kada tazo ta wahala kada kuma tace zata tafi can bangaren nasu tinda babu kowa hakan baida kyau ta bari da safe kawai banason hayaniyar an rife a sake zuwa budewa, Saida safe Allah ya tashemu lafiya" Tana gama fadan hakan ta kashe wayarta hankali kwance. Kasa qarasa abinda SANAAH takeyi tayi tana kasa iya riqe kanta sbd faduwan gaba ta juyo da sauri ta kalli wayar kafin ta dago ta kallesa taga ba ita yake kalla ba wayarsa ya dauka yana kashewa gabaki daya ya ajiye gefe ya kalleta yace ta miqo masa juice na fruits din da aka niqa masa fresh dasu shi kadai zaisha ya ishesa baya wani jin yunwan komai. Rasa yanda zatai tayi taji hankalinta duk yana neman barin jikinta sbd fargaban Ana nufin ta kwana anan kenan ko me? Hannu ta miqa ta dauki glass din ta miqa masa tana miqewa tsaye zata juya taji muryansa ya fada mata kalman data sakata kasa iya daga kafarta ko daya da cewa "Clearly dr mum dinki na nufin ki kwana gurin mijin kenan or..... Bata iya barin ya qarasaba ta juyo da sanyi ta kallesa idanuwanta na wata rau rau fuskanta ta narke gabaki daya tana neman fasa kukan da batasan me zataiba. Hannunsa daya da cup din baya ciki ya miqa mata a natse yana dan cewa "Zo" Kasa kama hannunsa tayi hawayenta suka fara kokarin saukowa ya kamo hannunta yana dawo da ita kan kafafunsa ya kamo hannunta daya ya saka mata cup din dayake hannunsa ya sake kamo dayan ya dora akai shima ta riqe cup din da hannuwanta biyu tana sauke kanta qasa, Hannunsa daya yakai ya zaro tissue a gabansa dake kan table ya fara goge mata qasan idanuwanta ahankali batareda hawayen sun saukoba. Farkon fara dora hannunsa a fuskan tata da tissue din jin tayi kaman ya dora mata qanqara a kirji sbd tsabanin daukewan da numfashinta yayi ta dago da wata faduwan gaban datake ciki ta kallesa idanuwanta suka fada cikin ansa kai tsaye wanda tsigar jikinta suka tashi gabaki daya hannuwanta suka saki cup din dayake cikinsu sbd ta kasa iya riqesa sbd rawan da sukeyi. A jikinsu ya zube gabaki daya taja wani numfashi boyayye sbd sanyin daya ratsata na juice din. A jikinsa ma sosai ya zuba dan haka ta miqa hannu tana dauke idanuwanta daga kansa ta zari tissues din hannuwanta na dan rawa har lokacin tajuyo zata goge masa idanuwanta na sauka akan lafiyayyar fatar kirjinsa da cikinsa zuwa qugunsa da babu kaya yake a bude ta tsaya cake tareda miqa masa tana dauke idanuwanta. Numfashi ya sake a natse batareda panicking ba irin yanda tayi yasaka hannunsa ya kama hannunta datake miqo misa tissues ya zare tissue din ya ajiye a gefe tareda kama hijabinta daya lalace ya zare duk da ta riqe tace ya barshi kawai sbd kayan baccin dake cikinta wannan karan ba riga da wando bane qaramar doguwar riga ce mai santsi data kwanta jikinta. Bai kalli fuskanta ba hannunta daya data dafe hijabin dashi ya kalli suna dauka ido fari tas dashi da dogayen faratanta ya dora dayan hannunsa ahankali akai tareda bude baki da sautin daya sakata loosing karfinta akan dafewan yace "Yanada sanyi and you may catch a cold ok??? Batasan ya zare hannunta akaiba saida taji ya zare hijab din daga jikinta ta rintse idanuwanta da dan karfi tana kasa miqewa tsaye sbd kusan duka jikinta bayyane yake fatarta na wani glowing tana daukan idanuwansa daya dauke daga kanta ahankali. Ganin ta kasa motsawa bare tashi ya sakasa miqewa tsaye da ita a jikinsa saidai tajita sama tayi saurin riqe budaddiyar rigar jikinsa fatarsa da tata sukai wata haduwa a karan karfo sosai hakan ba wasu kaya a jikinsu. Bedroom dinsa ya nufa batateda ta bude ido ba har saida taji an sauketa zaune akan abu ta bude idanuwanta tagansu a bathroom dinsa ya ajiyeta a gaban madubin dake jere da dukkanin luxury abubuwan amfaninsa. Rigar jikinsa ya zare a hankali ya jefa gurin da towels suke jere ya zaro qaramin towel mai laushi sosai fari kal ya kai bakin hadadden qaramar fanfon da suke zaune akai ruwan zafi suka shiga towel din kadan suna fidda wani hayaqin daya yake tashi ahankali yana sauka a gefensu suna jin wani dumi yana ratsa su ya mata wani kallan dayake sauyasa gabaki daya daga RAHEEM HAKEEM JEERAH data taba sani ko gani zuwa wani zakin na daban datake jin bathroom din yana gaurayewa da wani dumin daya sakata jin zufa na gangaro mata ahankali daga wuyanta yana gangarowa ahankali zuwa kirjinta... Saukan tafin hannunsa taji a fatar wuyanta da babu komai ya tare siririn zufan daya gangaro mata yana wani cakuda sa da tafin hannunsa da fatarta tareda dire mata wani masifaffen kallo daya qara saka wani zufan gangarowa ya maida kallansa akansa cikin slow yana binsa da kallo yana Gangarowa yana gap da shigewa kirjinta ya saka gefen fuskansa ba tsammani taji yana goga gefen sukansa akai take numfashinta yayi wani irin daukewa yana sama bai saukoba taji saukan towel din dayake jiran ya dan huce a cikin rigarta ta qasa ya shiga yana goge mata cinyoyinta da juice din ya kaiwa.... Wani azababben numfashi taja tana qanqame gashin da hannuwanta suka shiga ba shiri tana bude bakinta ta shaqi numfashin dayake barinta da karfin gaske. Saukan hannuwanta a cikin gashin kansa da fitar numfashinta daya kwace sa karfi ne ya sakasa jin kaman an feso masa ruwan sanyi ya saukar da mayun idanuwansa akanta yana qarasa shigar da hannunsa cikin qasar rigar tata gabaki daya da yaye rigar cinyoyinta masu tsananin daukan ido da wani santsi suka bayyana akan idanuwansa ya hadiye wani abu da saida maqoshinsa yayi wata irin tasowa ya sake goga mata towel din a hankali da saka fuskansa ahankali cikin wuyanta yana shaqar kamshin jikinta da shaqarsa yana jansa ahankali cikin hancinsa zuwa kwakwalwansa dake motsawa tana juyawa daga daidai zuwa juyewa. Kasa daukan yanda yake goga mata fuskansa da towel din lokaci daya tayi tazare hannunta daya dana kansa ta dora a hannunsa dayake cinyarta ta zare towel din da wani irin karfi ta sake kasa daidai nan ya bude kafafuwanta ya shige tsakiyar qafafunta ya tsaya da wani irin sanyi tareda dora tafin hannunsa akan cinyarta daya yana wucewa dashi cikin rigarta da wata irin shafar data sakata yin baya hannunsa daya ya tarota tareda dawo da ita da karfi sukai wata mannuwan da kai tsaye tsinin kirjinta sukai masa wata saukar data sakasa sake cusa kansa cikin wuyanta zuwa kirjinta da zafi hakama hannunsa yayi cikinta zuwa mararta take ta fasa wani fitinanniyar kuka mai sautin daya qarasa taba lafiyar kwakwalwansa ya gangaro da fuskansa kirjinta ya goga ahankali ta bude baki zata fasa wani kukan tashin hankalin abinda taji na yanda fuskansa tayiwa kirjinta wata fitinanniyar guga. Dagowa yayi yayi a natse yayiwa fuskanta wata kamawa da hannu daya dayan nayin sama zuwa kirjinta ya manno fuskanta a tasa ya hadesu yana saka bakinsa cikin nata a lokaci daya saukar hannunsa akan fatar kirjinta da kaf duniya babu hannun daya taba sauka akai sai yau dan haka numfashinta ya yanke cak. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 74 Lafiyayyan kissing din da bata taba sanin yaya dandanonsa yakeba yafara mata yana tsotsan harshenta a cikin wani tsanakakken sanyi da nutsuwan datake ratsashi yana sake manna hannunsa akan kirjinta daya sakasa fizgan wani numfashi mai tsantsan dumi da sautin daya ratsa bathroom din yana sake manna fuskanta da tasa bakinsa na sake kutsawa cikin bakinta da wata zazzafan tsotsan datake jin numfashinsu na haduwa nasa dayake fitowa da zafinsa kawai take shaqa babu sauran kowace iskan datake jin tana shaqa..... Kaman zata rasa kanta takeji sbd abubuwan dayake faruwa dasu musamman rigarta ya zare daga zaman ahankali batareda taji ba sedai taji rigar na neman sauka ta bude idanuwanta da sukai laushi sosai tana kasa kallansa ta dafe rigar ahankali tana fidda numfashin dayake fita da tashin kirjinta sama yana sauka yana sake shafar nasa kirjin akowace hawa da saukansa yana saka jijiyoyin kansa dana hannuwansa fara bayyana ahankali sbd yanda kowace tasowan kirjinta ke gogan nasa kirjin yana jin asalin tsininsu suna kunnasa. Tana sake fidda numfashin ya gogesa sai jinsa tayi ya mannata jikin mirror gabaki daya da wani slow yana hade kirjinsa da nata tareda kama fuskarta da hannuwansa duka biyi ya dora lips dinsa akan nata ya gogasu a wata fitinanniyar slow kafin ya bude bakinsa da qamshinsa da nata ya hade a ciki ya kama lips dinta da wata nutsatsiyar maita mai aji ya tsotsa kadan ya lumshe idanuwansa yana feso mata wani sanyayyan numfashin data qanqamesa tana rintse ido da karfi ya sake lips din ya fidda harshensa ya lashi lips dinsa cikin slow kafin taji saukan harshensa a nata suka ya musu wata lasa tin daga farko har karshe kafin ya zira mata harshensa a cikin bakin yana bude jajayen idanuwansa da babu abinda yake acikinsu yanzu sai abinda shima kansa bai saniba. Ya kama cikin bakin ya mata wata zazzafar zuqar data jita cikin kwakwalwan kanta direct ta qanqamesa gabaki daya tana wani irin fizgo numfashi da karfin daya sakasa sake mata wata lafiyayyar zuqa ya hadiye wasu mayun yawu yana fara mata tsotsar data saka jikinta fara rawa tana qanqamesa da hannuwanta duka biyu gabaki daya tana fidda numfashi. Hannuwansa duka biyu ya saka a cikin rigarta ta qasa ya tsaida daya a mararta yayi mata wata shafar dataji zata some kafin ta riqe numfashinta ya dora dayan a samanta ta sake jin abinda yafi na farkon ya qarasa juyar da kwakwalwanta da qara rufe bakinsa da nata yana mata ja da tsotsa mai tsananin sanyi da tsanaki tareda zazzafan zafi duka a lokaci daya dan haka temperature din jikinta tayi sama gabaki daya. Sama yayi da ita ta hanyar daukanta ta qugunta da tafin hannuwansa biyu batareda ya raba bakinsa da nata ba wani lafiyayyan kiss yake bata dayake shigarta da kyau sbd jikinta ya dauki zafi tako ina. Bedroom ya dawo dasu ya zauna a bakin lafiyayyan gadonsa da ita akan kafafunsa yana shigo da ita jikinsa suka hade sosai har babu inda ko numfashinsu zai fita batareda sun shaqi na junaba yana cigaba da bata wani hottest kiss da zuwa lokacin takejinsa yana kamata da shiga jini da ruwan jikinta ta ringa fidda numfashi ahankali mai zafin temperature dinta dake sake hayewa sama yana shaqar numfashin nata dayake qara masa wani zafi da kuncewan dayake kokarin controlling. Lumewa ya sake yi da ita a jikinsa yana zagayota da hannuwansa yana sassauta yanda yake kissing din nata da dukkanin kulawa da saka feelings din dayasan bata san bata saniba. Ahankali ya sassauta mata yana rungumeta cikin jikinsa ahankali tareda yin baya ya kwanta da ita a jikinsa yana sake shigar da ita da tsantsan kulawa da bata daman sauke numfashinta daya gama hargitsawa a natse. Wani qamshi ne mai sanyi yake fitowa daga asalin fatarsa da babu komai a jikinsa yake rungume da ita itama tata rigar dik ta nade dan haka rungumar ta shigar da qamshin jikin junansu da dumin jikinsu kai tsaye a cikin na juna tana sauke sanyayyar numfashi mai cikeda kasala da narkewa idanuwanta a rufe. Shi kansa nunfashin yake fitarwa mai cikeda control yana jin kowace bugawa zuciyarta a kirjinsa ya lumshe idanuwansa da suke ba nasa ba sam. Shiru ne ya ratsa dakin tsawon lokacin wanda bacci mai cikeda rikicewan tinani da rashin madafa ya dauketa. Shima rufe idanuwansa yayi yana samun nutswa da kwanciyan hankali na shigarsa dan haka bai motsaba sai dare sosai tukuna ya gyara mata kwanciyanta a narke jikinsa kaman baby tana bacci. Kyakkyawar fuskarta da kamannin dan uwansa suke bayyane akai ya kalla yana tsayar da idanuwansa akai kafin ya shafa kanta a natse yakai bakinsa kunnenta daya har saida lips dinsa suka shafesu ta motsa ahankali batareda ta farka ba a narke tana koma masa kaman ranar daya fara daukan ta a babynta. Wata adduar tsari yayi mata a tsanake tukuna ya rufeta bayan ya sake gyara mata kwanciyan ya miqe ya nufi bathroom ya shige. Ko daya fito daure da towel goge jikinsa yayi ya saka wasu kayan baccin yaxo ya hau gadon a tsanake ya kwanta yana janyota jikinsa ta bayanta ya hade bayan nata da kirjinsa tareda kwantar da kansa a bayanta yana rufe idanuwansa take bacci mai nutsuwa shima ya daukesa. Da asuba ta manta inda take sam sai da yayi alwala yayi shirin fita sallah masalacci ya yaye fuskanta ahankali kadan ya shafa fuskanta da hannunsa mai dan sanyi ta motsa cikin wata kasala tana bude baki zata ambaci sunan fammah ya dora yatsarsa daya a bakinta yace "Sallah zaki tashi kiyi" Bude idanuwanta tayi sai akan fuskansa data rankwafo dan haka ta maida idanuwan ahankali ta dan rufe kadan tana gyada kai. Juyawa yayi ya fice, Sai daya dan dauki mintina da ficewa ta iya tashi zaune tana dan yayi rufarta idanuwanta suna kallan dakin ta dan sauke numfashi mai nauyi tana sako kafafunta qasa ta miqe ta nufi bathroom din. Tana fitowa hijabinta ta saka hakanan tayi sallah tana idarwa tayi adduointa tana gamawa ta miqe tsaye idanuwanta suna sanyi jikinta ma mutuwa yayi sosai tana tinanin yanda zataje ta iya fuskantar su Dr Mum gashi kamshinsa takeyi sosai koina jikinta da rigar jikinta duka kamshinsa ne. Yana dawowa a palon ya ganta zaune akan sofa ta dunqule guri daya ta kwantar da kanta bacci ya sake dauketa da alama cikin damuwa take wadda kai tsaye yasan ta yanda zata iya komawa ne gurin wadda ta turota. Numfashi ya sauke mai sanyi da nutsuwa yana sanya da farar jallabiya mai kyau data sakasa zama kaman wani lafiyayyan balaraben uztaz. Bai tada itama sbd idan ya tabata ma da niyar gyarata zata iya tashi ta sake shiga damuwan datake damun nata. Wucewa ciki yayi ya sauyo kayan jikinsa ya fito yabi wata qaramar hanyar dake palon ya bulla wata hanyar datake dauke da geam room dinsa daga baya. Koda ya isa Imran yana ciki yana push-up da Bluetooth a kunnensa yana waya. Yana ganin shigowan Fleet din ya taqaita wayar tareda sallama ya kashe yana miqewa tsaye ya gaidasa sa girmamawa da kulawa yana karban ipad din daya miqo masa da wasu bayanai akai ya bude baki a natse da kamewa yace "Ka duba cikin bayanan a fitar dasu ta yanda zaa san matsayar gabatarwan da zaayi" "Aiit Fleet" imran ya fada yana karban ipad din da fara duba bayanan kai tsaye kafin ya ajiye sukafara geamin din. Ita kuwa gari na qara wayewa sosai guraren 7 da mintina ta farka tana dan kallan inda take. Ajiyan zuciya ta sauke tareda miqewa taje ta tattara kayan datazo dasu din da daddare ta fice tana rasa yanda zatai tinda dole zata koma amma dai a cikin wani mawuyacin hali take na kunyar kanta dama rayuwarta gabaki daya. Ta baya ta biyo cikin saa ta tadda kitchen din a bude Safiya na aikin breakfast tana ganinta ta karbi kayan hannunta tana mata ina kwana da murmushi da sakewa sosai a fuskanta. Amsawa SANAAH din tayi a sanyaye tana kallan safiyan a dan taqaice sbd kunyar kallan kowama takeyi tace "Su Dr Mum sun tashi?? Aa duka basu tashi ba" safiya ta fada tana dariya tace "Amma bara na dubo miki" Palon taje ta dubo taga babu kowa ta dawo ta fadawa SANAAH din tukuna ta shiga a sukwane dole dakin Mommy da batanan ta rafi ta shige ta sauya kaya zuwa wata doguwar rigar mommyn sabuwa datai mata yawa ma sosai amma hakanan ta saka bayan tayo wanka duka jiki a mace taji ma kaman zazzabi takeji sbd yanda jikinta yake a mace da wata kasala. Bata fito ba har guraren 11 tana daki tana bacci cikeda rashin kuzari. Yazo bangaren hankalinsa kwance a kame da kamewansa da ajinsa da tsanakinsa ya gaisa dasu Dr Mum din harma ya dan tsaya sukai magana kafin ya tafiyarsa. Yana baro bangaren fita yayi gabaki daya da securities dinsa zuwa wani meeting da zaiyi da wasu ministers guda biyu da suka samu appointment na ganinsa duk da dai sunsansa tin a America daman. Sai datai sallan azahar ta iya shahada ta fito sanye da doguwar hijabin mommy har qasa ta nufi dakin Maamah tafara gaidata cikeda jin nauyi da rashin sanin yaya zatai. Maamah sam batama nuna tasan baa nan ta kwana ba a sake da kulawa ta janyo mata zancen Al'amin tana yi mata. Dakin Dr Mum ta nufa tana kaiwa kofar Dr Mum din na fitowa ta kalleta da kulawa itama a sake da basarwa tana cewa "Yanzu fa nake cewa yau kwata kwata ban sakaki a idonaba" Murmushin karfin haki SANAAH din taso janyowa amma ya kasa zuwa sbd nauyin datake ji yayi yawa ta bude baki ta gaida Dr Mum din tana cewa "Kaina ne yake dan ciwo shiyasa ban fitoba amma yayi sauki" Qarasowa sukai palon Dr Mum din ta zauna tana nuna mata gefenta ta zauna ta jata wani zancen dazai sakata sakewa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 75 Lafewa tayi shiru a gefen Dr Mum din har laasar suna palo fammah ma ta kirata sun dan yi magana tsawon lokaci wanda famman ta fahimci SANAAH din tayi sanyi sosai da alama tana missing dinta dan kaman baby take indai mommy bata kusa itama datake tarairayanta bata kusa dan haka ta ringa tarairayan nata a waya ita kuma tana sake jin kewanta musamman yau din. Data gaji da zaman bayan laasar kitchen ta nufa gurin safiya tana saka hannu a aikin daren wanda Dr Mum ta kirata tace ayi hadda na RAHEEM din. Sbd hadda nasa din da sukai sai suka kai har magrib kafin suka gama komai aka aje a dining tukuna ta fito kitchen din tana waya da Mommy ta nufi dakin mommyn. Karban waya Ms Meenah tayi itama SANAAH ta gaidata cikin nutsuwa da sanyi tana tambayarta taron. Amsawa Mum din tayi tana janta da firar da dole SANAAH din take amsawa cikin kulawa da girmamawa tana kokarin boye sanyin jikinta da nauyin dataji tanaji. Sun riqeta da fira tsawon lokaci kafin sukai sallama ta tashi ta fada toilet tayi wanka da alwala ta fito ta tayar da sallah tana gamawa sai datai ishai ta fito a natse ta tadda su Dr Mum na shirin cin abinci a dining ta zauna itama tana sake gaidasu da serving dinsu tana bawa Maamah amsar tambayar datai mata na abincin Fleet. Wayon datai suna gamawa tasan a daidai wannan lokacin bai dawoba dan haka taje dining ta jere komai danma kada anjika ace takai dan haka da yar nutsuwa ta sanarwa maamah din ai harta kai ta aje masa. Murmushi kawai Dr Mum tayi tana cewa "Eh lallai sannu da kokari kin huta sbd anjima ko? Sauke kai tayi tana rasa abin fada ta juya taje ta kawo ruwa da juice masu sanyi ta ajiye tana zaunawa. Abincin sukaci cikin walwala da sakewa suna gamawa tayi kitchen hada shai din Dad safiya kuwa ta tattara dining. A natse tayi aikinta ta gama shirya a tray mai kyau ta fito tana nufar daki ta sako doguwan riga mai fadi sosai da datake da zip tin daga sama har qasa akan black kayan baccinta ta yafa veil qarami akai ta fito ta sanar dasu mommy dake palo zaune suna fira ta fice da cewan ta tafi gurin Dad jeerah. Ko data isa gurinsa shi kadaine yana ganinta farin cikinsa ya bayyana yana tabbatarda yayi kewan yar tasa kwana biyu. Itama cikeda kulawa da kewansa ta qaraso ta zauna tana gaidasa da sakewa a gabansa sosai. Cikin kulawa yace "Nasan hadda kewan Likita qarama ya sakaki kasa fitowa sbd kina kewansu hadda mommynku" Murmushi tayi mai kyau daya bayyanarda kyawunta a tsanake tace "Ai Dad idan zasu sake tafiya zan bisu duk inde da fammah zaa tafi" Dariya yayi yana sake janta da firar da suka kwana biyu basu yiba. Murmushi ne sosai mai kyau akan fuskanta ta sake sosai tana cikin walwalanta sai kamshinsa taji yana shiga hancinta ta dago kai da sakewanta da murmushinta suna cigaba da fitowa sai ganinsa tayi ya sako kai cikin palon a tsanake da wata kwarjini da kamewa dan haka ta dan shanye Murmushin dayake kam fuskarta tana qin sake juyawa ta kama nutsuwanta cikin sanyi da wata irin kunyar datake shigarta da sanyi a gaban Dad din wanda ya dago ya kalli RAHEEM din da sauran murmushinsa akan fuskansa yana maida kallansa akan SANAAH din wadda tai sanyi gabaki daya a take da wata irin nutsatsiyar kunyar data kara masa kaunarta ya bude baki yana amsa gaisuwan Fleet din da maida kallansa a sake da kulawa. Wani numfashi mai sanyi da nutsuwa ta dan ja mara sauti tareda dan waiwayowa kadan ta bude baki tace "Sannu da zuwa,ina wuni?" Jefa mata idanuwansa yayi wainda taji saukansu akanta ta sake qasa da kanta tana kasa dagowa ko Dad ta kalla. Acikim nutsuwa da kamewan datake a jininsa ya amsa da sautin daya saka Dad dan dagowa ya kallesa duka a tsanake ya amsa gaisuwan. Sallama ta bude baki tayiwa Dad din ya tsayar da ita suna firarsu RAHEEM din yana zaune yana jinsu wayarsa ma ta ringa ringing bai dauka ba sbd yana gurin Dad din. Ta jima sosai kafin ta miqe ta sake masa sallama ta fice daga bangaren. Tana fitowa batai wani nisa ba shima ya fito yana bayanta har zuwa kofar bangaren su tana bude kofar tajita a rufe take gabanta yayi mummunan faduwa ta dakata cak tana jin kaman zufa zai karyo mata amma ta sake kokarin bude kofar tana murdawa da turawa amma shiru da alama dai sun rufe sun kwanta. Tanajin isowansa a bayanta qamshinsa ya shigeta ta kasa juyowa ta janye hannunta daga handle din a hankali tana tinanin wane hali take ciki ayau gashi tana shakkar bugawa tinda dr mum batason bugawan hakama bata fito da wayarta. Muryansa taji kaman daga sama ya bude baki yace "Kada ki damesu tinda sun kwanta" Girgiza kai tayi batareda sanin meyasa ma ta girgiza dinba ta bude baki batareda ta juyowaba tace "Call Dr Mum pls" Baice komaiba ya ciro wayarsa ya daka mata kiran dan baya buqatan cewa komai. Ringing wayar dr mum din takeyi harta yanke bata dauka ba saida ya sake kira ta daga a tsanake tace "Yes RAHEEM" Miqa hannu yayi ya juyo da ita ya miqa mata wayar yana kallanta da oily eyes dinsa. Kallansa ta dago da sauri tayi tareda girgiza masa kai tana masa alaman bazata iya magana ba shi yayi. Girgiza mata kai yayi shima yana sake miqa maga wayar wadda muryan Dr Mum ta kuma bayyana da sunansa. Hannunta ya kama zai saka mata wayar ta janye da sauri tana cewa "No" ahankali da sautin qasa qasa wanda kai tsaye ya sauka a kunnuwan Dr Mum. Cikin Kalamansa masu nutsuwa yace "Tana kofa ne ko akwai wanda zai bude mata?? Da mamaki dr mum tace "Like seriously RAHEEM?? Are you for real?? Akan hakanne zaku kirani da wannan lokacin dana riga na kwanta? Ku tafi mai budewan ta riga ta tafi itama sedai gobe kuma, Allah ya tashemu lafiya" Tana gama fada ta kashe wayarta tana fita lamarinsu. Baice komaiba ya juya yabar gurin da kama hannunta sbd shima yana buqatan hutawa baya son kowace gardama da rigimarta. Itama tsabar damuwa da mutuwan da jikinta yayi batai gardama jiki a mace take taka kafafunta. Suna isa bangaren bedroom dinsu na baya ta silale ta shige tayi kwanciyarta ba jimawa kuwa bacci ya dauketa sbd akwai yar gajiya a jikinta ta aikin datai. Koda ya gama wanka da shirin baccinsa yaxo har dakin ya dubata yaga tayi bacci mai nauyi a tsanake dan haka sai yabarta sbd kada ya tadata ya tafiyarsa. Abincinsa yaci kadan a dining tukuna ya koma dakinsa ya zauna yana wani karatu a ipad dinsa tsawon lokaci har dare sosai kafin ya kwanta. Da asuba koda ya dawo daga masallaci kai tsaye can bedroom din ya wuce ya tarar da ita zaune ta gama sallah tana lafe a sofa idanuwanta biyu amma. Gaidasa tayi da sauti mara karfi tana dan motsawa kadan. Amsawa yayi yana mata kallan nutsuwan daya fahimci atleast yau dai bata cikin damuwa zaiyi magana wayarsa tayi ringing ya daga ya kalla yaga Ms Meenah ce mai kira ya juya a natse ya fice yana daukan wayan sbd shine ya kirata jiyan da dare bata daukaba. Karfe 8 saura ta baro bangaren ta dawo ta wuce daki ta kwanta sai a lokacin zatai baccin safenta hankali kwance. Da rana kai tsaye dr Mum tace yauma tayi masa abincinsa daban. Wuni tayi a kitchen tana aiki sbd hadda snacks sukai sbd Maamah da itama tace ayi masa. A gajiye sosai takai dare dan haka wanka da sallah kawai tayi taje takai abincin tana dawowa Maamah ta sake maidata kai fruits tana dawowa ta tadda an rufe dan haka bata wahalar da kanta ba tinda batada me kira ta koma tayi kwanciyarta a inda ta kwana jiya. Shima bai dameta ganin tayi bacci da wuri kuma da alama ta gaji dosai sbd duka snacks din daya gani yasan itace tayisa. Da sassafe tin kafin ya fito ta gudu dan haka kwata kwata wunin ranar basu ga juna ba. Sake wuni tayi aikin abincinsa yauma wanda dana rana dana dare duk itace aka dorawa yanzu kuma itace mai kaiwa amma taqi barin su hadu boye masa takeyi sosai, A bangare daya kadaici da kewan su fammah takeyi tanajin inama ta bisu sbd yanzu gabaki daya auren dayake kanta neman hawa matsayinsa na aure yakeyi gabaki daya da harta fara sabawa da hidimar duk da buya takeyi sosai. Shi kansa busy ya zama a kwanakin na wani aikin dayake gabansa idan ya futa baya dawowa sai dare shiyasa haduwan tasu ta gagara saida suka kwana kusan tara a hakan basu sake wata haduwa ba sedai taji motsinsa ta lafe shima baya iya takurata sam dan haka ko tadata baccin dayake taddata tanayi bayayi. Ranar daya kammala babban aikin daya sakasu zama busy sosai a ranar washe gari wuni yayi gida ya huta sosai bai tafi koina ba bayan masallaci har dare. Karfe 8:48 dare ya fito a sanye da black silk pyjamas masu santsin gaske da suka nutsu a jikinsa da farar fatarsa mai lafiya kwarjininsa da kakkarfan jikinsa ya bayyana sosai na asalin lafiyayyan namiji yana fitowa palon ya nufi hanyar kitchen dan neman ruwa na fridge din palonsa sun qare. A daidai wannan lokacin ta shigo sanyeda hijabinta har qasa da kayan baccinta black itama aciki. Bata san dashiba sai data kawo tsakiyar palon taji qamshinsa a sanyaye ya shigeta ta dago a tsanake ta kalli gabanta jikinta na mutuwa da wata irin kasala tagansa a gabanta shima ya tsaya ita din yake kalla da wata nutsuwa da tsanaki na kwanakin daya dauka bai sakata a idanuwansa ba. Kasa motsawa tayi ta tsaya a gabansa cak tana kasa dauke idanuwanta daga kallansa a karan farko sbd mantawa datai dan kwanakin datai itama bata sakasa a idanuwanta ba ko jin muryansa. Irin kallan datake masa idanuwanta na narkewa da wata irin mutuwan jiki da wasu hawaye masu daukan hankali da sika ciko idanuwanta ya sanyashi kasa riqe zuciyarsa fidda wani zafaffen numfashi yana miqa hannu daya ya fizgota jikinsa gabaki daya tareda hade fuskansu ya shaqi numfashin data fitar ya rufe idanuwansa da suka sauya take daga iya numfashinta mai dumi daya shaqa tareda qamshinta mai sanyi ya sake dan matseta jikinsa ya bude bakinsa da wata muryan da bata taba jiba ya ambaci sunanta a karan farko da take numfashinta ya tsaya tsigar jikinta na miqewa gabaki daya ta rintse idanuwanta ta karfi tana qanqamesa batareda tasan tayi hakanba. Goga hancinsu yayi dana juna cikin wani yanayin dayake saka jininsa fara zafi ya kama fuskanta da hannuwansa biyu ya bude idanuwansa ya sauke mata su tareda bude baki zai sake ambatar sunanta sai jin yayi ta bude bakinta da kyar da sauti mara kuzari tace "Ina wuni???? Dago fuskansa yayi kadan daga hadesun da yayi da tata ya zuba mata idanuwansa na seconds kafin ya gangara da idanuwansa akan bakinta da yayi maganar wanda ta sake budewa zata sake gaidasa kawai cikin wani slow ya saka bakinsa akan natan yana rufewa da wani lafiyayyan fitinannen kiss daya saka kafafunta sakewa a take tayi qasa ya tallafeta gabaki daya yana dagata sama ya nufi hanyar bedroom dinsa da ita bakinsa na sake kutsawa cikin nata da wani zazzafan kiss mai zafin gaske dayake tsotsota a yunwace yana zuqo bakinta yana jin notikan kansa suna kuncewa batareda kowane control ba. Suna isa bedroom din akan mirror ya fara ajiyeta yana sake tsotota tareda saka hannuwansa biyu ya yaga hijabinta ta sama yayi qasa dashi ya zare ya jefar. A daidai wannan lokacin motar dataje dauko Samad daga airport ta iso gidan tareda shi da Ms Meenah da fammah da mommy da suka hadu Airport sun sauka babu sanarwa sbd Mum datace yau da aka gama yau zasu baro bazata qara kwana ko daya ba dan haka ba shiri suka hawo jirgi suka taho basu samu daman sanarwa ba. Suna fitowa daga mota taga jerin motocin Fleet take tasan yana gida dan haka kai tsaye bangarensa ta nufa tana jin kaman zata tashi sama sba tsananin missing dinsa da kewan ganinsa datai a cikin idanuwanta. Su fammah da mommy kuwa bangaren su mommyn suka nufa ita ta wuce can. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 76 BismillahirRahmannir Kayan dake jikinta na bacci da suka lafe a fatar jikinta ya bude idanuwansa daqyar ya kalla sbd wata irin zazzafan nauyin da idanuwansa sukai har wani yaji suke fiddawa tsabar desire din dake cikinsu yabi tin daga fatar wuyanta da kallo har kirjinta zuwa cikinta dayake a lafe da kayan sun manne mata.... Wani numfashi mai nauyi da tsantsan rasa control ya sake yana sake hade fuskanta da nasa ya mannota jikinsa da karfi sukai wata hadewa mai kyau yana mannuwa da ita jikin mirror din dasuke ya shaqi kamshin jikinta dayake fitowa Ahankali yana shigarsa yana rufe idanuwansa tareda budesu akanta jajir dasu ya fito da harshensa ya lashi lips dinta a cikin wani zazzafan slow tareda feso mata wani numfashi mai zafin daya sakata qanqamesa tana rintse idanuwanta da karfi tsigar jikinta na tashi... Sake lasar lips dinta yayi ya hadiye yawun bakinsa yana lashe lips dinsa da suka lasota ya saka hannuwansa duka biyu kai tsaye cikin rigarta ba zato taji tafukan hannuwansa duka biyu sun zagayota daya ta guqunta daga zaune daya ta sama sun mata wata mannowan data sakata fidda wani irin numfashin da bata taba fitarwa ba sbd kwacewa da numfashin yake neman yi daga kirjinta... Fitar numfashinta ya saka notikan kansa fara kuncewa suna barinsa ya hade fuskansu ya goga da karfi da wani irin kokarin riqe kansa dayake rasawa dan yanda komai yake daukan zafin da bazata iya dauka ba kai tsaye.... Bakinsa ya saka cikin nata da wani irin zafin gaske dayake juyar da kwakwalwanta a take yake mata wani irin kiss yana tsotsan bakinta da zuqarta tareda fitar mata da wani slow zazzafan dumi a fuska tana rasa kuzarinta gabaki daya dako motsa yatsarta bazata iyaba tana qanqame dashi har lokacin.. Saukan tafin duka hannuwansa biyu akan kirjinta ne ya sakata jan numfashi da karfi jikinta na sakewa ta kasa bude idanuwanta ya sake kutsa bakinsa cikin nata yana sauya musu kissing din zuwa wanda yana tsotsonta yana hadiye wasu yawun dayake hade da nata yana kama kirjinta da wani fitinanniyar slow da hannuwansa yana mata abinda ya saka take jin bazata iya dauka ba dan jikinta koina kaman zafin wuta take jin yana fiddawa yana sanyaya hakan wani kissing din dayake rikitar dasu dukan. Tsakiyar kafafunta ya shige sosai da kyau a tsaye yana mannesu dakyau jikin mirror yana kissing dinta dakyau har lokacin. Rigar jikinta ya saka hannuwansa biyu ya zare ta saman ta sauka a qugunta batareda ya raba bakinsa da nata ba ya hade kirjinsu asalin fatarsu da babu komai tai wata haduwan daya daki mirror da wani karfin gaske saida ya fashe yayi sama da ita zuwa jikinsa yana baro gurin da ita sbd kada glass ya taba fatarta har lokacin bakinsa na cikin nata yana bata abinda bata taba saniba dan kuwa tsotsa ce datake jinta har cikin kwakwalwanta da kowace digo na jinin dayake yawo a jikinta dan kuwa a wasu feelings tafara ji suna tsima jininta da batasan tafara tsotsan bakinsa ba itama a cikin wani irin slow da tsantsan shauqin daya sakata da koyar mata. Jin kissing dinta a karan farko cikin bakinsa ya sakasa rasa kansa gabaki daya ya isa lafiyayyar gadonsa dayake dakin mekeke a gyare yana dauke da ita bakinsu a hade har lokacin ya zube gadon dasu yana ciro bakinsa da wata fitinanniyar slow ya dora bakinsa a wuyanta yana fidda harshensa yabiyo fatarta da wata irin lasan datake saka numfashinta fitowa da wata irin yankewa ya gangara zuwa kirjinta inda bakinsa na sauka ta fasa wani irin kuka kawai tana yin baya wanda hakan ya basa daman cusa kansa da kyau a kirjinta yana dora hannuwansa akan cinyarta ya mata wata shafa tareda sake mannota suka sake hadewa kansa na kirjinta..... Kofar palon Ms Meenah ta shigo da wata irin farin ciki take kamshinsa dayake gauraye da sanyin ac da niimar bangaren koina cikin sanyi da bata nutsuwar ruhi suka shigeta ta lumshe idanuwanta da wani irin sanyi tana sake shaqar kamshin zuciyarta na cika da wata irin soyayyarsa da kewansa da tsantsan buqatansa dataji a take ta shigeta sbd kamshinsa kadai daya shigeta. Bude idanuwanta tayi daga lumshewan datai musu tana cigaba da takawa cikin shauqi tana gap da isa kofar palonsa aka buga kofar palon data baro da dan karfin daya sakata dakatawa tana juyowa ta kalli kofar. Dr Mum da Maamah dake palo a zaune suna yar fira babu tsammani suka ga shigowan Mommy da fammah a bayanta tana waya. Maamah ce gabanta ya fadi da karfi ba tsammani sbd ganinsu din ta kalli hanyar shigowa da dan sauri tana musu sannu da zuwa cikin yaqen karfin hali da cewa "Ina Meenah ne ita??? Mommy ce ta zauna cikin farin cikin isowa gida tana ajiye handbag dinta a gefenta tana cewa "Tayi bangaren Raheem inaga" Wani yanayi Maamah din ta hadiye tana dan juyowa ta kalli Dr Mum wadda ita kuma mommy datai zancen ta dago ta kalla da dan sauri kafin ta dago ta kalli Safiya data kawo musu ruwa a tray kallo daya tayi mata safiyan ta nufi hanya da nutsuwa a fili amma da sauri da tashin hankali a ciki ta fice sbd itama tanajin abinda mommy ta fada saida tray din hannunta ya kusan kwace mata ya fadi. Fammah waya takeyi har lokacin mai tsayi da mahimmanci dan haka batama san abinda yake faruwa ba. Dr Mum sake fuskanta tayi cikin kulawa tayiwa mommyn sannu da zuwa tana tambayarsu tafiya ba sanarwa wayarta na hannunta tana saka kiran Raheem din sbd batason abinda zai saka Meenah tashin hankali daga dawowa kokuma abinda zai saka SANAAH shiga kowace irin matsala dan haka gwara Raheem din yasan Meenah na hanya dan yasan yaya zaiji da matan nasa batareda tashin hankalin dazai iya biyowa baya ba. Ringing wayar takeyi harta yanke bai daga ba ta kuma saka kiran a karo na biyu tana ganin ta yanke bai daga ba sai bata sake kira ba tayi shiru tana jin hankalinta na rabuwa biyu. Mommy ma kaman taso ta fahimci akwai tension din da ake ciki sai ta miqe tana nufar dakinta da cewa bara taje tai wanka da sallah. Tana shiga dakinta taga alaman anan SANAAH take amma kuma bata dakin kuma da alama su Dr Mum sunsan inda take dan yanayinsu ya nuna shock da mamakin dawowansu a lokacin. Shiru tayi tana ajiye handbag dinta tafara tinanin abinda yake kokarin zuwa kanta na kodai SANAAH din na gurin RAHEEM ne?? Faduwa gabanta yayi sosai da karfi ta juya da sauri ta kalli kofa sbd tabbas hakannen kadai zai saka su maamah shiga tsananin mamaki da wani iri na dawowan tasu ga Meenah ta nufi bangaren. Toilet ta nufa ta shige tayo alwala batareda wankan ba ta fito ta nufo palon tana neman guri ta zauna hankalinta na rabuwa itama biyu. Acan kuwa Safiya ce ta sake buga kofar da dan karfin dayakai har kurya can palonsa zuwa master bedroom dinsa. Sake bugawa Safiya din tayi da karfi wanda ya saka Meenah dawowa da mamaki mai girma tana cewa waye da karfi cikin dan hasala. Kaman a mafarki cikin wata irin maye da shauqin dasuke ciki SANAAH taji sautin muryan a kunnuwanta ta bude idanuwanta da sukai jajir da wata irin kasala da mutuwan jiki a daidai lokacin da yake kokarin rabata da sauran abinda ya rage a jikinta ta dakatar dashi ta hanyar bude baki da wani irin mugun kasalallen sauti dayake hade da narkewa tace "MUM" bai dakata ba sai data sake jin muryan da karfi tace "waye???? Ta riqe hannunsa da hannunta da wani irin rashin karfi tana bude bakinta dayake saiti da gefen fuskansa daqyar ta iya furta "Mum ce" Yanda sautin muryanta ta sauka a gefen fuskansa zuwa cikin kunnuwansa da wata kasala da kaman zata fasa kukan tashin hankali ya saka tsigar jikinsa miqewa gabaki daya ya kama fuskanta da hannunsa daya yana cusa daya zuwa cinyoyinta ya hade fuskansu ya shaqi qamshin bakinta da karfi kaman wanda ya shaqi cocaine yajasa har cikin kansa kafin ya sake kamo bakinta da nasa yayi mata wani lafiyayyan tsotsa ya shigar da ita tsakiyar gadon dakyau ta tattaro karfinta da baida yawa ta zame tana bude idanuwanta da kallo daya tai masa ta sauke kai amma saida suka sake tada tsigar jikinsa ta girgiza masa kai idanuwanta na cikowa da wasu hawayen dake tattare da komai ta nuna masa kofa. Lumshe idanuwansa yayi yana hadiye wani numfashi mai zafin gaske tareda zuba mata idanuwansa yayi mata wani lafiyayyan kallan da bayajin zai iya takurata ne kadai zai sakasa ficewa daga dakin. A natse da wata irin kamewa da control na numfashinsa ya sauko daga gadon ya zari sleeve dinsa ya saka ya nufi kofa yana daka botirs a natse a hankali ya fito daga bedroom din ya rufo kofar yana nufar kofar palonsa ya fice zuwa babban palon. A daidai wannan lokacin ne itama Ms meenah ta isa kofar ta bude taga safiya riqe da tray kafin tayi magana taji bude kofarsa da fitowansa ta juya a natse ta kallesa tana juyowa gabaki daya da zuba masa dukkanin idanuwanta tana kallansa tin daga sama har qasa cikeda wata irin fitinanniyar kauna da kewa da shaawa sbd idanuwansa da suka kalleta suna cikeda wata irin fitinanniyar desire mai karfin gaske datake gani tana cinsa da wani irin slow hakama kayan dake jikinsa sun bayyanar da saman kirjinsa dayake bude bai rufe gaban rigarsa duka ba karfinda da lafiyarsa a bayyane datake jin kaman zuciyarta zata fashe sbd jin kanta da jin shi din gavaki daya nata ne ita kadai mallakinta ne. Bai karaso ba a natse ya tsaya cak daga inda yake yana mata wani natsatsen kallo da dan mamakin ganinta kadan a kame da kamewansa idanuwansa da take suka kasheta suna kanta yana kallanta kafin ya dan daukesu daga kanta tukuna ya kalli kofar data bude yace "Yaushe ne kuka dawo?? Maida kallanta tayi akan safiya wadda take gefen kofar rabe tace "Dr Mum ce tace na kawo miki ruwa kisha kuma tana kiranki yanxu? Numfashi mai zafi Meenah din ta sauke tana jin mamakin kiran duk da tasan bai kamata taxo kai tsaye gurin mijinta ba batareda taje ta gaida Dr mum dinba dan zai iya zama laifi dan haka bari taje kafin ya zama laifin ta dawo duk da taso tajita cikin jikin mijinta ko zata samu nutsuwan zuciyaa. Karban tray din tayi ta juya ta ajiye a tsakiyar palon kan table ta kalli inda Raheem din yake a tsaye ta kasa juyawa ta tafi ta taho da gudu ta fada jikinsa ta rungumesa tareda dagowa da takai bakinta zatai kissing dinsa ya miqa mata gefen fuskansa cikin kamewa da nutsuwa sbd bakinsa gabaki daya kamshin mint din bakin SANAAH yakeyi. Gefen fuskan tasa tai kissing tareda shafa kirjinsa tukuna tace "zanje na dawo" ta juya ta fice zuwa gurin dr mum din. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 77 Tana ficewa a natse ya juya ya koma master bedroom dinsa. SANAAH data shiga toilet ta fito sanye da wata rigarsa fara mai dan girman datai mata yawa sosai hijab dinta ta kalla da kusan ya yaga mata shi hakama rigarta bazata saku ba dan ita kusan ta rabu da gefenta shiyasa ta saka tasa a sanyaye jikinta ba karfi da kasala sosai da wani irin nauyin datake jin ya danne kirjinta kaman bazata iya numfashi ba. Zuba mata ido yayi yana karantar yanayinta gabaki dayansa kafin ya dan sauke numfashi mai sanyi da nutsuwa ya tako a natse ya iso gabanta tana qin dagowa ta kallesa ya kama hijab din dayake hannunta ya janyota jikinsa kadan ya jefa idanuwansa masu shegen kyau da tada tsigar jiki akan kirjinta dayeke kusan a bayyane komai a cikin rigar tasa data saka sbd yawan datai mata da yanayin material din rigar dayake transparent kadan yayi mata wani mayen kallan dataji sa a jikinta dan saita taji tsam a jikin nata still taqi dagowa ta kallesa saima jin datai kaman zata narke a gurin. Ganin yanda taki kallansa idanuwanta na neman narkewa da masa kuka ya sakasa dan rungumeta kadan yana kai bakinsa akan kunnenta ahankali ya dora fatar lips dinsa ya sakar mata wani lafiyayyan light kiss daya sakata lumshe idanuwanta ahankali tana dago idanuwanta yace "Anan zaki kwana ayau...... Girgiza kai tayi ahankali tana kasa kwacewa daga jikinsa tareda lumshe idanuwanta ta bude ahankali ta bude baki da kame kanta sosai da self control tace "No i don't want,my fammah is back inason kasancewa da ita...." Bakinta da yayi maganar ya dago ya zubawa ido kafin ya kalli idanuwanta dataqi barin ya kalli cikinsu da sauti mara hayaniya ko kadan da kulawa mai tsananin sanyi yace "Are you okay?? Gyada kai tayi ahankali sbd tasan yanason ya sake kokarin fahimtar yanayinta ne. Zamewa tayi daga jikinsa tana jin idonsa akanta. Shi kansa kaya ya sauka suka fito a tare a natse. Kai tsaye bangarensu ta nufa bana mommy ba ta saka wata hijabin har qasa ta fito ta nufi bangaren su mommyn. Tana isa ya juya daga nan yabarta ta qarasa da kanta tana sako kai a palon dukansu suna palon kowa da kowa banda fammah data gama waya ta wuce dakin mommy nemanta. Dukansu juyowa sukai suka kalleta banda Dr Mum da Maamah da suka fuske suna cigaba da maganar da akeyi. Mommy ma kallo daya tayi mata ta dan dauke kai tana cewa "Au daman bakya nan shiyasa ban ganki ba" Mum kuwa washe baki tayi tana cewa "Yar gatan Dad ce kinsan tana can antsaya fira da Dad ko Baby SANAAH" Kasa amsawa SANAAH din tayi ta sauke kanta qasa tana qarasowa a tsananin sanyaye da jin wani irin nauyin Dr Mum da Maamah da sune sukasan daga inda take dan haka cikin karfin hali ta sake fuskanta a natse tana cewa "Mum sannu da dawowa,ya hanya?? Da murmushi itama ta amsa tana cewa "Ni naga babyna kaman ta rame,yaya hakane SANAAH? Kinyi kewanmu ko?? Dan karfin hali kawai SANAAH tayi tareda gyada kai tana maida kallanta kan Mommy tace "Mommy sannu da dawowa ya hanya? Amsawa mommy tayi da dan kokarin saka a washe a kama wani zancen. Bude baki SANAAH din tayi tana dan kallan Meenah tace "Ina Fammah??? Kafin Mum ta bata amsa famman ta fito tana jan hijabinta ta baya da cewa "Gata anan" Juyowa tayi da wani irin Murmushi mai girma da fadi daya bayyanarda farin cikinta sosai ta miqe tana komawa gefenta ta rungume hannunta daya tana shigewa gefenta da cewa "Kuka zanyi ma ni na kewanki danai" Dariya famman tayi tana kallan fuskanta data narke da kuma farin ciki tana cewa "Ai nasan kila ma kinyi kukan da bananan" Daki sukai suna barin palon kowa na binsu da dariya da kuma komawa kan firarsu. Dr Mum ce ta kalli Meenah tace ta tashi taje ta huta tinda andawo daga tafiya. Bata fice ba sai data zauna taci abinci a bangaren ta qara bata lokaci sosai tukuna ta bar bangaren ta nufi nasu. Tana isa wanka tayi tayi shirin bacci ta nufi bangaren miji. Koda fammah da SANAAH suka gamo suma suka iso bangaren Mum din bata nan dan haka shirin bacci sukai suka kwanta. Lafewa SANAAH tayi a gadon gefen Fammah tareda lumshe idanuwanta tsawon lokaci ta dauka sosai kafin bacci ya iya daukanta dan haka da safe tayi lattin tashi sosai duk da kusan kowa a bangaren lattin tashi yayi dan fammah ma akwai gajiyan tafiya Mum ma hakan dan haka koda suka tashi ma Fleet baya gidan ya fice ko breakfast duk yanda Ms Meenah taso tayi dashi bata samu daman hakan ba dan kuwa bai bari sun gansa ba. SANAAH ma sbd kada ta gansa a dining din taqi tashi da wuri sai gashi Mum din ta takura mata da cewan ai shima baya nan kada su rasa ci da junansu tinda shi baya nan dan hakane ta daure taje dining din suka ci abinci tana jin Mum din nata basu labari kala kala amma sam ita jin takeyi ko abincin bata buqata bare. Suna gamawa bangarensu mommy sukaje suka gaidasu daga nan suka koma dakinsu sunata harkar gabansu da abubuwan da suka jima basuyiba. Wuni sukai a daki basu fito ba abinci ma sedai anan bangarensu sukaci a dining tareda Mum din ansamu ta zauna yau itama bataje fira ba. Har dare bai dawoba babu wanda ya gansa dan haka koda ya dawo an shirya dining da kyau dan fammah ce da Mum din yau sukai abinci sbd Maamah datace yau tinda ta dawo tayiwa mijinta abinci sai itama data saka hannu suna gamawa tace su shirya dining dinsa. Bataje ba fammah ce kadai taje ta hada dining din ita kuma ta tsaya ta qarasa hada masa ginger tea mai tsafta da tsari da Mum din tace ta hada masa. Da daddaren bayan ya dawo yayi wanka ya fito sanye da wasu black Gucci freesize da suka masa wani irin kyau da fiddo girman murdadden jikinsa na soja tsayayye. Yana fitowa Ms meenah na shigowa ta kama hannunsa suka nufi dining suna saka kai ciki ya dan janyeta daga jikinsa yana zaunawa a natse idanuwansa na dagowa anatse daidai suka sako kai itada fammah idanuwanta farare tas da wani irin nutsuwa dake cikinsu ta dago ahankali ta kalli Mum din data ambaci sunanta tana cewa ta miqo mata tea din data shigo dashi. Takowa tayi a natse tabi ta gefensa cikin nutsuwa qamshinta mai sanyi ya shiga hancinsa ya dago da fararen idanuwansa ba tareda ya kalleta ba ya saukesu akan hannuwanta dake dauke da tray din da Meenah ke amsa. Taji saukan idanuwansa akanta dan haka taqi dagowa ta kallesa tana miqawa Mum din ta juyo a natse ta zauna kusa da Fammah dake gaidasa da kulawa da kewa ta bude baki a natse da sanyayyar sauti mai kamewa da nutsuwanta tace "Ina wuni" Sai daya bawa fammah amsa tukuna ya dauke idanuwansa daga kan fammah ya saukesu akanta da wani irin kaifin daya sakata kasa riqe zuciyarta dake jin kaifinsu ta dago idanuwanta masu zallan kyau tai masa wani sanyayyan kallo daya ta dauke idanuwanta tana maidawa akan fammah a narke ta kalleta taji sautin muryansa ta ratsa kunnuwansa yace "How are you??? Har cikin zuciyarta taji saukan maganar dan haka ta dan ja numfashi mara sauti da bayyanarwa ko kadan ta gyada kanta ahankali sbd bazata iya magana ba dan idanuwansa na karya kowace garkuwan jikinta a daidai lokacin da kaifinsu. Mum data gama zuba masa tea kallansa tayi taga idanuwansa na kan SANAAH din dan haka babu tinanin komai tace "SANAAH yi serving Dad dinku" Dagowa SANAAH tayi ta kalleta da wata irin kasala tana jin gabanta na faduwa sbd kusantarsa a lokacin zai iya hana gangar jikinta amfanuwa. Ganin babu wanda yabi ta kan zancen dole ta miqe a tsanake tana takawa ahankali ta nufo gefensa daidai nan mum din tace Fammah ta dauko musu ruwa mara sanyi wannan yayi sanyi. Tana isowa gefensa qamshinta ne ya shiga hancinsa dakyau a tsanake amma bai dagoba sbd yana kallanta yasan zata iya barin da zata illata kanta dan haka ya hana kansa kallanta sai hannuwanta ya saukewa idanuwan nasa da shima anan tajisu. Cikik nutsuwa ta fara zuba masa brown paster da chicken salad din da aka dafa. Tana kokarin zuba masa meatballs din dake gabansa hannunta ya dan fara rawa ahankali wanda babu tsammani taji saukan hannunsa a natse da wata irin sanyi da kulawa da kamewa akan nata yana dagowa kai tsaye ya sauke mata idanuwansa da suka sakata tsayawa cak ta dago ta kallesa idanuwanta na neman narkewa. Janye hannunta tayi tana maida kallanta a natse gurin Mum wadda dago a daidai lokacin batareda ma hankalinta yakai ba. Magana ya bude baki zaiyiwa SANAAH din batareda damuwan komaiba sai Meenah ta yankesa da dora hannunta akan cinyarsa tana ambatar sunansa da cewa yafara shan tea din. Janyewa daga gurin SANAAH tayi tana komawa ta zauna sbd Mum din Fammah data dawo tafara kokarin zuba mata. Kadan ta zuba abincin ta cinye batareda bata lokaci ba tasha ruwa ta dauki tissue ta goge bakinta tana kokarin barin gurin Mum tace "Fleet gobe inason zamu je spa ni dasu Baby SANAAH sbd fara shirin tafiya bikin Abid dan inason zamu tafi da SANAAH insha Allah banason mu barta saika nema mana izinin tafiya da ita gurin Dad dan Allah pls kaji" SANAAH dataji maganar kaman daga sama bata tsaya qarasa ji ba ta fice sbd a saninta hadda shi zaayi tafiyar. Fammah na jin hakan taji wani dadi duk da tasan su zasu fara wucewa kafin Dad dinta din dan haka indai Dad jeerah ya bari to Dad dinta zai taho musu da Dad dan haka ta kalli Dad din wanda ya dago ya kalli Meenah da mamakin yanda kai tsaye take yanke hukuncinta ba lissafin komai. Bude baki yayi a natse yace "Bata buqatan xuwa koina" Bude baki tayi zata sake magana suka ga fuskan hakan dan haka tayi shiru da niyar zuwa gurin Dad da kanta ta roki alfarmar ya bari idan Fleet zai taho ya je mata da SANAAH din. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 78 SANAAH na komawa daki sallar ishai kawai tayi tai shirin bacci ta kwantawanta tana jin bata buqatan tafiyar da ake kokarin sakata dan sam bazata iya binsu ba a qasar da zata zama yar rakiya da takura. Tanajin Fammah ta shigo itama tayi sallah tayi wanka da shirin bacci ta kwanta tana dan taba wayarta tukuna ta ajiye ta kwanta da wuri dukansu sukai bacci sbd SANAAH din datai sanyi tai baccin da wuri. Washe gari bata bisu cin abincin ba ta tafiyarta bangarensu Mommy acan tayi breakfast tareda su daganan tayi zamanta anan. Fammah ma anan tazo tayi breakfast daga baya iyayenta ne kadai sukai breakfast dinsu ayau. Ita kanta Mum daga baya nan ta taho bayan tabi Raheem din taje ta gaida Dad fammah ma taje da safen ta gaidasa ta jima acanma suka tattauna. Mum na zuwa bayan ta gaida su Maamah ta zauna tana cewa "Dr Mum auren Zaid saura wata daya cif amma inason tafiya kafin lokacin kaman nan da Sati biyu nakeson tafiya ni da Fammah" "Masha Allah,Allah ya nuna mana gashi bana nan zaayi sbd zuwa lokacin bana saka ran na koma gaskia" "Nima banason ki koma Dr Mum gwara ki tsaya anan tareda mu tinda kusan babu me ranar barin nan tukuna yanxu a cikinmu muma ana gama bikin zamu tafi America amma mu dan qarasa hado wasu abubuwan mu dawo" Hakan data fada ya saka Dr mum din ta dan kalleta tana cewa "Zaku dan dade kenan" "Aa Dr mum ni da nakeson ki dan saka mana baki dan Allah zanje da SANAAH taje bikin hakama acan America ma ba dadewa zamuyiba" Sai a lokacin Maamah ta dago ta kalleta daga wayarta datake karanta sakon Al'amin daya shigo wayarta ta Whatsapp.. Mommy ma data iso gurin lokacin taji abinda ta fada dan kallanta tayi tana ajiye shayin maganin data dafowa Dr Mum na muran datakeyi ta juya ta koma kitchen tana ci gaba da aikinta da safiya. Dr Mum kuwa dan basarwa tayi tana daukan maganin ta da mommy ta ajiye tace "SANAAH kuma? Kuda zakui tafiya ba qasa daya ba hakama ba lallai me ikonta ya bari ba" Da dan karfin hali tace "Dr Mum zai bari zan tambayesa da kaina na roka pls" Maamah ce ta kalleta gabaki daya dai tana ajiye wayar hannunta tace "Shi me ikon nata zaki roqa? "Eh Maamah zan rokesa dan Allah abari mu tafi da ita mana tinda zamu dawo" Dr Mum ma kallanta tayi da idonta gabaki daya tace "Komai na tafiyarta bazai hadu ba a lokaci daya kinsani..... Katseta Meenah din tayi da cewa "Eh kafin Fleet ya tashi tafiya daurin auren komai ya kammalu sai su tafi tare" Maamah data fara quluwa da halayen Meenah din itama akan naci tace "Meenah idan kuma zai biya wani gurin fa kafin ya isa Morocco din yaya zaiyi da ita?? Kallan Maamah din tayi tace "Maamah Dad dinta ne fa duk inda zai biya ai dai zasu iya lafiya insha Allah" Dr Mum katse zancen tayi da cewa "Ai tinda kinaso shikenan tinda kome zaa fada ba fahimta zaki ba Allah yasa abarta tafiyar" Farin ciki taji tace "Amin ai insha Allah Dad zai barta tinda tareda ni ne ga fammah ga Fleet din da kansa" Wata firar suka kama su kuwa su SANAAH suna daki suna tasu firar da wayoyi SANAAH na lafe gefen fammah kaman koyaushe tana kallan fuskanta kaman wata babynta. Guraren yamma suka fita gurin wata yar siyayya da karbo sabbin hijabs din da suka siya sbd sunason saka dogayen hijabs har qasa indai suna yawon cikin gida sbd basa son kaya mai nauyi ko kadan musamman SANAAH shiyasa take yawan saka hijab da dare indai zata fito daga wani bangaren zuwa wani  bangaren. Sai magrib suka dawo suka wuce bangarensu kai tsaye SANAAH ce tayi tuqin dan haka key din a hannunta yake suna isa bedroom dinsu sallah suka fara yi kafin suka fito. Fammah ce ta wuce kitchen ta tadda masu aikinsu suna kokarin shirya komai a dining na abincin da suka kammala dan haka itace ta hada komai na Dad din takai masa SANAAH kuwa bata fito ba shikenan ta shigewanta ko abincin dare bata buqata tea kawai ta buqata aka kai mata da snacks kadan. Washe gari Mum da kanta dataje gaida Dad ta bude baki ta riqesa tafiyar tasu da SANAAH wadda yaji zancen da mamaki ya dago ya kalleta a natse kafin ya dan yi murmushin manya yace "Shi RAHEEM din da zaiyi tafiyar da ita kin sanar masa? Me yace akan hakan?? Murmushin tayi itama tace "Eh na sanar masa amma kaman dai kai ake jiran amincewanka, dr mum ma na fada mata tace sai abinda kace" Wani murmushin manyan ya kuma saki tareda cewa "Shikenan zanyi magana dasu naji" Godia tayi tareda barowa cikin farin ciki da jin dadin alamar Dad zai amince. Tana ficewa da daddare wayarsa ya dauka a natse ya saka kiran Dr Mum wadda tana ganin kiransa ta kama fuskanta sosai tana daurewa. Kaman ba zata dauka ba sai kuma data kusa yankewa ta dauka. "Barka da dare Likita" ya fada a natse da kwanciyan hankali da muryansa datake ta tsayayyen dattijo data ratseta har cikin kwakwalwanta ta daure fuska tana hana kowace makaminta sassautawa. Bude baki tayi a tata kamewan tace "Barka da dare" Murmushinsa na manya mai sauti ya sake wanda sautinsa ya shigo har cikin kunnuwanta ta kalli wayar a natse tareda sake jin nauyin kirjinta na karuwa da dawowa sabo. "Yarki taxo ta sameni da maganar rokon tafiya da tawa 'yar wanda nakeson ji daga bakinki kina buqatan na baki aron  'yar tawa kin yadda da amanar 'danki da 'yarki??? Wani numfashi ta hadiye tareda kallan wayar tsawon seconds kafin ta bude baki tace "Zasu tafi har America daga can kaman tafiyar tayi tsayi" Murmushi ya kuma sakewa mai tsari da nutsuwa yace "Amsa daya zaki bani likita daga nan har bangon duniya idan zasuje matiqar 'yata is safe a hannun yarki to shikenan dan kada ku manta auren nan ina nan ina jiran abinda nace sbd babu inda zaije kuma kema kaman matsayar kike jira na rabawa ki koma ko?? Wani siririn tsokin baqin ciki dr mum ta sake mara sauti tana jin maganar tasa a kirjinta direct kuma tasan da gayya yake fadan hakan dan haka kai tsaye amsa daya ta basa tana katse wayar. Murmushi yayi yana ajiye tasa wayar shima da sake tabbatarwa da kansa akwai dan sauran lokacin daya dibarwa auren yana cika tabbas sauya rabasa koda hakan na nufin kowace bacin rai da kowa zai shiga tinda itama SANAAH din 'ya ce kuma mace ce kaman kowace. Washe gari dukansu suka fita tareda Mum din wadda itama zatai siyayyar abubuwa da dan dama da kuma gyaran da zata fara yiwa kanta na tafiya qasarta a cikin familynta da itace star a kaf ciki yanzu sbd itace matar wanda yakeda tarin arzikin da babu a familyn da kuma wata irin power da suna hakama dukiyar gaske take sakarwa familyn nata na kusa da nesa sbd nunawa duniya irin daula da rayuwar datake ciki wadda sai mace mai girman saa ce zata samu kanta a cikinta shiyasa kaf familyn suke bata girma da tsantsar tarairaya kaman zasu bauta mata duk da sunada zafi sosai amma ita kam ta zama star din da babu kamanta a familyn duk da akwai maza masu kudi sosai a familyn amma basu kai mijinta ba. Shopping suka fara yi sosai kowa da abinda yake buqata da kuma so dan haka suka jima tukuna suka gama Mum ce ta biya kudin komai da card din Fleet daya basu kafin suka baro suka nufi spa wanda bayan sun isa Mum tayi magana dasu kudi sukai magana akan a gida zaa ringa zuwa kullum ana musu komai tsawon kwanaki biyar tukuna sukai payment na komai suka bar gurin. Koda suka iso gida yamma ta dan yi dan haka a gajiye SANAAH ta fada wanka tanayi ta fito tayi sallah tana idarwa fammah na fitowa daga wankan itama taxo tayi sallah a daidai nan Safiya da SANAAH ta kira a waya ta shigo dauke da madara me zafi data dafo mata da zuma da sabon coconut bread daya gasu ta ajiye musu a gabansu tana kallansu da dariya labari kala kala a bakinta ta zauna tana bubbude kayan da suka siyo tana dubawa tana fitarwa tana cewa "Ni idanma kukai tafiyar nan jikina mutuwa zaiyi kilama hadda zazzabi sai nayi" Da dariya fammah dake kai bread din mai dadi a bakinta tace "Ai Saffy kila hadda mutuwa sai kinyi kin dawo tsabar bakida wanda zaki bawa labaran gulmanki musamman na hajiyar Uncle da babu ranar da bakida su a baki" Dariya safiyar tayi tana qara fidda kayan gabaki daya tana kallan famman da wata sabuwar gulman tana cewa "Ai ko dazu na ganta ta fito tana waya zata fita a mota sai tsinewa wasu takeyi daman babu ranar da bata tsine tsine fa" Sai a lokacin SANAAH tayi murmushi mai hade da yar dariya mara sauti tana kallan safiya tace "Safiya duk ranar da hajiya ta kama ki kila dukan da zata miki akanki zata sauke haushin kaf familyn nan" Wata dariya me kyau Fammah ta sake wadda ta fiddo wata irin kyakkyawar kamarta da Dad dinta sak musamman idanuwanta sbd yanda zancen SANAAH din ya sakata kwatanto ranar dan haka dariya takeyi da wani irin sakewa itada Safiya din wadda tace "Wayaga sakwara dan kuwa wlh nima nasan uban duka zanci gashi banda me amsana dan kafin Dad yazo na koma kaman wadda tayi hadarin mashin a digar jirgin qasa" Wata dariyar Fammah ta sake tana jin kaman zata shide. SANAAH data kasa dauke idanuwanta ahankali daga kan fuskan famman zamewa tayi ahankali tana jinginar da bayanta jinin kujera daga qasan datake zaune a kasalance tana sauke wata ajiyan zuciya mai sanyin gaske tareda dan lumshe idanuwanta tana ajiye cup din hannunta ahankali tareda kama jikinta guri daya a natse tana kasa dauke idanuwanta daga famman cikeda wata irin kauna da sanyayyar yanayin dake yaduwa a kirjinta tana jin kaunar fammah har cikin jininta. Sake wata maganar Safiya ke yi tana dariya itada Fammah wadda take jin idanuwan SANAAH akanta ta juyo ta kalleta kadan da kulawa zatai magana SANAAH ta girgiza mata kai cikin wata irin slow da shagwabanta dan tasan abinda famman zata fada. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 79 Dare sosai Safiya takai a dakin nasu tana musu fira suna nishadinsu kaman yanda suka saba tukuna ta baro bayan ta jere musu komai da suka siya a inda tasan ya kamata harna toilet takai ta jere dana gaban mirror da dai komai tukuna ta musu saida safe ta fice. Fammah kallan SANAAH tayi bayan sun kwanta tana lafe har lokacin a narke batason hayaniya da doguwan magana da kulawa tace "Ke are you okay wai? Girgiza kai SANAAH tayi alaman eh bayan ta kalli famman ta dan rufe idanuwanta kadan. Da mamaki famman ta sake kallanta tana wata dariyar data zo mata tana da neman jin amsa tace "SANAAH are you inlove? I mean did you fall for me or wat????? Ta qarasa maganar da dariya sosai da tsokana. Harararta SANAAH ta bude idanuwanta tayi cikin rashin karfi tana kai hannunta daya ta daketa a kafa tana cewa "You crazy fammah?? "Eeh naji amma ina ji a jikina you're obsessed with ne or my looks, Kin fara soyayya ne ban saniba girl?? Fadamun waye da bansaniba ya kasheki haka kwata kwata bakida saura ko kadan aswear" Juya mata baya SANAAH tayi ahankali tanajin tsigar jikinta kawai suna tashi ahankali daga kalaman Fammah din kawai ta lumshe idanuwanta bakinta na sanyin da bazata iya furta ko kalma daya ba. Fammah na ganin hakan ta sake sake wata yar qaramar dariyar data bata tabbacin maganarta na iya zama gaskia. "Prof ne??? Fammah ta jefa mata tambayar a kunnenta wadda ta sakata rintse idanuwanta ahankali tana dan qanqame bargon datake rufe dashi sbd tana bude idanuwanta fuskan famman ta gani a kusa da tata wadda murmushin dake kai ya kusan sakata tsayar da numfashinta sbd fuskansa ce sak ta shiga idanuwanta akan ta famman. Sake maimaitawa fammah tayi da cewa "Prof ne fadamun sbd idan shine muna cikin murna" "Fam pls ki kwanta kiyi baccinki ba kowa a rayuwana" Tsokanarta Fammah taci gaba da yi dan taji harta tabbatarda kaman ba kowa din dan haka suka kwana bacci zuciyarta cikeda sanyi da nauyi na abinda takeji a kirjinta gameda duk abinda famman ta ringa tambayarta. Washe gari da safe bata fito ba sam tana daki har rana tukuna ta fito taje ta gaidasu Dr Mum tayi zamanta cikinsu har kusan yamma kafin masu gyaransu suka taho wanda Mum dake matar gidan datake ganin kusan duka su Mommy da Maamah harma da Dr Mum itace kadai matar gidan a cikinsu dan itace matar babban Dan Jeerahs kuma wanda yake da matsayin da babu wanda yake dashi a familyn dan haka take sake jin isa da iko masu gyran ma da suka taho haka suka ringa bata girmanta sbd nuna musu datai itace asalin macen Jeerahs family. Bangarenta aka kaisu aka ware musu daki daya suka shirya komai na aikinsu sai da sukaci abinci suka gama jiranta ta gama yangarta tukuna taxo ta zauna aka fara musu. Su uku akaiwa gyaran kusan har dare tukuna aka gama sai kuma gobe. Ana gamawa wanka sukai dukkaninsu sukai sallar magrib da ishai sukaci abinci banda SANAAH da bata iya cin komaiba Dr Mum ta aiko safiya ta kawo mata dafaffiyar madara da zuma da kidney sauce taci tai brush ta kwantawanta. Su Mum kuwa sbd ta nunawa Fleet adonta data fara acan bangarensa ma tayi wanka bata dawo ba sai washe gari. SANAAH ko dataje ta gaidasu Dr Mum kai tsaye Dr Mum tace mata kada ta sake fitowa zuwa gaidasu ta zauna guri daya sbd gyaran da ake musun bayason ko yawon tai zamanta kawai sai angama. Mum ma ta sanar mata hakan amma sam bata iya zaunawa ba sbd duk akai mata ta ringa kaida kawo kenan sbd yanda take ganin tana daukan idanuwan masu ganinta da glowing din data fara. Maamah ma ta saka an dauko musu mai gyaran gargajiya da zata qara musu da nata idan an gama wannan dan haka a ranar da akai 5days aka gama wannan din a ranar washe gari suka iso daga maiduguri ta jirgi sbd tickets da aka siya musu. Tin ranar da Dr Mum ta hana SANAAH fitowa bata kuma fitowaba sbd itama gabaki daya bata jin kuzarin yawon daman dan haka tin daga ranar babu wanda ya sake ganinta tana bangaren nasu bata fitowa koyaushe tana daki abinci ma anan take ciki ta dena zuwa sam dining ci tareda su dan haka basu sake ganin juna ita dashi ba tsawon kwanakin. Ana gama wancan gyaran aka fara musu sabon wanda SANAAH din tace bata buqata sbd jin takeyi abin ya mata yawa amma ko kafin Dr Mum tai mata fadan hakan a waya Ms Meenah tai mata fada sosai tace sam sai anmata sbd bikin dake gabansu dan ita so take ma SANAAH din ta samu miji a can dan akwaima wani dan uwanta datake son hadasa da SANAAH din sbd ya samu shiga a gurin Dad jeerah da Raheem din daya dade yana neman hanyar shiga ahalin jeerahs din dan shima soldier ne matarsa ta farko ta rasu tabar Babynta daya namiji da baifi shekara tara zuwa goma ba dan haka take tsananin son SANAAH din taje kota yaya ne. Mommy data saka SANAAH a idanuwanta data tafi ganinsu muguwan faduwa gabanta yayi sbd irin sauyin datai wanda ya saka fatarta har wani daukan idanuwa takeyi da kyau da glowing da wani irin fitinanniyar qamshin dake fita daga jikinta jin tayi hankalinta yane neman tashi da tsoro da shakka da fargaban wannan gyaran data ga Dr Mum din sun rufe ido ana mata wanda itaba yarinya bace ta fahimci dole hakan na nufin gyara ne na miji ake mata bayan ga matarsa itama tana cikin gyaran hakama tayaya zasu tafi da SANAAH din qasar da batada kowa batasan kowaba da kishiyar da batasan cewan kishiyarta bace ga kuma miji a tsakiyarsu duk da tasan babu ma abinda zai faru tinda haryanxu a kaman fammah yake kallan SANAAH din kokuma tace matsayin matar dan uwansa da baya raye. Shirye Shiryen tafiyar tasu ya gama kammala daga Mum din sai fammah SANAAH kuma daga baya Fleet zai tafin musu da ita bayan Dad da kansa ya sanar dashi yayi tafiyar da ita. Imran ne da kansa yake shirya komai na tafiyar tasu da ita wadda sai anfara ma bikin zasu isa tukuna. Sati biyu sukai ana musu gyaran daya sauya kowaccensu su duka ukun, Meenah da Fammah haske sukafi SANAAH wadda itama tanada hasken sosai amma bata kai su ba suda suke asalin larabawan amma kuma kasancewanta ba qal dinba sai tafisu yin kyau da wani irin daukan ido musamman data kasance bata fita koina hakama daman gata da wata lafiyayyar skin da kyan fatar dayafi nasu duk da dukansu hutu ne na gasken gaske yake magana a fatarsu da jikinsu duka. Ms Meenah dik da ana gyaran tana fita da mota zuwa gurare da dan dama na duka shirye shiryen tafiyarta ga kuma koyaushe cikin tabbatarda mijinta yaga sabon gyaran dayake tattare da ita take tsawon kwanakin. Kudi masu yawan gaske ya sakar mata na hidiman bikin itada 'yarsa wadda ita kanta ba qannanun kudine a kwance a acct nata ba dan haka koda ya rage sauran kwana biyu su tafi SANAAH narkewa fammanta tayi kaman baby tanajin tsoron ma tafiyarsu takeyi su barta sbd nauyin da zai iya tahowa ya hau kanta na hidimarsa wadda a yanxu tsananin tsoro da shakkar haduwa dashi takeyi bayan tsawon lolacin da suka dauka basu ga juna ba ganinda zai iya saka zuciyarta a mawuyacin halin datake ganin fammah tana mata healing dinsa... Zuciyarta tsananin shakka da rauni take ciki dan batada kuzari da karfin halin hanata abinda yake maqale a cikinta na ganinsa da zai wargaza karfin halinta da self control dinta. Ita kanta fammah zuwa yanxu ta gama yadda da tanada wani irin matsayin gaske mai girma a zuciya da rayuwar SANAAH dan bata iya komai sai da ita a gefenta hakama ta riga a yanxu ta saba kaman obsession na kallan da SANAAH ke kamata a matsayin shaquwa dan haka ta ringa kallabata tana tarairayanta a kwana biyun tanajin kaman ta jira su tafi tare amma sam Mum dinta bazata bari ba sbd yanda take son taje ta nuna yarta da mijinta Fleet admiral RAHEEM JEERAH data zama kaman wata trophy ta nunawa duniya cewan itace kadai macen Fleet jeerah uwar 'yarsa daya tak a duniya da bayan ita babu wata ko wani 'da dayake dashi har abada. Ita kanta Mum taso ace tare zasu tafi da SANAAH din kafarta kafarta sbd kafin ma a shiga hidiman bikin ta samu cusata ga inda takeso amma kuma bazata iya jira ba har a fara bikin sbd itace uwar bikin itace kowa da komai a bikin wanda yake babban bikin girma da iko da zaayi a Moroccon. A tsawon kwanakin shi kansa Fleet admiral yasan SANAAH na boye masa ne sbd abubuwa da dama dake cin ranta data zabi nesanta kanta da ko ganinsa akansu dan haka duk yanda yaso ganinta sbd karantar yanayinta ma kadai hakura yayi ya jira lokacinsa dayake jira na ganinta duka tafiyar dake gabansa wannan satin har zuwa tafiyarsa bikin cancelling nasu Fleet shadow imran yayi kai tsaye sai bayan dawowansu kuma. A ranar da zasu wuce da 8 na dare jirginsu zai tashi dan haka wuni tayi kaman mara lafiya a gefen dr mum tana bin Fammah da kallan daya saka Dr mum jin tausayinta da karantar yanayinta tsaf da jin wata sabuwar kaunarta na ciketa mai tsanani sbd tinawa da Nasir da irin son dayake wa Dan uwansa RAHEEM da SANAAH din wainda bai hadasu da ko rayuwarsa ba batareda dukansu sunsan wannan ce makomar kaddararsu ba duka. Numfashi ta sauke ahankali tana shafa kan SANAAH din wadda ta dago ahankali cikin sanyi ta kalli dr mum din take taji idanuwanta sunyi nauyi sbd anan ne asalin kamar tasa suka fito daga jini. Sauke idanuwanta tayi tana sake lafewa gefe tana jin kirjinta bugawansa na sauya zuwa sanyi da mutuwan jiki. Itace ta taya Fammah hada kayanta da komai, Mum ma ta shirya komai nata tini so tana bangaren mijinta sai yamma ta fito taje bangaren su dr mum tanata wani jin kanta da matsayinta da farin ciki sosai a tattare da ita. SANAAH dai bata fito ba tana dakin Dr Mum itada fammah har saida dare da zasu tafi suka fito gabaki dayansu zuwa mota. Fammah ce ta jata bayan sun isa mota ta aje handbag dinta zuwa bangaren Dad dinta yi masa sallama sbd Mum dinma tana can bata fito ba. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 80 Zamewa taso yi sbd wayarta datake ringin batason zuwa inda Fammah din zata tafi sbd bazata iya ganinsa ba zuciyarta bazata iya daukaba amma riqeta fammah tayi itama jin kewanta takeyi tin yanzu din dan haka tana riqe da SANAAH din wadda ta rasa yanda zatai tana lafe gefenta sanye da wata straight skirt daya lafe a jikinta tin daga saman qugunta da shirt mai laushi itama datake da fadi sai qaramin jersey scarf data yafo tana jin wayarta dake hannnunta tana sake ringin ta daga zata kalla me kiran sai suka iso kofar palon fammah ta shige har lokacin tana riqe da hannunta ita kuma tana dan gefenta sosai kaman wanda bata san hanya ba. Qamshin daya ratsa hancinsu tareda wani sanyi mai nutsuwa da zallan kwanciyan da hankali ne ya sakata kasa iya dago wayar hannunta ta duba tana daga kafafunta a natse da rashin kowace hayaniyar doguwar motsi. Suna isa tsakiyar palon Fammah ta tinkari hanyar palonsa dasu wanda ya saka kafafunta jin bazata iya qarasawa ba ta dakata cak fammah ta dakata tana kallanta a natse zatai magana sai kofar palon ta bude tareda wani sabon qamshinsa daya tabbatar da shi dinne ya fito da kansa. Sanye yake da wasu navy blue armanis da suka nutsu a jikinsa da wata irin nutsuwa da bayyanarda wata irin kamewansa da nutsuwansa da class dinsa harma da wani irin kwarjinsa. Ms Meenah ce a gefensa hannunta na sarke da nasa ta riqe tana kusa da jikinsa sosai fuskanta cikeda kewansa da zatai musamman yanda kansa yake ciwo tin jiyan bata wani damu yanda takeso ba sosai. Akanta idanuwansa suka fara sauka suna fitowan wanda kai tsaye yaga yanda tai qasa da idanuwanta tana qin dagowa ta kallesu kwata kwata saima hannun Fammah data dan sake riqewa tana riqe nutsuwanta da kamun kanta.. Kafeta da idanuwansa da suka sauya sosai yayi sbd ciwon kan dayake dan damunsa da kuma ganinta bayan tsawon sati biyu batareda ko inuwarta ya ganiba. Cikin nutsuwa ya janye idanuwansa daga kanta sbd ganin yanda itama idanuwanta da suka qi dagowa su kallesa suka sauya ahankali tana kokarin cigaba da riqe kanta ya maida kallansa kan Fammah wadda tafara masa magana bayan tafara magana da mahaifiyarta yana zare yatsun hannunsa da hannun nasa daga na Meenah din yana wucewa gaba tareda miqawa Fammah hannunsa ta kama ya dan shigar da ita jikinsa yana amsa mata batareda bawa Mum dinta daman sake komawa jikinsa ba. SANAAH da qamshinsa ya shigar mata hanci sosai da wani irin karfi da slow janye jikinta tayi daga na Famman tana dan dagowa kadan zata kallesa amma ta kasa hakan sbd bugawan zuciyarta ya sauya gabaki daya jikinta ma neman mutuwa yakeyi dan haka ta zare hannunta daga na fammah daidai nan wayarta ta sake ringing ta kasa dagawa ta duba suna tafiya a natse zuwa hanyar fita. Sake shigowa kiran yayi Mum data dawo gefenta tana magana tace "Baby SANAAH prof dinki ne fa inaga yake kiran,haryanzu bai samu shigewa duka zuciyarba kenan???? Yankewa bugun zuciyar SANAAH yayi da mamakin maganar Mum din ta dago a hankali ta kalleta da idanuwanta da sukai wani mutuwa.... Fammah dake jinsu dan juyowa tayi kadan tace "Mum ta fada soyayya mai karfi inaga zuciyarta ma bazata iya daukan nauyin abinda ta dauko ba tausayinta da kaina ma danake fama da ita nak...." Wani irin nauyin kirji ne ya rife SANAAH wadda ta dago da idanuwanta da sukai kaman zasu ciko da hawaye ta kalli fammah wadda Dad dinta yayiwa hannunta dake sarqe da nasa wata irin riqon daya sakata kasa qarasawa tana juyowa tana dan dora hannunta daya akan nasa sbd wani irin riqon daya ratseta da hankalinsa baya kansu. Mum dariya tayi tana cewa "No bana fatan taso prof haka nice zan mata zabi yanzu gaskia" Neman kasa daga kafafunta SANAAH takeyi taji gabaki daya wayar hannunta ma ta isheta. Koda suka isa harabar gidan inda jerin motocinsa da securities dinsa ke jiran fitowansu dan sune zasu kaisu airport kowa nutsuwa ya sake yi tareda kama jiki sbd yanayinsa da babu kowace irin rahama da sauki ko daya. Qasa gabaki daya kowa yayi da kansa tsayawa yayi daga inda yake a bakin motocin ya sake hannun fammah batareda yace komaiba ya kama kanta yayi kissing a tsanake yace "Take care love" Yana fadan hakan ya juya ya kalli Imran kallo daya batareda ya bude baki take imaran din ya budewa Ms Meenah mota Fammah ma ta shige tareda jefawa SANAAH kisses wadda tsaye kawai take tanajin wayarta na ringin ta kasa iya ko dagawa bare ta duba. Mum ce tayo gurinsa zata rungumesa kadan ya dago idanuwansa da suka sakata jin wani faduwan gaba mai karfin gaske ya nuna mata kofar motar da aka bude mata da hannunsa daya a cikin asalin kamewansa da ikonsa. Nutsuwa tayi itama ta bude baki tace "Ok bye sai kun iso" Shiga motar tayi imran ya rife mata take aka ja sbd motocin a kunne suke. Juyawa SANAAH tayi da sauri tabar gurin tareda bacewa bat sbd batajin zata iya daukan yanayin dayake gurin. Shi kansa ko inda tabi ta bace baibi da kallo ba yabar gurin ya koma bangarensa batareda sake fitowa ba dan ko da daddare babu wanda ya gansa ko gurin Dad baije ba sedai suka hade a masalacci da daddaren. Ita kanta tinda ta dawo ta shige dakin dr mum ta kashe wayarta gabaki daya ta ajiye batareda tabi takan Numbern daketa faman kiranta ba dan batama buqatan son sani. Sanin baya jin dadi sai Dr Mum bata aika masa ita kai masa komaiba safiya ce taje ta jere komai a dining ta baro dan sunsan idan baya jin dadi ya saba baya buqatan kowace irin hayaniya ko magana dan hakan matarsa ta sabar masa indai bayajin dadi janyewa takeyi tace ya samu hutawa da kyau batareda tinanin ko yana buqatan kulawanba dan haka ya sabu da hakan ya zama dabiarsa. Da daddare dakin Mommy ta kwana duk ta cika hancin Mommyn da wani qamshi daya hanata ita kam bacci mai karfi sbd yanda koina ta juya wani irin qamshi ne yake tashi a hatta gashin kanta dan haka gari na wayewa ta korota ta koma dakin Dr Mum acan taje ta qarasa baccinta na safe data kasa yi da daddaren itama sbd rashin dadin zuciyarta datake ji tin jiyan akan wayar datai kiranta data bata mata mood haryanzun. Da safe Maamah ce ta hada masa breakfast da kanta ta saka Safiya ta dauka mata sukaje ta dubosa da kanta ya fito babban palonsa suka gaisa ta masa ya jikin ya amsa a natse ya warware sosai ba sauran ciwon kan dayake fama dashi amma a kame yake a soldier dinsa babu kowace sakewa ko kadan a fuskansa. Bayan dawowan Maamah ya kira Dr Mum a waya sun gaisa itama bai fito ba sai yamma cikin wata black jallabiyar data fiddo haskensa sosai da zallan kwarjini da class da kamewa da lafiyan dake cikinsa sai black agogon patek philippe chrono watch dake daure a hannunsa wanda kudinsa zai siya wasu motocin hawan,takarmin arabian Russell and brombley ne a kafarsa black da suma suka saka fiddo tsantsar hasken kafafunsa da tsaftarsa da kaman basa taka qasa qamshinsa na tashi a natsen daya saba dan haka koda ya iso gurin mahaifinsa kwarjininsa tini ya doke ya rufe na mahaifinsa dan haka ko Mr Sideeq cikin girmamawa ya janye ya basu guri kafin suyi shirin shiga sallan magrib. Bai rabu da Dad ba dai bayan sallar ishai dan haka kai tsaye bangarensa ya koma ya zauna yayi wata waya a natse ba hayaniya tsawon lokaci sosai yana gamawa ya shiga bathroom dan shirin bacci. Itama gurin Dad taje takai masa tea bata wani jimaba Dad din yace ta tafi dan haka tana dawowa shirin bacci tayi tana gamawa ko gado bata haye ba Safiya taxo tace Dr Mum tana kiranta. Faduwa gabanta yayi ahankali sbd yau kusan haka ta wuni da wani irin fargaba. Kallan mommy tayi wanda bata dago ta kalleta ba duk da taji sakon. Hijab dogo ta dauko yana fidda qamshinta a hankali ta saka ta fito tareda safiya din jikinta a mace. A palo ta tadda Maamah wadda ta fito kitchen daga gama hadawa Raheem din komai ta miqa mata cup din madara mai kaurin gaske da zafinta data hado mata tace ta shanye sbd akwai sanyi yau. Karba tayi sbd ta samu delay din zuwa gurin kiran Dr Mum ta fara sha ahankali tana dan zaunawa a dining safiya na mata surutu sama sama. Duk yanda tayita slow haka ta gama ta miqe dole ta nufi gurin Dr Mum wadda tana shiga ko juyowa Dr Mum din bataiba ta kalleta tana duba waya tace "Kije ki kaiwa Fleet tea da snacks gasucan da aka hada masa dan ba lallai yaci abinci yanxu ba da daren sbd da yamma aka kai masa abincin lunch nasa yayi" Mutuwa jikinta yayi take sbd daga karshe dai batada mafita dole taje din ta fuskancesa. Ajiyan zuciya mara sauti ta sake a sanyaye tace "Ok Dr Mum" Juyawa tayi ta fice. Dining ta nufa ta dauka babu kowa a palon taso tace Safiya ta dan rakata sbd ta samu dawowa da wuri amma ba kowa. Sanyaye ta nufi kofa ta fice ta nufi hanyar bangaren tana fidda wani mayen qamshin daya gama kama jikinsu dan kuwa hatta tafin hannuwansu da kafafunsu qamshi yake fidda sbd abubuwan da aka basu suna amfani dasu duk da bata wani amfani dasu sosai sbd kamshin yana wani irin yawan dayake saka jikin duk mai shaqa sanyi da samun nutsuwa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 81 Tana isa bakin kofar shiga bangaren dan dakatawa tayi tana dan sake sauke ajiyan zuciya a sanyeye kafin ta miqa hannu daya ta bude dan tasan ba amfanin bugawan tinda babu wanda zai bude mata kuma shi yana kurya ba lallai yajita ba. Tana shiga bayan rufe kofar sake dan jan numfashi tayi kadan a sanyaye har lokacin kafin ta daga kafafunta a natse tayi tsakiyar palon ta nufi hanyar palonsa zuwa lokacin babu sauran faduwan gaba sbd ta riga da ta saddakar da ganinsa tinda dai batada zabi ko mafitar kaucewa hakan duk da tana fatan ace yana bedroom dinsa baya palon ta yanda zata ajiye ta juyo ta fito. Tana isa kofar itama a natse ba kowace hayaniya ta bude ta sako kai tareda dan sake sauke numfashi mara sauti da karfi sbd qamshin daya ratseta daya isa har kirjinta zuwa cikin zuciyarta. Takowa tayi tana isowa cikin tsakiyar palon da babu motsin komai bayan flat screen tv dake aiki ba murya ma sosai. Jin kamshin na sake ratsa hancinta da kirjinta ya sakata dagowa a tsanake da sanyi ta kalli inda ta doso idanuwanta suka sauka akansa yana zaune sanye da black silk pajamas na Fernandos Miami da suka saka wani haskensa da kwarjininsa fitowa suka cike idanuwanta da sukai nauyi mai tsanani a take tareda nauyin kirji ta dan daukesu daga kansa tana qarasowa cikin natsar da kanta da kamewanta me sanyi. Ipad ce a hannunsa da farin eyeglasses na ragewa idanuwansa hasken screen din daya sake sakasa mai tsantsar fixgan hankali da nutsuwan duk macen da zata samu nasara da saar ganinsa a irin wannan lokacin dayake shi dinne da bayyanar fitinannen hot jikinsa. Kafafunta kusan kokarin kasa qarasowa da ita sukeyi sbd wani irin nauyi da sukai tareda sauyawan kowane bugawan kirjinta duk tayi taku daya. Gabansa ta tsaya tareda dan durqusawa a natse ta ajiye tray din hannunta akan table din dayake gabansa ta dan dago batateda ta iya dora idanuwanta akansa ba ta bude baki da wani sautinta mai sanyi da ratsawa tace "Ina wuni" Bai amsata ba sai kusan da maganar tai seconds masu yawa kafin ya dan kalli kayan data ajiye ya amsa a taqaice yana ci gaba da duba abinda yake dubawa. Wani iri taji tana kasa motsawa daga inda take din ta dan dan dago ta kallesa idanuwansa sam basa kanta ta sake bude baki a natse da sanyin da jikinta yake tsanantawa tace "Ga tea da snacks inji Dr Mum" "Thank you" ya furta shima a qataice yana dan juyawa ya kalli wayarsa dake gefensa data fara ringing daga America ne numbern ma fuskansa a kame kaman yanda take ta asalin FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH dinsa. SANAAH jin tayi kirjinta yayi wani irin nauyin gaske da fuskantar wannan yanayin daga garesa jin tai idanuwanta sunyi nauyi suna cikowa da wasu irin hawayen da batasan daga inda suke kokarin fitowaba ta miqe tsaye tana kokarin juyawa ta bar gurin sbd kada su sauko sedai tana kokarin juyawan yana dan dagowa a cikin idanuwanta kai tsaye nasa idanuwan suka sauka a tsanaken daya hango tahowansu dan haka tana juyawa taku daya tayi ba tsammani taji anriqo hannunta daya da dayan hannunsa batareda ya motsaba daga zaunen daya ke... Itama cak ta tsaya a gurin tana rufe idanuwanta ahankali hawayen dake cikinsu suka gangaro ahankali ta saka hannunta daya cikin nutsuwa ta goge tareda qasa da kanta sbd jin tasowansa ya tsaya gap da bayanta har suna dan gogan juna ta sake rufe idanuwanta tana jin zuciyarta na shiga daci gabaki daya. Shiru sukai su duka biyu sbd shi kansa wani irin mugun nauyin da bayajin akwai abinda zai taba sauke masa shi yaje ji a kirjinsa tin jiyan dako ganin kowa a rayuwarsa bayason yi ita kanta zuciyarsa dake wannan zafi da nauyin bata buqatan ganinta sbd kaucewa illar da zai iya yiwa kowa idan zafin ya rasa yanda zai riqu.... Ganin hawayenta ya saka yaji wani sabon zafi da radadin kirjinsa ya qaru bazai iya shima dauka ba dan kuwa daga ranar daya tabbatarda Son dayakewa Nasir na jini ya dawo kanta batareda saninsa ba harya kai wannan matakin dayake kai ayanxu da baisan yaya yake ba zuciyarsa ta rasa kowace control cikakke akanta. Bai saki hannunta ba kaman yanda bata juyoba hakama shima bai dawo gabanta ba tsawon seconds zuciyoyinsu na yaqi da tsananin abinda suke ji a cikinsu kafin ya juyo da ita cikin wani irin slow yana saukar da idanuwansa masu kaifin gaske akanta da wani slow shima kaman wanda ya zuqi cocaine. Tashi tsigar jikinta sukai gabaki daya ahankali sbd yanda kallan ya ratseta ta rufe idanuwanta ahankalin da wasu sauran hawaye masu dumi suka qara gangarowa daga cikinsu ta bude idanuwan da wata sanyayyar sanyin daya sakasa bin hawayen da idanuwansa yanda suke tafiya haka yake binsu da idanuwansa har suka sauka zau diga ya saka tafin hannunsa daya suka diga a tsakiya ya zuba musu ido yayi musu wani kallo kafin ya dago idon ya sauke a fuskanta har lokacin taqi kallansa... Bude baki yayi da wata sautin data shaqe bata fito duka ba yana sake matse hannunta kadan cikin nasa dayan hannun har sai data lumshe ido yace "Bazaki taba sake amfani da waya ba sai bayan lokaci...... Lumshe idanuwanta tayi da wani irin nauyin kirjin daya ratseta sbd bata tsammanin jin hakan ba duk da tai tsammanin hukuncin... Yanda ta lumshe idanuwanta da wani mutuwan jiki ya sanyasa sauke mata wani numfashi mai dumin gaske yana matsota sosai fuskansu na hadewa ta gefe yanajin har lokacin wani irin radadin gaske na soya zuciyarsa da jininsa ya rintse idanuwansa shima yana janyewa daga gareta tareda juyawa zai wuce bedroom dinsa wani sautin numfashinta dayake kokarin boye kukan daya taho mata na wannan hukuncin yasaka idanuwansa sake sauyawa sosai sbd har jininsa ne yake tafasa tin jiyan wanda a yanda yake tin jiyan idan ya shiga filin yaqin ruwa mutanen dazai raba da kansu da grenade sunada yawan gaske. Kofa ta daga kafafunta itama ta nufa tana danne kukanta sbd jin takeyi zuciyarta gabaki daya tayi duhu hakama gangar jikinta.. Sauri sauri ta fara yi dan ta fice ma da sauri ta isa daki ta nufi kofar barin barin palon nasa... Tana isa kofar tana dora hannu a kofar hawayenta na fashewa hakama hannunsa na sauka akan nata ya birkitota gabaki daya yana manneta a bango tareda kama fuskanta da tafukan hannuwansa duka biyu ya hade da fuskansa yana bude bakinsa da ziro harshensa waje yana hade bakinsu da zura harshensa ciki duka a lokaci daya yana fara mata wata irin tsotsan data daka hawayenta qarasa gangarowa tana kokarin kwacewa amma irin kyakkyawan riqo da tafin hannuwansa sukaiwa fuskanta da yanda suke a jikin bangon ya saka ta kasa hakan tana jin wata fitinanniyar tsotsa na ratsa kowace sako na bakinta da wani zazzafan yanayi. Wata zuqar data ji ta har cikin kwakwalwanta ta ratsa yayi mata tareda hadiye wasu yawun da saida maqoshinsa yayi sama da qasa yayi mata yana bude idanuwansa da sukai jajir na abubuwa da yawa dake kuna a jininsa suna kunnasa tako ina da zafi da wutar da idan ta kama kowa zata iya konawa. Kallan fuskanta yayi da idanuwan da suka saka takejin zafin wutar datake ci a cikinsu har a jikinta da kirjinta dan haka taso tayi baya dan tafiya da basa daman raguwan wutar dake cinsa.... Jinin bangon ya sake dan danneta ahankali yana zuba mata idanuwansa yana bin fuskanta da kallo zuwa wuyanta da jin babu kowace sauki dayake ji daga kirjinsa har jininsa dayake ta dannewa yana riqe control tin jiyan har zuwa yau dan kuwa datasan irin wuta da zafin dayake dannewa da bata taho gurinsa ba dan kuwa ganinta ya qarasa hura wutar kirjinsa da suka kunna masa daga lokacin da kunnuwansa suka ratsu da sunan wani namijin akanta. Baisan abinda zai kashe masa abinda yake jin ba dan haka ya sake kama fuskanta da wani irin zafi ya hade bakinsu yafara mata wata sabuwar tsotsa yana kama hijabinta ya fincikesa daga jikinta yayi wurgi dashi yana saka kansa a wuyanta yayiwa kamshinta wata irin shaqar da saida gabanta ya fadi ta rintse ido da karfi sbd wata damqar dambu da yayi mata bayan kamshin ya masa wata muguwar ratsa tin daga hanci zuwa kwakwalwansa da kirjinsa da zuciyarsa dake wata irin zillon rasa control gabaki daya. Fixgota daga bangon yayi kirjinsu ya hadu da wata karfi da mannuwan datakai kai masa tsinin kirjinta kai tsaye har cikin kansa ya bude ido da kyau yana kamo wuyanta da hannunsa daya dayan yana shiga rigarta ta qasa zuwa cibiyarta ya cusa kansa wuyanta ya sake shaqota ya zuqo kamshinta ya feso wani numfashi mai karfin gasken daya sauyasa kwata kwata daga Raheem din da kowa ya sani zuwa Admiral of the navy Soldier ya saka hannunsa bayan qugunta ya mannota jikinsa da wani irin salon daya saka hankalinta tsananin tashi tana shiga wani irin farbaba ta bude idanuwanta da sukai rau rau ya sake manno wuyanta cikin fuskansa ya saukar mata da lips dinsa da suka sakar mata wani fitinanniyar kiss a fatar wuyan ta qanqame rigar jikinsa da karfi jikinta na daukan rawa. Akan kunnenta ya sake saukar da lips dinsa ya sakar mata wani kiss din daya sake tsananta rawan jikinta... Hannunsa daya taji ya sauka a gaban rigarta da yayiwa wata damqa daya tareda wucewa qasa da botiran gaban rigar gabaki daya lokaci sedai tajisu qasa suna zuba gabaki dayansu..... Da hannu daya ya sake kama rigar sai kawai ya rabata da ita ya jefar tareda dagata gabaki dayanta ya dora akan wata doguwar drawer dake gurin mai kyau datake hade da wasu wall decors daya saka hannu yayi qasa dasu gabaki daya suka zube suna fidda wata irin qarar data sake sakata shiga wani tsoron da bata taba shigaba sbd yau yanayinsa daban yake. Tsakiyar kafafunta ya shiga yana kama gashinta dayake zuba wani mayen kamshi ya saka a hancinsa ya shaqa ya sake fidda wata numfashin data sauka a fatar kirjinta take tsigar jikinta suka sake miqewa kafin ta motsa yayi baya da kanta ya cusa kansa kirjinta yana bude gaban rigarsa da itama botiran suka xube gabaki daya ya jefar da ita yana zagota ya matsota cikinsa da wani irin slow sbd jikinsu gabaki daya daya shiga wutar da ayau abu daya ne zai kasheta daga jininsa maidata cikakkiyar matarsa ta har abada. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 82 A daidai wannan lokacin Dad jeerah a zaune yake cikin wani irin zafi da bacin rai da takaicin daya gama tado duk wani bacin ransa akan maganar da RAHEEM din ya fada masa a daren kafin shigewansa wato idan ya tafi Morocco daga can zai saka matarsa da yarsa wucewa America ba lallai su dawo ba wanda hakan kai tsaye na nufin ya zai koma kenan ko me?? A yanda yayi maganar a kame da zallan isarsa da ikonsa da kamewansa ya tabbatarwa Dad din da akwai hukuncin daya yanke wanda shi kuma hakan ne ya fusatasa sosai duk da a tinaninsa farko da SANAAH din zaa koma din America amma da yayi magana da Imran a daren yaji cewan bada SANAAH aka shirya tafiya America dinba Miami zaa kaita take ransa yayi mummunan baci dan haka a cikin daren ya yanke hukuncin a goben kowa zai shedar da mummunan bacin ransa da basu saniba rayuwarsu kaf dan kuwa sai an basa takardar SANAAH a goben wannan karan tabbas ya tsani ma kansa da yayi hadin tinda zai dauki yarinyar mutane yakaita wata qasar ya aje sbd bazai iya hadeta da matarsa bane ko sbd me?? Dr Mum ya kira wadda kaman ba zata amsa ba amma jin irin fushin dayake cikeda shi ya sakata dole fitowa a daren ta samesa ya rufe ido tareda mantawa da babu aure a tsakaninsu ya ringa zuba mata fadan da itama jikinta yayi sanyi duk da ta sani indai RAHEEM zai aje SANAAH a wata qasar ne daban to tabbas yayi hakan ne sbd nesantata daga meenah da zata iya mata illa hakama a duk qasar daya zaba din to hakan na nufin aiki mai tsayin zama ne zai kaisa qasar amma sbd baya fadawa kowa hukuncinsa da abinda yake ransa haka yake tin yarinta Nasir ne kadai ya sansa ya saka ake rashin fahimtarsa wani lokacin dan haka ita hankalinta tashin da yayi shine maganar Dad jeerah din wadda ya yanke a cikin tsananin fushi da bacin rai dan haka dole a karan farko ta bude baki tana kallansa tace "Kayi hakuri kada ka yanke wannan hukuncin tinda dai harya yanke daukanta ya kaita wata qasar daban daga bayan ai hakan ma cigaba ne sosai a auren" Wani kallo ya juyo yayiwa Dr Mum din yana danne zafinsa mai tsananin gaske sbd cewan wai saima daga baya zai sake waiwayan SANAAH din kaman koyaushe zai sake tsallakewa ne ya tafi yabarta bayan duka wannan lokacin daya saka masa ido yana kallan hukuncin dazai yanke na auren yarinyar sun ajeta a tsakiyarsu shida matarsa suna mata kallan 'ya. Dr Mum da itama duk abin yafara isarta amma sbd SANAAH din datasan zata iya shiga hadari a hannu meenah daga ranar data sani ya saka take dan taqaitawa itama tana fatar ma Meenah din ta koma America sai SANAAH anan ita ta samu daman karban cikakkiyar matsayinta na matar Fleet din tinda gashinan haryanxu aure kusan shekara nawa amma haryanzu bata zama matar ba. Irin yanda zata iya bada ranta akan wannan auren na RAHEEM da SANAAH sbd Nasir dinta ya saka ta aje girman kanta da zafinta ta roki Dad ta ringa rarrashinsa akan sassauci amma ransa yayi mugun baci wannan karan dan harga Allah bazai taba yadda Raheem ya sake barin SANAAH da aurensa ba ya tafi gwara ya raba auren kawai kowa ya huta yarinyar ta samu yancin samun wani namijin a rayuwarta tinda yanada tabbacin babu iddar RAHEEM din akanta. Tana palon nasa tana fama dashi Umma ta shigo da hijabinta har qasa tana qamshi mai sanyi tazo kwana tiraka, Kallan juna sukai a karan farko da suka hadu face to face haka a guri daya dan duk zuwan da umman keyi gurin mommy idan abu ya faru tinda suka taho ta dena zuwa kwata kwata dan haka sai yau suka hadu haduwan gani ga ka. Dr Mum din Dad ya kalla a natse sbd maganarta data taqaita ta kama kanta sosai kaman ba ita ba ta koma dr mum dinta da babu sakewa ko kadan tsakaninta da duk wanda bata saniba ko batada raayi. Umma ma gabanta faduwa yayi sosai taji tana shiga wani fargaba da tashin hankali amma ta danne ta nutsu itama da kama kanta cikin nuna matsayinta na cikakkiyar matarsa ta qaraso ta zauna kusa dashi tana kallanta da mutuntawa da basarwa tace "Ina wuni Dr,ya gida tinda kikaxo bamu hadu mun gaisaba" Maida kallanta tayi akan Dad din da murmushi da kokarin nuna kulawa da kauna tace "Ranka ya dade barka da dare" Akan Dr idanuwansa suka sauka ya kalleta itama shi din ta kalla kafin ta bude baki a taqaice ta amsa gaisuwan umman tana miqewa tsaye tai musu saida safe ta nufi kofa tanajinsa yana binta da kallo harta fice. Umma shi take kalla da wani irin mutuwan jiki itama a natse har saida ya dan juyo ta dauke idanuwanta daga kansa tana danne abinda taji yana taso mata da shiga wata tsaka me wuyar sani da zasu shedar idan ba Allah ya rufa musu asiri ba. ****** Bayanta da babu komai a jikinta ya shafo da lafiyayyan tafin hannunsa kafin ya mannota da karfi kirjinsa suka manne yana goga gefan fuskansa da nata zuwa cikin kirjinta yana bude baki da wata shiver murya ya ambaci sunanta a karan farko rayuwarsa cikin kunnuwanta daya saka gashin jikinta miqewa gavaki daya ta kama kansa da wani irin rawan jiki sbd a sautin ya ratseta ne da saukan hannunsa daya akan cibiyarta dayawa wata shafa zuwa mararta da numfashinta ya yanke ta shaqosa da wani slow da sautin daya sauka cikin kwanyarsa direct ya sake shiga tsakiyan kafafunta yana manneta jikik bango hannunsa a bayan wuyanta ya mannota bakinsa yana cigaba da bata wani zazzafan kiss din da babu abinda baya zuqowa a bakinta yana sake mata numfashi mai tsananin dumi a kan fatan fuskanta datake shaqar numfashinsa direct tana rasa kanta da wani irin tsoro da rawan jiki... Sama ya sake dagata a jikinsa yana cigaba da kissing dinta passionately da wasu abubuwan dake fita daga jininsa da zafi suna ratsa jijiyoyin jikinsa da suka fara fitowa tako ina daga jikinsa sun bayyanarda wani karfin dayake cikeda kakkarfan jikinsa ya shige lafiyayyan gadonsa data kife jikinta na wata irin daukan zafi tako ina idanuwanta na rintsewa da karfi. Bayanta dayake fari qal da wata lafiyayyar fata mai daukan ido ya kalla da idanuwansa dake jajir a buge yakai tafin hannunsa daya akai ya shafa yana kai fuskansa ya goga a fatar bayan yana rintse ido da wata sabuwan wutar dake tashi a cikin kansa ya saka lips dinsa yai sauke wata zazzafan kiss a tsakiyar bayan nata daga qasa wanda tajisa har cikin mararta ta motsa da wani shock tana rintse ido da karfi... Hannunsa daya ya saka a qarqashinta da wani irin slow kawai ya dagota yana manne bayanta da kirjinsa tareda dora hannun daya ya rungume kirjinta dashi dayan kuma ya dora a cikinta yana saukar da sauran abinda ya rage a jikinta tareda cusa kansa ta bayan wuyanta ya shaqi qamshin dayake rabasa da duk wani hakurinsa da control da tini aka rasa. Kuka ta fasa wanda ba zato ya taho mata sbd komai ya wuce hankalinta ayanxu koina jikinta wuta ce kaman take ji.... Fatar bayan wuyanta ya tsotsa yana birkitota da karfi tareda qarasa jefar da abinda ya rabata dashi ya sake hade bakinsu ya mata wani mayen kiss yana mata matsar data sakata sake fasa kuka wannan karan mai sautin dayake sake ratsashi yana rabasa da notin kansa ya kwantar da ita flat batareda ya rabata da jikinsa ba da kuma bakinsu dake hade ya kama kafarta daya da wani fitinanniyar yanayin da bata sake sanin wace rayuwar zata fuskantaba sai dataji abinda tinda take bata taba sanin yaya rayuwar take ba dan haka ta bude baki da tsananin tashin hankali zatai magana amma take harshenta ya karye da tashin hankalin dataji ta a ciki daya rabata da hankalinta da azabar da bata taba tsammaniba. Gabaki daya wutar dake ci a gangar jikinsa da jininsa da kirjinsa da kansa bugawa tayi tana rasa control ko daya jijiyoyin jikinsa sukai muguwar fitowan dayake jin SANAAH din har cikin bargon jikinsa da kowace drop ta jinin jikinsa da bai taba sanin zai iya jin hakan ba... Wutar dake cinsa ta azababben kishin dayake neman kona duniyarsa da wainda ke cikinta gabaki daya jin yayi tana komawa wata irin azababbiyar shaukinta da zafaffiyar jinta a jijiyoyin dake zagaye da cikin zuciyarsa batareda ya sani ba... Cikakkiyar Macensa da babu namijin da zata taba iya so har abada yake maidata bayan ya karanta adduar haduwa da iyali yana mantawa da duniya da duk wanda yake cikinta bayan ita a lokacin wasu hayaqi na yawo a cikinsa da kunnuwansa dayake jin kaman tahowan guguwan ruwan oceans masu karfin gaske a cikin kansa da kunnuwansa da suka dauke ji dip a duniyar wani sautin kukanta ne dayake fita a cikin azababbiyar azabar da karfin kukanta yake qarewa kawai yake ji a duniyar amma baya jin komai haka komai yayi masa tsit. Tin tana iya kukan da motsin da baida amfani harta gaza tana neman rasa hankalinta gabaki daya a gurin yayiwa pillow din da kanta yake wata damqa da fizgar data yagasa ya jefar gefe da wani karfin gasken daya watse a saman dakin har akan fadon da kan jikinsu yana sake kamota jikinsa da wani irin karfin dataji kaman kashin jikinta suna amsawa ta sake masa gabaki daya batareda ya saniba. Qanqameta ya sake yi yana sake wani lafiyayyan mayen numfashi masu saka tsigar jiki tashi da saka jini tsayawa cak daga circulating yana sake mata wata muguwan qanqama a jikinsa data sakata motsawa duk da tin a ta farko tai qaramar somewa a jikinsa. Tsawon seconds masu yawa kafin ya sassauta riqon da yayi mata din yana kwantawa da dorata a jikinsa ya mata wata irin runguma tareda rufesu da duvet mai zallan laushi yana lumshe idanuwansa da sake mata wata lafiyayyar zagayewa da hannuwansa yana fidda numfashin dayake dawo da kansa a gangar jikinsa da kuma bawa zuciyarsa wata nutsuwa da amincin dayakejin ruhinsa yana samun dukkanin nutsuwansa. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 83 Lokaci mai dan tsayi ya dauka ruhinsa da gangan jikin nasa na hadewa da yan uwansu suna dawowa daidai shi din hakama jininsa dake tafasa da wuta wutar ta mutu a cikin wani zazzafan yanayin daya samu kansa da wata lafiyar da karfin gudu ya sauke ajiyan zuciya mai dumi da numfashi tareda bude idanuwansa ya sauke akan fuskanta dake kwance akan kirjinsa gap da tata ya zuba mata mayun idanuwansa da basu koma daidai ba sam kaman a buge suke har lokacin yana mata wani irin kallan dayake jin dumin fatar jikinta dake manne da tasa fatar babu abinda ya ratsa tsakaninsu na ratsa fatarsa zuwa gangar jikinsa. Yanda yake kallanta yau dinne karan farko daya samu daman yimata irin wannan kallan na wata nutsuwa da kwanciyan hankali da kowace bugawan zuciyarta na ratsa kirjinsa ne direct zuwa cikinsa. Matsawa yayi ahankali tareda sake rungumeta da kyau sbd wani sanyin zazzabin dayaji yana ratsosa ahankali kaman hurowan iska yaga bata motsaba ya sake motsawa ahankali yana dan motsata yaga ta qarasa sakewa a jikinsa gabaki daya. Tashi zaune yayi da ita a jikinsa yana kamo fuskanta da hannunsa daya ya bude baki da sautinsa daya kara kauri sosai sbd yanayin da suka suka shiga da wani zazzabinsa dayaji yana qara karfi da gaggawa a take ya ambaci sunanta. Yaye musu rufar yayi kai tsaye yana saukowa gadon da ita a jikinsa kaman baby a hannunsa ya nufi bathroom da ita. Tsakiyar shower ya shiga dasu ya saka hannunsa daya ya sakar musu ruwa mai dumi yana dora fuskansa a tata yana hadewa sbd bata kariya daga shaqar ruwan dake sauko musu direct din idan ta farfado. Ruwa sosai ya sauka akansu idanuwansa sun kasa komawa daidai shima sbd yanayin dayake ji itama bata iya motsawa ba sai tsawon lokaci ta iya bude idanuwanta daqyar cikin azaba ta kallesa ta sake rufesu jikinta na fara wata irin rawa sosai sbd wani mugun zazzabin itama da take ya taso mata gadan gadan. Fitowa da ita yayi daga ruwan ya zaro towel ya rufota dashi ya dawo da ita dakin ya kwantar tana wani irin jijjigar sanyin zazzabi da rashin iya ko bude idanuwanta da kyau bare iya motsawa. Shirt dinsa mai budaddiyar gaba ya saka mata ya saka iya short na tom ford black ya kwanta yana shigar da ita jikinsa sosai da wata irin nutsuwa sbd bata sauki daga rawan da jikinta yakeyi sosai. Ta jima a jikinsa yana jin yanda take jijjiga kafin ta lafe jikinta ya dan sake alaman wahalalliyar bacci ya dauketa. Sake shigar da ita yayi yayi yana gyara mata kwanciya kafin wani dan bacci ya daukesa mai tsananin kasala da nutsuwa da kwanciyan hankali. Tsakiyan dare sosai kusan asuba ta tashi tana fasa wani kasalallen kuka tana neman ruwa sbd maqoshinta daya bushe ga wata irin azabar datake ji a jikinta da gabobinta dake wani azabar tsami ko motsawa ta kasa yi kuma daga karshe dai ta gama tabbatarda abinda ya faru da ita a daran na yau... Da kansa cikin nutsuwa da kulawa ya dauko ruwa masu sanyi kadan daga fridge ya bude mata ya tada ita zaune a jikinsa yana bata tasha kadan wasu hawaye na zubo mata masu tsananin zafi. Ajiye roban ruwan yayi ahankali tareda sake rungumeta jikinsa ahankali yana dan kokarin bata kulawa da rarrashin datake buqata dan jikinta yayi dumi sosai. Numfashin kukan datai take fitarwa ahankali dayake fitowa tareda zufin jikinta dayake dan zazzabi yana shigarsa a wani slow yana ratsa jikinsa zuwa jininsa dayake da sauran dumin shauqin dabai gama fitarwa ba yana tayar da tsigar jikinsa. Shinshina gashinta yayi yana dan sake rungumeta da saka hannunsa daya zuwa wuyanta yana shafawa da karban dumin jikinta da kyau. Kasa motsawa tayi sbd bama zata iya ba sai dataji yana mata wata shinshina yana juyowa da ita gabaki daya ya kalli fuskanta da lafiyayyar kallo ya hade fuskansu yana shaqar numfashin datake fitarwa ahankali yana rufe idanuwansa dan riqe kansa da control yana zagayeta da hannunsa amma yakasa riqe abinda yake ji akanta din dan haka ya dora bakinsa akan nata dasuke hade a fuska ya dan bata light kiss kafin ta dan motsa ya sake shigar da ita jikinsa sosai yana shigar da bakinsa dakyau cikin nata yana mata wani irin deep kiss a slow da zame rigar jikinta da daman take a banza ya juya da ita yana mata rumfa da cusa kansa a kirjinta yana mata wata fitinanniyar kamawan data fasa kuka mara karfi tana turesa da hannunta da babu karfi ko kadan. Azabar data qarasa rabata da hayyacinta gabaki daya ta shiga wadda dole shi kansa ya san tana buqatan likita da gaggawa dan haka ya shirya duk da jikinsa da zafi sosai shima ya dan gyarata ya saka mata sweater da daguwan wandon baccinta ya daga wayarsa ya kira Imran kai tsaye ya sanar masa yana buqatan Dr mace a yanxu. Kiran asuban farko akeyi koda yayiwa Imaran kiran sbd baya buqatan Dr Mum ta dubata dan kaucewa sanin abinda ya faru. Fitowa Imaran yayi danye da three quarter wando da sweater black ya nufi mota yana da wayarsa a hannunsa yana waya da Dr bushrat wadda take kaman likita babba ta musamman a asibitin jeerahs kuma itama a cikin anguwan take dan haka kai tsaye imran ya saka aka turo masa numbernta yanzu ya sanar da ita Fleet ke buqatanta da gaggawa. Imran na isa gate securities sunyi mamakin ganin fitowansa a daidai wannan lokacin. Bude masa gate akai ya fice da wata speed yana waya da dr bushrat din har lokacin. Yana ficewa securities suka kira Mr Sideeq sbd babu kowace shige da fice da ake boye masa na irin wannan lokutan. Da mamaki Mr Sideeq din yace zai fito sallan asubar zaiji ko lfy. Koda imran ya isa ya daukota tana gidanta kuma daman ba miji ne da itaba daga ita sai yayanta biyu da masu aikinta suka juyo JEERAHsV. A lokacin ana kokarin shiga sallan asuba dan haka Dad jeerah na fitowa yaga dawowan Imran da Dr bushrat baiyi tinanin komaiba ya shiga masallaci Mr Sideeq ma lokacin ya iso tareda head of security na villah din suna magana. Dr bushrat na isa ya bata daman duba SANAAH din ya fito masallaci sallar da aka tayar wadda bai taba lattin fitowa ba sai ayau din. Koda aka idar da sallah kallansa Dad yayi a natse kaman zaiyi magana sai kuma ya bari sai da safe dan haka gaisawa kawai sukai Raheem din ya tafiyarsa hankali kwance cikeda wata nutsuwa da kamewa da steez din dayake jininsa. Fitowa sukai Mr Sideeq yana tareda Dad din wanda ya kallesa yana kamewa a dattijonsa ya dauke kai yana maidawa gabansa da tafiya ta nutsuwa da kamala yace "Meyake faruwa ne naga kaman daya daga motocin Fleet sun dawo da duhun asubar nan akwai wanda ya kwana a waje ne kuma naga kana magana da securities" "No babu sunce da tsakar daren ya fita ya dawo da Dr bushrat ne tana ciki yanxu haka kuma acan bangarensa inaga taje" Shiru Dad yayi tareda dan dakatawa cak kadan yana dagowa ya kalli Mr Sideeq din tukuna ya daga kafafunsa yaci gaba da tafiya yana wucewa ciki yace "Ina buqatan ganinta idan ta fito kafin tabar Villah dita" "Yes sir" Mr Sideeq ya fada yana juyawa dan baza nasa takun na isar da ita idan ta fito. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 84 Dr Bushrat kuwa a lokacinda ta isa bangaren da kansa ya dauko SANAAH din a jikinsa ya kawota dakin da zaa duba ta ya kwantar mata da ita ya dago idanuwansa masu karfin gaske ya kalli Dr bushrat din kadan ya bude baki yayi mata magana kafin ya fice dan bata daman dubawan ya nufi masallaci. Numfashi Dr bushrat ta sake a tsanake da dan mamaki dan kuwa tin bata taba SANAAH din ba kai tsaye ta fahimci meya faru.. Mamakinta mai tsanani shine na tabbatarda Fleet ne ya kwana da SANAAH din a cikin gidansa da iyayensa suke ciki batareda kowace shakka ko kiyayewa sbd batasan matarsa bace, Amma kasancewanta ba wani kamata addini yayi ba sai bata jima a mamakinba dan tasan a yanda rayuwarsa take zallan baturen da bai tashi a hannun iyayeba sai taga kuma ba illa bane dan ya kwana da duk macen dayake so. Cikin kulawa da nutsuwa da tattalin data gani a lokacinda ya daukota daga garesa ta duba SANAAH din dakyau taga taji jiki sosai da tana buqatan kulawa mai girma sosai dan haka bathroom din dakin ta shiga ta fara hada ruwa mai zafi ta dawo ta dauketa da kanta takaita cikin ruwan ta saka kawai. Tsantsan azaba ya dawo da SANAAH din wadda ta bude idanuwanta da suka kumbura jajir ahankali daqyar ta kalleta amma batama gane wace ba dan haka ta koma ta sake sakewa wasu zafafan hawaye masu zafi suna gangarowa daga fuskanta tana kasa motsawa duk da azaban datake ji din. Saida ruwan suka huce Dr ta sake sauya mata wasu ta budeta dakyau a cikinsu har tsawon lokaci sai da SANAAH din ta samu dan sassauci da karfin iya motsawa da iya bude baki tana kuka. Da taimakon dr bushrat data cire tausayi ta bata sosai ta gasu kuzarinta ya dan taho ta samu tayo wankan tsarki ta fito daure da towel kanta na tsiyayar ruwan dake bin lafiyayyar fatarta suna gangarowa da wani slow. Daqyar take dan iya daga kafafunta ta fito ta shigo dakin wanda kamshin daya shiga hancinta duk da tana cikin wani hali sai data tantance ya shiga hancinta ta dakata cak daga inda take tana dagowa da jajayen idanuwanta da sukai wani irin laushi ta kasa kallan inda taji maganarsa na fita a wata irin nutsuwa da rashin hayaniya da Dr datai masa bayanin ba wani matsala bane ta gurxu ne gashi na farkonta dole zata galabaita tinda baa bita ahankali ba. Wata irin kuka taji yaxo mata sbd kalaman da kunnuwan nata suka danji tsabar kunya da damuwa da tsoro da fargaban kowa da komai... Dagowa yayi da idanuwansa da har lokacin cikin nutsatsiyar yanayi suke ya saukesu akanta ya yiwa fuskanta wata lafiyayyan kallo kafin ya maida idanuwan ga gashinta dayake digar wasu ruwa ahankali ahankali.... A kirjinta da wani ruwan ya diga akan idanuwansa ya kalla yana bin ruwan da mayun idanuwansa suna gangara da wani irin slow har suka isa gaban towel din jikinta suka gangara suka shige ya dago da idanuwan cikin wata shegiyar slow akan fuskanta data dago idanuwanta ba tsammani suka shiga na juna sbd jin kallansa na azabtar da gangar jikinta. Yankewa numfashinta yayi da oily kwayar idanuwansa suka shiga cikin nata ta dauke kai da tsananin rikicewa da fargaba da sake shiga tsoron rayuwarta ma gabaki daya tana daga kafafunta daqyar tafara takowa sbd dr data buqaci ta qaraso. Akan tafiyarta da kafafunta da cinyoyinta dake wani daukan idanuwa sbd haske da wani kyallin da suke ya gangaro da idanuwansa har lokacin babu kalma daya data fito daga bakinsa sai idanuwansa da suka saka room din karban zazzafan tension dan ita kanta dr jin tayi zafi na taso mata bare SANAAH da zata iya sake shiga hannunsa. Miqewa dr tayi ta qarasa riqota ta iso da ita bakin gado ta xaunar tareda hada allurar da zatai mata tai mata a lokacin ne ya tashi tsaye dan sake basu guri ya iso gabanta ya miqa hannunsa daya akanta ya dan rankwafo kadan sai lips dinsa taji a gefen fuskanta ya sauke mata yace "Sorry" ya juya ya fice yabar Dr da binsa da kallo kafin ta dawo da kallanta akan SANAAH wadda bata iya kowace Motsiba dik baya cikin hayyacinta ma hankalinta a rikice yake da yanda zata iya fuskantar kowa idan har aka gane halinda ta saamu kanta a ciki. Sake gasata da towel da wasu irin ruwan zafi Dr tayi a iya gurin kawai kafin ta dora mata da magani take ta dan sake samun kuzari kadan amma zazzabi ma take jin kaman zai dawo mata. Sallah tayi daqyar tana gamawa dr ta kwantar da ita a gado ta rufeta take bacci mai karfin gaske ya dauketa. Kashe mata wuta dr tayi ta fito tana duba time lokacin haske yafari sosai dan karfi bakwai ta dan gota. Bata samu ganin Fleet dinba dan haka ta nufo kofa kai tsaye tana fitowa Imran yana waje tsaye yana waya yana jiran fitowanta. Da hannu ya nuna mata hanya yana wucewa gaba tana biye dashi yana waya har lokacin cikin nutsuwa da qwarewa a aikinsa dan komai nasa kusan akan aiki ne dan haka ko yanxu kaman ma wayar conference ce bashi daya bane. Itama wayarta ta fiddo tana duba time da kokarin saka kira sai ga Mr Sideeq ya qaraso gabanta suna gap da isa motar da aka juyawa Imran din kanta tini dan yana fitowa shiga kawai zaiyi yaja. Kallan Mr Sideeq tayi tana sake fuska da sanayya sosai tace "Ah ah Good morning Mr Sideeq" Shima a sake da kulawa da mutuntawa ya gaidata yana cewa "You here da sassafe haka? Tin jiya ma Sir jeerah ya buqaci ganinki amma tinda gaki a yanxu can you pls..... "Yes yes Allah yasa dai lafiya Sir da kansa yake nema" ta qarasa maganar da sakewa da murmushi imran Mr Sideeq ya kalla da kulawa yace da kansa zai maidata. Da girmamawa Imran ya kashe wayar dayake yi ya kallesa yace "No zan jira ta gama da Dad din then na maidata" Ba damuwa" Mr Sideeq din yace sbd yasan babu yanda Imran zai taba iya wasa da umarnin ko aikin Fleet din duk da yasan sbd Dad ne da kansa ya buqaci ganin Dr din shiyasa ma yabarta tafiya da babu wanda ya isa yayi hakan duk duniya. Kai tsaye palon Dad din na farko Mr Sideeq din ya iso da Dr wadda tana ganin sir jeerah din ta qaraso da girmamawa ta gaidasa a tsanake. Amsawa yayi yana nuna mata gurin zama ta zauna tana sake gaidasa da yar sakewan datake tsakaninsu dan mijinta kafin ya rasu shine babban likitan familyn kaf wanda sukeda kusanci sosai. Yaranta da suma kusan duka likitocin ne ya tambaya yana dan shiga da ita firar aikinta tana basa amsa suna firarsu kaman yanda suka saba kafin ya kalleta da kyau ya jefa mata tambayar data sakata dagowa ta kallesa sbd batasan yaya zata amsaba tinda aikin daya kawota kaman sirri ne hakama a tsakanin likita da patients sirri ne da ba kowa ake fadawa ba. "Dr inada mara lafiya ne da naga an dauko ki da duhun dare? Akwai me matsala ne? Dan shiru tayi tana dan kokarin kaucewa amsawan kai tsaye. Sake jefa mata tambayar "Akwai matsalar kenan,akwai wanda ba lafiya kenan sosai?" yayi ta sauke ajiyan zuciya tana hana bawa zancen babbar mahimmancin da zaiji nauyin zancen tace "No Sir Babu wata matsala ko mara lafiya sosai Ms SANAAH ce ba lafiya na dubata kuma gaskia da sauki dan tama samu bacci" Yanda ta bada amsar ya sakasa dauke kansa daga kanta yana yin shiru tareda sallamarta yace Mr Sideeq ya rakata zuwa mota. Sallama tai masa ta fice bayan ya bata kyautar 1k dollars a hannu yanayinsa na sauyawa sosai da wani irin bacin rai da fushin gaske daya gama tabbatarda Fleet ya manta shi waye. Tana fitowa security din Imran dake tsaye ya bude mata mota ta shiga ya rufe daman Imran din na ciki ya ja kai tsaye ya fice villah din. Fleet kuwa koda ya sake komawa dakin ya taddata tana bacci mai karfi a cikin mutuwan jiki da fuskanta datai laushi sosai kaman babyn data sha kuka. Zaunawa yayi akan sofa din dake facing gadon ya jinginar da bayansa a jikin kujeran yana dora kafansa daya akan daya cikin nutsuwa yana cigaba da kallanta da rashin kowace motsi, Akwai yanayi dayake jin kansa a ciki na rashin iya bude baki sam ya furta kowace kalma idanuwansa kaman suna kamuwa da wata obsession ne da baitaba sanin yaya yake ba akan kallanta da baisan me hakan ne nufi ba. Bacci tsawon awa biyu tayi ta farka sbd zazzabin daya sauko mata a cikin baccin dan haka tana bude idanuwanta akansa suka sauka yana zaune a inda suke facin juna idanuwansa a lumshe fuskansa tayi wani irin haske tana fidda wani sanyayyan kwarjini da sirrintaccen kyau da class da wata irin kamewansa dake bayyane. Lips dinsa da sukai wani irin light ta kalla wanda duk wanda ya kallesu zai iya fahimtar abinda suka ringa yi ne, Rufe idanuwanta tayi ahankali cikin kasala da gabalaita tana jin yanayinsu da suka ringa sauka a kowane sako na jikinta taji zazzabinta ya qara karfi da fargaba. Tashi tayi zaune ahankali cikin sanyi da rashin hayaniyan dogon motsi ta ziro kafafunta qasa tana miqewa tsaye wani zafi taji ya ratsa tsakiyarta ta rintse idanuwanta da karfi tana dan komawa ta zauna kadan tana hana hawayenta sauka cikin karfin hali. Miqewa ta sake yi tana gyara rigarsa dake jikinta da dogon wandon kayanta ba bacci da rigar ta tashi aiki ta daga kafarta daya tana kokarin fara takawa bataji motsinsa ba sai jin hannuwansa tayi sun zagayota daya baya zuwa gabanta ya hade kirjinsa da bayanta yana sauke wata ajiyan zuciya mai zafi a bayan wuyanta da kakkauran muryansa mai dakar zuciya ya furta "How are you feeling??? Rintse idanuwanta tayi ahankali tareda budesu tana jin hankalinta na sake tashi da yanda zata fuskanci iyayenta. Zamewa tayi tana son sake takawa yayiwa tafiyan tata wani kallo kafin ya saka hannuwansa biyu ya dagata jikinsa yayi sama da ita yana nufar kofa yace "Ina ne zaki?? Kallansa tayi da wani irin damuwa ta bude baki daqyar tace "Zan tafi" Kallanta yayi ta dauke idanuwanta daga kallansa. ##MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 85 Kallanta yayi a natse da kyau kafin ya nufi hanyar bedroom dinsa da ita wanda yake a yanda suka hargitsasa. Sauketa yayi a natse kafin ya dauko wayarsa ya kunna datake a kashen tin juyan ya nemo numbern Maamah wadda take bacci ta dauka a natse tareda ambatar sunansa ya bude baki kai tsaye yace "Good morning Maamah,pls a turo Maid dinta yanzu ta kawo mata something hot and light,thank you" "Ok ba damuwa" Maamah tace ya kashe wayarsa yana kallanta da ajiye wayar ya zaunar da ita a gefensa tana dunqulewa sbd zazzabi sosai. Jikinsa yaso shigar da ita amma taqi yadda ya kyaleta yana jin wayarsa na vibration na shigowan kira amma bai dubaba sbd ba lokacin wayarsa bane yanxu. Babu bata dogon lokaci safiya ta iso bangaren dauke da tray har palonsa ta ajiye sai a lokacin ya fito da SANAAH din wadda ta dane cikin azaba tana hana safiya datai qasa da kanta barin ta gane tafiyarta ko yanayin fuskanta daman jiran datai tazo sbd ta taimaka mata su koma tare dan bazata iya doguwan tafiyar ita dayaba. Miqewa safiya tayi tana ajiyewa ta gaidasa da girmamawa mai girma kanta a qasa ta juya zata fice SANAAH ta bude baki daqyar ba karfi a muryanta tace ta jirata. Cikin tilas tasha madaran da aka dafa mai kauri da zuma da kayan qamshi bada yawaba duk da zafinta daya ratsa cikinta taji dadin hakan sosai sbd karfinta ya dan karu da kuzarinta dan haka komai bata iya ci ba tafara hawayen son tafiya dole yabarta ta fice ya bita da kallo a tsanake harta fice batateda ta waiwayoba tana tafiyar da itace idanuwansa ke kasa iya dena kalla. Tana fitowa babban palon Safiya dake can kofa tsaye tana jira dagowa tayi ta kalleta da kulawa sosai ta dan dawo gurinta dan bata daman jin saukin dataga babu shi a tattare da ita zuciyarta cikeda tinani kala kala dana farin ciki dana tsoro dana fargaba dan kuwa daga yanzu ta tabbata kishiyar Ms meemah amma dai ko menene tinda SANAAH ta samu zama cikakkiyar mata itama hakan yayi mata dan kaman yan uwan jini suka dauketa tintini kaman yanda itama ta daukesu sbd a yanxu daga mommy sai SANAAH ne nata sbd maraici. Fitowa sukai babu kowa har lokacin babu wanda ya tashi suka nufi bangarensu mommyn suna isa babu kowa dan basu tashi ba dan haka ta tsaya cak tsakiyar palon cikin tsananin damuwa fargaban batasan dakin wa zata nufa ba dan a cikin iyayen nata ukun mata babu wanda take fatan yaganta ya iya gane halinda take. Jajir idanuwanta sukai damuwa mai tsanani da mutuwan jiki na rufeta hawaye masu zafi suna ciko idanuwanta, Safiya ce ta bude baki tace "muje dakin Mommy" Can suka nufa suka shige mommyn na bacci SANAAH din ta iso bakin gadon ta haye ta shige bargon jikinta na dan rawar sanyi. Safiya fita tayi taje kitchen ta sake hado mata tea mai zafi da kauri sosai ba suga daga zallan madaran gari saita ruwa da condensed kadan ta kawo mata ta bata tasha itama kadan tace ya isheta ta dunqule safiyan ta fice. Zazzabi mai karfin gaske ne ya sake taso mata ta ringa rawan sanyi tsawon lokaci kafin bacci ya dauketa. Mommy ko data farka ta ganta kwance a gadon fuskanta ta kalla taga yanda ta kumbura tayi ja sai ta tashi zaune a hankali ta kalleta da kyau tana zuba mata idon taga ko a cikin baccin kaman a galabaice take yinsa sbd zazzabin daya sake sakata laushi sosai. Dauke kai Mommyn tayi daga kallanta da sauri tana jin kirjinta ya buga kadan ta sauko gadon tana qin sake kallan SANAAH din ta fada toilet. Bata sake bi ta kallanta ba harta gama duk shirinta bayan ta fito wanka ta fito palo tana nufar dakin Maamah wadda itama ta farka harta yi wankanta tana waya a natse. Gaidata tayi kafin ta fito ta nufi dakin dr mum itama ta gaidata ta dawo ta wuce kitchen dan duba breakfast idan baa kammalaba. A dining safiya ta gama komai ta jere dan haka Mommy sauran su drinks ta qarasa jerawa saiga su Maamah da dr mum din duka sun fito zuwa dining din. Zama sukai a natse suna firarsu hankali kwance suna cin abincinsu banda mommy da hankalinta yaketa neman rabuwa biyu amma ta tattara ta watsar ta danne tana cigaba da firarta. Sai da Safiya ta wuce dauke da tray na wani breakfast din daban zata nufi dakin Mommy maamah ta kalleta tace "Ina zaki kai abinci safiya?? "Maamah SANAAH zan kawai batajin dadi ne tana dakin mommy" Shiru mommy tayi tana ci gaba da cin abincinta ita kuwa maamah cikin kulawa tace "Subhnallah,muran ce ko me? Amma ba sosai ba ko? Gyada kai safiya tayi tana juyawa ta wuce Dr Mum kuwa bata ce komaiba tana gamawa ta miqe tana cewa bara ta duba SANAAH din ko zata sauya mata maganin muran. Koda Dr Mum ta isa daki SANAAH na toilet ta jima a ciki kafin ta fito daure da babban towel tana tafiya ahankali tana ganin Dr Mum ta gyara tafiyarta da sauri tana dan bawa kanta karfi da kuzari harda dan sakewa kadan tana daukan wani babban towel din ta rufe jikinta da bude baki tace "Ina kwana Mum" Amsawa Dr Mum tayi tana kallanta da kyau da ganin SANAAH din ta kasa dagowa ta kalleta ko kadan. "Yaya jikinki? Muran ce? Kin gama shanye maganin dana rubuta miki last time?? Gyada kai tayi ahankali tana dan bude baki tace "Naji sauki dan zazzabi ne kadan kawai amma yanzu komai banaji ma" Gyada kai Dr Mum din tayi tana sake kallanta kafin tace "To ki huta zuwa anjima mugani idan bai dawoba zazzabin" Miqewa tayi ta fice daidai nan Maamah ta shigo wadda kallo daya tayiwa SANAAH taji tinaninta ya tsaya cak sbd koda ta shigo SANAAH na tafiya zuwa gaban dauko kayan da zata saka. Kallanta tayi da dan sauri da jin wata kauna da kulawa ta qaraso tana cewa "Ki kula tinda bakyajin dadi ki zauna safiya tashi ki dauko mata abinda take buqata. Miqewa safiya tayi tana isa gurin kayan ita kuma SANAAH din ta zauna sbd Maamah dake dakin kada ta gan tafiyanta. Koda ta shirya cikin kaya marasa nauyi tana cin abincin kadan amansa tayi gabaki daya sai dai aka kuma bata abu mai ruwa tasha ta sake komawa bacci jikinta da wani irin zafi sosai. Wasa wasa sai ciwo ya zama nata dan kuwa wuni tayi a kwance zazzabi mai Karfin yaqi sakinta babu gabar jikinta da bata mata wani irin tsami da ciwo dan haka dole mommy ta ringa kulawa da ita. Har dare tana daki daga toilet sai gado, Maamah ma itace ta hada mata abinci har so biyu amma babu wanda ya zauna cikinta dan haka dole dr mum tace zata mata dubawan likitoci dan sanin meyake damunta dan itace kadai bata gane asalin halinda SANAAH din take ciki ba. #MAMUH 09033181070GANIN IDO 2026 Mamuhgee 86 Kiran Dad ne ya shigo wayarta bayan sallar ishai datake kokarin zuwa duba SANAAH din. Kaman ba zata dauka ba sai kuma ta daga kai tsaye nemanta ya furta yana yi yanzun nan. Shiru tayi da mamakin isarsa da ikon dayake nuna mata amma tinawa da matakin da suke akai na tashin hankalin dayake neman jefasu akan auren SANAAH din ya sakata saka slippers masu kauri ta nufi bangaren nasa dan daman doguwan abaya ce a jikinta da mayafinta tinda sune kayanta. Ko data isa a kofar shiga bangaren taga Imran a tsaye yana waya take ta san RAHEEM yana ciki kenan shima dan haka fargaba taso kamata amma ta fuska tareda kame fuskanta. A zaune Raheem yake a palon farko wanda sanyin qamshinsa ya doke na mahaifinsa ya kame niimar palon gabaki daya. Qarasowa tayi ta zata wuce ciki a natse tareda kallan RAHEEM din kadan tana amsa gaisuwan daya mata a tsanake a kame duk da waya yake amsawa cikin iko. Tana shiga palon da Dad din yake zauna ta qaraso ta zauna ta dan dago ta kallesa tana dan bude baki ta gaidasa shima ya amsa fuskansa a daure sosai ya bude baki bayan ta zauna tana sauraransa yace "Likita kina sane da inada maganar jiran takardar sakin SANAAH amma kika aikata 'dan ki ya dora mata iddarsa?? Me kuka maidani? Me kuke nufi da hakan? Menene amfanin hakan bayan bai gama amincewa da bata matsayin matarsaba? Rainani kukayi da maganata batada mahimmci ko me? Da mamaki mai girma dr mum ta dago ta kallesa tana jin zancen kaman saukan haihuwa ta ji wani sanyi ya ratsa zuciyarta da kwanciyan hankali tareda tsananin tausayin SANAAH din wadda kenan halinda take ciki ne yau. Murmushi ne ya kufcewa dr mum din wanda ya sake kular da Dad ya daidai nan RAHEEM din ya shigo palon da sallamarsa mai bayyanarda kamewa da nutsuwarsa ya qaraso ya zauna Dad daya gama yanke hukuncinsa sbd tabbas maida SANAAH macensa da RAHEEM yayi ba shine samun yancinta na zamowa cikakkiyar matarsa me yanci ba tinda matarsa haryanzu bata saniba kuma duka sun kasa sanar da ita yayita basu lokacin hakan amma basu cika ba sai kawai yaxo ya maida masa 'ya cikakkiyar mace wadda dagashi ubanta har ita basusan cikakkiyar makomar aurenba da yanxu kam ta tashi daga budurwa...wannan ne ke sake cin ransa dan haka ya maida kallansa cikakke akan RAHEEM din ya bude baki babu sauki ko rahama a sautinsa yace "Fleet admiral a yanxu anan nake baka umarnin bani sakamakon auren SANAAH" Dagowa RAHEEM din yayi ya saukewa Dad din idanuwansa cikin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda kamewa da mamakin yanda koyaushe iyayensa basa gajiya da zama akan magana daya tin asalinsu farko hakan suke haryanzu bayan sunsan shi sam baa zama daya ayi biyu ayi na uku dashi duka akan magana daya sbd baida time din batawa akan abu daya koyaushe amma a wannan karan suna neman wuce huruminsu da Allah ya basu akansa. Dr Mum kallo daya tayiwa yanayin RAHEEM din tayi shiru dan tasan nasa hukuncin zai fada wanda take fatan taji abinda bazai sakata samun bugawan zuciya ba. Dad kuwa kallan RAHEEM din ya sake zai sake maimaita maganarsa a zafafe Kalaman Fleet din suka ratsa shirun palon da cewa "Tana dauke da aurena haryanzu akanta da i don't know wani sakamon da ake jira da hakan Dad, She is my wife, She still is, She will still will be, Tana dauke da igiya ukun auren da aka daura, Tana amsa sunan iyalina, Tanada matsayin iyalina, Na kirata sa kalman iyalina akwai wani sakamon daya rage bayan hakanne?? Dr Mum da ita kanta kalamansa suka sakata kafesa da ido maida kallanta tayi kan Dad da dan sauri sbd tanaji a jikinta irin tafasar dayake yi da yanda kalaman suka zafafesa dan kuwa babu abinda yaji wanda yakeson ji kafin ya bude baki yayi wata maganar sbd a yanzu ma ya fasa kowane sassaucin dayake da niyar yi RAHEEM ya miqe tsaye tareda sake bude baki a natse kaman bai taba furta komaiba yace "Nagode Allah ya qara lafiya ya saka da khairan" Juyawa yayi ya nufi kofa Dad da zuciyar sojoji ta gama ciyosa ya dago idanuwansa jajir zai furta kalamansa Dr Mum tayi saurin dawowa gurinsa tana miqa hannunta bakinsa zata dora cikin mantawa da matsayinsu sai kuma ta dakata cak batareda hannun ya qarasa sauka akan bakinsa ba sedai yana dap dan kuwa hatta saukan numfashinsa mai zafi tana ji a fatar tafin hannunta ta dago da idanuwanta da a karan farko suka shiga cikin nasa gap da gap ya saka idanuwansa da suka sauya sbd bacin ran dayake ciki a cikin nata yana jin asalin qamshinta tin na shekarun kuruciya suna shigarsa direct da tareda numfashin bugawan zuciyarta. Janyewa tayi baya cikin nutsuwa da dan kamewa da qin sake kallansa ta bude baki tace "Dan Allah tinda ta riga ta zama matarsa ka kyalesa yayi yanda zaiyi" Kafeta da idanuwansa yayi yana qin furta kalma ko daya sbd da yawa sun bace daga kansa da bakinsa a yanxu dai. Juyawa tayi tabar palon tana jin itama gabaki daya kalamanta sun bace mata. Tana komawa bangarensu bata iya fuskantar kowaba sai data shiga dakinta ta nutsuwa ta dawo daidai tukuna ta nufi gurin SANAAH wadda Maamah ta rufe ido ta sake gasata dakyau da abubuwa tana kuka tana jin kaman zata mutu sbd kunya harta galabaita tayi bacci gwanin tausayi. Yaso nemanta sosai sbd yanayin lafiyarta amma ba wayar hakan hakama iyayen nasa yasan idan har bata warware ba zasu bata kulawa dan haka ya barta kawai ko bangaren bai sake zuwaba sbd ganinta zai iya basa matsalar rashin jinta din dan haka kwata kwata babu wanda ya sake ganinsa. Washe gari ba laifi ta tashi sbd ta samu sauki sosai dan ba qaramin gasuwa tayiba hakama dr bushrat ta sake zuwa dubata, Wani tattali da kulawa take samu daga Maamah da Dr mum mommynta ta kawo ido ta saka kawai. A waya fammah tasan batada lafiya sosai dan haka ta ringa tarairayanta a wayan mum kam anyi busy bata wani bawa rashin lafiyar mahimmanci sosaiba ta bari idan taxo tukuna. Bata fitowa palo koyaushe tana bedroom sbd batason tsautsayi yasa ya shigo tana palon ta gansa dan kaman bazata taba iya sanin kallansaba take ji. Dad ma ya dauki mugun zafin da shi kansa Raheem din zuwa yanxu ya shedar da hakan sbd dai da gaske auren zai rana dan haka ya hana kowa daman ganinsa a cikin iyayensa kaf dan su Dr Mum ma hankalinsu ya tashi yanzu kam. Imran dayake shirin tafiyarsu Morocco ya gama kammalata amma dayake akwai sauran kusan sati kafin tafiyar sai bai siya ticket ba ya sanar da Fleet din komai ya kammala batareda ya dago ya kallesaba ya bude baki a natse yace "A siya tickets gobe koman dare zuwa gobe da safe zamu wuce" "Aiit Done fleet" Imran ya fada yana daga wayarsa yabar gurin yana fara aikinsa kawai. Imran na fita wayarsa dake gefensa tana fidda hasken shigowan kira ya dauka yana decline na call din ya saka kiran Maamah wadda take zaune tareda Dr Mum sun gama magana da Abbu a wayarta taga kiran Raheem din ta dauka a tsanake. "Maamah da asuba insha Allah zan wuce Morocco maid ta shirya mata komai" Ajiyan zuciya Maamah ta sake tana cewa "Zan hada mata da kaina insha Allah" Kashe wayar yayi yana kashewa gabaki daya ya aje ya miqe ya shige bedroom dinsa. Dr Mum maamah ta fadawa wadda itama wani nauyi ne taji ya sauka kirjinta sbd zuwa yanzu sun gama shiga tsaka me wuyar HAKEEM JEERAH dan da shi kansa Raheem din bai hango sauki ba ko kadan. Maamah ce ta miqe taje dan kiran safiya ta hado mata kayan SANAAH din ita zata hada sauran duk da ba wasu kayan zaa daukan mata ba acan ayi siyayyar wasu yafi sauki. Dr Mum kuwa batajin zata iya barin Dad ya sani gwara dan haka zata tabbatarda bata bar SANAAH taje masa sallama ba tinda tasan yasan da tafiyar batasan tashin hankalin da ake ciki ba sam sam ita. #MAMUH 09033181070Mamuhgee 87 Dr Mum ce ta samu SANAAH din har dakin Maamah data koma da zama ta kalleta da kulawa tana zaune cikin kujera ta dan kwanta kadan tana sauraron Safiya dake mata firar nishadi sosai tana murmushi tana sauraronta da kallanta. Ganin Dr Mum din ya sakata dan tashi zaune a natse tana gaidata da cewa "Sannu da zuwa Dr Mum" Zaunawa tayi gefenta kafin ta amsa da kulawa tana dan sake fuskanta da murmushi mai tsananin kyau daya bayyanar da kamannin fleet a fuskanta tace "Fira safiya kike bawa Yata take wannan murmushin da jin dadinsa" Dariya safiya tayi tana kallan SANAAH din wadda itama murmushin ta sake yi tana dan kasa kallan Dr Mum din sosai. "Yaya jikinki Baby? Yanxu bakya jin kowace rashin jin dadi dai right?? Gyada kai tayi tana cewa "eh thank you Dr Mum" Murmushi dr mum din tayi tana maida kallanta kan safiya tace "Ai Maamah ta fada miki zaki hadawa SANAAH wasu daga kayanta yau da Asuba ne tafiyarsu Morocco an dawo da ita kusa" Da jin dadi Safiya tace "Eh zanje yanxu na hado mata su" SANAAH kuwa dagowa tayi ahankali da yar faduwan gaba da shakka ta kalli Dr Mum din kadan sbd bata gama jin tafiyar ma ta kamata kwata kwata ba gashi ana maganar yau da asuba, Wani numfashin tashin hankali da rashin jin dadi ta sake na abubuwa da dama da suka bata son tafiyar kwata kwata bata kaunar yinta, Batasan tayaya zata iya hada idanuwa da Fammah dinta da Mum ba dik da babu wanda yasan abinda yake tsakaninta da Dad din famman amma hakanan take jin tsananin nauyi da kunyar kai kanta gabansa ta iya kallansu musamman fammah datake jin tafi jinta a cikin zuciya da kirjinta, Hakama batasan tayaya zata kasar da babu wanda zata iya sakewa dashiba a cikin yare da al'adar da ba nata ba ga uwa uba shi wanda bazata iya sake hada idanuwanta da nasa ba sbd har yau basu taba sake ganin junaba bata kuma shiryawa sake hada fuskanta da nasa ba ko a kusa. Dr Mum ta lura da yanayin nata daya sauya jikinta yayi wani irin sanyi da nuna batada raayin tafiyar dan haka tai kaman bata gane ba sam ko fahimta sbd tafiyar itace maslahar datake fata idan ba hakan ba Hakeem bazai taba dena daga musu hankalin raba aurenba dan haka tafi farin cikin Raheem din ya tafi da SANAAH din kafin dawowansu zata samu ta lallaba Hakeem din yabar maganar. Dafa SANAAH din tayi da kulawa da kauna mara sirki tace "Kada ki damar da kanki tinda kinsan baki gama warwareba hakama kada ki takura kanki idan kinje ki saki jikinki tinda ga Raheem nan you'll feel safe ga kuma fammah da itama zata kula dake sosai na sani, Dad dinki yasan da tafiyar tini kin sani dan haka ba lallai ki samu ganinsa ba yanxu dare yayi hakama da asubanma ba ganinsa zakiyiba ki bari idan kun isa saiki kirasa nima da safe zan masa bayanin kinso ganinsa tinda yasan da tafiyar da wucewan naku" Shiru SANAAH tayi tanajin jikinta na sake sanyi ta dan sauke numfashi mai sanyi tana gyada kai ahankali wanda ya saka Dr mum sake murmushi tana sake dan dafa hannuwanta da kulawa da jin dadi tace "Thats my Baby" Safiya da itama hakan ya mata dadi sosai tana kallan SANAAH da dariyarta da fatan ma kada ta dawo shikenan Dad din fammah ya tafi da ita miqewa tayi ta fice dan hado mata luggage din tafiyan. Dr Mum cigaba da kwantarwa da SANAAH hankali tayi da wata irin kulawa da kaunar data saka SANAAH jin ta karbi tafiyan a zuciyarta da nutsuwa. Dr Mum na barin dakin Maamah ta shigo tareda wasu LV suitcases guda biyu marasa girma sosai ta tura gefe tana qarasowa gurin SANAAH din Safiya na bayanta dauke da tray dayake dauke da wani maganin daban da Maamah din ta hadawa SANAAH datake hada mata kullum dan yanayin jikin nata. Bata tayi tana cewa ta karba tin yanada dumi ta shanye. Jiki a mace ta karba tana dan bata fuska ta fara sha ahankali maamah din da safiya na mata fira dan hanata shiga damuwan barin gida tin yanzu. Sun dan jima sosai kafin safiya tai musu saida safe ta fice ta wuce dakinta. Maamah ma shirin bacci tayi ta kwanta tabarta lafe a kujera tana son yin waya sosai amma ba daman hakan sbd Maamah ce ta karba wayanta wanda da alama kilan ya fada mata hukuncinsa ne. Dad takeson kira sosai ta masa sallama amma ba daman hakan haka ta miqe ta shiga bathroom ta fito tayi shirin bacci ta kwanta jikinta duk yayi dumin da koyaushe kwana biyun haka yake dan dumi sbd yanayin maganin da ake bata sai ya zamana jikinta baya sanyi ko kadan koyaushe a dan dumi yake. Da asuba Maamah ce ta tada ita tai wanka da ruwan zafi tana fitowa har Safiya ta dan hado mata light breakfast wanda chips ne da plain egg. Sallah tafara yi kafin taci abincin kadan wanda Maamah ta sakata ci kafin ta bata magani a cup mai dumi ta sha kadan amma maamah ta sakata shanyewa. Dr Mum ce ta fito itama ta iso dakin lokacin tini maamah ta gama sakata shiryawa... Gaida dr mum tayi da sanyin jiki tana qarasa saka ipad dinta a handbag dinta dake gefenta ajiye. Miqewa tayi ta nufi dakin Mommy wadda bata fitoba tana zaune tana lazimi. Tana shiga gaidata tayi kai tsaye tana qarasa ta zauna kan sofa tana daukan wayar mommyn dake aje gurin ta nemo numbern Dad ta saka kira kai tsaye. Bata shiga ba ta kuma sake saka kiran still bata shiga, Shiru tayi kafin ta sake danna kira babu alaman ma wayar na kashe dan haka ta fara neman numbern Mr Sideeq daidai nan Maamah ta shigo tace tafito Raheem ya kira motocinsu are ready. Faduwa gabanta yayi da wani irin karfin daya saka jikinta sanyi daga sunansa kadai da Maamah din ta ambata. Mommy hannu ta miqa ta karbi wayarta tana qarasa adduarta ta kalleta tace "Ki tashi mana kada ki barsu suna jira, Allah ya tsare yakai lafiya a dawo lafiya" Dago idanuwanta da suka sauya take tayi ta kalli Mommyn kafin ta miqe tsaye ta bude baki tace "Amin" da qaramin sauti a taqaice tukuna ta juya ta nufi kofa ta fice. Safiya ce ta ja suitcases nata ta fita dasu tin daga nesa security daya ya qaraso ya karbi kayan daga safiya sbd bazata samu daman qarasawa har gurin motocinba dan Fleet din yana ciki already dan haka daga nan ta tsaya cak Maamah ce ta qarasa har kusan gurin mota da ita tin kafin su qaraso aka budewa SANAAH din motar da Fleet yake ciki a zaune cikin wasu fitinannun brown Armanis marasa kauri sosai da suka maidasa kaman saurayi. A natse ta shiga aka rufe kofar take aka ja motocin suka nufi babbar gate din ficewa wanda tin daga nesa aka wangale musu shi suka fara ficewa da wani irin speed. Airport suka nufa kai tsaye sai a lokacin da suka hau titin dayake tsit ba mutane sosai sbd duhun asubar taja wani numfashi mara sauti ko kadan na zuciyarta data sauya bugawa tinda lokacinda ta sako kafarta motar zuwa zaunawanta qamshinsa daya gama kama cikin motar gabaki daya ya shigeta take kokuwa da riqe bugun zuciyarta dayake bugawan da ta sani ba nata bane... Hadiye numfashin tayi tana sake riqe nutsuwa da kamun kanta da rashin hayaniyarta ta bude baki da wani irin sauti mai nutsuwa da sanyinta tace "Ina kwana?" Imran da shine yake driving din motar da kansa kuma shi kadai ne a tareda su sake taka motar yayi yana qara wani lafiyayyan speed, Fleet kuwa da muryan tata ta ratsesa batareda tsammanin zata yi maganar ba sbd yanda ta gujewa duk wata hanyar haduwa dashi ko ganinsa a kwanakin kwata kwata wayarsa dake hannunsa ya dan dakata daga scrolling yana duba sako ya dago a natse tareda juyowa kadan ya sauke mata idanuwansa da suna saukar mata taji kaman an zuba mata ruwan sanyi ta dan qanqame hannunta a gefen rigarta tana hadiye wani numfashin daya sauka a idanuwansa ya qarasa sauke mata kallansa gabaki daya a cikin wani slow da nutsuwa. Bude bakinsa yayi ba tsammani taji ya amsa a taqaice yana dauke idanuwansa daga kallanta sbd kowace fitar numfashinta da shaqarsa da idanuwansa basa tantancewa hakan yana tabbatarda yana samun matsala dan haka bai sake kallanta ba ya maida hankalinsa akan wayarsa ya bude baki yace "How are you? Yaya jikinki? Wani irin nauyi da kunya ce mai tsanani suka rufeta data kasa iya amsawa da bakinta saidai ta dan gyada kai daqyar ta furta "I'm ok,thank you" A cikin muryan nata da bata fito ba sosai yaji kunyarta data basa mamakin gaske ya sake dakatawa yana dago idanuwansa ya kalleta take taji wata sabuwar kunyar me tsanani ta sake rufeta da batasan lokacinda ta daga hannunta daya ta rufe idanuwanta ba tana juyawa da fuskanta gefen windon tana jin kaman zata rasa kanta da irin nauyin datake ji. Bai iya dauke idanuwansa daga kanta ba sbd mamakin kunyar datake ciki sosai, Jin idanuwansa akanta kunya da nauyi na neman sakata shiga tsaka me wuyar sani da hawayen da suka ciko idanuwanta ta dan bude bakinta kadan da qaramin sauti tace "Plss" batareda ta iya juyowa ba bare janye hannunta. Bai dauke idanuwansa ba da suka kasa yadda da abinda suke gani sai dayaji kamewansa na barazana ya dauke idanuwansa yana dan furta "YA KADIR" da sautin da bai fito ba ko kadan. Babu wani magana ko doguwan motsi data sake tashi a motar har suka isa airport wanda jirginsu ne zai tashi a lokacin na sauka a lagos sbd acan aka samu ticket na jirgin Morocco din dan haka dole can zasu tafi sai yau da rana jirgin Morocco din ya tashi. #MAMUH 09033181070 [05/06, 1:07 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 88 Da securities dinsa da babu kowace sauki a lamarinsu indai gurin aikinsu ne aka bude masa mota ya fito tareda SANAAH din dake gefensa sanye da straight skirt daya lafe a jikinta da rigar da itama take kwance a jikinta bawai matsewaba brown itama sai babbar kimono abaya dake kan kayanta mai kyau da tsadan gaske sai mayafin rigar datai rolling da handbag dinta a hannunta ana biye dasu da kayansu a baya hannunta ya kama a natse sbd lura da bata son mutane sosai Duk da suna tafe ne securities a bayansu da gefensu. Kai tsaye suna shigewa departure baa bata kowace time ba suka shige.. Koda gari ya waye sosai Mr Sideeq bai shigoba da wuri sai rana sosai dan hakanne babu wanda yasan Fleet ya bar qasar sai securities sai daya shigo securities suka sanar masa baiyi tinanin Dad bai saniba dan haka baiyi gaggawar sanar dashi ba ya shiga office dinsa na villa din dan gudanar da wasu mahimman aikin dake gabansa bayan ya isa ya gaida Dad kenan wanda har lokacin baisan meyake faruwaba. Dr Mum kuwa tinda taga sun wuce baccinta ta koma sbd tasan Hakeem bazai saniba da wuri tinda bame samun ganinsa sai yamma yawanci ko dare. Sai da suka hantse rana tafara fitowa sosai suka tashi tai wankanta ta fito ta xauna tai breakfast dasu Maamah suna firarsu hankali kwance anan ne Maamah ke fada mata dole fa anyiwa Dad laifi saita hakura ta tausasashi akan hakan idan ba hakan ba fushin da zai kuma dauka lamarin zaiyi muni. Ita kanta Dr Mum din tasan da hakan dan haka daman dole zata je da kanta ta tabbatarda baiyi fushin da zai komai zai iya lalacewa ba. A bangaren daya mommy itadai ta danne ta boye ne amma tana addua da fatan yanda sukaje lafiya su dawo lafiya batareda Ms Meenah ta gane komaiba sbd komai zai iya faruwa acan gwara idan sun dawo anan gaban kowa ta gane zaa iya samun daman bata hakuri da rarrashinta da fahimtar da ita hakama batason fammah taji babu dadi. Safiya kuwa da fammah ke waya da SANAAH a wayarta haka tana ganin kiran fammah a wayarta ta kasa dauka har kiran ya yanke tana kallo da rasa sanin me zata fada mata sbd batason tafada cewan sun taso kila ba yanzu zasu isa ba taje ta lalata komai dan haka kiran na yankewa tai saurin kashe wayar tana dafa kirjinta tace "Likita kiyi hakuri bansan ya zance miki ba" Aikinta taci gaba da yi mommy ma tashigo suka ci gaba tare suna firarsu da sakewa yanda suka saba babu maganar nuna safiya din baiwarsu ce mai aikinsu sun riga sun sake mata. ****koda jirginsu ya sauka a lagos lokacin tashinsu zuwa Morocco daga ban Imran ya duba ya sanar da Fleet din akwai sauran 3 and half hour kafin tashin jirginsu dan haka a natse suka isa lafiyayyan lounge din airport din dake a tsare suka zauna securities dinsa na daga dan nesa kadan dan basu space aka kawo ruwan shan SANAAH din mara sanyi da tambayar abinda take buqata ta girgiza kai bata buqatan komai tana zaune kusa dashi har lokacin bai sake hannunta ba yana sarke a cikin nasa yana waya a natse cikin iko da kamewa da alamar wasu umarni ne na gurin aiki yake badawa masu girman gaske. Ya jima yana wayar kafin ya kashe ya juyo ya kalleta a natse da idanuwansa da suka sake saka jikinta mutuwa da wata irin gajiyan zaman datake ji sbd tinda ta fito batada kuzari sbd damuwa da rashin sakewa ko kadan. Yanayinta ya sake kalla tareda shigar da idanuwansa a cikin nata ta janye nata cikin nutsuwa tana dan juya kanta kallan wani gurin batareda tace komaiba. Kai tsaye ya karanci yanayin gajiyanta da zaman da kuma rashin sakewanta da kuma yiyuwan ko zata buqaci bathroom, Wayarsa ya daga ya saka kiran Imran wanda kalma daya ya fada masa take aka tanadar masa da Vvip suite lounge dake cikin airport din dake bangaren daban inda babu kowace hayaniya sai nutsuwa da kana isa gurin zaka tabbatarda na vvips dinne dan kuwa securities dinsa ma daban ne da ba kowane ake barin ma yabi hanyar ba dan haka koda aka tanadar masa kayansu acan aka baro su iya su kadai suka nufi lounge din yana riqe da hannunta suna tafe cikin nutsuwa da wata irin kamewa da steez dinsa da har zuba yake dan dukiya da hutu da power data gama kama jininsa koina ga wani irin kwarjininsa dayake cike idanuwan securities din da suke wucewa da manyan gurin da wasunsu suka rakosa dan isar dashi lounge din sai imaran da basa securities din biyu da suke tareda shi koina. Koda suka isa imran ne ya rigasu isowa kofar vvip first suite lounge din da aka bude masa da wata irin girmamawa ya fara shiga da idanuwansa kai tsaye yayi scanning dakin wanda wata luxury ce take ihu a dakin dan kuwa gyaran dayake cikinsa ya tabbatarda Fleet admiral nasu zai iya zaman jiran time din da zasuyi a cikinsa. Fitowa yayi yana bawa Fleet din daya iso daidai lokacin yana saka kai a natse da SANAAH wadda duk take a sanyaye daganan kowa ya dakata suna masa fatan hutawa lfy. Gabaki daya barin gurin sikai su imran ne sika koma can farkon shigowa hanyar gurin suka zauna shi kuma yana tsaye yana waya da wasu manyan baqinsu dake buqatan ganawa da Raheem din wani sati na sama mai zuwa. A natse ta taka ahankali tana takawa da wata irin sanyi ta nufi sofa zata zauna yana bayanta idanuwansa akan yanda take tafiya ahankali kaman batason yi babu abinda ya dawo kansa da idanuwansa irin tafiyarta a ranar data zama cikakkiyar macensa..... Dauke idanuwansa yayi daga tafiyar tata datake jin idanuwansa akanta hakan ne ya saka kafafun nata kasa kuzarin tafiya daidai ta dakata cak tareda dan jan wani numfashi mara sauti tana kasa juyowa tana kuma kasa qara daga kafa.... Hannunsa daya kawai taji a cikinta ya ziro daga bayanta a natse ya dora ya mannota jikinsa ahankali da wata irin nutsuwa yana hade bayanta da kirjinsa suna haduwa da wata lafiyayyar sanyi.... Ajiyan zuciya mai sanyi da rashin sauti ya ajiye yana dora kansa a kafadarta ta wuyanta numfashin ajiyan zuciyar daya sake furzowa yana sauka akan gefen fuskanta ta lumshe idanuwanta ahankali tana jin xuciyarta na warwarewa ahankali daga rufewan datai mata mai karfi. Qamshinta ya shaqa ahankali yana dan sake matseta jikin nasa ya bude baki yace "Bakya buqatan tafiyar ne???? Direct maganar a kunnenta ta shiga tareda duminta dan haka bude idanuwanta tayi ahankali da slow ta girgiza kai tareda bude baki da qaramin sautin da baida kara tace "No" "Then meyasa nake ganin kaman bakyason zuwa? Ta dan yi kafin ta bude baki tace "Inason zuwa ne sbd ganin fammah..... #MAMUH 09033181070 [05/06, 1:08 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 89 Wani lafiyayyan murmushi ne ya kubce masa mai wani irin kyau da sanyi dataji sa har a fatan jikinta ya juyo da ita ahankali ya kalli fuskanta da itama shi ta dago ta kalla a karan farkon da batai saurin dauke idanuwanta ba duk da tanajin kaman kowace digon ruwan jikinta suna narkewa Wani murmushin daya kusan saka kafafunta kasa daukanta ya sake mata a fuska yana riqeta da kyau da kallan cikin idanuwanta data kasa riqe wutar kallan ta janye su daga kansa ba tsammani taji yakai bakinsa gefen kunnenta yace "Meyasa zaki zabi kallan copy bayan ga original din a gaban..... Wani mugun faduwan gaba tayi tareda dagowa da sauri ta kallesa idanuwansa ya saka cikin nata fuskansa da sauran murmushinsa da zai iya rabata da bugun zuciyarta ta bude baki batareda tasan ta furta "Fammah nake so fa ba..... "Ba Dad nata ba right?? I understand" ya fada yana katseta da zancen datake fada dik a rikice kaman zata fasa kuka sbd kunyar da tinda take bata taba jintaba. Zare jikinta tayi da sauri tana qara taku daya zata nufi kujeran zama ya kama hannuntada tafin hannunsa ta dan qwace tana qin juyowa. Rasa abinyi tayi sbd kunyar dake neman kasheta da wata irin damuwa sai kawai idanuwanta suka ciko da hawaye yana juyowa da ita suka gangaro ta bude baki tace "Fammah nake.... Bai bari ta qarasa ba ya dora lips dinsa akan bakinta ya mata wani light kiss ya dan dago ya kalli qwayar idanuwanta yace "Ait Naji and i get it,i understand" Yanda yayi maganar ya sakata sake shiga tashin hankali ta sake tsiyayo wasu hawayen da suka sakasa daukanta ya isa kan italian leather sofa dake suite din ya zauna tareda dorata akan kafafunsa yana kallan idanuwanta da suka sake cikowa da hawaye ya zuba musu idanuwansa yana musu wani kallan da akan idonsa ta lumshe idanuwanta suka gangaro ahankali kan fuskanta yakai hannunsa daya suka diga akai ya kallesu kafin ya dago ya kalleta wasu yaga sun taru zasu sake saukowa kunya na neman kasheta da baqin ciki kafin su saukowa ya bude baki ya ambaci sunanta da wata muryan data saka hawayenta sauka da wani irin gudun da diga daya sukai yakai fuskansa cikin tata yaja qamshinta da numfashinta suka shiga har cikin kansa ya mata wata matsewan data dora tafin hannunta akan hannunsa dayake zagaye da ita batareda ta saniba tana sake qasa da kanta. Sake jan numfashi nata da kamshinta yayi kansa ya karba ya bude idanuwansa da suka dan sauya take ya fara goga fuskansa a fatan wuyanta ahankali tareda bude bakinsa ya ambaci "Ya Kadir" da sautin da bataji komaiba. Wata guga da yawa fatan wuyanta zuwa kirjinta da fuskansa ya sakata riqesa da dan karfi tana janye wuyanta zata sake miqewa daga jikinsa ya bude baki ya furta mata "No don't" a cikin tsakiyar kunnenta da wani slow daya sakata jan numfashinta da sauti tana kamosa sbd ficewan dayaso yi daga kirjin nata numfashin. Hakan datai ya sakasa bude idanuwansa da kai tsaye sun sauya da sanyi ya dora bakinsa akan nata ya fiddo harshensa yayiwa lips dinta wata lasar data saka tsigar jikinta tashi gabaki daya Zuciyarta na sake bijire mata. Sake lasar lips din nata yayi ya hadiye wasu yawu a maqoshinsa da sautin wucewansu ya saka tsigar jikinta sake tashi ya kama kanta yayi baya dashi ya dora bakinsa a wuyanta yaringa tsotsa ahankali zuwa gangarawa kirjinta ta masa wata qanqamewa tana neman mutuwa a zaune numfashinta na neman yankewa ya dawo da kanta da wani karfi ya hade fuskansu da bakinsu a lokaci daya yana fara zuqo bakinta da wata fitinanniyar tsotsa yana zagayo qaramin kugunta da kyau a jikinsa ya mannasu da dan karfin da sai dataji hadewan har cikin kanta. Kissing din dayake mata ayau da sanyi da wani irin deep deep ne dan kuwa numfashinta neman barinta yake. Rigar jikinta ta saman ya zame mata bakinsu na hade bai dena mata wata deep tsotsa ba. Rigar jikinsa ya balle ya jefar yana jifa da tata rigar ta sama daman ya zare small veil din kanta ya jefar. Rigarta ta ciki ya zare ya jefar itama tareda dan sake bakinta yana jefa idanuwansa akan underwired bra din dake jikinta nude kala ta zauna dai dai kirjinta dake daukan idanuwansa ta ciki ya saka hannunsa bayanta ya shafi fatar bakinta yana sake maida bakinsu ya hade yana sauya zuqar dayake mata zuwa wata mai ratsa kai da juyar da hankali ya dora hannunsa akan hook na bra din ya ballesu tareda fincike bra din lokaci daya ya jefar yana jin lokacin da kirjinsa ya hade da nata da wani irin karfi ya sake nunfashin da saida dakin ya amsa gabaki daya ya gangaro da kansa daga bakinta zuwa kirjinta take ta fasa wani kukan da dakin yafara amsawa tana neman janyewa amma yariga ya mata wani kyakkyawan riqon da sukai wata hadewan gaske. Rawa jikinta ya fara sosai kanta ya fara kasa daukan abinda yake faruwa dan haka ta qanqamesa. Wasu fitinannun yanayi suka shiga wanda ya sakasa jin yana rasa control nasa dan haka daqyar ya iya riqewa ya hana kansa kasancewa da ita sbd ita kanta a tsorace take da yanayin. Bathroom ya shiga bayan ya kira Imran a waya yana fitowa itama ta shiga dan fitsari ma takejin ya matseta jikinta babu karfi ko kadan. Tana bathroom Imran ya kawo musu wasu kayan wainda tana fitowa ta saka batareda tsayawa bata lokaci ba wasu black English gown ce mai kyau da tsadar gaske shima nasa kayan black ne. Ko data gama yana waya a natse da sabon yanayinsa da bata taga gani ba ko sani, Yana wayar aka kawo musu snacks masu tsadan gaske da light abinci da drinks da wasu ruwan. Sama sama sukaci suna gamawa bada jimawa ba time dinsu ma na tafiyansu yayi yanata wayoyi dan haka ya kashe wayarsa gabaki daya suka sake fitowa hannunsa na cikin nasa sanye da black prada shades sai hanbag dinta dake hannunta dan tafiya. Babu wani bata lokaci kuwa aka gama komai jirginsu ya daga zuwa Morocco. Sai tsakar dare sosai gap da asuba jirginsu ya sauka motoci daga gidan Kakansa Abbu wanda baya nan yayi tafiya checkups nasa sukazo daukansu airport. Kai tsaye gidan iyayen Ms Meenah suka nufa sbd kai SANAAH din wadda tace acan takeso gurin fammah hakama tinda mansion din kakansa da anan bangarensa yake ba kowa su dr mum da abbun dika ba kowa yasan zata ji kadaici sosai dan haka ya hakura da barinta zuwa gurin famman tata. Kafin su isa gidan ya kira numbern fammah wadda da mamaki ta kalli kiran nasa da time ta dauka kalma daya ya fada mata ya kashe wayar. Saukowa gadonta tayi tana janyo riga mai girma ta dora akan kayan baccinta ta fito. Tana fitowa harabar gidan mai tsananin girman gaske dan kusan kaman villah ce suma taga motocinsa suna shigowa harabar gidan a ajere. Parking akai take aka bude aka fiddo kayan SANAAH din wadda tana ganin fammah ta sake narkewa ta fito motar batareda ta iya sake juyowa ta kallesaba tayi gurin fammah wadda tana ganinta taji sanyi ya ciketa itama ta ware mata hannu tazo ta shige jikinta. Bai sake kallansu ba aka rufe motocin sika bar harabar gidan take batareda ma fammah ta isoba wadda ta shiga mamakin hakan sosai sbd kaman sunyi laifi itada Mum dinta tin ranar da suka rabu dasu a Nigeria basu samu sake fuskansa ba ita mum ma sam bata gane hakan ba sbd hidimarta datake gabanta. #MAMUH 09033181070 [06/06, 9:13 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 90 SANAAH datake jin zuciyarta na cika da wani farin farin cikin daban na ganin fammah sake riqe hannunta tayi tana jin kuma jikinta na sanyi amma dai tasani zatafi sakewa da samun nutsuwa a tareda famman aduk inda take dan haka fammah na kallanta taga yanda take samun nutsuwa da ganinta sai ta ajiye tinanin fushin Dad dinta a gefe tinda bawai ta tabbatar bane kawai dai taga kaman hakan ne ko dan yanzu da bai jira ta qaraso ba suka bar gidan. Ciki suka nufa fammah na janye da akwatinan SANAAH din farin cikinta na bayyanuwa da wata murna take ta sakewanta tana kallan SANAAH din da murna a fuskanta tace "Kuda sai next week amma kuka taho yanxu,Dad ne ko?? Dan dago idanuwanta tayi ta kalli Fammah din batareda bada amsa ba ta fada wani zancen a kasalance da yar gajiya da cewa "Daman bakusan mun taso ba kenan?? Yar tafiya sukai mai dan taku kafin suka isa wata babbar kofar da fammah ta tura suka shigo wani makeken palo mai tsananin girman daya dauki set din kujeru har uku masu kyau da tsari irin na larabawa da manyan pillows komai na palon brown ne, Kana kallan palon kasan gidan taro ne ka taho wanda kusan kila kaf zuriar gidan a ciki suke dan tin daga harabar gidan zaka san family house ne sbd bangare banagren dake cikin gidan da kuma tsananin girma da zurfinsa hakama gate din farko babba ko securities babu maigadi daya ne wanda idan gari ya waye ma a bude yake barin kofar gate din daya sbd yawan kaida kawon yawan jamaar cikin gidan dan haka sai dare ake rufe gari na wayewa a sake budewa sai kuma wani daren amma dai bawai kowa shigowa yake ba iya zuriar gidan ne sai baqinsu idan babu sani babu yanda zaayi ka shigo harabar gidan, Kusan ahalin zuriar kaf suna cikin gidan dan haka ne yake da girma sosai kuma gidane dayake tin na asalin kakanninsu duk da akai akai suna yi kowa na dan gyara ana masa tsarin zamani dan hakanne wasu bangarorin sunfi wasu bangarorin tsarin zamani da kyau kowa dai da yanda yake gyara bangarensu, Ita Ma Meenah a bangaren asalin kakansu da shine main baban bangaren gidan suke tareda sauran kakarsu daya data rage da wasu daga cikin yan matan gidan da mazansu suka rasu ko aurensu ya mutu da yayansu harma dan yanmata dan haka anan bangaren ma akwai mutane sosai. Mutum hudu suka tadda a palon suna kallo suna firarsu da wayoyinsu da alama dai ba yanzu ne zasu shigeba. Cikin kulawa suka kalli Fammah datake janye da Akwati kafin suka maida kallansa akan SANAAH wadda take cikin hannun famman suka sake fuska sosai suna ambatar sunanta kaman wadda suka taba sani sbd kawai sun san da zuwanta daga bakin Fammah dan haka sannu da zuwa da barka da hanya sukai mata batareda kowannensu yataso ba. Amsawa tayi a hankali tana dan gaidasu itama batareda tabar fammah ba itama. Wucewa ciki sukai zuwa wata hanya yar gajera suka fada wani palon daga can suka sake shigewa wata kofar tukuna suka isa inda bedrooms dinsu suke kai tsaye wanda yake kaman nata ta isa da SANAAH din suka shige tareda rufo kofar. Sanyin ac ne da qamshin Fammah din ya kame dakin komai a fes a tsare kaman yanda suke da tsantsar tsafta da tsari dan haka ajiyan zuciya mai sanyi SANAAH ta sauke tana zaunawa a sofa ahankali tana ajiye handbag din hannunta tareda dan warware qaramin veil din kanta tana dan lumshe ido ta bude na jin samun sabuwan nutsuwa. Bathroom ta shiga bayan fammah ta tayata fara unpacking kayanta na akwati duk da ba duka zata fitar mata dasu ba ta jera. Wanka tayi da ruwan zafi sosai tai brush da alwala tana fitowa kayan bacci ta saka bayan ta dan shafa mai kadan sallah tayi tana idarwa fammah na shigowa dakin dauke da tray data zubo mata gasashen flat bread da baa jima da gama gasawa ba sbd masu aiki a cikin daren suke fara rage aikin breakfast din safe da safe warming wasu abubuwan kawai zaayi bread din kuma koda zaa gama yanda ake ajesa har safe lfy kalau zaka cisa kaman lokacin aka gamasa. Tea da madaransu mai kauri datake full cream ta hado mata da fruits sbd tasan sauran abincin bama iya cinsu zatai ba. Tasha tea din sosai sai flat bread din kadan sbd ba wani sosai takejin yunwaba sbd so biyu yana sakawa ana kawo mata abinci a cikin jirgi duk ba wani ci tayi ba sai data bude baki dole tace abarsa bata buqata. Mum tayi bacci sbd yau tinda ta futa tin safe bata dawo gidan ba sai dare dan haka maganin ciwon jiki ma tasha ta iya samun bacci dan haka koda SANAAH ta tambayeta fammah tace saidai kuma da safe. Kwantawa sukai take bacci mai karfin gaske ya dauke SANAAH din sbd gajiya da rashin sakewan data shiga tinda suka baro gida sai yanxu ta dan warware. Washe gari da Asuba bayan sunyi sallah sun gama SANAAH bata iya komawa bacci ba ta dauki wayar Fammah ta saka kiran numbern Dad wanda tayi ringin harta yanke baa dagaba dan haka ta saka kiran Dr Mum wadda tana xaune a palo tana tinanin isa gurin Hakeem tagano ta kuma jiyo meke faruwa da shirunsa duk da kaman bai gane SANAAH bata gidanba kila har lokacin harma da Raheem din batajin yasan qasar ya bari. Kallan wayarta tayi tana ganin numbern fammah kai tsaye tasan SANAAH ce insha Allah sbd a daidai wannan lokacin yanzu acan Morocco asuba ne kuma fammah basu taba kiranta a wannan lokacin ba dan ko bayan tafiyarsu so daya suka kirata har ita har Mum dinta dan haka tasan waye me kiran. Dauka tayi a natse tareda cewa "Assalam alaikm" Amsawa SANAAH tayi da nutsuwa da jin dadin saukan muryan daya daga cikin iyayen nata a kunnenta tace "Barka da asuba Dr Mum,ina kwana?? Numfashi itama dr mum ta sauke cikin hadiye wani mamakin jin SANAAH a gurin fammah wanda yake tabbatarda ba gurin Raheem kenan zata xauna ba, Takaicine ya taso mata amma ta danne tana tinanin SANAAH dince tafi son hakan kila dan haka da kulawa da kauna tace "Lfy kalau alhamdllh baby yaya hanya? Ya gajiya? Anan kika sauka kenan gurinsu Fammah?? Bata iya amsa tambayan karshe ba ta farko kawai ta amsa tana tambayar Dad dinta dasu Maamah. Duka suna lafiya tace mata tana shiga wani zancen da ita suka dan jima suna magana kafin Maamah ta karbi wayar itama suka amsa kafin aka kira safiya takaiwa Mommy wayar itama suka gaisa suna kashewa Safiya ta kirasu da wayarta tafara musu mitan duk batajin dadi da basanan su duka. Sai da suka gama wayoyin ta kwanta nan bacci ya sake daukanta mai nutsuwa. Bata farka ba saida rana ta dan fara fitowa dan haka tana tashi wanka tayi a natse ta fito ta shirya cikin skirt da rigan Bahnab black masu kyau da suka dan lafe a jikinta kadan amma koina a ruge dan har qasa sosai skirt din yake sai rigar itama mai dogon hannu ce da turtleneck. Milk silk scarf ne a kanta qamshinta me sanyi na tashi fammah ta jata duka fito suka fara zuwa dakin kakarse Amma duka gaidata ta nunawa SANAAH din kulawa sosai kafin suka zauna aka sakata breakfast anan wanda shima bata wani ci sosai ba sbd abincin ba wani abinda zata iya ci bane sosai so tea tasha kawai. Suna dakin mutanen gidan ke shigowa daya bayan daya akai akai suna gaida Amma din dan haka da yawansu anan ta gaisa dasu da turanci kawai suke iya communicating sbd bata wani gane larabcinsu su kuwa daman basuma san hausa ba. Suna fitowa dakin kai tsaye dakin Mum suka nufa wadda itama sai a lokacin ta tashi tayi wanka tana ganin SANAAH farin ciki tayi sosai tareda dan rungumeta tana cewa "Baby SANAAH keda Fleet din kuka taho?? Ya fasa jira ne sai next week? Bai fadamun zai taho ba yanxu bare nasan ma yana qasar?? Jiya na kira wayarsa kusan so uku bata shiga sam kuma acan gida babu wanda ya kirani yace mun kun taso" Murmushi kawai SANAAH ta iya yi tana cewa "Nima Mum bansan yanxune zaayi tafiyanba gashi wayana ya lalace na dena aiki dashi shiyasa nima banfada ba" Da sakewa da farin ciki sosai da murnan xuwan SANAAH din da taketa shakkar ko Fleet yaqi zuwa da ita shirinta ya lalace ta zauna kusa da ita tana cewa "Kada ki damu zaa Siya wata wayar anan tinda may b baki samu time na siyan wata dinne ba" Fammah ma zaunawa tayi suka shiga fira sosai ta gida data bikin hidimar da zasu sha. SANAAH da ba gwanar fira ba a kujera ta dan lafe yana tana jinsu tana dan saka baki a natse idan aka ambaci sunanta. A dakin Mum din sukai zamansu sai da sukai azahar Mum din ta fita da kota su kuma suka kutsa cikin gidan part part fammah taje da ita suka gaisa da mutane sosai harta gaji suna dawowa sukai laasar tukuna aka kawo snacks din da fammah ta saka aka gasawa SANAAH da zata ringa dan ci da tea sbd sam ta kasa cin abincin kirki. Snacks din taci da madara mai dumi wadda aka dafa da cloves da ginger. Suna gamawa suka hau fira fammah na sake saka kiran numbern Dad dinta ta qasar daya kirata da ita amma a kashe take har lokacin tin safe suke kira itada Mum dinta. Da daddaren kusan duka a palon babba aka fito akaci abincin dare akan qatuwar dadduma iya yan wannan bangaren amma. Bataci komaiba bayan gasashen potatoe dayaji tafarnuwa sosai shima sbd tafarnuwan ta barsa tasha black tea kawai mai dadi da shikam tasha sosai. Fira sukeyi da hayaniya sosai a tsakanin da larabci da turanci itadai tana zaune a natse ta jingina da qatuwar resting pillow dake gurin tana sauraronsu idanuwanta a dan lumshe. Sun jima anan sosai sai dare suka watse duk da ita bata jira ba ta wuce daki tini gashi har lokacin Mum bata dawoba sai daga baya dan haka bata gantaba ma ta shige a gajiye tai wanka taci abinci ta kwanta. #MAMUH 09033181070 [06/06, 11:47 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 91 Washe gari aka fara hidimar bikin wadda baqinsu daga garuruwa daban daban da qasashe suka fara isowa yan familyn kenan da mazajensu dan haka gidan yake sake cikewa. Akwai bangarori na musamman dake cikin kaman villh din zaace dan girmansa ya kamaya a kira gidan da villa dik da bawai kyau me tsanani yake dashiba, Bangarorin na musamman na mazajen yayan gidan ne maana sunada wata al'ada mai karfi da tin asalinsu take a qasar ta saukar da mazan yayansu a cikin gidajensu a duk lokacinda zaayi hidimar family, Duk kowace irin hidima zaayi a kowane familyn yayan gidan da mazansu suna tattarowa su dawo gidan sai angama hidimar da wainda suke gari da wainda basa gari duka haka al'adar take dan haka kusan manyan mutane ne masu karfin arziki da masu yar power a cikin villah din yanzu suna tahowa hidimar bikin dan haka aka fara samun tsaro da security tin daga gate din shigowa. Fleet admiral RAHEEM JEERAH shine siriki daya a familyn kaf da bai taba raya wannan al'adar ba sbd bai taba halartar taron hidimar sauka a villah dinba, Kaf familyn tin iyayenta na raye sunsan wannan kaifi dayan nasa da tsayuwa akan akidarsa dan haka ko yanxu da ake wannan gagarumar hidimar ta auren kanin matarsa mafi kusanci da ita babu ma wanda yasan yana qasar dan tinda ya sauka kasar haryau babu wanda yaga ko securities dinsa a waje bare shi wata lafiyayyar nutsatsen hutu yakeyi ba hayaniyar komai a rayuwarsa dan hatta wayoyinsa a kashe suke. Ita kanta Ms Meenah tinda yaxo bata sakasa a idanuwanta ba hakama bata samun wayarsa kuma tayi busy din da bata iya isa can mansion dinsu Abbu ba bare ta dubosa. Anan gida ma SANAAH duk yanda taso ta saka kanta cin komai nasu bata iya hakan ba hakama babu wani girkin da aka saka a tanadar mata da zata iya ci dan haka ta koma daga tea sai tea sai snacks da suma basu wani dameta ba, Fadawa ta dan fara yi duk da bata damu da tea din datake shan ba jikinta ne kawai da alama ya gaji da hakan, Fammah na kulawa da ita da tarairayanta da tattalinta kaman yanda suka saba itama kaman yanda take koyaushe tana lafe gefen fammah dan itace kadai wadda takeda cikakkiyar nutsuwa da jin aminci a tareda ita kuma daman ba wata sakewa ne sosai da itaba da mutane kawai dai tana dan kokarin sakewa dasu indai fammah na kusa idan bata kusa kuma tana daki zamanta tana waya dasu Dr Mum a wayan fammah wainda suka qi barin tasan abinda faruwa a gida dan kuwa tinda Dad yaji Fleet yabar qasar a bakin Mr Sideeq baicewa komaiba kuma bai dauki wayar kowaba a kaf cikinsu tin daga Dr Mum da Maamah da Raheem din wanda shi baima kira ba. SANAAH ta kirasa da wayar fammah bai nuna mata komaiba ya gaisa da ita cikeda kulawa da kauna sbd yasan batada laifi ko daya dan kuwa da tasan da bayason tafiyar duk wanda zasu taru duniya bazataiba dan haka bai nuna mata komaiba ya bari saita dawo dan idan bai isa da Raheem ba ita ya tabbatarda ya isa da ita kuma zai nuna musu ya isa da ita din. Kullum zata kirasa su gaisa suyi yar firarsu kafin suyi sallama yana nuna mata ta kwantar da hankalinta taji dadin qasar kafin ta dawo,sedai kawai tayi masa murmushi tana cewa ita ta matsu ma ta dawo gida. Su Dr Mum dik yanda sukazo suji yanda take tsakaninta da Dad din nata ko da akwai tension amma basuga alaman hakan ba dan haka hankalin Dr Mum din ya sake dan tashi sbd tasan shirun nasa babu alkhairi sam a cikinsa gashi ta kasa samun daman ganinsa duk da hakan bazata hakura ba zata tabbatarda ta hadu face to face dashi sunyi magana kafin SANAAH ta dawo ta sassauto sa. Mommy kuwa yanxu itace duk aka kwana biyu take aika masa tea din da 'yarsa ta saba kai masa wani lokacin itace zata kai ta gaidasa ta dawo wani lokacin kuma safiya take aikawa hankalinsu kwance itada safiya babu ruwansu da draman auren SANAAH din sun zama yan kallo sunbar iyayenta da rashin sanin wane mataki suke akai ga Raheem dinma kowa kaf duniya ya kasa samunsa baya buqatan kowace hayaniya dayasan dole zaayi ba bazai dauka ba sam. *****Ranar datai kwana shida da isowa qasar aka dauko masu gyaran yan matan gidan wainda a gurin hidimar zaa iya tsaida musu nasu mazajen auren daga manyan mutane da manyan masu power dan haka asalin masu gyaran da sai yayan manya ko jinin sarauta akewa aka dauko musu. Dayake tsari da kaman layi ake bi dan haka yan mata hudu ne akan layin bada aurensu a gurin hidimar dan haka su hudun ne kadai zaa yiwa wannan gyaran amma Mum tai doublen kudin masu gyaran ta saka SANAAH a cikinsu sbd cikar da nufinta da niyarta. Tashi hankalin SANAAH tayi sbd sam batada raayi hakama batajin ma tana buqatan wani sabon gyara dan wanda sukai a Nigeria ma bai saketaba haryanxu wani glowing da daukan ido takeyi, Cire jin nauyin Mum din tayi ta sanar mata bata buqata cikin yar magiya. Qin karban magiyarta Mum din tayi tace batason shirme kawai taje tayi abinda ta sakata. Bataji dadin hakan ba sosai har cikin ranta amma fammah data rarrasheta da kulawa da tattali ya sakata amimcewa kawai sbd batajin zata iya qin jin magiya Fammah duk da itama Mum din tana jin nauyinta sosai da ganin girmanta. Wuni daya sukai a cikin wani kebantaccen daki babba ana kaman steaming nasu yanda kowace gyaran zata shiga jikinsu direct sosai, Abubuwan da aka wuni ana musu ita kaman ma zazzabi suka fara sakata sbd jin tayi jikinta yayi dumi yana zafi dan haka da dare tea dinma bata sha sbd anbasu wasu ruwan abubuwan kaman madara sun sha wanka tayi da ruwan da aka hada mata tai sallar ishai da shirin bacci ta kwanta. Washe gari ma haka suka wuni kuma tin daga ranar sam bata sake saka Mum a idanuwanta ba sbd busyn data zama villah din ta cika sosai da jamian tsaro kala daban daban sbd manyan dake ciki. Kwana uku akai ana musu gyaran aka gama amma ita kam zazzabi ne ya shigeta sbd gyarane da ita kanta yayi mata yawa take gani dan kuwa a cikin kwanakin abunda ake basu ita kam buga jikinta sukai dan jininta baida karfi sabanin sauran da lafiyarsu kalau babu abinda sukeji sun koma kaman wainda ko kallansu zakai saika wanke idanuwanta sbd tsabar wani daukan ido da sukeyi da sirrintaccen kyau da wata qamshi mai sanyi da rashin karfi ko kadan. A ranar da aka gama ne akai musu wani lallen larabawan qasar mara yawa kadan mai kyau da tsari shi baiyi baqi ba sosai kuma ba ja bane hakama ba maroon ba haka yayi kaman dark brown a fararen fatarsu mai kyau hadda Fammah da Mum ranar akai lallen wanda take suma kowa ya sauya koina ado ne mai daukan hankali. #MAMUH 09033181070 [06/06, 11:47 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 92 Da daddare SANAAH data batajin dadin jikinta har lokacin tana gefen Fammah cikin shirin bacci jikinta yayi dumi sosai ba zafi ba, Wayar Fammah dince tai ringing wadda ke ta gefen SANAAH. SANAAH bata motsaba sai dai fammah dince ta kalli wayar tana ajiye ruwan robar hannunta data bude zata sha tace "Dad" da mamaki da farin ciki sosai a fuskanta takai hannu ta dauka daga inda wayar take ta sana handsfree tana cewa "Dad,is that you?? Kasan yanda nayi missing naka? Layinka are not going through and naso zuwa gidan Abbun but SANAAH bata iya zama ita haryanzu bata sakeba ko abincinmu sam bata iya ci sai Tea" Shiru ne ya ratsa wayar wanda ya saka fammah kallan wayar zatai magana muryansa ta ratso wayar da cewa "Is she okay?? "Yes Dad kawai dai rashin cin abincin ne, Yaya kake Dad? Mum is busy amma kullum saita kira" "Lfy kalau alhamdllh,yaya kuke? "Lfy kalau Dad kana gidan Abbu ne ko Dad zanzo na ganka gaskia??? "Yes" yace a taqaicen da muryan ta ratsi Kunnuwan SANAAH wadda take jin kowace sautinsa dake fitowa daga wayan tana shigarta ta kasa motsawa sbd tana motsawa tasan saiya sauka a kunnuwansa. Shi kansa dayake zaune acan bangaren yasan tana kusada famman tana kuma jinsa dan haka dukansu sukai shiru sai da Fammah ta sake cewa "Hello Dad" Sallama yayi mata kai tsaye yana cewa ta kula da kansu su dika, Yana kashewa kai tsaye Ms Meenah ya kira itama wadda tana ganin kiransa taji wani sanyi da zazzafar kewansa ta rifeta ta dauki wayar tana zaunawa bakin gado daman ta gama shirin bacci tana dauka cewa tayi "Hey my love,finally zan jika, Yaya kake? Ya gajiya? Ya hanya? A natse babu hayaniya ya amsa mata yana tambayarta ya take itama tareda yaya hidiman bikin. Cikeda zumudi ta amsa tana marairaice muryanta da wata irin magiyar da kaman zata masa kuka tace "Fleet dan Allah ko so dayan nan ne ka cika wannan Al'adar tamu tin ta kakanni sbd bayan Zad banda wani makusancin da zaka mun hakan ka taho cikin villah dinnan idan yaso ranar da aka kammala ka tafi,please please My love" Idanuwansa da sauya mintina kalilan da suka wuce na wayar da yayi dasu fammah ya dago a hankali da wani irin slow yana yin shiru kafin daga sama kaman saukan aradun da bata taba tsammaniba a rayuwarta taji yace mata gobe insha Allah yana tafen. Wani miqewa tayi cikeda mahaukacin mamakin da batadan lokacinda ta zari abayarta ba ta zuba tana ficewa daga dakinta tana kasa yadda da abinda taji sai data fice tace "I love you my love" Kashe wayar tayi kafin ma taji komai daga garesa da zai saka ya sauya raayin zuwan. Kai tsaye bangaren musamman da aka ware na manyan sirikan babban familyn masu power ta isa daman akwai bangaren da bata taba barin anshiga ba sbd shine wanda take masa tanadi tsawon shekaru na fatan yaxo bikin Zad dan haka tana bude bangaren komai na cikinsa sabo dal hakama tsari ne da akai na musamman dayake shirye da komai babu wanda ya taba sauka duk bayan kwana biyu ake budewa a gyara a rufe. Masu aiki ta kira ta saka a cikin daren suka sake gyarawa tukuna ta koma dakinta ta kwanta tana jin kaman zata taka kan jariri. Koda gari ya waye da farin ciki sosai ta tashi ta damqawa masu aikin komai na kulawa da bangaren Fleet din ta fice zuwa wata hadimar tana jin kanta a sama sbd a karan farko da Fleet zai nunawa ahalinta na qasar Morocco kaf matsayinta dan kuwa duk manyan da suke cikin villah din fleet shine mai asalin power din. Fammah ma tinda ta tashi yau busy take sbd yau ne ake asalin babban event din bikin wanda zaa zubar da asalin dukiya da nuna zinari ba komai bane. SANAAH bata damar da fammah ba yau tabarta taji da hidiman gabanta a natse dan haka tana daki tana hutawanta da dan dube dube a ipad dinta da itace take cire mata kadaici. Da yamma masu kwalliyansu suka iso aka fara yiwa Mum wani irin shirin daya sakata sauyawa gabaki daya xuwa asalin balarabiyanta mai kyau da wasu irin sarkokin zinari masu kyau da wayewa sosai ta fito harabar gidan tana waya zata shiga mota daidai nan motocin Fleet jeerah suka sako kai a harabar tana ganinsu take tasan shine dan haka ta fasa shiga motar tana jin wani farin cikin gaske dan haka da ta nufesa tin kafin ta isa aka bude masa motar ya sako kafarsa dake sanye da Santoni leather Oxford shoes brown ya fito gabaki daya cikin kamewa da kwarjini da nutsuwa. Rungumesa kawai tayi a natse tana kai bakinta zatai kissin gefen fuskansa ta tina da makeup dinta da bata buqatan tai komai sbd itace takeson ta zama star. Da farin ciki ta masa sannu da zuwa Zad da wasu manyan familyn da manyan mutanen dake aure a familyn suka iso gurinsa cikeda girmamawa da mamakin da kowa ya kasa nunawa suka tarbesa take aka kira aka qari securities a villa din sbd zuwansa wanda take kowa yafara jin wannan karan yabar tarihi sbd FLEET ADMIRAL JEERAH zai cike al'ada. Bangarensa suna nufa wanda akaiwa gyaran musamman kana bude kofar palon wani sanyi da kamshi mai dadi ne zai bugeka. Hanyar wucewa bangaren gabaki daya imran ya zuba securities dinsu wainda aka warewa gefe daya dayake kusa da nasa su da imran wanda dakinsa yake cikin inda suke shima. Duk yanda takejin kewa da tsananin buqatansa bata iya tsayawa ta cusawa kanta hakan ba sbd gaskia tana buqatan tafiya sai dai idan ta dawo duk da kusan bikin na dare ne dan sai tsakiyar dare ko zaa gama sa dan yanzu haka anyi magrib amma ango baima isa ba yana gidan tinda dashi aka tarbi Raheem din. Sallama tai masa ta fice yabita da kallo a natse sbd yasan koda yace ta tsaya kada ta tafi ba tsayawan zatai ba dan haka baima bude baki ya hanata tafiyanba duk da yanajin yanayin na buqata da iyali. Tana barin bangeren tsaro ya qaru sbd Imran ya bada umarnin kada wanda ya wuce hanyar. Fammah batasan Dad dinta yana Villah dinba sunata shiri angama musu makeup wadda sama sama akaiwa SANAAH batason mai yawa sun shirya cikin wata doguwan gown ta bikin larabawa ita dark maroon ne a jikinta sai fammah kuma fara da golden. Karfe takwas da kusan arbain aka fara bikin wanda kusan kowa ya watse tsit ana gurin bikin. Driver ne yaxo daukansu fammah da sukai na karshe tareda wasu yayan yan uwan Maman Mum su uku da sukazo bikin. Basason takura ko kadan dan haka Mum fammah ta kira akan a aiko musu wani driver din. Kai tsaye Mum din tace "Dad dinki na nan villah din ku karbo motarsa daya kokuma ku taho kawai ku baro SANAAH ga Maleek nan zan aiko mata saiya daukota ita kadai inason su gaisa kafin su iso a hanya" Fammah da bataji komai akan hakan ba tace shikenan. Motar suka shige SANAAH da daman jin take kaman bazata iya zuwaba ta amince su tafin kawai niyarta ta komawanta ciki tinda Ammah na nan ta tayata fira kafin a dawo bikin dan kwalliyar ma damunta takeyi a fuska. Suna wucewa ta wuce ciki ta nufi dakin Ammah. Fammah kuwa suna isa gurin ta kasa karbi wayar Mum dinta sbd tabarowa SANAAH tata ta saka kiran Dad dinta wanda ya sauka yana fitowa wanka kenan ta sanar masa sun baro SANAAH ya saka driver ya kawota. Shiru yayi kafin ya bude baki yace "Meyasa baku tafi tare ba?? "Mum tace a barta zata turo uncle Maleek yaxo ya dauketa ita kadai ya kaita zasu gaisa" #MAMUH 09033181070 [07/06, 6:02 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 93 Shiru ne ya ratsa wayar wadda ya dago idanuwansa da wani slow da nutsuwa ya bude baki yace "And who is dat??? Da mamaki fammah tace "Uncle Maleek Nuh" Baice komaiba ya katse wayarsa yana ajiyewa ya tsaya a gaban mirror din dayaje dakin mai girma batareda ya shafa komai ba ko nufar kayan da zai saka dan shiryawa. Tsayuwan mintina biyar yayi batareda yayi komaiba idanuwansa sun sauya yanayinsu gabaki daya wani irin zufa ne daya tsatsafo masa a jikinsa kadan kadan yana gangarowa daga lafiyayyar fatarsa, Wayarsa miqa hannu ya dauka ba kowace hayaniya sbd ko maganan bayason yi ya saka kiran Imran. Kalma biyu kawai ya furtawa Imran din ya kashe wayar ya juya ya koma bathroom sbd wani zafi ne yake fesowa daga jininsa yana bawa gangar jikinsa jin yake bayajin sanyi ko kadan wata zazzafan zafi ne yake bin jikinsa dayake fidda wata irin zufar daya sake sakarwa kansa ruwan shower masu dan sanyi. Imran kuwa kai tsaye yana kashe wayar fitowa yayi sanye da wasu kayan shima dan haryayi shirin hutawa, Kai tsaye ciki ya nufa dan yasan hanya da kuma ciki sbd matiqar suna qasar to Fleet na zuwa gaida Ammah kakar Ms Meenah din. Babban palon farkon ya iso ya tsaya a kofar yayi knocking. Dayake koina yayi tsit babu kowa sai kai tsaye masu aikin dake kitchen suka jiyo bugun dayansu ta iso ta bude kofar tana ganinsa ta bayyanarda girmamawanta sbd tasan babban yaron Fleet ne tinda suna zuwa kuma itama ta jima shekaru a familyn tana aiki. Gaidasa tayi ya amsa kai tsaye da sanar da ita taje ta sanar da Ms SANAAH ana kiranta. Juyawa tayi ta nufi hanyar dakinsu taje bata ganta a dakin ba ta dawo ta nufi dakin Ammah tana zuwa kuwa ta taddata zaune a dakin dan haka ta sanar mata kai tsaye ta juya ta koma ta sanar masa ta koma kitchen. SANAAH da sam bataso mai daukan nata yazo ba numfashi ta sauke tana jin jikinta na sake mutuwa da kewan gida da jin bata cikin kowace walwala. Tashi tayi taiwa Ammah sai ta dawo ta fice daga dakin makeup dinta kai sanyi da kyau kaman lokacin akai mata abarta. Tana fitowa bataga kowaba dan haka ta fito daga palon zuwa harabar gidan dan duba motar data zo din... Kafin ta isa Imran dayake jiranta ya bayyana a gefenta yana gaidata da turanci. Dan juyowa tayi ta kallesa kadan tana mamakin ganinsa sosai wanda har sai da hakan ya bayyana ta gaidasa itama tana jin kaman sanyi ya ratseta sbd daga karshe dai taga wani dayake na gida dan sam ta kasa sakewa da samun nutsuwa a cikin ahalin gidan. Hanya ya nuna mata suna tafiya da magana sama sama a tinaninta inda motar da zasu tafi da ita suka dosa sbd batama kawo a ranta daidai wannan lokacin da ake can ana fara hidimar ace Fleet na nan ba dole kila ya isa dan halartar taron. Mantawa tayi da cewan wani zaa aiko mata ba Imran ba wadda ta yadda da kila Fammah ce ko mum suka aikosa a tafi din da ita tinda wanda akace din zaa aiko ma kila driver ne wanda bata sani ba ita tsoron ma mutanen da bata saniba takeyi. Hanyar da suka kama kebantacciyar da suna isowa kusa taga securities dinsa a hanyar ya saka gabanta faduwa ahankali ta danso dakatawa sbd takunta dayayi sanyi ta dan kalli imran din tana kasa iya masa tambayar datake cike zuciyarta. Kofar palon imran yakai hannu a natse ya bude mata bayan sun tsaya cak a bakin kofar wadda ta kasa motsawa bare daga kafarta ta shiga ta kuma qi kallan Imran din dan batason yaga yanayin data shiga na mutuwan jiki. Daga kafarta tayi a natse da sanyin jiki ta saka a ciki tana shigewa da mataccen jikin da yayi sanyin datake tabbatarda na sauyawan bugun zuciyarta ne dan tin kafin ta sakasa a idanuwanta idanuwanta ke wani irin sanyi da zuciyarta data sauya bugawa da wani irin nutsuwa da samun sukun. Rufe kofar imran yayi yana barin gurin ya da sake bada umarnin babu wanda zaibi ko hanyar. Imran kai tsaye ordern abincin daya saka a wani lafiyayyan luxury Restaurant dake da Nigerian dishes a menu nasu ya koma yana jiran isowan order din dan yasan kowace lokaci motar kawo abincin zata iya isowa. Daidai wannan lokacin Motar Maleek ta sako kai harabar gidan yayi parking tareda fitowa cikin brown kayansa masu kyau da suka zauna jikinsa fresh dashi shima balarabe mai kyau da kwarjini. Ciki ya shige kai tsaye ya isa har gurin Ammah ya gaidata ya buqaci SANAAH din wadda batanan. Dakinta akaje aka dubo masa ita amma batanan. Wayarsa ya daga yana fitowa harabar gidan yana dubata ya saka kiran wayar Ms Meenah dan sanar da ita baiga SANAAH din ba. Wayar na hannun fammah har lokacin dan haka kai tsaye itace ta dauka da yarensu ya sanar da ita SANAAH bata nan. Cikin dan hankalinta daya dauku a gurin bikin sosai tace masa ya kira wayarta tana hanun SANAAH din yaji inda take. Kashewa yayi ya nemo numbern Fammah din ya saka kira wadda tafara ringin a hannun SANAAH datai kasa wucewa can cikin dakin ta kuma kasa juyowa tana tsaye ta rasa gane ma abinda take ji gashi bata gansa ba babu kowa a lafiyayyan qaramin palon da babu abinda yake tashi dai kamshinsa da sanyin Aircon. Daga hannunta tayi tana kallan wayar hannun nata taga sunan Uncle Maleek din a rubuce dan haka ta danyi tinanin sunan dataji kaman anfada ne zaizo daukanta dan haka ta daga a natse tareda kai wayar kunnenta ta bude baki zatai magana da muryanta mai dadi da zata ratsa wayar zuwa kunnen Maleek din ba tsammani cikin wani slow taji an birkitota a lokaci daya tareda saukan bakinsa a nata ya rufe muryanta da har sautin yafara fitowa. Wani yarrrr taji jikinta yayi na kaman tsigar jikinta zata tashi gabaki daya sbd kwata kwata batai tsammanin kowaba a tafe bayanta bare shi din... Dantsen hannuwanta ne a riqe da hannuwansa bakinsa na rufe da nata din yayiwa wani riqon dataji azaba na shigarta sbd kaman ma baisan yana mata wannan muguwan riqon azabar ba dan haka ta dan motsa tana tana son kwacewa amma ba qaramin riqo bane dan haka ta motsa bakinta zata budeshi tai magana amma motsawan da budewan bakin nata akan nasa dayake kai ya saka bakinsa shiga kai tsaye cikin nata yayi mata wata irin tsotsa daya data saka numfashinta fita da wani irin yanayi mai karfi da tayar da tsikan jiki wanda har wayar datake hannunta hakan ya ratsa. Subucewa wayar hannunta tayi qasa wadda kiran Maleek din yake kai bai yankeba. Sassauta riqon da baisan ya mata ba yayi yana sake bata wata fitinanniyar tsotsan da kafafunta sukai sanyi suna kasa daukanta sbd duka abinda ta rasa gane kanta a kwanakin suna taso mata musamman dumin jiki na abubuwan da ita kanta tasan sune suke bata wannan yanayin da aka ringa basu suna sha gata jinin be karfin nasu ba. Jinsa a jikinta ya saka jikinta jin dukannin nutsuwa da samun zazzafan yanayin da batasan ma tana jinsa ba. Maleek da kansa yayi mummunan sarawa da jin abinda yaji din kasa yadda yayi da kuma cikakkiyar fahimtar me yaji duk da babu kalma ko daya data ratso wayar amma numfashi da nishin dayaji ya sakasa a babban rudani da kasa gasgatawa dan haka ya kashe din ya sake saka kira. Ringing wayar ta fara wadda kafa kawai Raheem ya saka ya shurata ta bugi bango ta dauke wuta gabaki daya tana fashewa batareda ya saketaba ita kuma sai a lokacin ta dago idanuwanta masu shegen kyau da sukasha kwalli a cikinsu mai kyau daya qara musu wani irin kyau da daukan hankali ta saukesu akan tasa kyakkyawar fuskar datai ja idanuwansa sunyi wani irin jan daya sakata sauke ajiyan zuciya ahankali tana kallan cikinsu sbd sai yanxu ne daya shura wayar ta dan fahimci abinda yake faruwa batasan lokacinda ta daga hannunta daya ba ta dora akan nasa dayake riqe da itaba ta bude bakinta daya dan lalata lipstick dinta da wata irin sanyi da nutsuwa harma da tsananin kewan da batasan tana bayyanaba tace "Ba wayana bane...." qarasa maganar tayi cikin wani irin yanayin da kuka ke neman taho mata mai sanyi sbd bacin ransa datake iya gani" Sakinta yayi gabaki daya fuskansa babu kowace irin rahama a cikinta yana juyawa zai koma ciki a karan farko ta saka hannunta biyu ta kama hannunsa daya tafin hannunta na hadewa da nasa ta dan qanqamesa tana sauke idanuwanta akan fuskansa da tana kalla take hawayenta masu dumi suka gangaro mata ta bude baki da muryan son fasa masa kuka tace "Bansan wayeba yake kiran" Dakatawa yayi cak da takunsa jininsa wani boiling yake yanajin kaman kirjinsa zai kama da wutar datake ci a jininsa da ruwan jikinsa na da ace nuryanta ya sauka a kunnuwan Maleek din ta wayar baisan mezai iya biyowa baya ba duk da yana kokarin control na hakan dan yasan ba wayar tata bace hakama batasan Maleek dinba.... Kuka kawai ta sake mara karfi da sauta wanda daman ta jima kwanakin hakanan kawai takeson fasa kuka sbd kewa da kadaicin da wata muguwar son dake neman kasheta duk da bazaka taba gane hakan ba sbd muguwar zurfin cikinta da iya danne yanayinta kowane iri ne bazaka taba ganewaba. Sake hannunsa tayi ahankali zata zare nata kukanta na sake qaruwa da rashin karfi ko kadan ya kama hannun nata batareda ya bari ta zare ba ya sauke numfashi mai zafin gaske daya sauka har akan fuskanta ta rintse ido ahankali wasu hawayen dake ciki suka kuma gangarowa dan zafin dayake cikin numfashin nasa data tabbatarda shine yake cinsa a cikin jikinsa da babu kaya a jikinsa daga shi sai towel ne sbd daga bathroom kai tsaye yana fitowa yaji motsin kofar shigowan yasan itace ya fito. #MAMUH 09033181070 [07/06, 7:34 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 94 Maleek da wayarsa ke kan kunnensa dip yaji ya dago wayar ya kalla ya sake daka kiran yaji batama shiga, Sake dannawa yayi cikin matsuwa da tsananin son jinta da matsuwa da ganinta a zahiri duk da yaga hotinanta kuma takowane bangare da siga ta masa ya kamu da asalin sonta da kaunarta bama dan iya son samun alaqantuwa da jeerahs ba. Kasa samun wayar yayi kwata kwata dan haka ya sake kiran wayar Ms Meenah wadda sai da yayi kusan kira uku tukuna fammah ta lura ta dauka kai tsaye ya sanar mata da wayar bata shiga sam. "Ok Uncle bara na kira Dad naji sbd na fada masa tana nan ko kila ya saka driver ya daukota" Kashe wayar tayi ta saka kiran Dad dinta wanda har tayi ringin ta gama baa daga ba.. Sake kira tayi kusan so shida amma sam baa daga ba dan haka kai tsaye ta nemo numbern Imran ta saka kira. Yana dauka tace "Yawwa UM Dad baya daukan waya so bansaniba ko anbada mota akawo SANAAH idan baa tafi kaita ba pls ga Uncle Maleek nan ita yazo dauka yanason sanin ko an tafi da ita din" Dagowa da shegun idanuwansa Imran a natse yayi yana kokarin juyawa daga harabar gidan bayan wata lafiyayyar mota ta kawo masa ordern da suka saka ta dishes din da sukafi guda biyar ya kalli inda Maleek din yake tsaye a jikin motarsa da waya a hannunsa yanata faman saka kira. Bude baki yayi batateda yace komai ba yacewa fammah "Zanji da komai" "Ok thank you UM" Kashe wayar yayi yana juyawa ya koma ya isa kofar Palon yayi knocking a natse. Fleet din dake tsaye da SANAAH din dan kallan kofar yayi da jajayen idanuwansa kafin yaja hannunta zuwa cikin asalin Bedroom din da tsarinsa kusan tsarine da akasan yanaso. A qaida da tsarinsu duk Imran yayi knocking kofar da uban gidansa yake ciki so uku baace komaiba to yana iya shiga dan haka yana gama bugawan a natse bayan seconds bude kofar yayi ya shigo. Jere komai yayi a table ya juya ya fice ya sake rufe kofar ya koma harabar gidan babu kowace rahama a fuskansa kana ganinsa kaga soldier, Tin kafin ya isa gurin Maleek din yayiwa wasu securities dinsu dake gate hannu alaman a budewa maleek din gate ya isa gurinsa ya kallesa. Maleek na ganinsa ya danyi kokarin sake fuska yana miqa masa hannu. Hannun Imran din ya kama yana katse Maleek din fara gaisuwa yace "Fammah ta kira,kaje kawai" Bude masa motar imran yayi da hannunsa daya yana janye hannunsa daya daga nasa yana dan basa hanya. Kallan mamaki maleek yayi masa yana cewa "Ina SANAAH din?? Kallansa Imran yayi yana kokarin controlling anger dinsa da batada kyau yace "Batanan,zaka iya tafiya yanzu?? Yanda Imran yayi maganar da wata irin ikon da zai iya komai a gurin ya sakasa shiga sabon mamaki sosai sedai tinda yace batanan yasan kenan antafi kaita din dan haka motar ya shiga yana dan sake kallan imran din da ko rahama da fuskan dazai iya masa sallama bai ganiba dan haka yana fadawa yaja motar ya fice da speed sbd ya isa yasamu SANAAH din acan. Imran kuwa securities dinsu ya nufo ya bawa umarnin a juya musu kan motocinsu duka akwai yiyuwan subar gidan ayau dan tinda fammah ta sanar masa ta fadawa Dad dinta Maleek gurin SANAAH yazo. Take aka juya kan motocin securities kuwa basu ma bar gurin motocinba suka tsaya jiran abinda zai iya yiyuwa na zama ko tafiya a cikin daren shi kansa imran jacket mai girma ya sako akan kayansa ya shirya tsaf jiran kowace kira daga Fleet. Acan ciki kuwa kuka kawai SANAAH take masa wanda kai tsaye ya sakasa fahimtar bana iya abinda ya faru din bane kuka ne datake son tayi na damuwan zaman kwanakin shiru yayi kowace sauti na kukanta na ratsasa yana keta jininsa zuwa kirjinsa amma zafin da jininsa ya dauka bayajin zai taba sauka a yanxu dan kuwa sun gama kunna tsananin zafinsa su dukansu ukun amma kukan nata kuma sake zafafasa yakeyi yana yankar zuciyarsa dan haka ya juyo kai tsaye tareda kama hannunta ya janyota gabansa sosai har suna dan gogan juna ta sake fasa sabon kuka mai wata qaramar sautin dayaji sa har kirjinsa ya saukar da idanuwansa akan fuskanta ya kalli yanda tayi ja a take duk da kwalliyan dake kan fuskan wanda tama manta da ita. Hannuwansa biyu ya saka ya sakota cikin jikinsa da babu kaya har lokacin ya mata wata rungumar data sakata sako wani sanyayyan kuka tana zagayesa da hannuwanta duka biyu tana qanqamesa kukanta na dan qaruwa. Yafita tsayi da fadi sosai dan haka ta shige gabaki daya a cikin kakkarfan jikin nasa yana sake mata wata lafiyayyan zagayewa itama tana maqalesa zuciyarta da gangar jikinta na jin nutsuwan da aminci na shigarsu.. Kaman ana kashe wuta da ruwa haka yaji wutar dake jininsa tana mutuwa da wani aminci da nutsuwa duk da qasan kirjinsa kishi ne ke qaruwa da wani irin zafin gaske amma yanayinta ya saka ya barsa a boyen kafin su san hukuncin daya yanke akansu dan kuwa Meenah zata san abinda zai saka kwakwalwanta saituwa da sanin yanda zatai aiki..... Dago kanta yayi ahankali ya zuba mata idanuwansa da suka mugun sauyawa sun kasa komawa daidai yanajin wani irin obsession akanta da bayajin ko cinyeta yayi zai zama satisfied. Dagowa tayi da idanuwanta da sukai kaca kaca da hawaye ta kallesa tareda shigar da idanuwanta cikin nasa taga yanda suka sake zama jajir sai kawai ta bude baki zata sake fasa masa kuka ya dora yatsarsa daya akan lips dinta yana bude baki da wata irin kasalan dabai taba shigaba a kaf rayuwansa da wata fitinanniyar muryan da ita kadaice ta taba jinta sbd yanda take a buge yace "You are driving crazy me crazy da wannan kukan naki kinsan hakan right?? Yanda ya qarasa maganar dakyau da wani slow ya sakata jin tsigar jikinta ta tashi gabaki daya ta kasa iya riqe idanuwanta daga sake kallansa ta lumshe ido ta bude da slow itama tareda motsa bakinta daya bushe kaf a take babu ko yawan da zata hadiye sbd muryansa da bata taba jin wannan yanayin a tattare da itaba, Wasu yawu ta samu a bakin nata ta hadiyesu ahankali wanda akan idanuwansa yawun suka wuce maqoshinta da daya motsawa sbd nadin veil dinta daya zame gurin rungumar da yayi mata. Lumshe idanuwansa yayi shima yana jin kaman kowace gabar jikinsa na amsawa da wannan yawun data hadiye.... Hannuwansa ne kadai suka iya motsawa ya matseta ajikinsa yana jin kansa na kuncewa ga haukar da suke neman cinna masa a gidan sirikansa amma zai basu mamaki. Sake matseta yayi cikin jikin nasa yana dan jan qamshinta a cikin hancinsa zuwa kansa daya kuwa shigesa da kyau da wani irin fitinanniyar yanayi. Sake shaqarta yayi yana bude idanuwansa da yanzu suke wata sauyawa cikin shaawanta dake zuwan masa da karfi ya kalli tsakiyar kanta da akai mata wani gyaran gashi aka dauresa gurin daya yana kyalli da fidda wata kamshi mai daukan hankali... Da wannan kamshin akaso ta shiga motar wani ya dauketa a gaban motarsa....... Bakinsa kawai ya saka ya ciji band din dayake daure da gashin nata ya jefar da shi yana saka kansa cikin gashinta mai tsayi daya warware ya sake shaqa a cikin wata slow kafin ya gangaro da kansa wuyanta nanma wani fitinannen kamshi ya shaqo sabo wanda baisaniba da asalin nata da hancinsa da kwakwalwansa suka sani ya rufe idanuwa ahankali yana sake jin kishinsa na qara wata masifar zafin iya wannan qamshin da wani zaiji. A jikin kayanta yaji wata kamshin da saida yakai fuskansa wuyanta yaji yana tasowa take ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka gama kamuwa gabaki daya da zafin shaawanta ta lumshe idanuwanta ahankali itama sbd bazata iya daukan kallansa ba dayake dauke da wata wutan da baa gani sedai ji a jiki.. Gaban rigar ya kama da hannunsa daya yana kallan fuskanta kaman a buge itama jin yanda ya kama gaban rigat ya sakata bude ido da wata sanyi ta kalli gaban rigar wadda ya sake dora dayan hannun nasa ya mata wata riqon data fara rabewa biyu a hannunsa ahankali da slow mayun idanuwansa akanta ya hadiye wasu yawun da akan idonta maqoshinsa yayi wata motsawanda sai data qanqamesa da hannuwanta batareda tasan tayi hakan ba wani zafi na taso mata da take wani zufa daya ya digo daga wuyanta ya diga akan hannunda dake tafiya yana yaqa rigar wadda idanuwansa suka tsana ganinta ma gabaki daya qamshin dayake fita cikinta.. Wata farar vest ce mai laushin gaske datake lafe a jikinta cikin rigar tata da wani dogon skinny skirt da shima yake lafe a jikinta ya fidda shape dinta da cikinta dayake lafe. Tin daga saman fatar wuyanta yafara gangarawa da idanuwansa cikin slow da wata fitina har zuwa kan cikinta dayake lafe ya saka hannunsa daya a cikin wuyanta ya kamo bayan kanta ya mannota fuskansa ya shaqi numfashin data fitar shaqa mai kyau yana jin kansa na daukan nauyi ya dora hannunsa daya akan cikinta yana yaye vest dinta tafin hannunsa ya sauka akan fatar cikinta taja wani irin numfashi mai karfi mara sauti sbd jin bugawan zuciyarta zai tsaye ta sake damqesa da yin baya da kanta wanda ya dawo dashi kai tsaye da wata fitinanniyar salo hakan ya saka fuskansu hadewa kai tsaye hancinsu ya gogu da juna ya sake shaqar numfashinta wanda itama nasa ya shiga hancinta da karfi ta lumshe ido sai shigar bakinsa cikin nata taji da wani irin sanyi da qamshi. Tsotsan bakin yayi ahankali ya hadiye yawun da wucewansu saida suka bada wata sautin daya sake tada zafin shaawansa ya kama bakin da kyau yafara mata zazzafan tsotsan data fara jinta tin daga bakinta har cikin kwakwalwanta sbd kowace gabar jikinta da jininta wannan karan karban sakon sukeyi batareda tasan ma hakan na faruwa. #MAMUH 09033181070 [07/06, 11:38 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 95 Acan harabar gida kuwa su Imran suna tsaye har lokacin cikin shirinsu tsaf batareda damuwa da kowace tsawon lokacin zaa dauka ba dan yasan dole dai baa shigeba sai Fleet ya kirasa ya bada umarni hakama tsayuwarsu bazata yankeba sai sun tabbatarda babu wanda ya kama hanyar bangaren har sai SANAAH ta fito koda kuwa matarsa ce idan ta dawo. ****Hannuwansa biyu ya saka cikin wuyanta ya kamo banyanta da kyau yana sake mannuwa da bakinta da zazzafar yanayin da dukansu sukejinsa musamman shi da karfin shaawansa ya gama bayyana dan kuwa ita kanta bataga alaman zata iya samun kubuta daga garesa ba dan haka ta lumshe idanuwanta tana zame hannuwanta daga jikinsa ya sake kutsa bakinsa cikin nata yana zuqota da tsotsa tareda fitarda wani numfashi mai karfin gaske yana zare vest din jikinta gabaki daya tareda daukanta ya isa lafiyayyar gadon dakin da ita ya zauna tana kan kafafunsa ya bude jajayen idanuwansa da har wani zafi suke fitarwa yabi black padded strapless bra dinta da kallo sbd yanda ta zauna kirjinta da black kala dataiwa farin skin dinta kyau da tada hankali.. Fuskansa ya goga ahankali da wata sanyi a kai yana jin duka notikan kansa na kuncewa daya bayan daya suna barin control nasa. Skirt dinta ya sako hannunsa daya a cikin yana shafa kafafunta tindaga qasa zuwa sama cikin wata muguwar slow da tada tsigar jikinsu gabaki dayansu yana sake shigar da bakinsa cikin nata yana kissing da tsotsa harshensa na laso koina na cikinsa da tsotsewa. Nishi ne mai karfi yake fita yana gauraywa dakin me rikita jiki da tada hankali musamman daga yanda take amsarsa babu gardama yake saka karfin desire dinsa karuwa da jinta cikin jini da zuciyarsa sbd alama ce ta zuciyarta tafara fin karfinta gurin karbansa da kewansa. Wani fitinannen numfashi me zafi ya fesa mata a fatar cikinta daya kai fuskansa gurin bayan ya banqareta zuwa baya kafin ya dora bakinsa akan cibiyarta yayi mata lafiyayyan kiss daya saka jikinta daukan rawa gabaki daya tana jin kaman bazata iya dauka ba dan haka ta dora hannuwanta biyu akansa dan janyewa amma yatsunta cikin gashinsa suka ratsa take yaji ya gama loosing control gabaki daya na iya barinta taci abincin dayasan an tanadar mata ya sake dawo da kansa kirjinta ya fincike bra dinta da baki bakinsa bayan ya bude hook din daga baya ya mannota da tafin hannuwansa dake fatar bayanta mai santsi da laushi fuskansa ta shiga sosai cikin kirjinta yana neman rabata jikinta na tsananta wata kakkarwa. Abinda yake faruwa a lokacin fita daga control nasa yayi dan haka daga zaunen ya birkitata kan gadon yana janye sauran abinda yake jikinta ya zare ya jefar yana bata kansa gabaki daya yana karanto adduar kasancewa da iyali. Wani kukan azaba ta bude baki zata fasa bakinsa ya shige cikinsa yana mata wani irin kissing harshensa hadewa da nata. Love din gaske mai ratsa kowace gaban jikin dake jikinta da bata girmammiyar yanayi yayi making da ita wanda shi kansa jin yayi kaman ana zare bargon dake cikin qashinsa dan kuwa wata irin yanayin da kaman bazai iya barinta ba ya samu kansa wanda yasaka su kasancewa cikin lokaci sosai kafin ya iya gabar daya barta yana qanqameta jikinsa yana sauke mata wasu numfashi masu dumi akan fatan bayanta daya dora kansa akai tana cikin jikinsa. Ita kuwa da wani irin kasala da mawuyacin yanayi take sauke numfashi ahankali idanuwanta na rufe tana jin dan radadi kadan na ratsata duk da bataji fitinanniyar azabtuwa irin ta farko ba hakama gabobinta basu mutu gabaki dayaba kaman kwanaki. Sun dauki lokaci a hakan har saida taji kaman kasalan zata iya saka bacci zuwan mata da kuma yunwan datake ji tana taso mata amma zuciyarta da jikinta sanyi sukeyi da tinawa tea zata sha kawai. Tashi yayi da saukowa gadon yana zaran towel dinsa dake yashe ya daura yana fadawa bathroom. Itama yana shigewan da rashin karfi ko kadan ta iya tashi zaune ta sauko gadon ta zari towel a cikin kayansa dake jere ta daura tana tinanin inda zata ga time ta duba hankalinta na komawa kan bikin. Wayarsa ta hanga ta isa gurinta ta dan taba screen din ya kawo haske ta kalli time zata dauke idanuwanta daga kai kiran Ms Meenah ya shigo wayarsa a karo ba adadi ba ringing haske ne kawai ya bayyana ba ringing. Dauke idanuwanta tayi ahankali tareda juyawa zata bar gurin ya fito bathroom din idanuwansa dake cikin wani yanayi mai asalin saka duk macen da zata kallesa a lokacin iya rasa kanta gabaki daya da tashin kowace tsigar jikinta jikinsa na tsiyayan ruwa ahankali sbd fatarsa dake lafiyayyan hutu da lafiya. Kallo daya tayi masa ta dauke idanuwanta dasuke a kasalance har lolacin. Ta daga kafafunta ahankali tana takawa dan sauyin taku ta nufi bathroom din da bata wucesa ba sai daya riqo hannunta daya a natse da sauran tasa yanayin daba yanda zaayi wani ya taba iya ganinsa a hakan bayan matansa ya sake kallan fuskanta kafin ya kai idanuwansa akan wayarsa da wani kiran ya sake shigowa daga inda suke tsayen yaga sunan mai kiran wanda yake kai tsaye Mrs Jeerah a rubuce. Baice komaiba bai kuma yi komaiba bayan gefen fuskanta da yayi kissing ya shafa kanta ya saketa ta wuce ciki batareda ta juyo ba. Koda ta fito wankan ya shirya yana sanye da fararen balmain wears marasa nauyi da wata siriyar Diamond chain dake hannunsa da slippers din nike masu shegiyar tsada. Ruwan kanta ta busar da dryer din dake dakin ta shirya cikin kayan daya aje mata farar shirt dinsa mai kauri da skirt dinta sai veil dinta dan sauran kayan bazasu sanyuba yama hada kayansu da kansa. Fitowa sukai yana riqe da hannunta dayan hannunsa kuma yana janye da tsadaddiyar 2set suitcase dinsa. A palon yaga abincin da aka jere na SANAAH din sa aka kawo dan haka ya jata suka isa gurin ya zaunar da ita duk da wani irin zafin kasancewansa a gidan amma tana buqatan taci abinci a cikinta da bata samu ci ba tinda ta taho. Idanuwanta akan abincin ya sauka ta dago ta kallesa farin cikinta na bayyana mai tsanani da samun wata nutsuwa ta bude baki da wani sautin farin ciki tace "Thank you thank you" Hannu takai ta saka ta dauki spoon mai kyau ta saka a cikin wata white rice da sauce din kidney dayake da dandano da kamshin girkin da zata iya ci takai bakinta taci ta lumshe idanuwanta da wani jin dadi tana dagowa ta kallesa da wata yanayin da saida ya dauke idanuwansa daga kanta sbd barinta taci abincin dayake ganin farin cikinta a bayyane. Couscous da aka daga fa veggies shima ta saka spoon ta diba taci batasan lokacinda ta sake murmushi mai tsananin kyau ba tana sake kallansa da wata sanyayyar son dayake cinta tace "Thank you" Ruwa ya bude mata na roba yakai bakinta tasha tana sake debo abincin taci. Wata lafiyayyan moimoi ta bude itama ta saka spoon ta debo taci ta bude doya da aka soya fara da egg sauce itama taci kadan tanaci yana kai mata ruwa bakinta tana sha kadan tana jin zuciyarta cikeda farin ciki sai murmushi takeyi wanda yana kallanta bai dauke idanuwansa daga kanta ba harta koshi tasha juice kadan dan bata wani son zaqi. Goge bakinta tayi da tissue tana kallansa da sauran murmushin a fuskanta tace "Na koshi" Tissue ya sake dauka ya goge mata gefen bakinta tareda miqewa ya kama hannunta suka nufi kofa. Yana bude kofar ya fito suka tinkaro harabar gidan wanda securities dinsa suka share kusan awa uku suna jira suna hango tahowansa Imran dake waya tin dazun wanda kiran ya hana uban kiran dasu Ms Meenah ke masa shigowa wayarsa yana ganin Fleet din ya kashe wayar yana tinkarosu ya miqa hannu ya amshi suitcase din dayake janye da ita da hannu daya fuskansa a asalin kame da babu annuri ko daya a cikinta. Sake nutsuwa kaf securities din sukai imran na karban suitcase din ya miqawa daya daga cikinsu yana bude musu motar tin basu iso daf ba. Daman tini Imran ya saka aka fiddo kayansu suna mota tini dan yasan ba lallaima su kwana a wannan villah dinba. Suna shiga aka tada motocin suka bar harabar gidan tini wanda SANAAH ta dauka gurin bikin suka nufa saida suka hau titi da wani lafiyayyan speed taji muryan Fleet din ta ratsa motar cikin nutsuwa da kamewa tareda bada umarnin kai tsaye da cewa imran "Ka siya tickets din Fammah da Mum dinta na wucewa America a daren yau ko zuwa asuba" Juyowa SANAAH tayi da dan sauri ta kallesa sbd jiyo wani irin zazzafan hukunci a umarnin nasa sbd mum zata iya zarewa idan akace tabar qasar batareda jibi an daura aure ba" Daidai nan kiran Mum din ya sake shigowa wayarsa da jajayen idanuwa da suka kasa boye bacin ran daya danne a kirjinsa ya kashe wayar gabaki daya wanda imran na jin bai daga wayarsa ba ya kashe tasa a take yana ajiyewa gefen motar ya qara taka motar da dan karfi suna hawa babban titi da kyau. #MAMUH 09033181070 [08/06, 9:12 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 96 Ms Meenah da wayarta ke hannunta kallo tabi wayar dashi tana mamakin rashin ganinsa da kuma rashin sanin ina SANAAH itama gashi bikin yariga ma yayi nisa. Sake saka kiransa tayi amma bata shigaba ta koma ta saka kiran imran wanda shima kai tsaye akace a kashe wayar take. Mamaki ta shiga da tinanin meyake faruwa amma kuma batada lokacin duka tsayawa wannan dan haka ta sake jefa wayar jaka tana shiga busy. Su kuwa suna sake nisa a tafiyar Zuciyar SANAAH kasa nutsuwa tayi da abinda taji ya fada sbd batason a kuntatawa su fammah din akan hakan hakama tana shakkar su dawo su san batanan kuma su san tana tareda shi dan haka haka ta sake dan juyowa ta kallesa a karo na kusan hudu amma ta kasa iya bude baki tai masa magana sbd yanda fuskansa take a kame tsaf babu alaman sassaucin da kowa zai iya masa wata maganar. Kai tsaye gidan Abbu motocin suka nufa suna hawa layin gidan imran ya saka kiran mai gadin dan haka suna kawowa ana bude gate suka shige aka rufe gate din ruf. Parking akai Imran ya bude masa da kansa kafin ya budewa SANAAH itama wadda zuciyarta ta sake shiga damuwa da fargaba ma ta ziro kafafunta ta fito sbd ganin ya fita kuma tanason magana dashi amma dole tasan sai ta bisa Ciki suka wuce tana gefensa kai tsaye bangarensa suk nufa tinda ba kowa a gidan bayan masu aiki ba amfanin akaita ciki. Suna shigewa babban palonsa mai tsananin tsari da kyau da komai yake kashe shine yaje da kansa ya kunna komai yana wucewa cikin bedroom dinsa tana biye dashi duk ta sake shiga mutuwan jiki sbd bataga alaman ma kowane zancen zai shiga ba amma tanason yi gaskia. Suna shiga bedroom din wanda kamshinsa yayiwa mugun kamu komai kaman kusan bedroom dinsa na Nigeria. Yaga alaman magana takeson yi kuma yasan akan me baya buqatan kowace hayaniyar da zata damesu a daren dan haka ko fuskanta bai kalla ba ya kasa bata daman maganar ya ajiye wayoyinsa dake hannunsa ya nufi closet batateda ya juyo ya kalleta ba sbd taba biye dashi. Yana isa cikin closet dinsa da zai sauya kayansa zuwa na bacci tinda yanxu sukai wanka bada jimawa ba ta kasa hakura daga inda take tsaye sbd kada a siya tickets din ta danne shakkarta da fargabanta ta iso gurinsa ta tsaya bayansa daya gama bude gaban rigarsa zai zare tareda bude baki zatai magana ya juyo da karfi tareda kamata ya dawo da ita gabansa ya manneta da jikin hanger din da kayansa suke a jere kayan suka rufesu ta sama ya dago idanuwansa da suke a wani irin har lokacin basu koma daidai duka ba ya sauke mata su a fuska yana mata wani lafiyayyan kallan daya sakata jin zuciyarta tana sauya bugawa ta motsa bakinta da rashin son motsawan ko kadan da sautin dayake tona asirin bugawan zuciyarta akansa tace "Kayi hakuri" qarasa maganar tayi kasa kallansa tana dauke idanuwanta ya sakasa dauke nasa idanuwan daga kanta shima yana sakinta batareda yace komaiba ya zare rigarsa ya jefa yana janyeta ahankali daga gabansa ya ciro kayan baccin da zai saka yana dora hannunsa akan doguwan wandonsa zai zare ta juya baya ahankali tana daga kafafunta zata bar gurin ya dawo da ita da hannunsa daya ya hada bayanta da kirjinsa yana qarasa zarewa ya jefar yana saka bakinsa a kunnenta yace "Ba magana kikeson yi ba uhummm,ina jinki" Dan rufe idanuwanta yayi tana motsa gefen fuskanta dan yanda maganar tasa ta fita har bakinsa na gogan fatan kunnenta ta gyada kai ahankali tana kasa bude baki tai maganar sbd jinsa a jikinta. Gaba ta danso yi kadan amma ya zagayeta yana cewa "Kin fasa maganar ne?? Shikenan" Sakinta yayi yana juyawa da saka doguwar wandon silk kayan baccinsa black tana ganin ya bar girin ya koma bedroom ta sake biyosa a natse tana isowa gabansa ta dago cikin karfin kuzari da bayyanarda damuwanta sosai ta bude baki ta sake basa hakuri tana rasa abinda zata dora dashi akan bada hakurin sbd kaman ba hurumin shigarta bane shiga maganarsa da Mum din dan haka tayi shiru. Miqewa yayi ya kama hannunta ya sake komawa closet din da ita ya zaro kayansa na bacci da sam bazasu iya zama a jikinta ba ya saka mata a hannu sbd ta shirya ta kwanta tayi bacci kawai. Numfashi ta sauke tana kallan kayan tareda rasa duka sukuni da nutsuwanta sbd da alama anan yake nufin xata kwana to me zata cewa su fammah? Yaya zata fuskancesu? Ta jima a cikin closet din tana rasa tinanin kamawa har kafafunta sukai sanyi sosai da tsayuwar ta zare kayan jikinta ta saka rigar daya bata wadda iyakacinta cinyarta danma ta mata yawa ne sosai ta sauka. Kasa fitowa tayi ta durqusa a gurin tsawon lokaci shima kafin ta miqe a sanyaye ta shiga bathroom dinsa ta dauka sabon brush ta wanke bakinta ta tayi alwalan bacci ta fito. Tana fitowa a sanyaye ta fito bedroom din daya ragewa haske sosai yana kwance a gadon idanuwansa a rufe. Kasa hawa tayi ta tsaya tsakiyar dakin tana kasa cire tinanin abinda zai iya faruwa da safe idan akasan tana tareda shi. Zurfi tayi a tinanin da batasan yaushe ya bude idanuwansa ba sai hannunsa daya kawai ya miqo ya kama hannunta daya ya janyota ta fado kansa ya birkita da ita dayan gefen ya kwantar yana juya mata baya ahankali sbd da alama rigima take son masa. Hakan da yayi ya sakata kallansa da idanuwanta tana jin damuwa na sake rufeta sai kawai itama ta juya bayan ahankali tana rufe idanuwanta jikinta a mace sbd ta rasa yaya zatai ta iya fada masa abinda zai iya faruwa da safe idan ta kwana anan. Bata ankara ba bacci mai karfi da nutsuwa ya dauketa a hakan wanda yanajin alaman tayi baccin ya juyo a natse cikin kwanciyan hankali ya zira hannunsa daya ya janyota jikinsa yana rungumeta da wata irin nutsuwa tareda saka kansa wuyanta ya rufe nasa idanuwan da shima ba jimawa baccin ya daukesa. Acan kuwa gurin biki mantawa gabaki daya da SANAAH Mum tayi tasha hidimarta cikin farin ciki da walwala da wata irin murna, Fammah ce ta damu sosai da rashin ganin SANAAH din amma sbd yanda itama aka ringa daukan hankalinta ya saka hankalin nata ya kasu gida biyu hakama tasan zuwa yanzu dole SANAAH na gida bata zo ba kenan. Bikinsu suka sha har tsakar dare sosai kusan karfe boyi da rabi aka tashi aka fara watsewa kowa na tafiya da motocinsa. Sai karfe uku da kusan mintina suka iso gida a lokacin kowa a matiqar gajiye yake dan haka Mum dakinta kawai ta shige ta cire komai ta fada toilet tayo wanka tana kokarin saka kayan bacci ta nufi gurin Fleet fammah ta shigo dakin tana kallan Mum din tace "Mum SANAAH bata nan fa banganta a koina ba" Qarasa fesa wani turare Mum din tayi tana ajiyewa tace "Tana gurin Amma inaga tinda ba kowa a gidan dole can zata ta kwana" Ficewa fammah tayi ta nufin dakin Amman ita kuma Mum ta qarasa shirinta ta fito tana kokarin ficewa Fammah ta sake dawowa gurinta damuwa na fara kamata tace "Bata can" Itama Mum din fara shiga shakka tayi ta juyo ta kalli koina a palon babu alaman inda mutum yake a kwance tace "Kaman yaya wai bata nan? Ina zata tafi? Ina ta sani kowafa bata saniba,kuma Maleek yace baima ganta ba koda yaxo na dauka ai ta fasa zuwanne tayi kwanciyanta" Qarasa maganar tayi zuciyarta na neman rikicewa dan tasan wlh Dad jeerah akan a rasa SANAAH tsaf zai datse aurenta da Fleet wanda da hakan ya sameta gwara ayi mata mutuwa. Juyawa tayi tana bazama dakunan gidan daya bayan daya tana saka kiran wayar fammah da wayarta hankalinta na mugun tashi. Fammah ma hankalinta mugun tashi yayi ta fara jin kirjinta na bugawa dan kuwa akwai matsala ne sosai ita kanta ai zuciyarta bazata iya daukan wani abi ya samu SANAAH dinta ba. Wasa wasa sai ga gidan kaf a tsaye cikin tashin hankalin daya saka gajiyan kowa bacewa da shiga fargaban sace 'yar mutane a gidan. Kasa iya sanarwa Fleet sukai sbd basusan yaya lamarin zai kasance ba dan Mum batama fatar abinda zai saka Koda wasa Zancen ya fita. Kasa riquwa hawayen Fammah sukai sbd tinin aka fita harda motoci gurin nemanta a tsakar daren babu ji ba gani. Mum jin tayi kaman Allah ya dauki ran Dad jeerah a daren kafin yaji labarin bacewan SANAAH da baasan inda zaa ganta ba babban tashin hankalinta kada wani abin ya sameta da bazai boyu ba. Fammah kuwa jikinta har wani rawa yakeyi sbd sunyi kiran wayarta yafi so dubu bata shiga gashi babu wanda ya ganta ko a harabar gidan ko fitarta ko shigarta koina babu wanda ya ganta shi kansa mai gadi baiga fitarta ba ko wanda ya fita da ita sam dan haka kowa ya sake shiga rudu. Kiran sallar asuba aka fara wanda ya sake sakasu tashin hankali mara misali babu wanda ya rintse a tsaye suke cikin rashin sanin mafita tsilli tsilli babu me nutsuwa. Sabon tashin hankalin Mum gari na wayewa dole fleet zaisan abinda ake ciki dan haka ta zauna a palo ta dafe kanta cikin tsananin ciwon kai da fara jin takaicin SANAAH din data sakasu wannan tashin hankalin a daren daya kamata su kwana suna cigaba da farin cikinsu na biki. Wayarta ce dake kusa da ita tayi ringing sbd kiran dayake shigowa. Kallan wayar tayi da sauri tana jin kanta na sake sarawa sbd ganin numbern Imran ce mai kiran. #MAMUH 09033181070 [08/06, 11:00 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 97 Tinanin qin daukan wayar tayi sbd kada susan abinda yake faruwa amma kuma tinanin dole akwai mugun babban dalili mai girma na saka Imran ya kirata da asubar ya sakata saka hannu ta dauki wayar tana dorawa a kunnenta ta kimtsa muryanta tace "Yes Imran" Cikin nutsuwa da bata girmamawa yace "Barka da Asuba,mota na waje da zata daukeku zuwa airport jirginku zai daga karfe 6 zuwa America Umarnin Fleet ne" Mamaki ne yaso kasheta daga zaunen ta bude baki da bayyanarda rashin fahimtarta tace "Menene wata mota da wani ticket din tafiya kake magana,waye ne zaiyi tafiyar?? Numfashi mai nutsuwa Imran ya sake yana sake kamar da kansa da muryansa yace "Umarninsa ne" Wani mugun takaici ne ya taso mata mai zafi da baqin ciki akan wanda take ciki tace "Wai nice kake maganar fleet yace nabar Morocco yau na koma America? Da akai me? Akan me? Biki fa nakeyi? Kashe wayarta tayi kawai kai tsaye tana miqewa idanuwanta rufe da wani zafaffen tashin hankalin dataji ma maganar SANAAH kwata kwata ta bace mata akai dan kuwa wannan itace asalin tashin hankalinta bata SANAAH ba. Tana miqewa fammah ta kalleta da jajayen idanuwanta da sauri tana cewa "Anganta ne Mum?? Ko amsa bata bawa fammah dinba ta wuce ko gabanta bata gani sosai tsabar abinda taji yana taso mata yana danne kirjinta. Bangaren da aka sauke fleet din ta nufa kai tsaye Fammah na biyo bayanta cikin fargaba sbd ganin halinda ta shiga. Suna isa tin daga hanyar isa da fammah bata ga alamar securities din Dad dinta ba ta sake shiga mamaki da rudu Mum kuwa kai tsaye shiga tayi bata tsaya palonba ta wuce bedroom ta bude ko kafarta bata sakaba ta fahimci baya ma villah din kwata kwata ta sauke idanuwanta akan gadon dayake a dan yamutse ta kalla taji kanta ya wani sara da karfin gaske amma buqatar dai yanzu ta gaggawa itace ganinsa da magana dashi da gaggawar gaske. Juyowa tayi ta fito daga bangaren gabaki daya tana saka kiran numbernsa jikinta har wani rawa yakeyi. Bata shiga ba ta sake danna kiransa tana cigaba da tafiya kamar zata kurma ihu. Kira kusan na goma take masa amma wayar bata shiga kwata kwata dan haka ta saka kiran imran wanda yana dauka tace masa ina Fleet yake tana buqatan ganinsa kota yaya. Shiru ya danyi kafin ya bata hakurin bazai samu cewa komaiba kawai dai driver na jiransu kada a rasa flight dinsu. Zaginsa taso yi sbd tsananin bacin rai da tashin hankalin datake jin yana shigarta dan babu ta yanda zata bar bikin nan batareda an qarasa shi da itaba kaninta da itace uwar biki kuma ma batasan dalilin dayasa kawai zaa tado mata wannan mugun ji da ganin ba. Fammah da jikinta ya fara bata akwai babban laifin da sukai a gurin Dad dinta wanda ya sakata fara tinanin ko ya siyawa SANAAH ticket itama ya turata Nigeria kokarin dauko wayar Ammah tayi ta fara saka kiran Dad din nata tana jin zuciyarta na wani irin tsalle. Ms Meenah zarewa taji kaman zatai dan haka taso tafiya gidan Abbu a cikin duhun Ammah ta hanata tana cewa ta bari gari ya waye sosai. Securities da aka aiko tareda motar daukansu kuwa kin matsawa sukai koina sai da ita da fammah dan kuwa umarni ne da suke fatan sai sun cikasa. ****A daidai wannan lokacin kuwa Sallan asuba yaje cikin nutsuwa da kwanciyan hankali ya dawo ya tadda ita ta idar da tata sallan sanye da jallabiyarsa datai mata wani irin yawa sosai daya sakata mata tai rollin mayafinta. Kallanta yayi da fararen idanuwansa da suke fes da wani zallan nutsuwan kwarjini da steez da babu wanda zai taba iya kallansa ya kuma ya maimaita a lokaci daya baiji komaiba a zuciyarsa. Dagowa tayi itama a natse da sanyinta ta kallesa lokacinda ya iso ya miqa mata hannu a natse yana bude baki zaiyi magana ta katsesa da sautinta daya shigesa da kyau da cewa "Ina kwana" Bai amsa ba sai data miqa masa hannunta a cikin nasa daya miqo ya tsayar da ita sbd kasa tashin datai da rigar datai mata yawan ya bude baki ya amsa a natse yana tayata cire rigar ahankali kaman yanda shine ya zira mata. Yana cire mata rigar ya kalleta ganin kusan tareda rigarta ta ciki ya zare rigar tayi saurin riqe rigar tana son juya masa baya ya riqeta yana tsayar mata da rigar a kirjinta ya tayata rufe abinda takeson rufewan yana kallan idanuwanta da suka bayyanarda wata irin kunya mai tsari da tsanani. Baya tayi ta shige closet din dakin ahankali tareda zarar towel dinsa ta daura a jikinta tana sauke ajiyan zuciya mara sauti tareda daga rigar zara cire ta cikin data kwana da ita ta sake mayarta tajisa a bayanta ya kwanto da kirjinsa abayanta yana zagayeta da hannunsa daya ya rungumota da wata irin nutsuwa hannunsa daya na zagayo wuyanta ya sake shigar da bayanta a kirjin nasa ya rungumeta tsamtsam da kyau yana sauke ajiyan zuciya mai sanyi da nutsuwan da itama tajita har kirjinta ta dan dakata bata motsaba tana jin saukan numfashinsa a natse da sanyi na saukan mata sukai shiru a hakan batareda kowannnensu ya motsa ba sai qamshi da numfashin juna da suke shaqa da wata kwanciyan hankali. Tsawon lokaci suka dauka a hakan kafin taji tana son maganan tafiyanta data su Mum ta motsa ahankali tareda bude baki batareda ta juyo ba zatai magana ya lips dinsa suka saika akan fatar tsakiyar bayanta da babu komai take maganarta ta tsaya cak batareda ta fitoba sbd wani irin tashi da tsigar jikinta sukai ta sauke wani numfashi mara sauti ahankali. Bai dauke lips dinsa ba daga fatar bayan nata ya sake matseta a jikinsa da hankali yana feso wani sanyayyan numfashi mai tsananin dumi ya ratsi fatar bayan nata ta qanqame hannunsa dake zagaye da ita tana dan rintse ido. Kasa hakura tayi da wata kasalar data bayyana a muryanta ta bude baki zata sake furta magana ya juyo da ita ahankali batareda ya saketa daga zagayetan da yayi da hannuwansa tana manne a jikinsa ya kalli cikin idanuwanta data kasa ganin cikin nasa ya bude baki da wata sautin data sakata dan dagowa bata iya kallansa ba still yace "Dont say anything just silent pls" Dagowa tayi a marairaice ta kallesa sbd hankalinta yana kan su fammah yanxu kwata kwata. Idanuwanta ya kalla da bakinta da yanayinta da duka suke nuna maganar datakeson yi dan haka ya saka kansa a cikin wuyanta ahankali yana goga fuskansa ahankali a jikin fatarta ta wuya yana sake qanqameta ahankali jikinsa kaman wanda yake son shigewa cikin cikinta. Yanda yake gogata yana matseta yana shigewa sosai jikinta ya sakata bude idanuwanta da suke sake sakasa rasa riqe kansa ta kallesa da wani irin slow daya sakasa sake cukuikuyeta jikinsa sosai yana dora fuskansa akan tata ya hade hancinsu ya goga yana dan rife ido tareda shaqar numfashinta da sauran kamshin dayake fatarta lokaci daya yana jin kansa na juyawa da wata lafiyayyar shaawanta da buqatuwa da ita da tsantsar son kasancewa da ita. Dan baya tayi sbd numfashinsa dayake sauyawa yana sauka a fuskanta da ratsa gangar jikinta ta jingina da kayansa dake a jere cikin wata lafiyayyar glass a tsaye... Ahankali ya matseta jikin kayan yana matsota da hannunsa daya dayan kuma ya saka a karkashin towel dinta yana shafo kafarta ahankali da wata irin sanyin daya saka numfashinta fara kasa riqewa ta bude ido daqyar tana kallansa zatai magana amma haduwan idanuwansu ya sakasa shaqota da hannunsa daya cikin wata salon da bata ita motsawaba ya zira bakinsa cikin nata ya laso cikinsa ya hadiye wasu mayun yawu kafin ya sake maida harshen ciki ya kamo nata ya tsotsa da wata sanyi kafin ya ware bakinsa gabaki daya yana kama cikin nata ya mata wata tsotsar data saka towel dinta zamewa gabaki daya yana neman faduwa ta daga hannuwanta da wani irin sauri zata tare ya kama hannun batareda ya zare bakinsa daga nata bata yana hanata tarewa saida ya fadi qasa gabaki daya. Rintse idanuwanta tayi sbd sama daya dagata ya dora cak akan kayan nasa batareda damuwan komaiba akan kayan yana cigaba da kissing dinta da kyau da wata sanyayyar sanyi yana zuqota sa kyau. Rigar jikinsa ya bude ta gaba ya zare ya jefar batareda ya raba bakinsa da nata ba yana zagayota yana mannota kirjinsu ya hade suka sake wani zazzafan numfashi mai sauti a tare sbd yanda kirjinsa ya hadu da nata dukansu ba kaya... Jin tayi bazata iyaba sbd yanda wani zafi yake fita a jikinsu su duka biyun da wani irin deep deep passionate kiss dayake mata yana rufe kirjinta da hannuwansa biyu tareda mata wani shafan daya sakata sakar masa numfashi mai sauti a cikin kunnensa da take tsigar jikinsa ta tashi ya bude idanuwansa da sukai wani jajir ya kalli bakinta da numfashin ya fito ya hadiye wasu mayun yawun da saida makogoronsa ya bada sauti ya gangara da idanuwansa akan kirjinta yayi mata mayen kallon da sai daya lashi lips dinsa da suka bushe qayau a lokaci daya yayi baya da ita kirjinta nayi gaba ya daki fuskansa ya cusa kan nasa da wata irin fitinar data kama kansa tana riqe numfashinta dazai barta. #MAMUH 09033181070 [08/06, 2:03 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 98 Cak ya daukota daga cikin kayan dasuka kusan zubar da rabinsu qasa sbd irin yanda yake bin kowace fatar jikinta da wasu fitinannun kiss yana saka jikinta daukan zafi koina. Akan glass din da tsadaddun watches dinsa suke jere ya dorata yana kamo kafarta daya ya dora bakinsa akai yai kissing ahankali tareda bi da hannunsa yana shafawa har zuwa cibiyarta da yayiwa shafan data qanqamesa da kanta tana fidda numfashi da sauri sauri akan fatar jikinsa da har akan mararsa yake jiyo zafin fitar numfashin nata tana karasa kuntosa ya ja wani numfashi mai tsananin karfin sautin daya gama sauka akan fuskanta da sake hadewan bakinsu ya sake yin sama da ita suna komawa lafiyayyan gadonsa dake jiransu ya bata kansa gabaki daya a cikin yanayin data sake karban maza a hannunsa dan kuwa kowace gabar jikinta jin bakinsa da lips dinsa take akai da kuma irin love din dayake bata datake sake tabbatarda ta tashi daga SANAAH ta koma cikakkiyar macensa da har abada babu wani bayanshi a rayuwarta. Bacci ne kai tsaye ya dauketa wannan karan bama tareda ta fita daga jikinsaba tana sauke wani sanyayyan numfashi mai dumi da kwanciyan hankali akan kirjinsa shima ganin irin baccin daya dauketa sai ya koma baccin hankalinsa kwance. A wannan lokacin saura kadan ya rage Ms Meenah data kasa samunsa ta ari hauka sbd jin tayi ma kawai komai bataji sai rashin nutsuwa da tashin hankali da wata wuta na kona jininta duk da batasan dalili ba dan haka dakyar ta iya ganin gari ya waye sosai ta fito daga ita sai doguwar rigar bacci ta sako abaya akai ta fito da key din motar Zad ango a hannunta ta fada motar ta tada ko fammah bata jira ba ta figi motar ta nufi gidan Abbu. Motar dake jiransu daya data securities daya takaisu airport suna ganin fitarta da mugun speed din bin bayanta sukai da motocin suma ba tareda bata kowace lokaci ba. Tafiya mai dan nisa ce dan haka koda ta isa gidan karfe 8 saura dan haka wani mahaukacin horn ta ringa bugawa amma baa bude gate dinba sbd babu kowa koina tsit hatta maigadin bacci yakeyi hankalinsa kwance sbd Fleet dake gidan baa buqatan kowace hayaniya da qarar bude buden gate dan haka baijiba ma. Ganin tanata buga horn baa bude ba ya sakata juya kan motarta da wani irin speed tabar gate din ta nufi anguwan datasan asalin gidansa na kansa na can duk da tasan bai cika zama acan ba yafi sauka anan gidan Abbun sbd yanada bangarensa mai zaman kansa Tana barin gate din mai gadi na fitowa dan duba waye yaga ba kowa dan haka ya komawansa ciki ya rufe ya koma dakinsa yayi kwanciyansa. Bacci sukai sosai hankali kwance tareda mantawa da hayaniyar duniya kafin suka farka itace tafara farkawa ta bude idanuwanta ahankali tana saukewa akan fuskansa dake gap da tata suna shaqar numfashin jun idanuwansa a rufe ta tsayar da idanta akan nasa idanuwan dake rufe tana kalla sbd bazata taba iya kallansa haka ba matiqar idonsa biyu dan haka ta gangaro da idanuwanta akan dogon hancinsa da fammah ta dauko sak ta lumshe idanuwanta ahankali tana sauke ajiyan zuciya mai sanyi da kasala tukuna ta gangaro da idanuwan akan lips dinsa da suka sauya kala kadan sbd aikin dayayi dasu har lokacin basu koma daidai ba kalansu. Ajiyan zuciya ta sake saukewa a hankali mara sauti tana motsawa ahankali kadan zata zame daga jikinsa ya sake matseta cikin jikin nasa ahankali yana bude idanuwansa da sukai wani irin sbd bacci da yanda yake jin saukan ajiyan zuciyanta direct a kirjinsa cikin slow ya sauke su akan fuskanta yana bude baki da wata kakkauran muryan datai nauyi da wani qasa sosai yace "Finally asli dinne yau ba copynsa ba right?? Wata azababbiyar kunya ce ta sakata son tashi daga jikinsa gabaki daya amma ya mannota da hannuwansa dake zagaye da ita yana dawo da ita samansa daga kwancen yana kallan idanuwanta data rintse da karfi wata kunya na neman kasheta. Dan dago da kansa yayi ya hada fuskansu da tata da suna shaqar numfashin juna ya bude baki zai sake magana ta dora tafin hannunta mai laushi akan bakinsa tana dan bude idanuwanta ta girgiza masa kai tareda bude can qasa itama tace "Plsssssss" Maganar akan kunnensa dayake gurin bakinta tayita dan haka tai masa wata shigar da take jijiyoyin kansa dana hannuwansa suka fito manya dasu ta sake bude baki batareda ta lura ba ta sake cewa "Fammah is my...... Bata qarasaba ya mata wata irin dannowa daga bayanta ta sake hadewa dashi yana qasanta tareda jin jijiyoyin kansa suna sake fitowa Ahankali cikin sanyi sbd zafin daya fito daga bakinta ya shiga kunnensa. wata yunqurowa yayi yana tasowa zaune da ita a jikinsa batareda ya saketa ba sukai wani irin fitinannen zaman da kafafunta suke rabe a jikinsa zagaye da bayansa ya saka kansa a tsakiyar kirjinta ya rungumeta da wata deep passionate yanayin da sukai shiru yana lafewa a jikinta. Ahankali ahankali bata ankara ba tajisu cikin wani zazzafan yanayin da ya sake kasancewa da ita a lokacin wanda suna gamawa itace ta fara wanka ta fito ta tadda ankawo mata kaya doguwan riga mara ado da hayaniya mai nutsuwa a jiki ba takura ko kadan. Shiryawa tayi da komai nasa banda Turarensa datasan kowa zai iya ganesa. Shima cikik navy blue kaya ya fito da slippers black masu tsadan gaske sai agogonsa a hannunsa qamshinsa na tashi a cikin nutsuwa ya fito fleet admiral dinsa mai tsantsar kwarjini da kamewa. Fitowa sukai kai tsaye babban palon gidan dake dauke da babbar dining room a ciki ya nufa da ita wanda anan ake jere abinci sbd a tare kan dinin ake cin abincin gidan yanzu da babu kowa akasan shine kadai sai baayi abincin da yawa sosai ba kaman yanda aka saba. Abincin da zata iya ci duka aka girka na breakfast din sbd tin karfe 7 na safe imran ya kira chief din dazata girka asalin girkin jiyan da SANAAH taci a cikin gidan aka biyata kudi masu yawa. Angama komai an jere a dining suka iso Imran na biye dashi bayan ya gaidasu a natse ya bude baki ya sanar masa Mrs jeerah taqi yadda ta tafi tama fita da mota kuma yana saka ran can gidan ta tafi. Fleet din baice komaiba sai da ya dan gyada kansa cikin kamewa yace "Ayi renewing tickets din" Gyada kai Imran yayi yana juyawa yabarsu suka qarasa dining din suka zauna tafara kallan abincin tanajin nutsuwa a ranta na duka abinda zata iya ci ne ta koshi sbd yunwa takeji karfinta ya qare ta dago ta kallesa da nuna sauran yarintarta da qaramam murya tace "Thank you" Daya daga cikin masu aikin ne datake da kusanci dashi na kulawa dashi sosai tin da dadewa ta iso tai serving nasu take SANAAH tafara ci farin cikin a bayyane. Kaman daga sama Mum ta shigo gidan idanuwanta jajir kirjinta kaman zai kone sbd abinda Imran yake sake sanar mata a harabar gidan shine jirginsu ya koma karfe 6 na yamma ta rasa wannan balai da masifar daga ina suka fito gashi ta kasa samun fleet zuciyarta gap take da bugawa akan hakan. Kai bangarensa ta nufa baya nan amma yanayin dakin nasa data gani saida tsigar jikinta ta tashi taji babu mummunan asararren dare a rayuwar irin wannan data dawo tashin hankali ya hanata kasancewa da mijinta da iya inda ya kwanta ya tashi yanayin yanda ya dan yamutse gadon ya sakata jin tsantsar kewa da shaukinsa duk da a cikin masifa take dan kuwa bataga abinda zai taba sakawa tabar Morocco batareda angama bikin Zad ba. Fitowa tayi ta nufo babban palon gidan hankalinta na sake dugunzuma tana isa Dining room ta nufa wanda idanuwanta suka sauka akan SANAAH kai tsaye take taji a xuciyarta ta gama cire maganar batan SANAAH kwata kwata sai tagama jin dalilin sakata komawa daga bakin fleet dan haka idanuwanta a rufe ta kallesa daidai isowanta tace "Fleet inaga na maka kira yafi dubu bana samunka duka sbd naji lafiyar abinda yake faruwa da zai saka a turani America baa gama biki ba, Akwai matsala ne? Nayi laifi ne? Meyake faruwa ne? Ni gaskia bazan komaba nice fa uwarsa komai nasa kuma.... #MAMUH 09033181070 [08/06, 2:04 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 99 Ajiye cup din hannunsa yayi saida ya bada wani irin sautin direwan da suka kallesa su dukan yanayinsa ya saka Ms meenah din shiga sabon fargaban abinda yake faruwa ta sake bude baki zata kuma magana ya katseta da asalin rashin rahama ko daya a fuskansa ya sauke mata idanuwansa yana kokarin daidaita bacin ransa da baya fatan su gani su dukan sbd a cikinsu ko ita Meenah din bata taba ganin asalin fushinsaba sbd yana hana bayyanarda hakan ga iyalinsa da tsantsar kame murya yace "Are you for real?? A mother da kika kira kanki wannan shine kalaman farkon daya kamata ki gabatar da kanki a gabana?? An baki yarinyar mutane matar mutane kinzo da ita kinzo baki tarar da ita ba and kinzo gabana yanzu kina maganar bikin???? Are you okay? Wani asalin mamaki da sabon tension ne taji yana rufeta daga tsaye ta juya ta kalli SANAAH wadda idanuwanta suka ciko da hawayen fargaba da tashin hankali itama ta dawo da kallanta akansa ta bude baki tace "Na ganta ne lfy kalau babu abinda ya sameta shiyasa banyi maganarta ba amma ai...... Wani bacin rai ne ya kuma rufesa ya miqe tsaye kawai sbd bayason cigaba da sauraranta dan babu alaman hankali a zancenta dan tafiyarta tafi mata rayuwar SANAAH ya kalleta da idanuwansa da suka sauya yace "Ki tabbatarda kin shirya yau sai kin bar Morocco umarni ne ba raayinki ba" "What" ta fada da karfi tana shiga gabansa tana kallansa da tashin hankali tace "No you cant do this to me fleet,me nayi ne? Tayaya zakace ta nafi nabar hidimar bikin Zad itama SANAAH da kake magana ai ba barinta nayi ba na aiko Maleek ya kawot..... Bata qarasaba ya juyo da wani irin kallon da sai da tayi baya kadan maganarta na yankewa ya bude baki yace "Da aure akanta kike turo wani daukanta? Kinsan ita wacece? She is...... Wani irin rikitaccen kuka SANAAH ta sake a gurin hankalinta na mummunan tashi da abinda zai fada din ta dago ta kallesa idanuwanta jajir tana jin zuciyarta neman bugawa tana masa kallan da kai tsaye ya dauke idanuwansa daga kansu su dukan yana barin gurin sbd zasu iya basa bugawan zuciya ransa a matiqar bace. Mum bayansa ta biyo batareda tabi takan SANAAH ba sbd a yanzu ta abar maganar tafiyarta da babu inda zata takeson ayi. Yanajin Meenah din a bayansa yasan daman zata biyosa yau zai sanar da ita abinda ya kamata ta sani daya dan tasan limits dinta a wasu abubuwan bayason yayi tashin hankali da ita a gaban SANAAH ya sakasa ya baro gurin bai fada acan ba. SANAAH datasan Abinda zai iya faruwa rawa jikinta ya dan fara cikin tsoro da shakkar tashin hankali da rashin sanin yanda zata fuskanci fammah dama mum din a yanzu matiqar ya fada ya sakata karban wayar mai aikin cikin tsananin damuwa ta saka kiran Dr Mum wadda tana dauka ta sanar da ita zai sanar da Mum Wani tashin hankali Dr Mum ta hadiye cikeda sarawan kai sbd kuskure ne babba hakan dan wlh Meenah zata iya kisan SANAAH din ba kowa gwara abari a dawo ayi gaban iyaye da kowa. Kashe wayar tayi tana nemo wayar Fleet din a take ta saka kiransa. Bai dagaba yana wani irin fada mai zafi da meenah wadda taqi yadda da tafiyarta shikuma abin baqin cikinsa da takaicinsa babu komai daya tabata bayan tafiyar dan haka yana buqatar farfado da ita daga rashin tinaninta yana bude baki wayar Dr mum din dabai dauka ba ta sake shigowa bai dauka sbd baya buqatan taji yanayin dayake ciki Meenah kuwa cikin sauri takai hannu akan wayar ta dauka tareda ambatar sunan Mum din zata fara fada mata komai sbd a saka ya barta sai Dr Mum ta katseta dacewa "Basa wayar" Miqa masa tayi ya karba yana daidaita kansa da nutsuwansa ya juya gaidata a tsanake. Amsawa tayi tareda cewa "Kasan Dad dinta yana nan yana jiranmu so kayi hakurin barin saika dawo masa da ita lafiya tukuna ka sanar da matarka yarinyar bata iya tashin hankali ba" Wani zafi ne yaji ya taso yana tafasa jininsa ya kashe wayar tareda juyowa ya kalli Meenah din baice komaiba ya fice. Kasa motsawa tayi sbd yanayin daya shiga ya sake sakata jin hayaqin kanta duka ya sauka ta shiga fargaba da shakka mai tsananin gaske. Fitowa tayi ta sake komawa cikin gida ta tadda SANAAH zaune a palo zuru. Karfin hali tayi ta qaraso gurinta ta zauna tana cewa "Meya faru ne SANAAH?? Kasa dagowa ta kalleta SANAAH tayi ta dan bude baki tace "Ba komai jiyan da aka tafi ne ba kowa dazasu taho sai aka taho dani" Ajiyan zuciya ms Meenah din ta sauke tana cewa "Kada ki damu da abinda ya faru America dinma dake zamu tafi ai acan ba hayaniya zakiji dadin zama na kwanakin da zamuyi kafin mu koma Nigeria." SANAAH da gabanta ya dan fadi dan itakam bata iya zuwa koina kuma gida kawai takeso dan dagowa tayi ta kalli Mum din daidai nan kafin tace aa fammah ta shigo palon tana ganin SANAAH ta iso da gudu ta rungumeta. Rungumeta itama SANAAH din tayi tana sauke ajiyan zuciya na samun nutsuwan da sukunin data rasa na abinda yakusan faruwa ayau din. Ms Meenah din bata daddara ba Abbu ta kira a waya wanda cikin saa kuwa yace mata yana hanyar isowa gida sun dawo. Farin ciki taji ita kuwa fammah waya ta buga kai tsaye aka kawo musu kayansu da ita da SANAAH daga can gidan aka ringa jin nutsuwan anga SANAAH din wadda kowa ya yadda da cewan sbd anbarta Fleet ya tafi da ita gidan kakanninsa din. Koda Abbu ya dawo fleet daman shine ya saka aka dauko fammah aka kawowa SANAAH din shikuma ya fice. Wanka Mum tayi ta shiryawanta tsaf tanason tafiya gida gurin hidimar amma tanason tafara ganin abbun ya saka a soke tafiyarta tukuna. Sai da Abbun ya huta sosai bayan sallar azahar har yaci abinci yana hutawa yasaka a kirata din tazo tinda yasan tanata jiransa. Zaunawa tayi gabansa bayan ta masa sannu da zuwa ta fayyace masa komai tana rokonsa dan Allah ya saka abarta ta qarasa. Nasiha Abbun ya mata amma ta nace da roko dan haka yace shi ya barta ta qarasa bikin amma SANAAH da fammah su zasu tafi America din su zauna acan kafin ta gama duka abinda takeyi ta samesu acan daga can sun koma gida. Hakan yayi mata dadi taji sosai ta ringa masa godiya taje tayi sallama dasu Fammah din wadda ta yadda ita zata tafi din itama SANAAH bakwana sukai ta tafiyarta. Fleet kuwa koda abbu ya kirasa a wayar ya sanar dashi hukuncin daya yanke baice komaiba siyan tickets din akai hadda tinda daman itama SANAAH visa dinta hadda ta zuwa America dince akai mata komai tintini. Sbd da fammah zataje ya saka hankalin SANAAH dan kwanciya bata sake sakasa a ido ba sai yamma lis da suka fito suka shiga mota dan tafiya airport batareda Ms Meenah din tasan hadda shi zasai tafiyar ba. Haka suka isa airport hannunta a cikin na fammah kaman yanda suka saba aka gama komai jirginsu ya daga daga Morocco din Ms Meenah data kalli time ta tabbata zuwa yanzu jirginsu ya daga dan gaka ta sauke ajiyan zuciyar batada sauran nauyi kuma ba yanzu zata komaba gaskia. #MAMUH 09033181070 [09/06, 9:55 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 100 Tinda fammah ta kasance kaman a tsakiyarsu ya saka bata sake iya kallansa ba duk tsawon tafiyar kuwa duk da tana jin bacin ransa da fushinsa dayake a bayyane dan kuwa Mum ba qaramin kaisa qololuwan bacin rai tayi ba amma kuma ya danne hakan sbd kada su biyun su shiga rashin walwalan ganin fushin nasa a bayyane. Itadai tana maqale da Fammah wadda fammah din ke jin kaman itace uwar Amanar SANAAH din a yanxu dan kuwa wani tattali da taka tsantsan taji tana nunawa akanta dan hakanne ma batajin idanma sun rafi America zata ringa yawo da ita koina sbd SANAAH batason yawo hakama itama yawon dazata ringa yi ba zama na hada kan wasu takardunta datake buqatan karba ne na tafi dasu. Shi kansa sbd sanin irin girman kauna da kulawan dake tsakaninsu ya saka bai kuma nuna kulawa da tattalin nata ba sbd kaman yanda zai bata haka Fammah zata batasu dan haka a yanxu su biyun shine mafiya rayukan dazai bawa tattalin a tare. Cikin wata irin jin dadi da nutsuwa suke a jirgin sbd inda suke hakama SANAAH a miqe take ta dan kwanta da jikin fammah kafafunta a rufe da wata tattausan showel da aka kawo mata na rufa. Tafiya mai tsayi sukai kafin suka isa, Jirginsu na sauka tini motocin navy suka iso daukansu a airport da asalin karfin tsaron da SANAAH bata taba gani ba kowannensu yana sare masa cikin girmamawa mai karfi da tsari. Shiga motocin sukai take aka bar airport dasu zuwa gidansa da tinin akasan da isowansu sbd Imran daya sanar da babban mai kulawa da komai na gidan da masu aiki da sukaje hutu mai tsayi sbd babu kowa dan haka tin suna airport acan Morocco ya kira ya sanar aka kira duka masi aiki suka dawo kan aikinsu tinin suka gyara koina da kunna abubuwan wuta dasu ac da fridge fridge da komai hatta ruwa da drinks saida aka saka a kowane fridge dake palonsa da komai. Dan haka suna isowa gida kai tsaye bedroom mai zaman kansa Dad din yace akaiwa SANAAH kayanta wanda yake gefen na Fammah wadda bata damuba sbd tasan hakan dole daman zaayi dan nunawa Masu aiki da ita kanta SANAAH din taji nan kaman gidane duk da sunsan daman daki daya zasu koma su hade. Tinda a tsananin gajiye suke bedroom din da aka bata ta shiga sbd su samu wanka da shiryawa lokaci daya Tinda idan suka shiga dakin fammah dole wani ya jira wani a gurin wanka da suke tsananin buqata dan rage gajiya musamman da ba wani baccin suka samu ba hardar fammah da tin daren shekaran jiya bata rintsa ba suka wayi gari da neman SANAAH dan haka kanta har wani sarawa yakeyi. Tsakiyar sare ne suka sauka sosai dan haka wankan sukai tareda Shirin bacci kawai sai sallah da kowannensu yayi basa tareda wata yunwa sbd sunci small chops a jirgi kusan so biyu ko uku ma dan haka SANAAH dai ita cikin tsakiyar lafiyayyan gadon dakin ta shige tareda rufe jikinta take bacci mai nauyin gaske ya dauketa tana sauke numfashi mai sanyi ahankali. Fammah ma baccin ne ya dauketa da batajin zata tashi a kusa kusa dan kuwa tana cikin buguwan rashinsa. Tsit gidan yayi babu kowace motsi gashi daman dare ne, Shi kansa tinda suka iso din yana isa bedroom dinsa zare kayan jikinsa yayi yana fadawa bathroom ya sakarwa kansa ruwan dumi suna saike jikinsa yayi wanka ya fito daure da blue towel a qugunsa ya tsaya a gaban mirror rin dake tsaye mai girma a cikin closet dinsa ya shirya cikin tights tom ford short daya lafe jikinsa ya saka jallabiya fara qal ya fito daga closet din yana fidda kamshi mai sanyi yayi sallah yana gamawa ya kalli time akwai sauran kusan 2hrs kafin sallan asuba dan haka zare jallabiyar yayi ya jefar yana hayewa lafiyayyan kingsize bed dinsa tareda rife idanuwansa ya sauke numfashi mai sanyi da nutsuwa. Koda gari ya waye sosai babu motsi ko alaman fitowan kowa daga cikinsu sbd sunyi sallar asuba ma dukansu sun sake komawa dan haka masu aiki ne kawai ke aikinsu cikin nutsuwa da rashin hayaniya da kuma sanin aikinsu. Baa shirya dining ba sai after 10 lokacin akasan zasu iya fitowa cin abincin kowace time dan haka ana gama shirya dining da kawo komai gidan ya sake yin tsit. Fammah ce ta fara fitowa a shirye cikin free riga da wando na zaman gida da qaramar hula akanta da bata rufe gashinta bama sam tana dan kamshinta mai sanyi. Dakin SANAAH din ta nufa ta tadda ta tashi amma tana kwance har lokacin idanuwanta a rufe tana jin bude dakin tasan fammah ce ta bude idanuwanta tana saukesu akan fuskanta batareda ta motsaba fammah dake isowa gurinta ta bude baki tana cewa "Hey good morning" Wani kyakkyawan murmushi mai tsananin kyau a fuskanta SANAAH ta sauke tana bude baki tace "Hey I missed you" Yar dariya fammah ta sake tana qarasowa taja dan dogon hancinta tana cewa 'Bangama fushi dake bafa dan kima sani" Murmushi SANAAH din ta sake sakewa tana tashi zaune ta riqe hannunta tana cewa "Haba nace kiyi hkr my rabin rai" Dariya famman ke sake sakewa tana yaye mata rufar tace "Breakfast" Ziro kafafu SANAAH tayi tana miqewa tsaye ahankali ta nufi bathroom ta shige tana jin hankalinta a kwance sbd anan tana tare ne da fammah da iya Dad dinta babu tarin mutanen da bata saniba a zagaye tako ina kaman acan Morocco dan haka sai takejin kaman nan din zatafi dan samun nutsuwan sakewa fiyeda can duk da anan dinma tanajinta a baquwa ne. Wanka tayo na dan tsawon lokaci kafin ta fito ta tadda fammah bata dakin dan haka zaunawa tayi ta shirya a natse ta saka straight gown mai laushin data dan lafe ta kwanta a jikinta sai hulan da itama ta saka din tana gamawa Fammah na sake leqowa kiranta dan haka miqewa tayi suka fito a tare tana gefen fammah din tana saurarenta daga bayanin datake mata Dad bai fitoba sui breakfast dinsu kawai sbd wata irin azababbiyar yunwa takeji. Suna isa Dining room din wanda tsarinsa yake na musamman shima da wani irin tsari na asalin turawa masu daula da iko kaman yanda koina gidan tsarinsa na musamman ne datake tabbatarda dole rayuwansu ta banbantaa koina sukaje. Zaunawa SANAAH tayi fammah na kokarin zaunawa qamshinsa ya ratso gurin wanda ya sakata fasa zaunawa tana juyawa ta kalli kofar gabaki daya wanda yayi daidai da sako kansa cikin gurin kyakkyawar fuskansa mai cikeda kwarjini na fidda wata freshness idanuwansa suna sauka akanta kallo daya yayi mata mai nutsuwa ya maida kallansa akan fammah wadda ta iso gurinsa tana gaidasa tareda dan rungumesa ya dan buga bayanta tareda amsa gaisuwan suna isowa suka zauna yana dago idanuwansa daidai da bude bakinta cikin nutsuwa tace "Ina kwana" tana dago idanuwanta da sukai sanyi a take da zuwansa ta sauke akansa ta kallesa kadan. Amsawa yayi yana dan dauke idanuwansa akanta yana kallan abincin da fammah ke serving nasa a natse. Abincin kowannensu yafara ci kafin fammah ta bude baki tace "Dad zuwa gobe insha Allah zan fara zuwa karban papers dina dan banma shigar da request din karban nasu ba so tomorrow insha Allah zanyi hakan" Dan gyada kai yayi yana bude baki yace "Thats good,zan saka akira a sanar dasu hakan kafin kije sbd kada su bata time" "Ok Dad thank you amma kaman basai anyi magana ba zan iya bin process din insha Allah" Sake gyada kai yai a natse yana cewa "As you wish Doc" Murmushi tayi cikin jin dadi tana sake masa godia da dauko masa wani zancen dayake na process din dazata bi yana gamsuwa da dora mata wasu bayanan suna firarsu ta uban dayake tsananin kauna da son 'yarsa har suka gama suka tattaro suka baro dining din batareda ta iya sake kallansa ba dan silalewa ma tayi ta koma dakin Fammah ta zauna tana dauko ipad dinta ta shiga kalle kallenta a media. Fammah kuwa tana can tareda Dad din har lokacin sallah yayi ta shigo tayi sallah bayan ma har SANAAH din tayi tata tana zaune tana cigaba da kallanta a ipad. Suna gamawa fira da kallace kallacen sukaci gaba suna dariyarsu da tsokanar SANAAH da famman keyi.. Da daddare Fammah tayi ordern sabuwar wayoyi guda biyu masu kyau da tsada aka kawo securities ne suka amsar mata aka kawo mata su ciki. Maid ce ta kawo mata har bedroom dinta ta karba tana budewa tareda nuna SANAAH tana cewa nasu ne sbd kwana dayan datai ba wayar kaman zata zare takejinta. Kallan wayoyin SANAAH tayi tana jin shaawa da kewan waya itama amma kuma tinawa da hukuncin dayake kanta ya sakata jin jikinta yayi sanyi gashi bazata iya fadawa Fammah bataso ba sbd kada kokarinta ya tashi abanza dan haka godia tayi ta amsa wayar ta ajiye kawai bama tareda ko kunnawa tayiba. Tin safe bata sake ganinsa ba sbd yana office dinsa dake cikin gidan sbd tarin ayyukan dake gabansu suna jiransa. Baici Lunch ba sai dare yaci abinci shima saida suka shige ma sosai tukuna ya samu kansa ya dawo ciki yaje yayi wanka ya sauya kaya zuwa fararen kaya marasa nauyi sosai ya fito cin abincinsa da aka sake jera masa daban bayan su fammah sungama nasu sun shige koina yayi shiru hakama duka hasken tsakanin palo da bedrooms dika an ragesa. Sanin idan baici lunch ba komai dare zaici dinner ya saka akasan menu din da ake bi masa baa masa abinci masu nauyi a irin wannan lokutan dan hak haka light abinci ne sai juice na zallan apple da ko mintina biyar baayi da gama jerawaba dan saida akasan ya baro cikin office akazo aka jere su tukuna mai aikin ta fice zuwa bangarensu gabaki daya. A wannan lokacin fammah datake kwance a dakinta tareda SANAAH sunata kallace kallacensu bacci ne yaxo mata ta miqe dakyau a cikin gadon tana cewa pls idan SANAAH dakinta zata ta taimaka ta fara miqo mata ruwan datake sha wani lokacin idan ta tashi tsakar dare. #MAMUH 09033181070 101 Anan dakin SANAAH tayi niyar bacci amma sbd fammah na son ruwan kuma tafara bacci ma tasan dole zata nema da daddare dan haka ta gyara mata rufarta ahankali tareda Ziro kafafunta ta sauko daga gadon tana zira slippers dinta masu laushi ta fito daga ita sai kayan baccin jikinta riga da dogon wando masu santsi da suka dan lafe a fatar jikinta ta nufi hanyar kitchen din kai tsaye. Harta wuce kofar hanyar dining room bata lura da wutar dake kunne a ciki ba ta isa kitchen din ta dauko ruwan roba biyu marasa sanyi ta kashe wutar data kunna wadda ta saka tana juyowa ta lura da wutar dake kunne a cikin dining room wanda akwai hanyar shigarsa ta kitchen din. Bata damu ba ta dauke kanta tana kokarin barin kitchen din shi kuma ya miqe daga zaunen dayake yana cin abincin yana kallan jikinsa da cup din juice din hannunsa ya zube masa gabaki daya yana zarar tissues mai yawa dan goge jikinsa. A lokacinda ya miqe dinne ta gansa da abinda yake kokarin yi ta kallesa tareda sauke ajiyan zuciya ta juya a natse inda taka towels na kitchen qananu a jere sabbi ta zaro guda biyu zata kai masa sai kuma ta dakata tana kasa isa sbd tinanin fammah dake gidan. Juyawa tayi zata maidasu taji shigowansa kitchen din wanda ba haske amma na dining room na haskowa har ciki kana iya ganin gabanka da komaima... Gurin ruwa ya nufa yana jefar da tissue din hannunsa da bata goge komaiba ya wanke hannunsa yana kai hannunsa gurin wata tissue din dake kitchen din zai sake zarowa baisan da itaba sai towel yaga an miqo masa ta gefensa wanda ya kalli hannunta kai tsaye ya gane itace dan haka dago idanuwansa yayi yana dan juyowa ya kalleta da wani irin nutsuwa, Robar ruwan ruwan dake hannunta ya sakasa fahimtar abinda ya fiddota ya saka hannunsa daya ya karbi towel din yana kokarin kaiwa ya goge ta kallesa ta bude baki kadan tace "Ruwa kadan" Kallanta yayi yana miqa mata ya bude nasa bakin da deep voice dinsa yace "Bismillah" Kallansa ta dan yi da idanuwanta tanajin shakkar hakan amma bai dauke idanuwansa daga kanta ba daya sakata dole ajiye ruwan hannunta ta karba towel din ta kunna masa ruwan dumi daga fanfo kafan tukunta ta juyo ya tsaya a gabanta yana kallan hannun nata dayake riqe da towel din ta dan kasa dorawa a jikinsa sai daya dago idanuwansa ya dora akan fuskanta yana bude baki yace "I'm freezing" Ahankali ta dora hannunta akan rigarsa daga samanta tafara gogewa zuwa qasansa ahankali tana kasa dagowa ta kallesa. Sake saka ruwan dumi tayi ta dan matse ta sake juyowa ta sake fara gogewa ya zubawa hannuwanta idanuwansa yana mata wani irin kallon datake jinsa a jikinta. Cak ya kama hannunta yana tsayar dashi akan kirjinsa tareda hanata motsawa sbd yanda kowace slow guganta take tayar da tsigar jikinsa da ba qaramin abu ke tada ita ba ya bude baki ya sauke wani numfashi mai tsananin dumi da nauyi ya kai bakinsa gap da fuskanta yace "This is torture Ms" Dagowa tayi da wani irin slow ta kallesa da idanuwanta da sukasa dan sake matse hannunta ahankali yana lumshe idanuwansa da rabonsu da mata irin wannan kallan tin jiya da asuba da suka rabu. Zare idanuwanta tayi tana dan maida kallanta akan hannunta da nasa dayake hade ta sauke ajiyan zuciya tana son bude baki tayi magana akan sanyi kada ya shigesa amma tana jin nauyin furta hakan ta sake dagowa ta kallesa har lokacin idanuwansa akanta suke da wani irin obsessed kallon datake jinsa har cikin kirji da zuciyarta dan haka tai karfin halin bude baki bakinta da murya mara kauri da rashin sauti sosai tace "You'll catch a cold if u dont go change" Bakinta daya qarasa maganar da wata murya mai cikeda sanyi da kulawan da kaman a sanyin ma takejin tanaji a jikinta. "Da gaske??? Yayi mata tambayar kaman wani babyn da baisani dinba da gaske da wata shaqaqqiyar muryan da bata fitoba iya kunnenta kawai ta tsaya. Batasan lokacinda ta dagoba ta kalli bakinsa dayayi maganar da wata irin sanyin daya ratsata har sai da tsigar jikinta ta tashi a tare suka kallo hannunta tsigar jikin take miqewa ya saka hannunsa saya ya janyota jikinsa suka hade ahankali yana zagayeta da hannuwansa duka biyun ya dake hadesu da kyau suka shiga cikin juna tsamtsam ya rungumeta ya sauke numfashi mai sauti a gefen fuskanta yana cewa "How have you been today" Ajiyan zuciyan da batasan da itaba ne ta sauko mata ahankali mai sanyi kafin ta bude baki tace "Sanyi zai kamaka" Shiru yayi da ita a jikinsa kafin ya dago ahankali ya kalli cikin idonta tukuna ya gangara da idanuwansa da suka fara sauyawa da wani deep kallo akan bakinta da yayi maganar ya fiddo harshensa da wani nutsuwa ba tsammani ya lashi lips dinta kaman yanda ake lasan minti. Wani lumshe idanuwansa yayi yana budesu akanta tareda sake dan matseta jikinsa da wani irin slow shauqi kafin ya sake fiddo harshen nasa ya kuma lasan lips dinta ta lumshe idanuwanta ahankali tana dan jan numfashinta daya kusan yankewa ta bude ido tareda kasa kallansa ya sake sak harshensa wannan karan yana lasan lips din nata saiya shigar dashi ahankali cikin bakin yana laso nata harshen ya hadiye wasu yawun da maqoshinsa yayi wata motsawan da idonta ya sauka akai taji kanta yayi dum da wani nauyi. Da wani slow ya shigar da bakinsa gabaki daya cikin nata yana kamo harshenta da nasa yayi mata wani lafiyayyan sanyayyan tsotsan data sakata dan qanqamesa tana jin kanta na sauka nauyi. Idonsa ya saukar da suka fara nauyi ya kalli hannunta daya dan qanqamesa yaji tana sake kunnasa yayi bayan wuyanta da hannunsa daya yana mata wata mannowa da dayan hannunsa ya manno fuskanta itama sosai da tasa yana jan numfashinta daya fito da wata irin yankewa ya zuqesa zuwa cikinsa yaji sanyin dayake ji yana fitarsa gabaki daya dam kuwa ko bra babu a jikinta kayan bacci ne kawai daya mannota jikinsa yaji yanda tsinin kirjinta ya mannesa wani numfashi mai sauti ya sake wanda ya sakata kallan kofa ahankali tana jin kirjinta na sauya bugu. Juyo da fuskanta yayi daga kallan kofar cikin wata fitina ya hade bakinsu yana tsotsanta da bata wani hottest nunfashinsa da kamo wuyanta da hannuwansa biyu da kyau ya manne fuskansu da asalin kyau da deep yanayi yana kissing dinta yana fidda wata numfashi mai tsananin zafi da tayar da hankali da wargaza nutsuwa. Akan marbles din dake gurin ruwan da suka bari suna zuba ya dorata yana yayi baya da kanta yafara tsotsan tin daga wuyanta har zuwa gaban rigarta daya saka bakin ya fasa botiran gaban rigar da hakoransa ya furzar dasu qasa yana dora idanuwa akan kirjinta baisan lokacinda ya sake baya da kanta ba yana banqareta akan fuskansa datai kirjinta suka sake wani lafiyayyan nishi a tare tana hadiye wasu yawun rikicewa sbd bakinta daya bushe kaf lokaci daya... Gangarawa yayi da kansa cikin wata slow yana lasar fatar cikinta kafin ya saka harshensa akan cibiyarta data sakasa qanqame kansa tana kasa iya dauka taso janyewa amma hakan saiya turo masa da kirjinta daya saka hannu yayi mata wani irin riqo yana sake manno mararta a fuskansa yaja qamshin daya bugo masa ta gurin yana jin kansa na juyewa gabaki daya da wata fitinanniyar buqatanta. Cinyarta ya bude yana gangaro da kansa ya dora bakinsa akan zallar fatar cinyarta ya sauke lips dinsa ya sakar mata wani kiss din daya sakata yin baya gaba daya ruwan dake zuba a fanfon suna zuba a gashinta daya dan zuba ciki... Kasa daukan kisses dinsa tayi ta dago gashinta da ruwan sukata zuba akai yana tsiyayan wasu ruwa ahankali dake gangarowa suna biyo fatar wuyanta zuwa kirjinta da cikinta zuwa cibiyarta da digon wandonta daya dan zame yabisu da wani mayen kallan da itama take jin tsiyayar tasu kaman wani abu ke bin fatar jikinta ba ruwanba. Wasu ne suka sake gangarowa cikin gashin suka diga kai tsaye akan kirjinta daya saka hannu ya taresu cikin wata salon data sakasu hadewa da juna tana qanqamesa da jero wata ajiyan zuciya guda uku a jere ba kakkauta... Bude bakinta tayi daqyar ta ambaci sunan fammah batareda ta iya biyowa da wata kalman ba. Shi kansa sbd fammah din ya saka ya dagata cak ya fito kitchen din da ita ya ratsa ya wuce palonsa da ita wanda suka shiga kai tsaye bedroom dinsa suka nufa tana jikinsa ruwan na sake wata irin gangarowa a jikinsu su dukan sbd daukan daya mata. Akan kafafunsa ya mata wata zaunarwa bayan ya zauna bakin gado tareda bude rigar jikinsa ya zubar ya jefar tata kuwa tini ya lalata daman dan haka rabin ma ya zame qarasa zamewa yayi ya jefar itama tareda bin wasu ruwan da suka fito daga gashinta suna tahowa ahankali zuwa cikinta ya bisu da yatsarsa daya har inda sika isa ya murjesu ahankali da wani balain slown daya sakata jan wata numfashin da kyar ya bi da lips dinsa inda ruwan ke digowa yana goge fuskansa da lips dinsa yana matseta da wani fitinar da jikinsa ke dumi koina hakama kansa ya gama kuncewan da bai tsaya komaiba ya juyar dasu akan gadon yana mata wata fitinanniyar rumfa kanta na bakin gefen gadon yama sauko kadan kaman ta rintse idanuwanta da karfi tana jan wani azababben numfashi daya kusan barin kirjinta sbd wani irin yanayin dataji ya ratseta hannunsa daya na daga kafarta daya zuwa bakinsa ya mata wata tsotsa yana cigaba da bata kansa gabaki daya. #MAMUH 09033181070 [09/06, 3:25 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 102 Wata irin kasancewa yake yi tareda ita cikin wata slow fitinar dake sake zafafa a jininsa tana dumama har cikin kwakwalwansa,.. Ita kanta babu abinda take iya tinani ko kadan a cikin kanta sbd yanayin ya rife duka wata kwakwalwanta ta tsaya cak guri daya shine kasancen da suke a daidai wannan lokacin a kuma wannan yanayin dan kuwa kowace gabar jikinta da fatar jikinta tajisa ta kuma amsa duka wani zazzafin yanayin daya basu suka sake zama juna da kyau. Sun jima a hakan har saida suka samu cikakkiyar gamsuwan da batasan ma ta samuba tukuna ya tallafota daga irin kwanciyar da yayi da ita ya kwantar da ita a jikinsa suna sauke wani sanyayyan numfashi ahankali idanuwanta na rufewa ahankali. Bacci ta fara dan haka taso tafiya dakinta amma hakan bai samuba sbd yanda ya sake shigewa da ita jikinsa yana cewa kada tace komai tayi bacci kawai. Bacci mai karfi ne ya daukesu bayan yakaisu bathroom sun fito basu farka ba sai asuba wanda tana gama sallah tayi kaman zatai kuka ta samu ta baro dakin ta koma dakinta ta saka wasu kayan baccin ta kwanta take bacci mai dan karfi ya sake daukanta sbd jikinta koina dayake mata nauyi. Babu wanda ya farka a cikinsu sai 10 dan haka koda sika fito Dad din ya fita dan kuwa mutane da yawa suke son ganinsa hakama akwai ayyuka sosai da suka taru ana jiran saka hannu da sauran jiran umarninsa. Abincinsu suka ci suna gamawa itama fammah ta shirya ta fita tareda barin SANAAH din a gida sbd yawon makaranta ne zatai sosai na karban abinda takeso so ta bari saita gama wannan zirga zirgan tukuna tafara fita da SANAAH ganin gari. Ita kadai aka bari gida tayi zamanta bata wani damu ba tayi bacci taci abinci tayi kalle kalle a ipad har yamma ta sake wanke ta zauna a palon kurya na bedrooms dinsu fammah tana kallo sama sama a natse. Koda fammah ta dawo a gajiye taganta hankali kwance ba damuwan komai sai taji hankalinta ya kwanta zata nutsu tayi abinda yake gabanta dan yau tinanin kadaicin da SANAAH din take ciki tayita yi hankalinta ya rabu biyu. Da daddare yauma su kadai sikaci abincinsu bai dawoba sai dare sosai kuma cikin saa koda ya fito ya kira wayar dakin fammah akan azo ayi serving nasa fammah tayi bacci cikeda gajiya itace ta dauka dan haka dole itace ta fito tai serving nasa harma sai daya buqaci tea ta dafa masa. Yana gamawa yauma a dakinsa suka kwana tare asuba nayi ta koma dakinta ta kwanta baccin kasala da kwanciyan hankali. Haka ta kasance ma washe gari ita daya ta wuni amma yau din bai fita da wuri ba har sai daya sake kasancewa da ita hankali kwance cikin nutsuwa kafin ya fita yabarta ta wuni jiki a mace wanda ko fammah data dawo sai data tausaya mata ganin duk kaman batada kuxari sosai tayi sanyi sosai. Daga ranar bai sake samun time din kasancewa gida ba kwata kwata sai tsakar dare yake dawowa dan haka bata sake sakasa a idoba dan duka lokacinda yake dawowa tayi bacci baya son katse mata baccinta dan haka yabarta a kwanakin ya maida hankalinsa sosai akan ayyikan da sukai masa yawa gashi yana buqatan tafiya dubo jiragensu na yaqi dake tsakiyar manyan ruwan dake zagaye da gefe daya na qasar. Tana waya dasu Dr Mum sosai a wayan fammah hakama Dad suna gaisawa dan haka take dan cikin nutsuwanta musamman yanzu da zuciyarta take sabuwa da shi sabon da batama san tana zurfafa a cikinsa ba dan kuwa a yanxu idan har suka hadu sonsa mai tsananin karfi baya boyuwa a cikin idanuwanta dan haka ne ta fara hana kanta haduwa dashi a gaban Fammah sbd hana lalata alaqarta da ita da har abada take tsoron ta lalace shiyasa wasu lokutan take jin damuwan zuciyarta data bari take masa so mai zafi. A kwanakin da daga fammah harshi basa zama ta fara koyawa kanta shiga kitchen taya masu aikin abinci aiki dan ragewa kanta zaman kadaici kuma tana jin dadin hakan dan haka kusan a yanzu ta kasance mai hannu dosai tana kulawa da cimarsa batareda bayyanar da hakan ba kai tsaye wanda shi kuma kai tsaye ya gane sauyin da abincinsa ya samu a table da tsarin cimar tasa da aka dora akan wani tsari hakama yasan ita dince. Hakan ya saka ya taba zuciyarsa sosai daya dakatar da duka ayyukan dake gabansa dan basu lokacinda suka rasa kwana biyu na rashin ganin juna. Yau bai fita koina ba yana ciki yana hutawa sosai breakfast ma tareda Fammah yayi kafin ta fita shima ya koma yayi wasu online meetings din. Bayan Azahar ta fito sanye da doguwan riga mara nauyi ta nufi kitchen ta dan hado fruits a bowl ta fito dan batajin cin abinci mai nauyi fruits din kawai take buqata. Tana fitowa daga kitchen palon take kokarin zama Maid dinsu Sofia ta shigo ta sanar da ita Sir fleet ya kira akai masa warm water na sha. Sbd basa shiga dakinsa sam sam ya saka Sofia sanar da SANAAH din dan ita takai tinda kaman yarsace idan fammah bata nan a gurinsu. Da mamakin jin yana gidan ta dan kalli sofia din kafin tace OK tana miqewa tsaye da nufi kitchen. Tasan sbd yasan ita dinne zaace takai tinda basa shiya ya buga wayar a kitchen yace akai masa. Wani sanyayyan numfashi ta sauke zuciyarta na sanyi da kuma dokantuwa da sakasa a idanuwanta.. Tray ta hado ruwan da fresh fruits masu dan sanyi a bowl ta nufi palonsa. Koda ta isa yana zaune cikin kayan shan iska off white idanuwansa akan tv yana kallo a natse. Shigowanta a natse itama da sallama mai sanyin sauti a bakinta ya sakasa juyowa cikin calmness ya sauke idanuwansa akanta yana binta da lafiyayyan kallo harta iso inda yake ta ajiye tray din gabansa tareda dan juyowa ta kallesa tu bude baki zata gaidasa ya ciro hannunsa daya daga folding din da yayi musu a kirjinsa ya miqa mata yana cewa "Aslm alaikm" Fuskansa ta kalla tareda jin kunya da wata lafiyayyan sanyayyan murmushin dayaso sauka a fuskanta ta miqa hannunta ahankali ta dora akai tana amsawa da dauke idanuwanta daga kansa. Janyota yayi ta zauna akan kafafunsa yana kallan rigar jikinta ahankali data kwanta ta lafe a fatarta ya dawo da kallansa akanta ya bude baki zaiyi magana ta rigasa a natse da cewa "Ina wuni" Bakinta da hannunta ya kalla kafin ya bude baki da wata kamewa da nutsuwa ta ganinta a gabansa ya amsa yana hade tafin hannunta ahankali da nasa yana matsewa da kulawa mai sanyi kafin ya amsa yana cewa "Kina kewan Fammah da Dad din fammaah a kwanakin nan right??? Kallansa tayi idanuwanta na dan bayyanarda irin kewan datake ciki na rashin zamansu din ta gyada kai ahankali bama tareda tasan tayi hakan ba. Kwantar da kanta yayi a jikinsa yana mata wata runguma mai danyi da ratsa jikin sbd yanda ta shige gabaki daya jikin nasa ya zagayeta tareda kissing tsakiyar kanta yana sake zagayo qugunta da hannuwansa. #MAMUH 09033181070 [09/06, 3:26 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 103 Shiru sukai ahakan tsawon mintina kafin ya bude baki ya fara tambayarta yanda take wuninta ita daya a kwanakin tana amsa masa kaman baby qarama sbd yanda take jin kewan ba dawo mata kaman a lokacin ne take cikin kadaicin. Sake kissing tsakiyar kanta yayi yana cewa "Sorry" Dago kanta kadan tayi ta kallesa jin yanda ya furta kalmar data ratsata sbd sautinsa dayayi amfani dashi. Cikin idonta ya kalla ta so janye nata idanuwan ya hanata ta hanyar tare fuskanta da hannunsa daya yana kallan yanda fuskanta gabaki daya ta sake sauya masa a cikin kwanakin da bai gantaba tayi wani fresh ta sake haske sosai tana glowing din daya sakasa hade fuskansu ya fara gogawa ahankali yana bude baki yana magana a hankali ba hayaniya ba babbar sauti iya zallan nutsuwa da calmness dinsa dayake ratsata tareda numfashin juna da suke shaqa tana lumshe idanuwanta ahankali tana sauraransa zuciyarta na sanyi. Sun jima ahakan suna magana fuskansu a hade duk yagama buguwa da numfashinta daya shaqa da kyau yana jin baisamu sassaucin abinda yakeji akanta ba ko kadan dan haka yakai hannunsa ahankali ya dauko berry daya daga cikin bowl din fruits din dake gabansu yakai bakinsa ya tauna ahankali yaji tsaminsa ya ratsashi amma bai bada kowane reaction ba duk da bayason tsami ko kadan, Sauran na hannunsa zai maida ta kallesa tareda bude baki kadan tace "Yayi sanyi ne?? Bai bata amsaba ya dawo dashi yakai bakinta yana mata alaman ta bude bakin. Budewa tayi ya saka mata a ciki ta tauna ahankali take rintse idanuwanta da karfi tana bude bakinta zata dawo dashi ya saka bakinsa ya rufe bakin nata yana hadawa da bakinta dashi yafara tsotsewa yanajin tsamin na bace masa gabaki daya. Ita kanta sbd tsamin daya ratseta din ya sakata karban bakin nasa da wani irin slow ta tsotsa ahankali wanda hakan ya saka komai na jikinsa tsayawa cak ya zuba idanuwansa da sukai nauyi akanta ya mata wani irin kallo yana bude bakinsa cikin nata kawai suka fara kissing juna a tare wanda kansa ke amsa wata irin amon da baima taba ji ba sbd a karan farko datake kissing dinsa ayau dan haka gabaki dayan rasa kansa ya fara yi sukaci gaba da wani lafiyayyan deep passionate kiss yana tsotso kowace taste datake bakinta. Ita kanta jikinta zazzabi ma taji yana neman sauko mata sbd dumin da jikinta yayi tana jin saukan hannuwansa duka biyu a cikin rigarta wani nishi mai sauti ta sake daya ratsa ruwan jikinsa. Zare mata rigar jikinta yayi ya zubawa white laced bra dinta idanuwansa wadda yake iya ganin cikinta ya lashi lips dinsa da wani sanyi da zafi kafin ya qarasa balle hook dinta itama yana gyara mata zama akan kafafunsa yana mata wani irin budewanda sai datai baya ya dawo da ita ya sake hade bakinsu da suke wata lafiyayyar kissing juna yana bin fatar jikinta da wata irin fitinanniyar shafar dake tada tsigar jikinta da qarasa sakewa a jikin nasa. Akan sofa din da suke suka zuba lafiyayyan love din da ta kasa motsawa a jikinsa sedai shine yakaisu bathroom ya sakar musu ruwa suka jima a ciki suna zuba wani love din kafin suka fito baccin har yamma sosai tukuna suka farka ta fito ta sauya kaya ta shiga kitchen. Tareda shi sukaci abinci a dining hakama yayi fira sosai da Yarsa tana xaune gefen fammah din lafe tana jinsu har dare tukuna dukansu suka shige. Tare suka kwana washe gari ma bai futa koinaba haka suka wuni a bangarensa da wayarsa ma tayi magana dasu Dr Mum da Maamah harma da Mommynta dai yamma suka rabu itace tayi girkin daren gabaki daya ma. Suna gama cin abinci yayi bankwana da Fammah sbd goben zaiyi tafiyar gaggawa data taso. A dakinsa ta kwana da asuba itace ta hada masa kayan tafiyarsa tsaf suka saka gama shiriricewa a closet dinsa da saida suka zubar da kayan gurin kusan duka tukuna suka dawo daidai ya shirya sukai sallama ta wuce dakinta ya fito ya fice motocinsa na jiransa yana fadawa suka bar gidan zuwa airport. Yana tafiya kwana biyu tayi tana kadaici fammah ta gama komai nata suka fara fita yawo sosai wanda shine ya hana halinda take shiga bayyana na sanyi da sauyin rayuwa. Ta saki jikinta sosai suna jin dadin rayuwar wadda kudine kawai suke kashewa suna zuba luxury life dinsu ta yayan gata dan kuwa card ya bar musu. Ta sauya sosai ta dan qara cikowa tayi wani fresh daya saka fammah ganin America ta amsheta sosai. Tinda ya tafi sedai tajisa a wayan fammah wadda suke jin junansu akoda yaushe batareda cewa komaiba wanda hakan shine abinda yake sake kashesa akanta ita kanta hakan ba qaramin ratsa zuciyarta yake ba da kewanta. Sati biyu zuwa na uku suka share a hakan kullum itama Mum suna waya da ita bata dawo bane sbd Fleet din baya nan dan haka ranar daya cika sati uku cif a zai dawo itama ta tattaro ta shirya dawowa sbd ta tarbesa da kanta dan tayi mummunan kewansa da tsantsan sonsa dayake neman kasheta dik da tasan ya riga ya bar maganar laifinta amma dole tayi shirin da zata sakasa hucewa gabaki daya bare sun dade basu kasance da juna ba tinda basa tare. Bata fada musu zata dawo ba kaman yanda shima bai fada musu dawowan nasa ba dan haka fita sukai sai yamma suka dawo a gajiye dan haka abinci sukaci tinda fammah tayi wanka tayi shirin bacci batada niyar sake fitowa daman anyi magrib.. Itama wankan tayi tai shirin bacci tana yin ishai ta fito zata dakin Fammah dan acan take kwana wani lokacin musamman yanxu da duk dare hakanan jikinta yake zafi da dumi sosai. Kitchen ta nufa masu aiki ma duk sun shige ta dauko guava Drink a hannunta datake sha da dare tareda roban ruwa daya tana fitowa aka bude kofar palon wadda ta sakata dan tsorata ta juyo da sauti da mamaki. Ganin wanda ya shigo ne ya sakata dakatawa cak idanuwanta na wata irin cikowa da hawayen da batama san sun tahoba. #MAMUH 09033181070 [10/06, 11:52 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 104 Kasa motsawa tayi tana sake kamewa a gurin zuciyarta na fara sauka da cikewa da wani sanyin dataji yana ratsata hawayen idanuwanta suka sake cikowa suna kokarin saukowa batareda ta motsaba ko dauke idanuwanta da take suka raurau akansaba.. Shi kansa tsayawa yayi daga inda yake din duk da babu haske sosai irin sosai dan daidai ne a palon da suke ganin juna fes da fes, Tin daqasanta yake mata wani tsanakakken kallo tareda tsayar da idanuwansa akan fuskanta ya kalli idanuwanta da hawayen dake cikowa cikinsa wanda yasan na kewa da nata language din son kenan dan haka ya sake wani lafiyayyan mayen murmushin daya saka hawayenta sake cika idanuwanta ya daga hannunsa daya cikin wata salo da wayewa da kuma asalin yanda take ya sake mugun jinta har cikin jininsa yayi mata alaman taxo da hannun daya kafin ya bude mata hannuwansa take ta taho da wani irin gudu ta shige shige yayi mata wata irin rungumar da itama tsamtsam ta zagayesa da hannunwata ta qanqamesa tana dauke ajiyan zuciya da hawayenta da suka qarasa gangarowa tana jin yanda shima ya mata wata kyakkyawar rungumar da sake sauke ajiyan zuciya yana shaqar qamshinta da yayi missing kaman zai rasa kansa. Dan matseta ya kuma yi a jikinsa yana sake qanqameta cikin sanyi da nutsuwan datake ratsashi da zuciyarsa. Daga cikin jikin nasa datake ciki gabaki daya ta bude baki da wani sautin dayake a shagwabarta tace "Baka fadawa Fammah zaka dawo ba fa" Dan dagota yayi ya kalli fuskanta data dago ta kallesa a narke ya bude baki da nutsuwa sbd kada kasalan data sakar masa ta bayyana yace "Oh ban fada ba ko?? Ya qarasa maganar kaman da gaske mantawan yayi sbd itama data ambaci famman kanta take nufi amma bazata iya fada ba kai tsaye. Wani kyakkyawan murmushi ne ya kufce mata sbd maganar tasa da yanda ya furta tana dan janye jikinta daya sake maidata ciki ya rungume wannan karan da fidda ajiyan zuciyarsa mai bayyanarda kasalansa da calmness din dayake qaruwar masa. Shiru sukai ahakan kafin ta dan zame tana kallansa tace "Sannu da dawowa" "Thank you" ya furta shima yana sakinta kadan tareda kama hannunta suna nufar hanyar palonsa dayan hannunsa na janye da suitcase dinsa. Suna shiga palon bata bisa cikin bedroom ba ta dakata tareda dan kallansa tace yaje yayi freshen up zata kawo masa light abinci. Bata jira amsarsa ba ta juya tabar gurin yaqi bin bayanta da kallo sbd jin kunyarta data motsa a jikinsa. Tana ficewa ya nufi bedroom dinsa ya shige yabar suitcase din a palon, Yana shiga wayoyinsa ya ajiye ya zauna yana sauke numfashi mai sanyi da nutsuwa ya dan huta duk babu kowace gajiya a tattare dashi ko kadan tinda ba tafiyar mota bace. Sai bayan mintina ya sake samun jin jikinsa ya sake tukuna ya miqe ya shige hanyar closet dinsa take tareda kofar bathroom a guri daya ya shige yana zare kayan jikinsa. Dagashi saishi ya fada bathroom din yayo wanka da ruwan dumin da suka sake warware duka jikinsa ya fito daure da towel yana goge kansa da wani qaramin towel din. Yana isowa tsakiyar dakin tana bude kofar ta shigo a natse dauke da tray data hado masa tea mai qamshi da meatballs kawai da daman akwai soya masa kawai tayi da fruits da basa wasa sam dasu. Qarasowa tayi ta ajiye akan table din dakin batareda ta dago ta kallesa ba tana dagowa tajisa a bayanta sanyin jikinsa ya ratsa rigarta da batada kowane irin kauri ya ratseta ta dan ja numfashi sbd jikinta dumi ne dashi dan haka taji sanyin sosai taqi juyowa tana daga kai ta dora idanuwanta akan makeken mirror din dakin dayake saiti dasu ta kalli fuskansa ta cikin mirror din tana sauke ajiyan zuciya. Nasa idanuwan ya sauke a mirror din shima yana kallanta ya bude bakinsa yace "Yaya kuke?? Yaya na sameku? Amsa zata basa ya juyo da ita suka fuskancin juna sosai yana rankwafo kansa ya saka a gefen fuskanta ya shaqi kamshinta kai tsaye tareda dan rufe ido ya bude yana jinta tace "Lafiya kalau,babu damuwan komai" Dagowa yayi bayan ya sake shaqarta tukuna ya juya ya kalli abinda ta kawo masa ya sauke numfashi yana jefar da towel din hannunsa na kansa daya goge yana nufar sofa ya zauna yana dan kallanta yace "Bismillah" alaman tazo ta zuba masa. Ajiyan zuciya ta sauke kafin ta juyo tareda takowa ta iso gurin ta durqusa ta zuba masa tea din tareda miqa masa. Karba yayi tareda zaunar da ita a kafafunsa ya kurba tea din ahankali wani qamshi ya shigesa ya dan dago ya mata wani lafiyayyan mayen kallo ya bude baki da wata sanyin sauti yace "Hmm Nice,thank you" Meatballs din ta saka hannu ta dauki fork ta soka daya ta dauko masa takai masa bakinsa cikin nutsuwa ya bude bakinsa idanuwansa na mata wani mayen kallon nutsuwa ta saka a ciki ya tauna ahankali tareda sake wani kallan mai kyau yana dan gyada kai ya daga mata hannu da alaman "this is fuckin good" Murmushi tayi tana sake kai masa wani bayan ya cinye na farkon ya kara amsa yana taunawa tareda jin dadinsa sosai sbd yanda ake ciyar dashi din da alama yanda taga yaji dadinsa kuma yana sakata farin ciki dan haka ya zuba mata idanuwansa basa kawai takeyi yana amsa har sai dayaji ya koshi ya riqe hannunta cikin wata slow yana bude baki ya kalli cikin tsakiyar idanuwanta yace "I'm full Alhamdllh may Ya Kadir reward you" "Amin" ta furta da sautin tana kai yatsarta daya akan bakinsa ta dan goge wani dan maiqon daya tsaya gurin tana gogewan har saman lips dinsa sai bude bakinsa yayi ahankali yana kama yatsar tata ya totsa abinda ta gogen yana kallan hannun wanda shine abu daya na farko daya fara sani akanta da shine first Obsession dinsa. Sake tsotsan hannun yayi yana dago idanuwansa itama shi ta kalla suka hada ido ya matsota jikinsa yana jinginar da bayansa gabaki daya baya yana zagaye da ita yana taho da ita ta kasance itace tai masa rumfar da numfashinsu yake haduwa sosai dan hancinsu daya hade dana juna. Yatsan nata ya sake tsotsa ahankali tareda kallanta fuskansu na hade da kyau ya sake mannota da hannunsa daya kirjinsu ya sake hadewa ya sake ajiyan zuciya yana sake yatsar da bakinsa ya bata light kiss a baki tareda sauke numfashi mai sauti a fuskanta yace "I missed you SANAAH KHALIL" hannunta daya ta dora akan fuskansa tai masa wata sanyayyar shafa sbd yanda ya ambaci sunanta ta shafa tindaga saman gefen fuskan nasa har zuwa kunnensa kafin ta cusa hannunta daya a cikin gashin kansa daya sakasa lumshe idanuwansa bakinsa na furta "YA KADIR" da wani tosashen sautin daya sakata zaro hannunta ya dafe yana hanata zarewa ya sake bata light kiss daya sakata sake cusa hannun cikin sumar tasa dakeda sanyin daya sake ratsata ta bude baki zatai magana a kasalance ya rufe bakinta da nasa yana mata wata lafiyayyar mannowan da sukai wata muguwan haduwan data saka wata kakkarfan numfashi fito musu a tare. Kissing dinta yafara a wata fitinanniyar slow dake ratsa jini da kwakwalwa tareda sanyaya su da basu nutsuwa.... A natse suke kissing juna yana mata wata irin tsotsar dake sakata kissing nasa itama yana sake mannota da matseta kaman zai shige da ita cikin cikinsa da jin babu abinda yakeda wannan jin rashin kosawa kaman akanta. Da hannuwansa ya bude gaban rigarta gavaki daya yana zamewa da slow yana kallan yanda fatar ta ke daukan idanuwansa da wata hasken data qara sosai da glowing. Qugunta ya kama da tafin hannuwansa biyu tana kansa ya gyara mata zama ya shafi mararta zuwa cibiyarta da tsakiyar bayanta tayi wani baya tana kama numfashinta dayake neman daukewa shikuwa hakan ya basa daman saka kansa a cikinta ya sauke lips dinsa akai yayi mata kiss din daya tayar da tsigar jikinta ta dafe kansa da hannuwanta duka biyu tana dawowa daidai yana bude bakinsa yayi mata wani lafiyayyan kamu a kirjinta yana mata wata lafiyayyan matsowa da cukuikuya a bayanta taji tana neman rasa bugun zuciyarta gabaki daya ta sake nishi mai kaifi tana sake cusa hannunwata a cikin gashinsa daya sakasa kasa riqe sanyi da nutsuwansa yafara mata wani zafaffen romance din daya saka nishinsu cike gurin ya matso duka pillows din dake kan kujeran yana juyewa da ita akai sukai wata irin juyewan da bakinsa yake sake shigewa nata yana rabata da sauran abinda ya rage a jikinta yana jin hakurinsa da control dinsa sun tsinke yafara tsotsanta da wani irin salo mai zafi tin daga bakinta har zuwa wuyanta yana zafafa koina na jikinta har zuwa gangarowa kirjinta a kuma daidai yana bata kansa. Wasu fitinannun numfashinsu ne da jinsu kadai zai saka wani somewa tsabar ratsa jiki da wata irin zazzafar love datake kasancewa a palon yana sake tabbatarda ita din macensa ce da shine kadaine a rayuwarta har abada. Koda suka gama a jikinsa ya rungumeta bayan ya dawo da ita samansa suka ringa sauke numfashi ahankali wanda takejin kasalanta na zama kaman bacci ta lumshe idanuwanta a jikinsa kaman yanda yake sauke mata wasu numfashi ahankali a gefen wuyanta da wata rungumar da ko allura bazaya shiga tsakaninsu ba dan a manne take da jikinsa ya mata tsam tsam. Sai da suka jima sosai a palon taci fruits din dake ake table sbd yunwa dataji tanaji da kansa ya tayata ci yana bata tana ci ta sakasa cin kadan shika tukuna ya dauketa suka shige cikin bedroom dinsa. #MAMUH 09033181070 [10/06, 12:57 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 105 Suna shiga shine yafara sake wanka yafito ya shirya cikin dogon wandon bacci mai tsantsi tana fitowa ita kuma rigar tasa ta wandon ta saka kawai ya janyota suka kwanta yana shigewa jikinta ta rungumesa kaman babynta. Bacci mai nauyi da nutsuwa da dadine ya daukesu sai asuba suka farka a tare sukai sallah suna gamawa ta kallesa ta gaidasa da nutsuwa da kulawa. Amsawa yayi yana tambayarta yaya ta tashi, Murmushi tayi tana qin amsawa tareda miqewa ta zare jallabiyarsa data saka ta maida closet ta shiga bathroom zata jefa rigar data cire tasa ta bacci cikin qaramin laundry basket bag dake gurin. Tana shiga zare rigar tayi daga jikinta tareda janyo towel qarami ta daura a jikinta zata juyo ya shigo bathroom din ta dan kallesa tana ja da baya ahankali fuskanta dauke murmushi mai kyau da sanyi ganin yanda yake tinkaro ta. Jikin glass din shiga shower taji bayanta ya jingina dan ta dan juya ta kalla taga tako karshen kenan tana dawowa da kallanta yana mata wata rumfa tareda dafa hannunsa daya a jikin glass din yana zagayota da dayan ya dan motsata jikinsa da wata karfin da mararsu tai wata hadewan data rasa balance dinta suka sake komawa jikin glass din suka jingina. Kallan juna sukai ta bude baki zatai magana yakai kunnensa ahankali bakinta tace "Gari yana haske fa" Bai kalletaba ya qarasa shigar da kansa cikin wuyanta yana goga fuskansa tareda zira hannunsa daya qasan towel dinta yafara bin cinyarta da wata shafar data sakata dan riqe hannunsa tana sauke idanuwanta akansa ta dan girgiza masa kai zata bude baki tayi magana ya saka bakinsa a cikin nata din yana matseta jikin gurin da sake bin cinyarta da shafa zuwa cibiyarta. Hannunsa daya ya saka ya fizge towel dinta yana dagata sama yayi cikin shower da ita tareda mannata jikin bango yana bin kowace fatar jikinta da wasu kisses da tsotsan da duk yanda taso ta zame kasawa tayi dole ta biye masa suka fara wani fitinannun kisses yana zagaye kafafunta da qugunsa tana kan kijinsa ya sake juyawa da ita jikin dayan bangon tareda qarasa raba kansu da sauran abind ya rage a jikinsa. Wani irin riqo yayiwa qugunta yana maida bakinsa wuyanta yana mata wata kiss din daya sakata zagaye wuyansa da hannuwanta tana fitar masa da wani kasalallen nishin da kanta da gangar jikinta take jin takasa dauka... Wani irin tiriri ne yake futowa daga kansa yana jinsa har kunnuwansa yana fita dan haka yayiwa bangon wani dukan da sai akan makunnin shower take ya balle ruwan suka fara fitowa daga shower data kunnu tana sauka akansu. Sauka ruwan yake akansu amma babu wanda ya damu da hakan wani irin fitinannen love suke gudanarwa wanda hatta bathroom din wata amsawa yakeyi da nishin dasuke fitarwa. Babu control da dukkaninsu zazzafan son dake zuciya d gangar jikinsu suka gudanar da love dinsu suka gama sukai wanka tana fitowa kanta kawai ta busar da hand dryer dinsa ta saka kayanta ta fito dan gari ma yayi haske sosai har masu aiki sun fara. Tana isa kofar bedroom dinta ta bude ta shiga tana rufo kofar kofar shigowa na budewa Mum na sako kai cikeda jin nutsuwanta ta dawo jikinta ta sauke ajiyan zuciya sbd bata sanar da tana tafe ba mota ma daga airport drop ta dauko security dake gate ne kadai ya ganta amma ko harabar gidan duka securities dinsa basa nan da Imran babu wanda ya tashi bare fitowa. A palon ma ganin ba kowa kai tsaye hanyar bedroom dinta ta isa tana jin dadin zataiwa kowa suprice dan haka tana shiga ta rufo kofar. Ajiye suitcases dinta guda biyu tayi gefe takeda fadawa bathroom dan tana jin gajiya gaskia. Wanka da brush tayi tana fitowa sallar asuba da bata samu yiba tayi ta gama ta saka kayan bacci tana kallan time karfe 7 na safe da mintina ta fito ta nufi dakin mijinta. SANAAH kuwa bacci tayi na tsawon awa daya da rabi ta tashi karfe tara tai wanka ta shirya cikin dogon ripped jean da farar riga mai fadi da scarf mai santsi ta fito ta nufi kitchen duk da tanajin tsananin kasala da rashin karfi halinda suka shiga. Masu aikin sunyi nisa a aikin breakfast din amma hakanan ta saka hannu tana qarawa da dora masa sauce din potato da kidney mai yawa sosai a ciki mai dadi dayake qamshi. Jere komai sukai a dining tana komawa kitchen ta hado ice coffee da shi ita zata sha batason mai zafi sai ga Fammah ta shigo wadda itama batasan Mum dinta ta dawo ba. Rungume SANAAH din tayi ta baya tana cewa "Baby Fammah na jin yunwa" Dariya mai kyau SANAAH din ta sake tareda juyowa ta kalleta tana kai cup din hannunta a bakinta tace "Ai tinda kin gama yawon School kiwonki nake kiyi dan jiki kadan" Sha famma tayi tana lumshe ido tace "Ummhh i love this and i love you" Dariya SANAAH tayi tana sake kai mata bakinta tasha tukuna ta saketa tana karban cup din ita kuma ta sake hada wani suka baro kitchen din suka shiga dining room karfe goma da mintina kalilan lokacin suna fammah na kokarin zama SANAAH na tsaye daidai nan Kamshinsa ya ratso dakin wanda ya saka Fammah juyawa da sauri ta kalli kofar daidai suna sako kai yana sanye da Ash balenciagas kaya yayi wani irin fresh da wani kwarjini da haiban dake fita fuskansa Mum dake gefensa tana riqe da hannunsa data saka cikin nasa sanyda da riga da skirt masu kyau black a jikinta fuskanta na bayyanarda wani irin farin ciki da jin dadi da dokin dawowa cikin familynta. SANAAH ma data juyo a natse ba tsammani taga Mum din wadda ta sakata gabanta mummunan faduwa har sai dataji mararta tai wani nauyi ta dauke idanuwanta da wata irin nutsuwa tana tsayar da kallanta akan Mum din kadai wadda ta sake hannunsa tana warewa Fammah hannu ta isa da sauri gurinta ta rungumeta suna murna. Sakin mum din tayi tana fadawa jikin Dad din shima wanda ya rungumeta yana dago idanuwansa ya sauke akan SANAAH wadda ta sake wani murmushin tsananin karfin hali tanawa Mum din sannu da zuwa wadda itama ta dan rungumeta tana mata wani Kallan mamaki mai tsananin daya saka su fammah din kallanta ta bude baki tace "SANAAH kin sauya sosai" Murmushi fammah tayi tana dawowa gurin Mum din tace "Tinda tazo koina bata zuwa fa tana gida kullum tana bacci" "What?baki fita da ita bane taga qasar? Aikuwa tinda na dawo koina zan kaita taga gari" Dariya fammah tayi banda SANAAH da ta danyi murmushi tana bude baki tace "Thank you" Itace tayi serving kowannensu su ukun batareda ta bari ko inda yake ta iya kalla ba duk da a lokacinda ta isa gefensa tana serving nasa taji idanuwansa akan hannuwanta amma bata dago ba tana gama zubawa fammah da itace karshe juyawa tayi a natse zata bar gurin Mum tace "Ina zaki kuma ke ba abincin zakici bane?? Juyowa tayi a natse ta dan sake fuskanta da kulawa tace "No Mum azumi nakeyi yau Thursday" Da mamaki fammah ta dago ta kalleta dan batasan yau ta tashi da azuminba dan ta dauka coffee din dazu sha zatai ashe ita ta hadawa, dan dagowa shima da kamewansa yayi a tsanake ya kalleta amma bata sake cewa komaiba ta juya ta fice daga dakin mum kuwa cikin sakewanta tace "Nima inason iya azumin Mondays da Thursdays dinnan amma na kasa gashinan ta huta ita tanayi" #MAMUH 09033181070 [11/06, 9:29 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 106 Tana ficewa daga gurin kai tsaye dakinta ta koma ta zauna ahankali akan sofa tareda sauke ajiyan zuciya mai dumi da dan dafe kanta da tinda ya sara yake mata ciwo ta rufe idanuwanta ahankali tana jin wani masifaffen nauyi ya danne kirjinta taji kwata kwata a take gidan da qasar take son bari kawai Nigeria take son komawa kuma ita kadai batareda kowaba. Su kuwa acan Dining din tinda tayi maganar datai din ya dan dago ya kalleta baice komaiba ko bayan barinta bai furta kalma ko daya ba duk da maganar da Ms Meenah ke masa shiru kawai yayi tinaninsa na tsayuwa akan kalmanta na azumin da kaf duniya shine yasan babu kowane axumin dayake bakinta sbd ko bayan asuba sunyi making love. Yanayin fuskanta dataqi ko kallansa sam a lokacinda tai maganar ya dawo masa ya dan sauke wani boyayyen numfashin da babu wanda yaji ko yaga fitowansa yana maida kallansa akan abincin dake gabansa wanda tai serving nasa kuma daga kamshinsa kai tsaye da ganinsa ya sakasa tabbatarda itace ta girka masa duk da appetite dinsa ya dauke a take spoon ya saka yaci kadan dan ko bata kusa tinda shi tayiwa cinsa ya zama kaman dole a gunsa dan haka yanacin kadan ruwa kadai ya iya sha kadan suma ya zari tissue ya goge bakinsa tareda miqewa tsaye yafara kokarin barin Dining din wanda da mamaki Mum ta kallesa xatai magana ya katseta da rashin son hayaniya da cewa "Zan fita office see you later" Da mamaki Mum din ta kuma kallansa yana barin gurin sbd tasan yau kaman da gobe duka hutunsa ne. Yana barin gurin ya fito palo har xai wuce ya dan juyo ya kalli hanyar dakinta datake rufe ya juya anatse ya wuce yana dan sake sauke numfashi mai dumi. Dakinsa ya koma ya shirya cikin wasu kayan ya kira Imran akan wainda sike tsananin son ganinsa yau aka sanar dasu ba dama shirya zai gansu. Koda ya fito Imran harya daka an juya kan motocinsu suna tsaye jikin motocin suna jiran fitowansa. Yana sako kai Imran ya bude masa motar wadda yana isowa a cikin kamewa da nutsuwa shiga kawai yayi da wata isa take aka rufe suka ja motocin suka fice. SANAAH dake dakinta zaune taji ficewan motocin data tabbatarda shine ya fita dan haka taji kirjinta ya dake nauyi ta sake jin ta tsani qasar gida takeso. Su Mum kuwa suna gamawa sbd jin tana azumi sai basu nemeta ba dan kada a damar da ita suka zauna palo suna firarsu da firan bikin da aka qarasa babu su da sauran hidimar data riqe Mum din bata dawoba harsai yanxu. Hankalinsu kwance da farin ciki suketa firarsu har lokacin sallah yayi. Sallah tayi tin kafin Fammah ta shigo ta kwanta sbd jikinta daya fara mutuwa da wani irin yunwar datake jin kaman zata mace amma taurin zuciya da abinda takejin ya hanata ko iya fitowa. Baccin wahalalliyar yunwa ne yadauke ta wanda ta dan jima tana yinsa kafin ta farka ta dauki ruwan robar dake dakin nata tasha kadan take taji kaman zatai amai ta miqe ta lallaba tayo alwala taxo tayi sallan laasar tana idarwa fammah ta shigo dakin taxo kusa da ita ta zauna tana kallanta da kulawa taga yanda tayi wani irin laushi tace "Ai an kusa shan ruwa" Lumshe idanuwanta tayi batateda ta iya barin Fammah din taga idanuwanta ba da tsananin damuwa da wata irin azabace take cikinsu. Fira famman ta ringa mata cikeda kulawa da rage mata lokacin har kusan time din shan ruwan ta fice. Kitchen taje ta hado mata fruits da yan abubuwan da zata fara shan ruwan dasu ta kawo mata ta juya ta fice ta koma kitchen din dan bata umarnin a hado mata a abincin a kai mata daki. Fammah na ficewa fruits din ta kalla idanuwanta na cikowa da wasu hawayen da batasan ma sun tahoba. Gangarowa sukai ta saka hannunta a natse ta dauki tissue ta goge tareda miqewa ta fada bathroom tayo alwala tana fitowa ta zauna taci abincin da aka aje mata zuciyarta ba dadi sam jikinta ma duka a mace tsakanin karya da gaskiya takai axumin da babu shi. Da daddare zasuyi dinner bai dawo ba itama data sakawa ranta ta gama zama Dining a cikinsu tace ta koshi dan haka ko fitowa bataiba tana sallan ishai dinta ta kwanta. Fammah ganin yanayin nata na yau da bata ganewa komaiba ya sakata xuwa dakinta suka kwana a tare wanda SANAAH na buqatan hakan dan damuwa ce take cikinta sosai dan haka xuwan famman tayi kokarin hanata shiga gabaki daya. Da safe ko data tashi sam bata fito ba da dan zazzabi tace ta tashi dan haka ko Mum sedai tazo dakinta ta dubata tai mata sannu. A dining harsukai breakfast suka gama bai ganta ba hakama a dishes din dake jere babu ko daya dayake da tabbacin ta saka hannu a aikinsa dan haka tea zalla kadai yasha kadan ya miqe yayi musu sai anjima ya fice. Sai kusan rana ta fito a shiryenta ta nufi kitchen a ciki taci abincinta tana gamawa ta fito dauke da guava drink dinta da roban ruwa biyu ta koma dakinta tai zamanta acan. Fammah datazo dakin suka wuni hadda Mum ma ta shigo ta dan zauna cikinsu suna fira da wayar Fammah ta kira Dr mum sukaita magana ta gaisa dasu mommy ma kafin ana maidawa Dr Mum wayar ta bude baki a natse tace "Dr Mum inason dawowa gida" Shiru Dr Mum tayi tareda dan shiga mamaki tace "Lafiya dai ko? Wani abin ya faru ne? Dan girgiza kai tayi kaman tana ganinta tace "Aa ina kewan gida ne kawai kuma na dade" Sake shiga mamaki dr mum tayi kafin ta dan sauke numfashi sbd sun samu Dad yayi shiru baice komaiba haryanxu amma yanxu tana dawowa fitinarsa zata tashi dan kuwa tasan babu alkhairin dazai biyo bayan wannan shirun nasa indai Hakeem ne. "Kiyi hkr idan kun tashi dawowa saiku dawo gabaki dayanku kinji" Shiru tayi kirjinta na sake wani sabon nauyin dataji kaman hawaye zasu ciko idanuwanta dan nesanta kanta takeson yi dashi da matarsa. Sallama sukai ta ajiye wayar tanajin Idanuwan Mum a kanta da mamakinta tace "Meyasa kikeson komawa SANAAH bayan duka gamu ga fammanki a tareda ke? Dan dagowa tayi ta kalli mum din da hana yanayinta ko daya bayyana da yar sakewa tace "Mum wlh kewan gida nakeyi bantaba tafiya ba na dade haka" Fammah da sam batama yadda da SANAAH din ta tafi ba jikinta ta kwanta tana cewa "Tare zamu tafi gwara ma ki hakura kawai" Murmushi mai sanyi kawai SANAAH din ta sake tana dan jan hancin famman. Mum da itama sam batajin ta tashi tafiyar yanxu kokarin nunawa SANAAH tayi zamanta tayi tana son cusa mata shaawan qasar. Zuwa yamma Mum tayi bai dan haka suna sitting room sunata shaaninsu su kuma suna daki suna tasu firar wadda fammah ce mai yi itadai tana zaune shiru tana sauraranta da binta da ido batareda tace komaiba. Da daddare latti sukaci dinner dinsu wadda sam bata fitoba dan tini tayi tata tai shirin bacci tayi shigewanta dakin Fammah ta kwanta acan. Yanzu kam ya tabbatarda janyewa tayi daga duk abinda ya shafesa dan kuwa ko yanzu ma babu komai daya nuna tashiga kitchen a cikin abincin da aka jere. Ms Meenah da itama ta rasa gane yanda ya zama busy a kwana biyun maqalesa tayi a daki tanata zuba masa tambaya da son samunsa yanda ya kamata amma kusan hakan bai samu ba dan kansa dayake ciwon da idanuwansa ma sun nuna sosai dan ja sukai suna sauyawa gabaki daya. Washe gari a dining din bayan kowa ya zauna yana isowa cikin nutswa har lokacin kansa bai dena masa ciwo mai tsanani ba zaunawa yayi a natse tareda dagowa a natse cikin rashin son ko doguwan magana sbd kamewa ya kalli Fammah ya bude baki yace "Where is SANAAH? Is she okay? Data dena fitowa cin abincin tana ci acan daki?? Mum ce ta riga Fammah amsawa da cewa "Nima har mamakin yanda ta dena zuwa table kwata kwata nake gashi tafara cewa gida takeson komawa ta gaji da nan, Na rarrasheta fammah ma tayi amma kaman bata hakura bafa, Ko kai Dad nasu zaka mata magana may be ta hakura pls" Dago idanuwansa dasuka sake sauyawa yayi da wata yanayin daya saka Fammah jin tension din gurin a jikinta Ita kanta Mum din idanuwansa ta kalla da jin wani iri amma bata sake cewa komaiba sbd ganin ya bude baki kai tsaye yace "Tana ina ne?? "Tana dakin fammah ne,fammah je ki sanar mata Dad dinku na kiranta" Dakatar da fammah din yayi yana sake bude bakinsa yace abarta idan ya dawo zuwa dare zaiyi magana da ita. Dadin hakan sukaji dukansu dan haka abincin suka faraci hankali kwance da farin ciki banda shi da juice kadai yasha ya miqe ya fice. Da rana Mum fita tayi bata dawo ba sai yamma sosai tareda baqi suka shige palonta sunata firarsu da turanci tana sake jin kanta sbd a cikinsu mijinta shine babban nasu mazajen. Fammah ma taje cikinsu ta gaidasu suka dan taba firar da ita kafin ta fito ta barosu ta fita tana waya zataje da mota gidan wata abokiyar karatunta da sukai zata bar qasar yau so akwai sauran takardun da zata karbo a gurinta dan haka tana fita motocin Dad dinta suna dawowa bayan sallar magrib kenan. Koda ya shigo ba kowa koina shiru Ms Meenah da bakinta suna can baya an hada musu table a kusa da swimming pool na gidan zasuyi dinner dinsu acan. Kai tsaye bangarensa ya wuce ya shiga shower wadda ta daukesa mintina sosai sbd kansa ya kasa dena ciwo. Yana fitowa cikin fararen kayan shan iska ya shirya marasa nauyi shirt da wando sai slippers bayan yayi sallah ya fito zuwa dining. Ba kowa a dining room din dan haka baima zauna ba sbd ya juya yabaro gurin tareda nufar palonsa kai tsaye ya koma ya zauna yana jin sam kansa ba dadi. Wayarsa ya dauka sbd bazai iya jurewa ba kansa bugawa yake neman yi ya saka kiran Meenah wadda tana dauka cikeda nishadi da wata isa ta ambaci sunansa tana cewa "Hi my love" Kai tsaye bai tsaya wata maganar hayaniya ba da nutsuwa yace "I'm back ina buqatan something liquid mara nauyi" Cikin kulawa da nuna soyayyarta a bayyane tace "Ok zansa SANAAH ta kawo maka tinda daman zakai magana da ita" Tana gama fadan hakan shine ya kashe wayarsa da mamakin ko bata gida ne? #MAMUH 09033181070 [11/06, 1:47 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 107 Wayar dakin SANAAH ta kira wadda take zaune ta idar da sallah tai shiru tana jin dumi na sauko masa alaman zazzabin datake dan fama dashi duk dare amma batama damu ba sam ita da gaske gida takeson komawa. A natse da rashin hayaniya takai hannu ta daga wayar tareda bude bakinta da sautinta mai sanyi tace "Yes" Jin muryan Mum ya sakata dan kallan wayar kafin ta sake gaidata da girmamawa da nutsuwa sbd tinda mum din ta dawo basu hadu ba tana daki bata fitoba. "Ki kaiwa Dad dinku wani dan liquid abinda zaici ko sha yanxu nan pls dan bayajin Dadi" Tana gama fada ta kashe wayarta batareda jiran jin komai daga SANAAH dinba wadda taso cewa itama batada lafiya bazata iya fita ba. Shiru SANAAH din tayi tana sake jin wani abu mai nauyi ya danne kirjinta na duka kalaman Mum din kaf dinsu. Wurgi tayi da wayar tanajin sake tsanar gidan gabaki daya da jin wlh bazata iya cigaba da zaman ba. Sai data jima bata fitoba kafin ta fito ta isa kitchen ta hada masa wani lafiyayyan Cereal dayaji madara sosai amma bata saka sugar ba sbd zaqin madaran is ok banana ta yanda masa a ciki mai dan karfi ta doro a tray ta fito fuskanta a kame normal yanda duk wanda bai taba saninta ko ganinta yake iya fara ganin ta nufi dining taga baya nan harta ajiye zata tafiyarta sai kuma ta dawo ta sauka sbd zai huce ta juya ta nufi palonsa. Yana zaune a natse a kame idanuwansa akan flats screen yana kallan da hankalinsa bawai yana kai bane nutsuwan kwakwalwansa yake buqata sosai ko kansa zai dena ciwon dayake fama dashi. Da sallama ta shigo a natse idanuwanta basu dago ba inda zata ajiye tray din ta kalla tana isa gurin ta ajiye ahankali tareda dan dagowa babu kowace yanayi na sakewa ko sabo tace "Ina wuni,gashi Mum tace na kawo" Qarasa ajiyewa tayi tana juyawa zata fice ya bude baki ya ambaci sunanta data jisa da kyau har cikin kanta amma bata juyoba ta tsaya cak daga inda take na tsawon seconds kafin ta juyo kadan ta bude baki tace "Naam" Wani irin kallo ya sauke mata da idanuwansa da suka sauya ya sauke kafarsa dake kan daya ya miqe tsaye tareda takowa ya iso gabanta gap sosai har suna shaqar numfashin juna ta dan motsa ahankali tareda yin baya ta dago tai masa wani kallan daya saka yunwar cikinsa bacewa a take kansa na sake sarawa yace "Yaya kike? How are yoh How have been?? Bata dago ta kallesaba sbd wani nauyin daya danne kirjinta da bakinta ta dan ja baya kadan ahankali tareda dago kanta bata kallesaba tace "Alhamdllh,thank you" Dan shiru tayi tana jin wani zazzafan kallansa akanta wanda take jin sanyinsa da rasa abin fada akanta dan kaman maganarsa ta qare baisan ta inda zai fara bayanin abinda bama zai bayanun ba. Dagowa tayi kadan ta kallesa a lokacinda yayi taku daya gareta zai kama hannunta tace "Inason komawa gida pls" Kaman daga sama yaji zancen dan haka kallanta ya dan dago yayi tareda juyawa ya koma inda ya taso ya zauna yana jin ciwon kansa ma na dawowa sabo ya sauke wani zazzafan numfashi yana bude baki yace "Why? Hannunsa daya ya miqa mata yana kasa riqe kansa yace "Zo ki fadamun menene matsalar? Zo ki fadamun abinda ya saka kike wahalar da kanki bayan bakyason ganina bare nasan dalilin" Wani sabon kishinsa ne ya taso mata ta dago ta kallesa da idanuwanta da suka shiga cikin nasa yaji yana sake rasa nutsuwa da kwanciyan hankalinsa kafin yace komaib tace "ba komai ni gida kawai nakeson komawa" Tasowa ya kuma yi wannan karan damuwan dake boye a cikin kansa da mamaki dan bayyanuwa sukai ya nufota bai tsaya komaiba ya kamota gabaki daya xuwa jikinsa ya mata wata riqon da har cikin jininsu suka jisa da wata irin kewan da zata iya kasa dukkaninsu rasa kansu ya kalli fuskanta data rintse idanuwanta da karfi batason kallansa wasu hawaye suka gangaro dags cikinsu wanda ya sakasa binsu da kallo tsigar jikinsa na tashi dan kuwa yasan ba qaramin radadi take ji ba dan haka ya bude hannuwansa ya sakata jikinsa yana rungumeta da wata irin sanyi da tsananin jinta a zuciya da jini da bargo da kowace tsiga ta gangar jikinsa. Kawai kuka ta fasa masa mai wani irin ratsawa da rashin sauti sosai yana shigarsa tako ina da warware kowane kamewa,nutsuwa da lissafinsa yana jinta. Kukan take masa sosai tsawon mintina kafin ta zare jikinta daga nasa ta juya kawai ta fice tana wucew dakinta da gudu tabarsa tsaye. Kasa motsawa yayi yanaji gabaki daya shima gidan da qasar na ficewa daga kansa ahankali. Ita kuwa tana isa dakinta kan gadonta ta xube tana cigaba da kukan dayake dankare da kirjinta duk kwanakin. Ahakan fammah ta dawo ta sameta cikin wannan halin tana zaunawa kusa da ita cikin tsananin damuwa da tashin hankali da mamaki ta dafata ta fada jikin fammah din tana cigaba da kukan da saidata jima tana yi kafin ta iya samun abinda yake danne da ita ya dan fada mata. Fammah duk damuwa ta shiga ta ringa tambayarta abinda ya faru amma bata iya cewa komaiba sai data shiga bathroom tayo wanka ta fito a natse ta sanar da ita gida takeso. Kiram mum fammah tayi lokacin baqinta sun tafi kenan dan haka nan dakin tayo tana kallan SANAAH taji hankalinta ya tashi musamman dataga yanda idanuwanta da fuskanta sukai jajir. Yanda suka daga hankalinsu hadda sanar masa ya sakata jin tausayi da sabuwar kaunarsu har cikin ranta hadda Mum din ta dan sake tana nuna musu ta dena. Da safe koda ta tashi fuskanta ta sake ja idanuwanta ma sun dan kumbura sbd a cikin tsakiyar daren ma sai datayi sbd kafin Mum din ta wuce gurin mijinta sai data shigo gurinsu tana fidda wani fitinannen kamshi da wasu kayan bacci masu kyau a jikinta duk da ta saka babbar after dress akai kafin ta isa dakin nasa. Suna tashi da safe SANAAH wankanta tayi ta saka kayanta marasa nauyi doguwan chiffon material budaddiya mai kyau purple ta dauke gashinta a tsakiyar kanta ta koma kan sofa ta lafe batada niyar ma ko fita palo bare zuwa dining din data yafe. Mum ce ta shigo dakin bayan fammah ta gama shiryawa ta juyo zatai mata maganar fita breakfast. Cikin adonta itama mum din take dan daidai ta iso tana kallan SANAAH din da bada umarni dan kawai ta tilastata fita breakfast din tace "Ku fito dukanku oya SANAAH taso banason jin komai" Juyawa tayi zatai fice SANAAH ta bude baki da dan sauti mai nutsuwa tace "Banajin yunwa ba yanxu zanyi breakfast ba Mum" Bata juyoba tace "I dont care dole ki fito daga yau na hana wannan zaman dakin da kike wanda shine yake sakaki jin kewan gida kina wannan kukan" Ficewa tayi SANAAH da idanuwanta suka sauya da wani irin damuwa da nauyin kirji mai karfi kasa dawo da kallanta tayi akan fammah zatai magana fammah din itama ta juya da sauri ta fice sbd itama batason wannan damuwan da SANAAH ke shiga gwara ta ringa fitowan. Fammah na ficewa hanyar palon Dad dinta ta nufa gaidasa tana isa yana fitowa daga bedroom dinsa idanuwansa har lokacin babu saukin komai a cikinsu. Qarasowa tayi tana dan rungumesa tana gaidasa da cewa "You dont look good Dad,yaya kan? Ko kana buqatan ganin likita ne Dad" Girgiza mata kai yayi a natse yana dan kissing kanta yana bude baki wani hayaniya da son doguwan magana yace "No Doc, alhamdllh insha Allah" Fitowa sukai tana masa magana yana sauraronta yana saka kai a dining din matarsa datake kokarin zama fasawa tayi tana nufarsa sbd koda ta fito bai tashi ba daqyar ya iya samun baccin ko yauma sbd tsananin ciwon kan daya hanasa ko baccin arziki. Gurinsa ta taho tareda dan rungumesa itama da kulawa tana cewa "Good morning my love" Bakinta takai zatai kissing gefen fuskansa daidai nan SANAAH ta sako kan da akan idanuwansa fes dan haka juyawa yayi ahankali ya kalli fammah yana dan sake mata wani kyakkyawan murmushin daya hana Meenah isowa da bakin nata sbd juyewan da yayi gurin yarsa. SANAAH kuwa a natse da wata irin kamala ta iso tareda zaunawa a natse batareda ta dago ta kalli ko inda sukeba. Mum na ganinta tace "yawwa koke fa baby SANAAH" Wani murmushin da ya sakasa mata wani lafiyayyan kallo ta sake tana dan daukan cup din juice mai sanyin dake gabanta ta shanye a lokaci daya tareda ajiye cup din har saida yayi dan sautin daya sake sakasa dagowa a natse ya kalli idanuwanta da suke a kumbure hakama fuskanta datai ja. Ko spoon din dake gabansa bai saka hannu ya tababa ya miqe yana kallan time yace bazai samu tsayawa ba ya fice yana barin Mum da hannunta tsaye datakai zata tabasa cikeda wata sakewa. SANAAH kuwa tinda ta shigo bata kalli inda yake dinba harya miqe ya bar gurin. Itama bata iya cin komaiba bayan juice din data ringa dirkawa cikinta tana rage zafin cikinta da sanyinsa. Suna gamawa tabar dining din Mum rana nayi tajasu suka fita yawo. #MAMUH 09033181070 [11/06, 3:25 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 108 Basu dawo ba sai dare dan haka tana shigewa bata sake fitowaba sai da safe wanda sbd kada ace ta fito dining ya sakata tashi da azumin lada kawai shi kuwa a ranar sbd kada ma kaucewa komai bai fito breakfast dinba haka ya fice saidai a office ya dan ci abincin a luxury restaurant dinsu abinda baima taba yiba. Sbd tana azumi basu fita koina ba sai washe gari shima ta kuma tashi da azumin da hakanan suka fita din basu dawo ba sai dare shima. Da safen ma kusan daga shi har ita babu wanda yazo dining dan wannan karan ta daukanwa ranta indai dining ze sakata ganinsa ta ringa azumi kenan daga yanxu har lokacinda zata tafiyarta. Mum bata gane komaiba harkar gabanta kawai takeyi dan tanata abubuwan yi kafin ace tafiyar zaayi dan haka ta dena zama kwata kwata ita kuma SANAAH ta qauracewa fitowa kwata kwata koyaushe tana daki bata kuma barin ko a wayar yarsa yaji motsintaba, A cikin azaba da wuya take azumin sbd sam bata iya jure yunwar amma taurin ranta yaqi barinta denawa, Shi kuwa sati daya akai ana hakan ya hakura ya fara fitowa dining din sbd tinanin ganinta amma sam bata zuwa ta dauke wutarta koina kaman bata gidan. Sati kusan biyu aka kuma dauka tana cikin wannan halin bai kuma taba sakata a idanuwansa ba ko motsinta bai taba ji ba, Ana cikin hakan ta sake daga hankalinta gabaki daya ta tada na mutanen gidan da gida takeso ta hana kowa sukuni kaman qaramar baby dan ko mum da batada damuba tashi hankalinta yayi da ganin yanda SANAAH din duk ta rikice da rigimar gida takeso, Kowa a cikinsu rarrashi da tarairayanta yake akan ganin ta nutsu amma sam ta rufe idonta rigimar da basusanta da itaba ta ringa musu da aikin kuka. Duka wannan tashin hankalin datake yana sane dashi amma taqi barin ya ganta ko kadan ta saka zuciyarsa a matakin da ko fita aiki ya dena kwata kwata hakama koyaushe yana office din cikin gidan yana bawa Meenah daman futa duk inda takeson zuwa da dawowa duk lokacinda taso sbd ita ta kwantar da hankalinta ko yayane tabari ya ganta yaji abinda yake damunta da rarrashinta amma sam ta bijire karshe ma sbd kada ya ganta Mum din take bi su fita sau dare. Karshe Dad dinta ta kira ta sanar masa tanason dawowa gida ita. Dad jeerah dake jiran a tabata yayi musu abinda zasusan da shirunsa na jira ne yanajin ta fada hakan ya sanar dasu su dawo masa da Yarsa dan baisan zama a matsayin me takeyi acanba abasa ita tinda dai haryanxu baiji labarin an bata matsayinta ba. Sake rarrashinta Mum tayi da fammah amma ba alaman zata hakura dan haka dole aka fara shirin komawan. Shi kansa tafiya ce a gabansa mai mahimmancin daya kamata yayi tin last week amma ya kasa tafiya koina din dan haka shima ya yanke hukuncin komawan tasu Nigeria din indai hakan zai saka ta sauko ya kuma samu ganinta. Imran aka saka ya fara shirin tafiyar tasu wadda ta daka Mum zama busy sosai da gaske sbd ta gama duka abubuwan datake so kafin ta tafi din. Fammah ma duk yanda SANAAH din ta koma musu rigimammiya haka ta ringa lallabata suna fita nasu yawon da yin siyayya da yan abubuwan datake buqatan yi kafin barin qasar. Ba tareda shi zasuyi tafiyar ba dan shi saiya biya Miami dole kafin ya samesu dan haka ana saura kwana daya su wuce akai musu reserving wani lafiyayyan luxury lounge a wata royal restaurant da zasuci dinner dinsu acan. Bataso zuwa ba amma babu yanda zata iya qin zuwan tinda kowane zaa tafi dashi hakama tinda na bankwana ne sai kawai ta shirya bawani walwala a tattare da ita suka fito ta dan rame tayi fayau tana sanye da wasu Beige kala riga da skirt da suke straight sun dan lafe mata sai doguwar jacket data saka akai da dan rolling dinta sai jimmy choo takarmin dake kafarta fammah na riqe da hannunta wadda ita kuma riga da wando ne a jikinta dusty rose kala. Koda suka fito already motarsa a kunne take wadda yana ciki a rufe fitowansu dake jira ya sakasa dagowa da kansa ya kalli kofar da suka fito din da wani lafiyayyan slow ya sauke idanuwansa akanta da suka sauya a take zuciyarsa na warware ahankali daga mummunan nauyi da daurewan datai ya zubawa fuskanta idanuwansa yana mata wani lafiyayyan kallan data fara jinsa a jikinta take dan haka ta dago nata idanuwanta da slow itama ta dauke akan glass din motar wanda idanuwansu suka shiga cikin na juna. Itace ta dauke nata a natse suna isa motar dake bayan tasa da aka bude musu suka shige a natse aka rufe. Mum ce ta fito kai tsaye sanye da butter colour free silk gown da rollin din mayafin rigar ta qaraso aka bude mata gefen motar dayake ciki ta shige take aka ja motocin suka bar gurin. Tafiyar da batafi 30 to 40 min ce takaisu inda zasu din suna isa a bakin kofar shiga aka tsaya dukansu suka fito a da wata irin steez da kamewansa manager da kansa ya fito ya tarbesu suka wuce ciki akaja motocinsu akai gurin parking dasu. Suna shigewa kai tsaye Vip lounge room dinsu aka nufa dasu wanda suna shigewa security biyu sika tsaya bakin kofar aka rufe ruf. Lafiyayyan table ne da tsarin da kana shiga kasan sai masu abin dan haka zaunawa sukai dukansu bayan an bude musu electric curtains din babban balcony din lounge din da wani babban swimming pool ke gurin iska da dan sanyin ruwan na bugo musu yana qarawa yanayin dadi da nutsuwa. Ana zaunawa SANAAH taji tana kasa numfashi daidai sbd kamshinsa daya shigarta direct yana kokarin tado da damuwanta da wargaza kuzarinta. Shi kansa ita ya kasa daukewa idanuwansa duk da yana sassautawa dan fammah 'yarsa da itama yake jinta cikin rai da jininsa. Waiters na musamman guda biyu aka aiko wainda Mum ta fara basu ordern lafiyayyun abinci da desserts tareda drinks da suke buqata. Ruwan da aka fara jerewa SANAAH ta saka hannu ta dauka sbd zufan dataji tana ji a cikin jikinta takai bakinta tasha tareda miqewa tsaye da cup din a hannunta ta nufe gurin da iskan ke kadowa ya dan bugeta dan kuwa wani tense yanayi takeji da kallansa da heat ke taso musu su duka biyun tako ina. Ma miqewa tayi tana isa gurin SANAAH ta shaqa iskan mai sanyi wanda ya ratsata itama dan juyowa SANAAH tayi ta kalleta kafin ta juya kadan ta kalli inda su Mum din suka idanuwanta ta nasa da suka kalleta daidai lokacin suka hadu taji iskan baya isarta ta ajiye cup din hannunta a hankali gefe tana juyawa da bude baki kadan tacewa fammah she needs washroom. Mum ce ta iso gurin tana waya da cup a hannunta itama daidai barin SANAAH gurin tazo ta wucesa batareda ta kallesaba tabi wata yar hanyar dake rufe a cikin gurin ta shige washroom dake dakin. Tana shiga ta tsaya gaban makeken mirror din dayake ciki ta dago idanuwanta zata kalli kanta ba tsammani ta gansa bayanta tsaye ya dago idanuwansa da suka saka tsigar jikinta miqewa ta juyo ahankali tana kallansa da nata idanuwan da suka tsaya akansa cak. #MAMUH 09033181070 [12/06, 8:10 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 109 Ajiyan zuciya ya sauke mai tsananin sanyi a hankali a kuma bayyane sbd zuwa yanzu dukkanin hakuri da kamewansa tareda riqewansa da duba su Meenah akan su gane duk ya qare masa bazai iya daukaba kwata kwata. Its kanta zuwa yanzu din taji jiki sbd azabar da zuciyarta ta ringa sha kuma take kan sha dan haka ta dan dauke idanuwanta ahankali daga kallansa tana juya masa baya cikin sanyi tana qin kallansa ko ta cikin mirror din. Hannunta takai zata kunna ruwan da batasan mema zatai dasu ba taji saukan hannunsa akan nata ya riqo tareda riqewa cikin nasa ya sake sauke ajiyan zuciya tareda juyota gabaki daya yana dan matseta sosai suka jingina da mirror din dayake bangon. Qin kallansa tayi tayi kokarin janyewa amma sai saukan hannuwansa duka biyu taji a qugunta ya zagayota tareda mannota ahankali jikinsa sukai wata hadewan data sanyata dagowa ahankali ta kallesa tana son bude baki tai magana amma kuma ta rasa abin fadan dan haka zata sake dauke idanuwanta daga kansa ya tare fuskanta da tasa ta hanyat hadesu guri daya suka sake ajiyan zuciya a tare wanda ya sakasa ja da shaqar numfashinta daya ratsashi ya jisa har jikin kwakwalwansa ya lumshe idanuwansa ya bude ahankali yana bude bakinsa da wani sanyayyan sauti yace "Pls wannan fushi da fadan ya isa haka i can't take ita anymore plsss SANAAH KHALIL" Rufe idanuwanta tayi ahankali tana girgiza masa kai batareda tasan ma tana girgizawan ba take yaji hankalinsa ya qara rushewa ya dan sake mannota jikinsa suna jikin bangon mirror har lokacin ya sake bude baki daqyar da wani galabaitaccen sauti can qasa yace "Meye laifin?inason sani,Raheem zai hana fleet sake yinsa just tell me menene matsalan bcoz this is madly killing me... Qarasa maganar yayi yana shigewa jikinta kaman qaramin yaro wanda hakan ya sakata bude idanuwanta tana kallansa shima ita din yake kalla idanuwansa na mata wata irin kallan dayake bayyanarda galabaituwansa ta dan dauke kai kamshinsa na sanyaya zuciyarta da bata wata nutsuwan da itama ta rasa ta kwanakin amma fuskanta bata nuna hakan ba ta bude baki ahankali da wani sautinta dayake bayyanarda yarinyarta tace "Ba komai ba wani laifi ni gida kawai nakeson komawa na gaji da nan" Bakinta ya gangara da idanuwansa ya kalla yanda take maganar tana gamawa ya dawo dasu a cikin idanuwanta tsam suka hade da nata ya bude baki yace "Ok tinda kin gaji da nan ki shirya zamu tafi Miami" Kallansa tayi zatai magana ya sake zagayo hannnuwansa da ita yana sake shaqarta yace "Dole zakiyi hakuri amma zan sanar da Meenah and fammah sbd bazan iya dauka... Girgiza masa kai tayi cikin sanyi da dagowa ta zuba masa idanuwanta ta bude baki can qasa da murya tace "Dr Mum tace abari ya koma gida and banason fammah tayi fushi dani" "So do you intend to kill me ne kafin a koma gidan SANAAH KHALIL?? All this kukan da fushi da hana na ganki da kikeyi this is murder you know????? Da gaskiyanta ta girgiza kai alaman bata saniba wanda hakan ya sakasa shiga wani fitinannen mamakinta da tsananin kewanta da jinta da matiqar zafi a zuciya,jini,gangar jiki da kwakwalwansa dan daga ya saka hannunsa cikin wuyanta ya kamo kanta ba tsammani ya hadesa da fuskansa ya kama bakinta da nasa cikin wata masifaffiyar kewanta da dagaske illatasa take neman yi. Wani kyakkyawan kiss mai ratsa kai ya zira bakinsa cikin nata yayi mata yana hade fuskansu da wani kyau. Kwacewa taso yi amma irin riqon da yayi mata da yanda sonsa yake buge duk wani riqewanta hanata hakan sukai ta dan bude idanuwanta zata kallesa amma cikin nutsuwa ya sake kutsa bakinsa cikin nata yana mata wata tsotsan daya sakata maida idanuwan kawai ta rufe. Kaman wanda yayi shekara baiyi komaiba ba haka yake kissing dinta da jin babu abinda zaiyi da ita yaji ya ishesa koyaushe kaman ya maidata cikinsa yakeji dan hakanne yake sake jin ko cinyeta yayi bayajin zai taba jin ta ishesa. Da slow hannunsa daya ya zagaya bayanta yana mata wani shafa da mannota jikinsa kirjinsu na sake wata mannuwa hakama hannunsa daya yana sake manno wuyanta da kanta ga tasa fuskan suna shaqar juna direct bakinsu na hade wani mayetaccan kiss yake mata duk wani lipstick dayake bakinta da kamshin dayake cikin bakin ya tsotse tas har saida bakinsa ya sauya kala sbd lipstick dinta dik da red bane. Itace ta iya dan janyewa tana bude idanuwanta akansa da suka sauya shima nasa tini sukai wata sauyawan dayake jin ayau matiqar bai sanarwa da Duniya matsayintaba zai iya rasa kansa dan kuwa wannan gasuwan datake masa tafi bataliyar yaqi wuyar yaqa a gurinsa dan gwara ace duk tsawon kwanakin nan yana fagen yaqi da bada wuta sunfi masa sauki akan wannan tashin hankalin da baima taba fuskanta ba ko gani. Bata bude baki ba da idanuwanta data juya ahankali ta nuna masa kofa alaman akwai wainda ke waje suna jiransu. Idanuwanta ya kafe da wani mayen fitinannen kallon da itama saida ya tayar da tsigar jikinta duka sbd yanda tai da idanuwan ta nuna masa kofar kashesa tayi daga tsayen dan kuwa saida ya dafa bango tsabar wani shock din dayaji. Juya baya tayi ahankali tareda zarar tissues ta doge bakinta da duk ya yamutse ta gyara fuskanta da kyau dik da lipstick kam babusa ya fita gabaki daya ya tsotse. Juyawa tayi ta fice tabarsa a tsaye yana hadiye mata wani lafiyayyan yawu da tsananin sonta da shi dik lamarin bai xo masa da kowace sauki ba neman zama abinda yafi wanda Nasir ya zama so dubu yake. Tana ficewa lumshe idanuwansa yayi tareda sauke numfashi da ajiyan zuciya yana jin azababbiyar azaba kirjinsa. Ko data fito har lokacin su fammah ba can tsaye a dan haka bata isa gurinsu ba sbd kamshinsa ne yake tashi a jikinta sosai san baka ta zauna kawai a table tareda daukan apple ta fada ci a natse wanda zai saka ayi tinanin shine ya batar da lipstick dinta. Fammah ce ta hangota a table din dan haka ta juyo ta nufo gurin hakama Mum daketa faman waya sallama tayi itama tana biyo fammah. Suna zama fleet din na fitowa shima ya iso gurin fuskansa a gyare shima duk da idan kai masa kallan tsaf da tsaf zaka iya hango sauyawan bakinsa sosai. Bai kalli kowaba ya zauna a natse tukuna ya dan dago ya kalleta da wani sanyin datajisa har kirjinta itama amma bata kallesa ba idanuwanta na akan fammah wadda take dan nuna mata abu a waya daidai nan ma aka shigo da duka abubuwan da suka buqata ana turowa da jerewa a kan babban table din. SANAAH kallo daya tayiwa duka tarin abincin ta dauke kanta musamman ganin Mum nata wani farin ciki tana dafa hannunsa da masa magana shi kuwa yana dan amsawa a taqaice. Akan desserts din da aka jere idanuwan SANAAH suka sauka taji tsananin son cinsu da tsinkewan yawu wanda sai akan idanuwansa daya dago ya kalleta yaga yanda take kallansu da wata marmari da tsananinsu ya maida idanuwansa akansu. Hannunsa ya miqa akai zai dauka ya bata Mum na ganin hakan ta saka hannunta akan nasa tana karba tareda saka fork ta depo takai bakinsa tana cewa "When did you start liking deserts and eating them fleet?" Dauke kai yayi ahankali tareda dan bude baki yace "No ba nine ke buqata ba its her" ya qarasa fada yana dan kallan SANAAH din wadda tai saurin kallansa da mamaki da jin faduwan gaban kada dai yana kan bakar fadan abinda yayi niyar ayau. Da sauri Mum din ta maida kallanta akan SANAAH tanajin tsananin mamaki ta bude baki tace "SANAAH?" Cikin wani karfin halin gaske SANAAH din ta kalli Mum din tana maida kallanta akan Fammah wadda bata damuba ta kalli SANAAH din tana daukansu ta dawo dasu gabanta tace "Gashinan" Mum akan fleet ta maida kallanta wani mamakin na sake shigarta da jin mugun nauyin kirji mai tsanani a karan farko akan SANAAH. Itama SANAAH din nauyi kirjinta yayi shi kuwa fork ya dauka batareda kallan fuskan kowacensu ba ya saka a gaban SANAAH din yana daukan nasa spoon din yafara cin abincinsa da wata nutsuwa. Mum sake bude baki tayi zatai magana ya dan kalleta a natse yace "Pls Mrs jeerah" Da sauri ta sake maida kallanta akan fammah wadda itama tace "Mum pls" SANAAH ta maidawa kallanta wadda itama ta bude baki ta katseta da cewa "Bana buqatan cin komai I'm ok" Jin mum din tayi duk kanta ya kulle ta shiga zallan mamakin da ita kanta batasan mema zata ce ba kuma kuma kaman kowa bayason cewanta komai. Dagowa yayi ya kalleta ya kalli deserts din dake gaban nata zaiyi magana tai masa kallo daya sakasa shiru sbd alaman kada ma ya sake cewa komai. Cin abincin da chops din da aka jere musu ne masu tsadan gaske sukeyi suna dan magana da fira banda SANAAH da batace komaiba juice kawai take sha kadan kadan duk tsananin son datake wa abinda yake gabanta kin ci tayi sedai kuma ta kasa kalla akai akai wanda duk abinda takeyi yana lure da ita dan haka bai wani ci abincin ba yace ya koshi ya dan miqe a natse yabar table din da tumbler glass cup din red champagne a hannunsa ya nufi balcony din dake lounge room din yana fidda wayarsa yana waya a natse. Suma saida suka jima suka gama kowa yabar table din Mum ta nufi gurinsa su kuma suka zauna a couch suna dan firar datake sama sama a gurin SANAAH sbd yanda har lokacin yawunta basu koma daidai ba. #MAMUH 09033181070 [12/06, 11:01 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 110 Sai dare sosai suka baro gurin koda suka fito SANAAH yunwa takeji sosai wadda ta matsu a isa gida kawai take kitchen komai dare jin takeyi sai tayiwa kanta koda qaramin sponge cake ne ta rufesa koina da whipped cream taci. Mum da fammah kam a gajiye suke sbd sunci abinci sosai hakama basu baro ba sai da aka kawo wani tsadadden fruit island platter da babu kalan fruit din da babu da zuma da wata kakkuran madaran da itama take hade da cream mai dadi haka sukaci suka kuma koshi banda ita da ba abinda yake ranta ba kenan shi kansa baici ba sbd zaqi ba abinda yake sha bane. Suna isowa kai tsaye kowa dakinsa ya nufa dan gajiyan sosai da bacci ma kowa keji. Mum mijinta tabi suna shiga wanka kawai ya shige a natse ya fito ya shirya cikin off-white riga da wandon bacci masu kauri kafin ya dora babbar jacket akai ya fito ya wuce office dinsa na cikin gidan duk da dare ne yanada aikin da komai dare zai tura sbd tafiyarsa zata dagu ne saiya samarwa SANAAH da visan tafiya can din su tafi tare. Mum data ke jin bacci da gajiya sosai bata damu da aikin da zai tafi yi dinba duk da tasan tana buqatansa sosai sbd tafiyar da zasuyi goben su rabu amma koshin datai sosai ya saka jikinta mutuwa dan haka wanka tayi anan dakinsa tayi kwanciyarta take bacci kuwa ya dauketa. Fammah ma wanka kawai tayi ta saka kayan bacci ta kwanta bacci mai karfi. SANAAH ma wankan tayi ta saka kayan baccinta ta fito daga dakinta ta nufi kitchen kai tsaye. Tana shiga kai tsaye fara kokarin hada abubuwan kwaba cake dinta tayi tareda sake jin kwadaituwa da ci tana gama fidda komai ta xuba ta saka hannu da whisker kenan taji kaman motsin kofar babban palon dan haka ta isa gurin hasken kitchen din ta ragesa sosai tabar wanda zata danga abinda takeyi ta dawo taci gaba da aikinta tana gama kwabawan ta nufi inda zata dubo inda zata gasa ta sake jin motsin shigowa daga kofar palon ta dan dakata sai kuma taji kirjinta yayi wani irin nauyi da wani qamshinsa dataji ya ratso hancinta ta juyo ahankali daidai isowansa bayanta har saida kirjinsu yayi wata haduwa tayi baya sedai ko gama bayan bataiba ya zagayota da hannunsa daya yana dawo da ita jikinsa da wani irin slow din da suka kuma haduwa gabaki daya suka kalli juna a tare idanuwansa a cikin nata da sukai wani raurau tanajin kawai kuka takeson masa na halinda take ciki na aikin. Hannunsa daya ya dago mata ahankali wanda yake dauke da qaton box din data kalla ahankali tana miqa hannunta daya zata taba ya janye ahankali tareda ajiyewa akan kitchen island din dake tsakiyar kitchen din ya dauketa cak ya dora akai itama ya zaunar kafin ya saka hannunsa daya ya bude mata box din wanda idanuwanta suka sauka akan duka deserts din da aka kai musu a dazu wanda wannan ma hadda qarin wasu take taji wani irin sanyi da farin ciki data manta rabon dataji a kwanakin ta kallesa da sauri tareda sake murmushi batareda ta saniba dan kuwa jin tayi hannuwanta na rawan takai bakinta. Wani murmushin mai kyau shima ya sakar mata yana saka hannunsa da kansa ya dauko yakai mata bakinta ta bude da sauri ta amsa tana lumshe idanuwanta da mamakin kanta datake jin irin hakan akan abinci yanzu. Cinyewa tayi ya sake saka mata a bakin ta cinye da sauri tana sake karba, Daga karshe riqe hannunsa tayi a bakinta ta cinye na hannun nasa gabaki daya tareda sake dauko wani da hannunta takai bakinta tareda bude baki tace "Thank you" Zuba mata ido yayi yana kallan yanda take ci cikeda jin dadi da qaguwa yana jin kaman ya cinyeta irin hakan shima... Hannunsa daya yakai gefen lips dinta ya goge mata wanda duk take bata bakinta dashi ya kai bakinsa a natse ya dan tsotse kadan yana jin zaqi kaman yayiwa abin yawa. Fridge ya isa ya bude ya dauko robar ruwa mara sanyi sosai ya dawo gabanta ya tsaya ya bude mata yakai mata bakinta yana cewa "Kici ahankali kada ya dameki ok" Ruwan ta dora bakinta akai tasha tana kallan fuskansa da shima ita yake kalla tana shan ruwan kaman baby ta janye bakinta tareda cigaba da ci yana kallanta batareda dauke idanuwansa akanta ba da suke samun wata irin wadatacciyar nutsuwar ganin yanda ranta yayi dadi sosai da abinda taci din. Koshi tayi ta bar sauran ta bude bakinta alaman ruwan takeso ya sake kai ruwan bakinta yafara bata tanasha ahankali harta koshi shima ta kallesa ya saka hannunsa yana goge mata bakinta da yatsarsa daya lakato wata cream daya bata zai saka tissue ya goge ta kama hannun takai bakinta kai tsaye tareda bude bakinta ta kama yatsar ta tsotse ahankali tukuna ta sake tana dagowa bakinsa kawai taji a cikin nata sbd tsotsan dataiwa yatsarsa ya balle duk wata iyakarsa ta namiji. Tsotsanta yafara yi yana shiga tsakiyar kafafuta da wani irin kyau da tareda kama qugunta ya hadeta da cikinsa da wani irin zafin dayake bayyanarda ba qaramin kunnasa tayiba har karshe da abinda tai din. Ita kanta kamawan da yayi mata da yanda ya gade bakinsu ya sakata jin faduwan gaba da jin ya riga ya rasa control nasa dan haka batama yi yunqurin kwacewa ba wata zagayowa tayiwa kansa tana basa daman kissin dinta sosai tareda lumshe idanuwanta tana sake rungumesa da fidda wani sanyayyan nishi. Kaman ana bikin aljanu haka ya ringa ji a cikin kansa sbd yamutsewan da yayi tako ina baya jin daidai zai wani tiririn zafin tsananin kewanta da tsantsar soyayyarta da itace matsalar da aka riga aka samu dan kuwa a yunwace yake kissing nata yana fidda wani numfashi mai zafin dayake sauka akan fuskanta yana dumama jikinta daya mutu. Sai da suka dauka lokacin yana mata wannan zazzafan tsotsan kafin ya sake bakinta ya bude idanuwansa yabi lips dinta da suka sauya kala da wani mayen kallo kafin yafara gangaro da idanuwansa zuwa suyanta ya kalli fatar wuyan nata yakai hancinsa yaja kamshinta yana zira hannunsa ahankali qasan rigarta ya shafi maranta da bayan hannunsa da wani sanyin daya sakata jan numfashin daya kusan yankewa tana dan yin baya amma ya dawo da ita da wani dan karfin da kirjinsu ya bugu dana juna suna hadewa ya lumshe idanuwansa yana jan numfashin shima kafin yaci gaba da shafar mararta zuwa cibiyarta da cikinta yanayin sama kaman yanda numfashinta yake yin saman shima yana neman daukewa ya tsayar da hannun a tsakanin kirjinta ya sake shafawa ahankali kafin ya sake dora lips dinsa akan nata ya kuka tsotsansu yana jin kaman yana buguwa ya bude idanuwansa ya kalleta da wani irin maye kafin ya gangaro da kansa ahankali ya saka ta qasan rigarta yana fidda harshensa yayiwa cibiyarta wata lafiyayyar lasan data sakata dafa kansa da sauri tana fidda ajiyan zuciya mai karfin gaske ya sake lasarta yana riqe qugunta da hannuwansa biyu ya sake mannota a fuskansa ya shaqi kamshin cikin jikinta yaji yana qara zarewa ya fara sama da kansa a cikin rigar tata ya isa kirjinta ya sake fidda harshe cikin slow yayiwa kirjinta wata doguwan lasar data saka su biyun fidda numfashi mai ratsa kwakwalwa a tare kafin ya mata wani mugun riqon daya manna kirjinta a fuskansa jikinta ya dauki wata rawan data dafo kansa dake cikin rigar tata tana girgiza kai ahankali a rikice. Abinda kansa keyi a cikin rigar ya sakata kasa dauka tayi baya kadan take rigar ta balle gabaki daya botiran na zubewa qasa ya ciro kansa yana sake hadewa da bakinsu ya jata ya zuqota ya tsotso ya hadiye wasu mayun yawun da nasa ne da nata yana kama kafarta daya ya dora akan kirjinsa ya dora bakinsa akan babban yatsarta yayi masa wani fitinannen kiss yana shafa cinyarta kafin ya fara biyowa da wasu zafafan fitinannun kisses daga yatsunta yana tahowa kan cinyarta tana kan kirjinsa har lokacin yana tayar da kowace tsigar dake jikinta yana sake sauke mata lips dinsa a cinyarta har karshe tukuna ya mannota da karfi mararsa da tata suka bugu da wani irin karfi suna hadewan da kitchen din ya amsa numfashinsa gavaki daya mara control ya zagaye kugunsa da kafafunta yana bin fatar fuskanta zuwa wuyanda da tsotsan da sai harshensa ya futo ya kama fatarta ya tsotsa ya sake ya sake kamawa ya tsotsa harya iso kirjinta ya sake saka kansa a ciki yana bata wani yanayin da xuwa yanxu su duka sun gama mutuwa da tsananin buqatan juna. Rabota da kan island din yayi kafafunta na zagaye da kugunsa ya manno kugunta ga nasa da suka sake wata haduwan da da kanta ta bude idanuwanta ta saka tafin hannuwanta biyu ta kama fuskansa ta dora bakinta akan nasa ya cabka da wani fitinannen sanyi da slow suka fara kissing juna deeply suna sauke wani lafiyayyan numfashin da jinsa kadai zai iya saka wasu jinsu a cikin irin yanayin. Bude baki yayi bakinsu na cikin na juna da wata muryan data jita har cikin jininta yace "I love you SANAAH KHALIL, I miss you so much and i need you like crazy right right now" Dakatawa tayi sbd kalamansa da sukai mata wata ratsan data ji tsigar jikinta ta kuma tashi gabaki daya zata dan janye bakinta ta kallesa da tabbatarda abinda taji ya maida bakinsu ya manne yana barin kitchen din da ita a yanda suke. Kai tsaye dakinta ya nufa dasu suna shiga ya buga kofar da karfin da saida gidan gabaki daya ya amsa ya nufi gadonta dayake a gyare yana fidda kamshinta ya kwantar da ita a kife yana zare rigar jikinta ya jefar ya watsar da nasa yana kai bakinsa akan tsakiyar bayanta yai mata wani kiss din daya mugun shigarta ta qanqame pillow tana fidda numfashi mai sanyi da lumshe idanuwanta. Harshensa ya fidda ya laso tin daga bayan wuyanta har zuwa tsakiyar bayanta da kugunta yana fidda wasu numfashi da zafinsu yake sauka akan bayanta tana qanqame beddings din dake kan gadon. Cinyoyinta ta bayan suma yafara bi da kisses din suna jero numfashinsu da duka suka rikita dakin da zafinsu da tsantsan shauqinsu. Akan gwiwansa ya zauna yana janta bayan ya hada bayanta da kirjinsa akan tata gwiwan itama daya dorata akansa sai jin adduarsa ta kasancewa da ita tana shiga kunnenta bata ankara ba taji wani irin yanayi na ratsata. Wata lafiyayyar love yafara bata yana fidda numfashin dake sauka akan fatar bayanta kai tsaye yana sake sakata cikin zafaffen yanayin hannunsa daya na zagaye da qasan cikinta dayan kuma yana zagaye da wuyanta fuskansa na gefen fuskanta yana sauke mata numfashi mai zafin gaske direct cikin kunnenta na dama. #MAMUH 09033181070 [12/06, 12:04 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 111 Saida suka dauki time yana kasancewan da ita tukuna ya samu jin abinda ya sakasa jin yana jijjiga gadon da suke kai ya mata wata irin rungumar da sai dataji qashin jikinta sun amsa ta rintse idanuwanta da karfi tana dan dora hannuwanta duka biyi akan hannunsa daya dayake zagaye da wuyanta ta dan basa nutsuwansa data fice gabaki daya ya sassauta mata rungumar yana kwantar da kansa gefen fuskanta yana feso wasu fitinannun numfashi da suka fara sauka suna dan daidaituwa. Sai da suka dauki kusan minti daya a hakan kafin ya juyota gabaki daya suka fuskanci juna ya sake rungumeta yana kwantawa cikin gadon da ita ya Lumshe idanuwansa tareda basu wata kwanciyan da suke manne da asalin juna. Itama rife idanuwanta tayi ahankali karfinta ya gama karewa kaf batada saurin karfi ko kadan dan haka ahankali take sauke numfashi tana jin kasala mai tsanani da nauyin jiki. Lokaci sika dauka a hakan har bacci yafara daukansa itama data fara baccin bude bakinta tayi daqyar tace "You have to leave now" Bai bude idanuwansa ba ya bude baki yace "Just sleep kina buqatan hutawa ok" Shiru tayi tareda dan bude idanuwanta ta kallesa zata sake magana ya dora yatsarsa akan bakinta batareda ya bude idanuwansa ba ya girgiza mata kai yana sake rungumeta dakyau. Baccin datake ji mai karfi ne itama yaci karfinta take ta buge itama. Bacci mai nauyi da dadi sosai sukai basu farka ba sai asuba. Rokonsa tayi ya tafi amma bata ga alaman hakan ba dan wanka yayi a dakin yayi sallah itama tai wanka tana gama sallah ta sake kallansa zata roqesa ya janyota yana zare mata hijabin jikinta ya koma gadon da ita suka kwanta yana shigewa jikinta kaman yaro dan jariri. Turesa takeson yi amma ya manne mata ta bude baki ta ringa masa magiya tana dan sake turesa shikuwa hakan saiya sakasa jin kaman tana motsashi dan haka daga nan suka sake juyewa a tsakiyar gadon ya kasance da ita da kyau dakyau ya hanata motsawa koina anan wani baccin ya kuma daukesu. Bata farka ba sai karfe 9 na safe da rabi da sauri ta sauko gadon ta fada bathroom tayo wanka ta fito ta shirya cikin wata doguwan riga tayo gurinsa ta tadasa cikin fargaba tace ya tafi. Bai motsaba sbd baida niyar fita koina yau cin abinci dan haka yana saukowa daga gadon bathroom ya fada. Mamakinsa ne ya sake cikeda da fargaba dan haka ta hau gadon ta gyara tsaf ta gyara koina dakin da suka yamutsa ta tattara kayansa dake yashe ta kai cikim wardrobe sbd taji motsin kofar dakin fammah. Saurin nufar kofa tayi ta futo sbd hana kowa shigowa dakinta ta bude ta fito tareda datsewa tana kallan Mum data fito daga hanyar dakinta a shirye kaman zata fita. Cak ta tsaya tana dan kallan Mum din data tinkaro ta batasan lokacinda ta bude baki ta gaidataba da dan nutsuwan hana fargabanta bayyana. Amsawa Mum din tayi tana kallan agogon wayarta ta wuce dan bata lokacin batawa fita takeson yi tayo wani abi me mahimmanci kafin lokacin tashin jirginsu da yamma ga sai kiran wayar fleet take bata shiga dan batama fahimci office ya kwana yana aikins sai data tashi da safen dan hatta sallan asuba yau bata tashina tayi latti. Kallan SANAAH din tayi tace "Na fita zan dawo bada jimawa ba" Fammah da tare zasu fita da Mum dince ta fito a shirye itama tana dan rungume SANAAH din wadda ta kasa kallan cikin idon fammah har saida Fammah ta saki murmushi tana kai bakinta kunnenta tace "You are blushing girl,karki damu i love you too" Tureta SANAAH tayi tana murmushi mai kyau tace "Bazaki dena ba ko" Gaba sukai fammah na mata dariya. Kai tsaye fammah mota ta nufa Mum kuwa kafin ta fito ta saka kiran imran wanda yana dauka tace "Bana samun Fleet a waya haryanzu baku gama aikin bane da aka kwana anayi" Imran dan shiru yayi kafin yace "Yes zamu gama kowane lokaci insha Allah" Kashe wayar tayi tareda juyawa ta nufi hanyar office din nasa na cikin gidan tana saka wayarta a jaka. Imran daya gama wayar shima cikin tsananin saurin ya fito daga dakinsa ya nufi hanyar office din da tsananin gudun gaske sbd tinda ta kirasa din ya fahimci fleet na tareda SANAAH kenan tinda shine ma jiyan ya kawo deserts din da akai order sbd ita dan haka yasan Ms Meenah zata iya xuwa yanxu. Da mugun gudun gaske ya isa bakin office din daya tabbatarda fleet baya ciki yana isa tana kuwa shigowa waiting room na office din zata nufo kofar ya dan tako a natse yana isowa gurinta da girmamawa yana daidaita kansa ya gaidata ta amsa tana kokarin wucewa ya dan sake bude baki da nuna tsananin girmamawan dayasan zata bawa zancensa mahimmanci yace "Fleet yana video meeting yanzu din da sauran fleets din xai gama kowane time insha Allah shiyasa ma na fito" Dakatawa tayi tana dan juyowa ta kallesa ta sauke ajiyan zuciya tace "Ok zan fita ne zan kirasa idan ya gama, Wane time ne flight namu ma?? "7" ya fada yana dan taka mata baya da kulawa har suka fice daga gurin ya rakata har mota ya bude mata ta shige suna gaisawa da fammah fammah ce taja motar suka fice daga harabar gidan. SANAAH komawa tayi dakin cikeda kunya ta tarar da ya fito yana daure da towel yana goge jikinsa. Sake rokonsa taso yi yace taje ta kawo masa light breakfast tukuna. Fitowa tayi ta hada masa takai masa dakin ga mamakinta yaje ya sako kaya harya dawo yana zaune yana waya a natse hankalinsa kwance. Ajiyewa tayi tana hada masa komai ya fara breakfast din a natse yana magana da ita da kulawa tana amsawa da wani maraicewan datake masa na son ya tafi. Maganar tafiyarsu ma rufe ido tayi tace ita gida takeson komawa. Bayason mata dole dan haka yabari su tafi din bazai wuce sati biyu ba zai samesu shima. Anan sukaci breakfast dinsu bayan ta saka masa ido cikeda fargaba da damuwan yanda ko palo bai fitaba yana dakin kuma hankalinsa kwance. A dakin ya wuni har bayan azahar bai fitoba sallah sukai suka sake komawa baccin da batasan ma akai ta biye masaba tayi dik da ta rufe dakin da key sbd ma kada su Mum su dawo su shiga dakin. Da rana ma itace da kanta ta hado musu simple noodles sukaci batareda sunje dining ba suna gamawa da bakinta ya rage yajin da noodles din tayi wanda ita batama jisa ba da alama. Ita kanta yanda taga yaji yajin abincin kawai daurewa yayi ya sakata barinsa ya samu bakinta dakyau harma ta tayasa suka shiririce gabaki daya sai da sukai wanka sukai sallar laasar kafin ya fito a natse bayan yayi mata bankwanan daya kamata. Ita kanta yana fita gyara dakin ta sake yi sbd kada a gane ya fesa Turarenta koina sosai tareda barin kofar dakin a bude dan duka kamshinsa ya fita ta koma ta kwanta baccin kasala. Bacci na daukanta su Mum na dawowa dan haka wanka sukai dukkaninsu suka ci abinci a dining kafin Mum tayi gurin Fleet dake palonsa yana waya ta iso gefensa ta zauna tana kwantawa jikinsa da shige masa sosai tana kallan bakinsa dayake magana a natse cikin zallan ilimi da wayewa da steez tana jiran ya gama wayar. SANAAH bata farka ba sai kusan magrib dan haka tana tashin wanka ta sake jikinta ya sake sakewa tana fitowa sallah ta fara yi sai data gama ta shirya ta fito lokacin fammah ma ta shirya ta fito. Abinci sukaci sama sama batareda mum ba da tana dakinta tana qarasa hada kayanta sbd tayi latti. Mum din kusan tareda shi suka shigo dining din suka zauna a tare sukaci abincin suna gamawa aka fitar da kayansu zuwa mota sbd time din tafiyan yayi. Kowa waje ya kama ta juya ta nufi dakinta ta dauko hanbag dinta ta ipad dinta itama tana sako kai wajen dakin yana sakowa dan haka a gurin ya saka hannunsa daya ya janyota jikinsa fuskansu na hadewa ya mata wani lafiyayyan light kiss a gefen fuskanta yace "Take care" Janyewa tayi tana kallansa da idanuwanta da sukai dan sanyi kafin ta bude baki tace "You too" ta juya da sauri ta wuce tana isa kofar ta fito. Tana fitowa yana fitowa tareda mum wadda itama dakinta taje ta dauko handbag dinta. Kissing kumatunsa mum tayi tana cewa "Bye my love" Dan murmushi ya sakar mata kafin ya rungume yarsa itama yana kissing tsakiyar kanta yace "Ki kula kinji" Gyada kai tayi tana wucewa mota. Dukanninsu shiga motocin sukai aka rife idanuwansa na kanta aka ja suka bar gidan. Suna isa airport dayake sunyi latti babu bata lokaci akai musu komai suka wuce jirginsu ya daga. A lagos jirginsu ya sauka dan haka sai da suka huta a lodge sbd SANAAH data kamu da zazzabi sbd gajiyan da yanayin tafiyan kafin suka sake bin jirgi suka wuce. Koda suka sauka motoci biyu ne suka taho daukansu airport aka daukesu zuwa gida lokacin SANAAH sosai zazzafan zazzabin ya taso mata. Koda suka iso su Mum na cikin tsananin murnan dawowansu sai babu baa wani lura da ciwon nata itama sai tayi kokarin sakewa tana farin cikin dawowa cikin iyayenta. Dayake sauran dare sukai amma ba sosaiba sai kawai basu samu zuwa gurin Dad ba SANAAH ma a gurin su Mommynta tayi kwanciyanta bayan duka an gama murna dasu wanka da cin abinci. #MAMUH 09033181070 [13/06, 9:27 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 112 Koda gari ya waye bata tashi da wuri ba sai kusan after 10 dan haka tana tashi wanka tafara yi ta fito ta shirya cikin doguwan riga ta fito tana kamshinta mai sanyi da nutsuwa dukansu suna palo da Dr Mum da Maamah da mommy suna firarsu dan haka tana doso su dukansu suka sauke idanuwansu akanta da kafeta da wani kallon da basuma san sunayiba dan kuwa sauyinta a bayyane yake mai girman gaske. Wani nauyi mai tsananin gaske taji ya rifeta nasu dukan sbd kowannensu kallanta yakeyi a natse dan haka a sanyaye ta qaraso gurinsu ta gaidasu daya bayan daya kafin ta zauna kusa da Maamah tana dan kokarin hana nauyinta yawan dazasu gane wani sauyi a tattare da ita dan ita kanta tasan ta sauya din dan yanda take jikinta da ayanzu ta zama mace. Maamah ce ta bude baki tana sakewa da bayyanarda kulawa da son sauya yanayin tace "SANAAH yan Morocco zaace ko America sbd naga qasashen sun amsheki da alama,kinga kenan idan zamu tafi tareda ke zamu koma" Murmushi tayi tana dan dagowa ta girgiza kai tace "Aa Maamah gwara nan gaskia" Dariya Maamah tayi hadda dr mum data sake kallanta tace "A cikinsu wace qasar ce batai miki ba to" Murmushi ta sake yi tace "Duk ba damuwan komai kawai dadewan da mukai ne naji inason gida nayi kewanku" Murmushi dr mum tayi tana cewa "Kina tareda Mijinki da fammah zakiyi kewanmu kuma" Wani sabon nauyi taji ta saki dan murmushin karfin hali tana cewa "Kai Dr Mum,Ni kune naketa kewa Allah" Mommy dake jinsu batace komaiba sai dariya da murmushi takeyi sunata fira sama sama saiga safiya dauke da qaton tray din data jerowa SANAAH din abinci akai na breakfast sbd su maamah sun riga sunci nasu. Safiya da farin ciki take komai yau din dan jin take kaman zata taka kan jariri tsabar farin cikin dawowansu. Ajiyewa tayi tana dan kallan SANAAH din tace "Tarairayanki zanyi kwana biyu sbd irin kewan da na miki" Dariya mai kyau SANAAH tayi tana kallan abincin da dan gyara zamanta kai tsaye takai hannu tana daukan soyayyar doyan da aka soya da kwar da sauce din hanta takai bakinta ko fork bata daukaba kawai fara ci tayi tanajin tsananin kewan abincin kafin ta dauki milk tea mai kauri da aka hado dashi tafara sha tana cin doyar. Fira sukeyi hankalinsu kwance da farin cikin ganin sauyawan SANAAH alaman bata sha wuyan komaiba a tafiyar. Mommy kuwa kallan abincin da SANAAH ke kokarin cinyewa tayi cikeda dan mamaki kafin takalli SANAAH din wadda ta cinye doyan tas da tea din harma da qaton apple hankalinta kwance Mommyn ta zuba mata ido sbd sanin sam SANAAH batada wani cin abinci. Safiya ma datazo kwashe kayan kallansu tayi da mamaki da kasa yin shiru tace "Kai kai kin cinye duka,kinyi kewan abincina kenan" qarasawa tayi da dariya da jin dadi tana juyawa. SANAAH kuwa miqewa tayi tabar gurin sbd jin jikinta ya mutu gabaki daya bacci taji tanaji ta koma dakin Mommy ta kwanta take kuwa ta sake komawa bacci. Su fammah ne da mum dinta suka shigo bangaren suma bayan sun huta dakyau sun samu isashen baccinsu sunyi breakfast dinsu acan. Da walwala suka shigo aka sake musu barka da dawowa cikin kulawa tukuna mum ta zauna fammah kuma daki ta samu SANAAH ta tada ita nan safiya ta samu gama abinda takeyi ta shigo dakin da murnanta ta zauna cikinsu tana bajewa da labari da fira kala kala. Sai da sukai azahar tukuna SANAAH ta shirya ta fito da tsarabar wani tsadadden turare da agogo data siyowa Dad ta nufi bangarensa tareda fammah. Yana ganinsu wani farin ciki da jin dadi ne sosai ya shigesa ya kalli SANAAH wadda babu alaman damuwa a tattare da ita ko kadan dan haka yaji dan sassaucin irin mugun zafin daya dauka yana sake jin anyi iya wanda zaayi angama tinda har fleet din ya qara gaba gurin harkokinsa batareda yaxo ya fuskancesa ba bayan yasan yana nan yana jiransa sbd ba qaramin daukan zafi yayiba. Fira suka zauna sukai sosai wadda ta saka SANAAH jin ta sake samun nutsuwan dawowanta cikin gatanta, Tsarabarsa ta basa ya amsa yana yabawa sosai da sake jinjinawa kewansu da yayi su biyun. Bayan duka gama firarsu da walwalansu numfashi ya sauke me sanyi dake cikeda nutsuwa da kulawa ya kalli fammah ya bude baki yace "Fammah akwai abinda a rayuwa yake zuwar ma mutum batareda tsammani ba kuma a gurin ubangiji ba komai bane yana cikin auna imaninka da bude maka wata hanyar dabbaka ayyukanka na lada da nuna karfin imaninka, Akwai wanda ubangiji yake amfani dashi dan gwada imaninka da karfin tawakkalinka, SANAAH taki ce da ki sani har abada bazata taba yin abinda zai zama cuta a gareki ba hakama komai zaki fuskanta akanta inason ki kasance mai aiki da iliminki na addini da bani girmana gurin shawara dani kinji Doc??? Dan shiru fammah tayi na mamkin kalamansa da babu kalma ko daya data gane saita karshen dan haka kai kawai ta gyada masa ya maida kallansa kan SANAAH wadda jikinta yayi tsananin sanyi tayi wani iri damuwarta na bayyana sbd a yanxu a halinda suka samu kansu da auren da yake gap da bayyanuwa fammah ce damuwanta,fammah ce kunyarta,fammah ce abinda zuciyarta da idanuwanta da rayuwarta suka tsantsar jin nauyi. Sallamarsu yayi yace su tafi. Suna fitowa fammah ta kalleta tareda bude baki tace "Ke kin fahimci abinda grandfather yake nufi?? Wani nauyi kirjin SANAAH ya dauka ta sauke wani numfashi mai zafi tana dan dakatawa daga tafiyar da sukeyi zuciyarta na yanke shawarar sanar da ita da kanta dan karban kowace hukuncinta da zata samu sassauci idan taji daga bakinta.... Kasa budewa bakinta yayi yai mata wani mugun nauyi idanuwanta sukai jajir sai kawai ta juya ta kama hanya tana kasa cewa komai ta kama hannun fammah din wadda ta fahimci da maganar da SANAAH taso fada amma ta fasa. Hakanan jikinta yayi sanyi itama ta kasa tambayar SANAAH din komai har suka isa bangarensu Mommy suka shige. Daki suka shige acan sukai firarsu da safiya data gama aikinta sharp sharp tazo gurinsu suka ringa fira SANAAH na lafe gefen fammah din har lokacin damuwarta bata warware ba sbd da alama Dad akwai matakin dayake kokarin dauka sbd maganar da yayi musu din. Har dare suna bangaren sai kusan 9 suka tafi banda SANAAH din wadda yauma bata bisu ba dan batajin ma zata sake zuwa bangarenba kwana dan nauyin dataji yana shigarta a yanxu na daban. Sa daddare zazzabin data saba dashi ya dawo ga damuwa haka kawai dataji ta rifeta dan haka da zazzabin mai karfi ta kwana koda gari ya waye ko fitowa kasawa tayi a daki ta wuni kowa na mamakin ciwon tinda lafiya kalau ta kwanta. Mommy data fara shiga tinane tinane tashi hankalinta ya fara yi dan haka ta sakawa SANAAH din ido sosai wadda gadan gadan zazzabi kuwa ya zama nata. Yau da daddare bayan kowa ya shige ta fito ta tafi kitchen indomie takeso dan haka tana shiga safiya na nan bata riga ta wuce daki ba kallanta tayi tana cewa "Yawwa safiya dafamun indomi me yaji safiya dan Allah" Safiya kuwa cikin jin dadi ta fara dafa mata tana mata fira ita kuma ta zauna tana saurarenta da dan kokarin biye mata. Dafa mata tayi ta zuba a plate ta ajiye tana soya mata farin kwai kafin ta gama SANAAH ta dauko indomien tafara ci cikin jin dadin yajin tana sake jin dadin firar sbd yanda dahuwar tai mata dadi. A wani plate ta juyo mata kwan wanda tana ajiyewa gaban SANAAH din kamshinsa ya shigeta take wani amai me karfi ya taho mata ta tashi ta isa fanfo tafara zubasa mai karfin gaske daya saka Mommy data fito daga dakinta jinsa tayo kitchen din tana kallan Safiya data tsaya kan SANAAH din cikin damuwa da kulawa tana dan shafa bayanta ta maida kallanta akan SANAAH din wadda ta dago a matiqar kasalance tana wanke bakinta da fuskanta. Sarawa kan Mommy yayi ta zubawa yatsun hannuwan SANAAH din dake wani daukan ido sbd tsananin hasken da suka qara da shaawa ido bakinta baisan lokacinda tace "SANAAH ciki ne dake ko me??" ##MAMUH 09033181070 [13/06, 2:07 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 113 Wani mugun rikitaccen aman ne ya kuma kufcewa SANAAH din sbd mahaukacin tashin hankalin maganar mommyn da hatta safiya sai dataji kaman fitsari zai kufce mata ta matse kafafu da sauri tana kallan SANAAH din. Amai SANAAH ta ringa kwararowa dukkanin jikinta na wata irin kyarma da asalin tashin hankalin da bata taba shiga ba a rayuwarta dan har saida takai bata iya yunkurawa safiya da hannuwanta ke rawa sosai sbd tashin hankali itace ta taimaka mata ta wanke fuskanta suka juyo a tare mommy data kasa motsawa daga inda take tsayen itama kallansu tayi hankalinta na qarasa tashi da abubuwa daban daban a cikin kanta wainda suke babu mae sauki dan kuwa bayan babban tashin hankalin da Ms Meenah zata nuna musu na rayuwa Dad kansa ya riga ya yanke hukuncin raba auren wannan karan da gasken gaske yakeyi ga kuma fammah ga kuma duniya bayyanar cikin kawai zatashi batareda tinawa ma aurenba bare asan cikin na waye kuma dai koba komai ciki kafin a karba aure da tarewa? Ina zasu saka kansu da duka wannan tashin hankalin wanda basu taba tsammanin zuwansa babban fatan yanzu dai Allah yasa babu abinda ya hada SANAAH da ciki a yanxu. SANAAH da kanta ke juyawa sosai tsabar shock da tashin hankali kasa daukanta kafafunta sukai ta zame zata zube qasa safiya ta riqota tana kallan Mommyn a tsorace da fargaba tace "Mommy bafa ta da komai" Wani kallo mommyn tayi mata tana maida kallanta akan SANAAH din tace "Allah yasa hakan ne sbd babu wanda ya shiryawa hakan" Sake shiga mummunan tashin hankali SANAAH tayi tana rasa tinaninta ko daya dazai bata ikon tinanin ma a wane babin take dan haka da qyar su mommyn suka kaita daki tana kwantawa wani mugun zazzabi mai karfin gaske ya rufeta wanda dole ya saka Safiya kwana dakin tareda su sbd amai ta ringa yi cikin daren kafin safe tayi wani mugun laushi ta firgice gabaki daya. Maamah ta aiko safiya ta kawo mata wayarta da Raheem din ya kira yana nemanta bata iya wata magana ba tana jin muryansa kuka ta fasa masa ahankali sosai kawai. Shiru yayi tsigar jikinsa na tashi gabaki daya daga inda yake dan haka ya miqe tsaye daga zaunen dayake a hankali tareda isa bakin windown dakinsa dayake Miami iska ta ringa ratsosa tana rage wani zafi da zufan dayaji yana tsatsafo masa a take. Cikin wata sauti mai nutsuwa data ratsata ya kira sunanta sukai shiru su duka biyun tsawon seconds kafin ya sake ambatar sunanya yana cewa "Are you okay? Lafiya dai? Akwai matsala ne? Me yake faruwa? Bakida lafiya ne? Shiru tayi tana kasa cew komai hawayenta na tsananta gudu jin hakan ya sakasa bude baki baki yace "Ina famma? Sai a lokacin ta iya bude baki da rashin karfi tace "Tana can bangaren" "Ok bara na kirata naji abinda yake faruwa" Katsesa tayi ahankali da cewa "Bata saniba fa,kuma babu komai banda lafiya ne kawai" "Kawai???? Yayi maimaicin kalman tata ta karshe yana fidda wani numfashin dataji sa har cikin wayar ya riqe kansa dan ba qaramin tabasa kukanta yayi ba yace "Ok shikenan ki huta Dr zatazo gidan ta dubaki" Bai jira gardaman da zatai masa ba ya kashe wayar yana jefarwa akan sofa da saka hannuwansa duka biyu aljihun wandonsa yana sake tsayuwa a gaban iskan datake ratsosa sbd basa daidaici. Imran ne ya shigo batareda ya juyoba ya katsesa a natse daga abinda ya shigo fada masa yace "A nemi Dr bushrat taje yanzu ta duba abinda yake damun Baby SANAAH" Gyada kai Imran yayi yana cewa ok ya juya ya fice yana daga wayarsa dan neman Numbern Dr Bushrat din dayasan yayi saving a waya tin last time. SANAAH kuwa jin abinda ya fada ya saka hankalinta sake tashi gashi ta kasa iya barin Dr Mum ta dubata ta tsaya akan mura ce ke damunta sosai hakan sbd batason a dubata kaman yanda Mommy ma take shakkar a dubata din. Kokarin nuna ta warke tafara yi duk da jikin yana qin yadda da hakan sam gashi ta kauracewa Mum da fammah sosai da dr mum zaman daki takeyi sbd tsoron abinda zasu iya gani a tattare da ita kasancewansu duka likitoci. Fammah tsananin mamaki da tausayin SANAAH din takeji ganin yanda take fama fashi sam taqi yadda kowa ya dubata hakama taqi zuwa asibitin da Fammah ta matsa sai sun tafi din. Mommy da safiya da ita ne a cikin wata irin fargaba wadda duk suka rasa sukuninsu Mum kuwa kwata kwata hankalinta ya karkata akan mijinta da yanzu take jin kaman suna nisa dan haka ta sauya shawaran tattarawa tabar fammah ta samesa a Miami dan kuwa hadda tsananin kewansa tana ji da buqatansa dan haka hankalinta baya kan SANAAH da ciwonta sam tanata kokarin nemawa kanta tafiya zuwa Miami batareda sanin kowaba. SANAAH duk inda tashin hankali yake tana ciki wanda ahankali su Maamah suka fara ganewa musamman mutane da batason shiga sam da a tsarge take gidan tako ina sbd manyan dake zagaye da ita. Yau tinda yace zai aiko a dubata ya sakata shiga muguwan damuwa da fargaba dan haka daga karshe kasa jiran zuwan Dr bushrat tayi zata sameta asibiti ta dubata acan inda babu kowa dan haka tin kafin fammah ta shigo bangaren batareda sanin kowaba tabar gidan itada safiya itace mai tuqa motar wadda daga ita har safiya a cikin fargaba suke sbd safiya tsoro da tashin hankalin datake ciki shine Mum din fammah zata iya kashe SANAAH akan hakan batareda kowane tinani ba sbd silar tsananin tsanar datake tsakaninta da Hajiyar samad yanzu sbd maganar kishiya ne kadai gashinan ta tsaneta babu balai da masifar da bata kirawa hajiyar sbd hakan wanda tasani da zata samu dama ko kan hajiyar zata iya bi da mota sbd kadai tayi maganar Fleet da qarin aure. Ko mommy da suka baro gida a cikin zullumi take tana fatar allah dai ya saka ba ciki ne da SANAAH ba kafin tarewanta ko Dad batasan da wane idon zasu kallesaba ga tashin hankalin Meenah da basuma san daga ina lamarin zai fara ba gwara ace babu komai har sai an sanarwa meenah anyi tarewa. Suna isa Dr bushrat din na fitowa harabar asibitin zata nufi motarta ta tafi JEERAHsV din sbd kiran da Imran yayi mata akan sakon Fleet. Parking sukai kusa da motarta tana ganin bumbern da sunan jeerahs ta dakata saida SANAAH din ta bude motar ta fito a natse sanyeda dogon hijabi har qasa idanuwanta sanyeda glasses data hana bayyanarda kumburin idanuwanta data sha kuka gurin waya dashi din. Da kulawa da sakewa tareda girmamawa Dr ta kalleta tana cewa "Patient din tawa ce ta taho da kanta bayan can nayi gurin dubaki, Yaya jikin? Mu shiga daga ciki to" Ciki sikai SANAAH na dan bude baki da sanyi tace "Alhamdllh naji dan sauki" Office din Dr bushrat din suka nufa tana kokarin sake tambayar jikin SANAAH din da dan karantar yanayinta tin daga nan dan haka suna shiga ruwan sanyi ba sosaiba ta dauko mata daga fridge tazo ta zauna suna fuskantar juna tace "Menene matsalan? Gashinan dai i can see you look pale and anxious when last kika samu period naki?? Qarasa mutuwa jikin SANAAH yayi da tsananin gaske ta dan dago idanuwanta da sukai jajir ta kalli dr din ta bude baki tace "I cant remember" Numfashi dr bushrat ta sauke tana cewa "Taso muje na duba wani abu" Miqewa SANAAH tayi daqyar gabobinta ba karfi ko kadan tabi bayanta. Anan suka bar safiya tsawon mintina masu tsayi sosai kafin suka dawo office din suka zauna idanuwanta sun sake fadawa da sauyawa tayi wani irin sanyi koina jikinta cikin damuwa mai tsananin gaske take ciki dr ta kalleta cikin lura da yanayinta dan haka sai batai wani dabbakawa ba tace "SANAAH ciki ne dake kusan wata biyu da kwanaki" #MAMUH 09033181070 [13/06, 2:08 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 114 Wani amai ne ya taho mata da karfi da tsananin sauri dr tayi toilet din cikin office din da ita tafara yinsa cikin galabaita da tashin hankali. Daqyar ya dakata suka fito jikin SANAAH din na dan rawa. Ruwa da wani dan magani ta dauko ta bata tasha ta danji sauki sauki ta kasa cewa komai itama dr din kasa cewa komai tayi sukai shiru safiya ma zuru tayi. Dr ce ta yanke shirun da cewa "Kada ki saka damuwan komai a ranki fa sbd Kinga yanayinki a yanxu sakawa ranka fargaba ko tashin hankalin koma menene zai iya saka cikin a hadari harma dake so pls be very very cautious" Magani ta dauko mata na masu ciki su folic cid da sauransu ta bawa Safiya ledan ta rakosu har mota. Tana barin asibitin Dr Bushrat da sukai alkawarin duk abinda ya samu SANAAH zata sanar masa tin wancan lokacin daukan wayarta tayi kawai tai masa sending sakamakon da scanning datai mata. SANAAH kuwa kai tsaye gida ta nufa zazzabi me karfi na rufeta driving dinma cikin tsananin karfin hali tayisa suna isa ko parking batai daidaiba ta tsaya daidai nan motar hajiyar Samad tayi parking a gefen tata motar suka fito kusan a tare hajiyar na waya idanuwanta suka sauka akan SANAAH wani mummunan shock ya shigeta ta tabbata kenan SANAAH dince ta gani a asibiti tareda Dr bushrat sun shiga dakin scanning ita kuma taje duba wata yar kaninta data samu miscarriage. Rikicewa tayi a take sbd kallo daya tayiwa SANAAH din wadda suke kusa batama tsaya lura da hajiyarba ta wuce ta ga alaman mai ciki a tattare da ita kanta yai mugun sarawa zufa ya keto mata dan kuwa wlh bazata yadda da Raheem ya amsa auren SANAAH ba bare ciki sedai idan wani gurin akayo matashi wanda wlh saita tona duniya taji idan kuma na Raheem ne wlh sai duniya taji shima batasan lokacinda a rikice bakinta ya furta "Yanzu SANAAH dince da ciki kokuwa gane gane nakeyi na shiga uku" Samad da kaman saukar tsawa yaji zancen jin yayi kansa ya dauke wuta dip ya bude baki muryansa na sarkewa da shock din da bai taba shigaba a rayuwarsa yace "SANAAH danake jira ce da ciki ko kuwa wata SANAAH din??? A rikice hankalinta na sake tashi tace "Allah yasa cikin shege ne a jikinta dan idan na Raheem ne bugawa zuciyata zatai na shiga uku" Kashe wayarta tayi tana sake shiga tsananin mamaki da rikicewa tayi cikin gida. SANAAH kuwa sbd sanin kowa yana palon su mommy ya sakata juyawa ta nufi bangarensu Fammah ta nufi dakinsu ta zare takardun asibitin daga jakarta ta saka a cikin wata qaramar jakarta ta maida cikin kayanta ta ajiye ta fito nufi bangaren suna shigowa kuwa fammah ta amsa jakarta tana dubawa da tsokanar inda taje. Bata iya cewa komaiba ta wuce ciki tana dan boye damuwanta. Daki suka nufa fammah na biye da ita tana magana kai tsaye bathroom ta shige. Tubewa tayi ta sakarwa kanta ruwa tareda fashewa da wani irin kuka tsawon lokaci kafin ta fito. Safiya ce ta kawo mata abinci a tray ta ajiye mata tareda juyawa da maganin data shigo dashi bata ajiyeba ganin fammah a zaune. Zaunawa tayi bayan ta shirya ta kasa cin abincin da aka ajiye tareda kasa kallan fammah tai shiru tana dan kwantawa kadan bayan tayi sallah. Kasa hakuri fammah tayi ta kalleta da bada dukkanin nutsuwa tace "Akwai abinda yake faruwa dake wanda bansan menene kike kasa fada mun ba, Akwai wani abin ne? Menene matsalan? Can you pls tell me right now sbd dai duk kin sakani damuwa wlh" Girgiza kai tayi tana sake kasa iya kallan famman. Shiru sikai daga nan fammah ta miqe ta fice daga dakin. Tana fita mommy na shigowa kallo daya tayi mata ta nemi guri ta zauna bata ce kala ba dan a fuskan SANAAH din komai dai ya bayyana. A daki ta wuni har dare bata kuma fitowaba sai da daddaren harta kwanta ta dauki wayar Mommy a karan farko rayuwanta ta saka kiransa kaman bazaa dagaba sai aka daga kiran tana jin muryansa ta fasa masa wani lafiyayyan kuka tana cewa "Ni mutuwa ma zanyi sbd bansan ya zanyi da rayuwata ba" Kalamanta suka sakasa yin shiru sbd tin dazu sun kasa samun wayar Dr bushrat dan haka miqewa tsaye ya sake yi kansa na balain sarawa da abinda ta furta masan ya bude baki zaiyi magana sai kuma kawai ta kashe wayar gabaki daya dan ko magana bataso. Bin wayar yayi da kira yaji shiru dan haka ya saka kiran Imran yana dauka kai tsaye yace ya siya tickets din tafiyarsu. SANAAH kuwa kwana tayi kukan gaske koda gari ya waye da wani sabon ciwon ta tashi wanda ya saka Mommy yanke shawaran sanar dasu Dr Mum dan haka kai tsaye dakinta ta nufa. Hajiyar Samad ma da babbban tashin hankali ta tashi kaman zata dora hannu akai ta zunduma ihu sbd Samad ya haukace a lokaci daya ya zare ya siya ticket din dawowa. Batajin zata iya barin ya dawo yayi abinda zaa aikasa lahira tsakanin ubansa da Raheem dan haka gwara ta tada balai a gidan dazai hana a abinda samad zai dawo yi fitowa dan haka bangaren Ms Meenah ta isa tinda tanata kiran Samad din tin cikin dare bata samu ta tabbatarda yana hanya kowane lokacin jirginsa zai iya dawowa. Tana isa bangaren bata tadda Meenah ba fammah data fito daga bedroom dinta tafara gani cikin sakewa da nuna hankalinta a kwance yake tace "Aa fammah kece kadai kika tashi? Ina SANAAH da Mum dinki basu farka bane? Jiya ma ko dana ga SANAAH a asibiti gurin masu awon ciki na dauka tare kuke ashe ita da Safiya ne ko ganina basuyiba Allah yasa dai lafiya? Meya kaisu gurin masu ciki? Waye ba lafiya?? Da mamaki fammah ta dago ta kalleta tana ma kasa daukan bayananta dan haka sai kawai ta gaidata tace ai Mum bata fitoba. Wani zancen ta kuma kwatsawa cikin nutsuwa da rashin nuna damuwa da hikima kafin ta juya ta fice tana cewa daman zuwa tayi su gaisa da Meenah tinda suka dawo basu gaisaba. Tana fita bin bayanta da kallo fammah tayi tana mamakinta da maganganunta marasa lissafi. Ficewa taso yi zuwa bangaren su mommy amma kuma sai zuciyarta ta sakata juyawa dan dubo katin asibitin SANAAH dayake dakin cikin wata jakarta qarama dan ganin yana nan ko asibitin sukaje da gasken batareda ta fada mata zataje ba tinda kusan tare suke komai. #MAMUH 09033181070 [15/06, 9:55 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 115 Mommy na isa kofar dakin Dr mum sauke ajiyan zuciya tayi a natse tareda dan bugawa kafin ta bude kai tsaye tana shiga da sallama a bakinta ta nufo tsakiyar dakin daidai lokacin Maamah data biya ta sanar da tanada magana dasu ta iso dakin na dr mum itama ta shigo tana kallan mommyn kafin ta isa ta zauna akan sofa Dr Mum na zaune akan bakin gado ta gama waya kenan da Abbu ta bisu da kallo su dika biyun tana cewa "Lafiya dai na ganku haka a jere kaman jiki a mace" Maamah data zauna ce ta bude baki tace "Zainab ce tace da akwai maganar dazatai damu" Kallan mommyn sukai duka wadda ta qaraso ta zauna a kan sofa itama tana sauke ajiyan zuciya babu batawa kowa da kanta dayake cikin nauyi lokaci ta bude baki tana dan kasa kallansu su dukan tace "SANAAH taje asibiti yau akan ciwon datake fama dashi dashi ance ciki ne da ita tsawon wata biyu da satika" Da wani irin azababben sauri su dukan suka kalleta Maamah dake kusa da ita dafata tayi da sauri hannunta na dan rawa tsabar rudewan jin zancen kaman daga sama abinda suka gama cirewa rai har abada dan haka kokarin bude baki tayi zatai magana sai kuma tama rasa abin fada ta kalli Dr Mum wadda tayi mutuwan zaune cikeda wani irin shock itama dan kuwa kaman bata gama yadda ba sbd Allah kwata kwata bai bata tinanin hakan ba da duba SANAAH din sosai dan haka zubawa Mommy idanuwanta tayi tsawon lokaci kafin Maamah ta yanke shirun da cewa "Ciki dai cikin haihuwa?? Wani 'dan Raheem zan sake gani a duniya?? Ya Allah kasa ba mafarki nake ba" Mommy Numfashi ta sauke tareda bude baki a dan sake da jiki sbd ba wai farin cikine batayiba abinda zai biyo bayan bayyanar cikin ne tashin hankalinta tace "Yaya zaayi da cikin Sbd Meenah da batasan da aurenba haryanzu tukuna??? Wani kallo Dr Mum tayi mata batada energy sam sbd yanda zancen cikin ya daketa ta bude baki tana kallan mommyn da kyau tace "Yaya zaayi kikace zainab? To kodai kema bakida lissafin ne kaman Meenah da har kike iya tambayar yaya zaayi, Yanxu dai ni ina buqatan son duba SANAAH da kaina da kyau na tabbatarda zaman cikin tukuna na fadawa Meenah da kaina dan gwara ta sani dan renan ciki kam ya zama dole a bayyane ba kowace boyo" Wayarta Mommy kasa tayi da kanta tana yin shiru har Maamah ta miqe tana jin wani irin tsallen da kirjinta ke yi da zuciyarta ke bugawa tana fatan itama ayiwa SANAAH din sabuwar dubawa su tabbatarda idanuwansu ko zata samu jin abinda ya tsayar mata da komai cak ya watse cikin tsantsar godewa Allah da asalin farin cikin da suke jin ba iya dan SANAAH da Raheem bane hadda kaman dan Nasir ne suke ganin kaman zasu gani sbd mutane biyu dayafi so ne a kaf duniya zasu haifar masa 'da ko yar da dayana duniya zaifi kowa so. Fitowa Mommy tayi tabaro dakin tana komawa dakinta inda ta tadda SANAAH da safiya dake kokarin hada mata dan tea cikin kulawa da tsananin tausayi da mutuwan jiki ga dukansu itama guri ta nema ta zauna a dakin batareda tace musu komaiba ta dauki wayarta tana saka kiran Al'amin da basu taba boyewa juna komaiba tana tinanin fada masa ko kuma barinsa yaci gaba da aikinsa cikin nutsuwa kada ta damar dashi duk da tasan bazaiji komaiba tinda an nuna masa shi cewan SANAAH din ta jima da tarewa sbd hanasa damuwan zamanta gida har lokacin. *******fammah kuwa tana shiga dakinsu inda jakunkunansu suke a jere ta nufa ta fara duba jakar SANAAH din datasan takardunta suna ciki taga bata ganta ba dan haka ta dan dakata tana tinanin da gaske hajiyar uncle Samad din take kenan SANAAH taje asibiti ko me?? Wani irin nauyi kirjinta yayi kanta ya sara da dan karfi ta fitarta wani numfashi mai dumi da fitarda kowace irin tinanin yadda da kowace maganar kowane dan adam mara kyau akan SANAAH dan haka tayi kokarin yakice tinanin a kanta ta juya ta fice daga dakin tana jin takaicin Hajiyan Samad din dataso saka mata wani mahaukacin rashin tinanin wai SANAAH a gurin awon ciki. Tana isa bangaren su Mommyn kai tsaye dakin mommy datasan SANAAH na ciki ta nufa. Tana shigowa dagowa Mommy tayi ta kalleta tana dan kokarin sakewa da faraarta tana amsa gaisuwanta tana tambayar Mum dinta. Gurin SANAAH din fammah ta kalla wadda ta dago ahankali ta kalli fammah din jikinta babu kuzari ko daya idanuwanta suka si cikowa da wasu irin hawayen data kasa riqewa ta sauke kanta daga kallan Famman tana dan lumshe idanuwanta ta rufe. Mutuwa jikin fammah yayi itama taji duk damuwa da haushin kanta ya rufeta data iya bin maganar Hajiya harta je bincika dan haka ahankali ta tako ta iso gurin SANAAH din ta zauna a gefenta tareda kwantawa jikinta ahankali tana cewa "Allah ya baki lafiya My Baby SANAAH" Wani irin nauyi da damuwa ce ta sake dirowa SANAAH din ta sake rufe idanuwanta tana dan kwantawa jikin fammah din itama batareda ta iya cewa komaiba. Fammah dataji wani irin zafin zazzabin dayake jikin SANAAH din mai tsanani qara rungumeta tayi tana shafa bayanta ahankali tana mata sannu. Safiya ficewa tayi daga dakin tana barinsu ta nufi kitchen inda ta tadda mommy tana aiki ta saka hannu suna aiki kowannensu shiru ga abin farin ciki amma tsoro ya hanasu bayyana hakan kuma tsoronsu duka akan abinda zai samu SANAAH ne da bazasu so komaiba. Suna dakin Dr mum ta shigo duba SANAAH din tana binta da wani irin kallan dayake bayyane da wata irin sabuwar kaunar data kasa boyuwa a idanuwanta taji idanuwanta itama kaman zasu ciko da hawayen data hanasu fitowa dan kuwa ayau indai da gaske ciki ne a jikin SANAAH burinta dana mahaifiyarta zasu cika na samun wata haihuwan a jininsu dasu Allah bai basu ba, Mahaifiyarta ita kadai ta haifa hakama itama shi kadai Raheem din ta haifa shima sun riga sun fidda ran sun gama yadda da Fammah ce kadai kwansa a duniya da zasu gani wadda ita mace ce wani gidan zata tafi aure ta haifa musu yayan acan wainda ba nasu bane ashe sunada rabon shedar da wani tsatson nasu faga Raheem. Irin kallan da dr mum kewa SANAAH din ya saka Fammah juyowa ahankali ta kalli SANAAH wadda tai qasa da kanta jikinta na kuma mutuwa sosai. Kallan Fammah dr mum tayi da kulawa da kaunar datake jin tana mata da ita sa cikin SANAAH din tace "Fammah ki bawa Rabin ran taki dan dama kadan na dan je wani guri da ita kinji,yanzu zamu dawo ba jinawa" Kallan SANAAH din tayi da dan boye mamakinta ta saki murmushi kadan tace "Ok Dr Mum saikun dawo Allah yasa asibiti zakuje a dubata sbd jikin nata dai lafiya taqi kuma koni naso dubata amma taqi yadda" Murmushi Dr mum din tayi tana maida kallanta akan SANAAH tace "Ganin takeyi kila kauna bazata bari ki dubata da kyauba" Dariya famman ta dan yi kafin ta taimakawa SANAAH din ta saka doguwan hijab suka fice. Suna fita Driver ne yaja su a mota sai asibitin da rabonta da ita sama da shekaru batasan iyaka ba dan kuwa asibiti ce tin asalin farko an ginata ne sbd ita sbd tayi aikinta a cikinta wadda aka sauyata gabaki daya dan kusan an rusata anyi sabon ginin da akai akai ake sauyasa komai a tsare da kyau kaman baa qasar Nigeria ba. Kai tsaye office din Dr Akin data kira tin kafin su iso ta nufa da SANAAH din wanda shima tinda ta kira ya fito hanyar office din dan tarbanta sbd tin a shekarun baya shine likitan dayake karkashinta gashi yanxu shine babba anan din gabaki daya sai Dr bushrat a mata dan haka akwai sanayya sosai tsakaninta da Dr Akin din. Yana ganinta da girmamawa da farin cikin ganinta ya iso ya tarbeta suna wucewa kai tsaye office dinsa. Bayan gaisawa da yan maganganunsu na likitoci kai tsaye abinda tazo yi suka fada wato duba SANAAH din da kanta dan haka waya yayi aka kawo masa scanning machine har office dinsa anan Dr Mum din ta nutsuwa ta zauna da kanta taiwa SANAAH din scanning ta duba komai tana gamawa wani lafiyayyan numfashi mai asalin nutsuwa da mutuwan jiki ta sake zuciyarta na cikuwa da dukkanin farin cikin da rayuwarta ke nema da buqata dan kuwa daga karshe dai zata samu qarin zuriarta datake jin ba iya nan zuriarta zata tsaya ba SANAAH zata basu farin cikin da zai cika zuriarsu insha Allah. Bataji nauyi ko wata iyakancewaba rungume SANAAH din tayi ahankali tareda kissing tsakiyar kanta tana mata addua da wata irin kauna mai tsananin tsananin karfi ga cikin ta gasken gaske. SANAAH data sake shiga kunya da tsaka me wuya bata iya warwareba saima jin datai zazzabinta ya qaru dan haka koda suka dawo gida shigewa tayi tai sallah daqyar ta kwanta tana dunqulewa. Maamah kuwa da Dr Mum ta bata tabbacin cikin Sallah tayi ta nafila ta ringa yiwa Allah godia ranta fes dan haka suka shiga wata walwala da farin ciki abinsu wanda Mum ma data shigo taga alaman ana cikin farin ciki sai itama tahau farin ciki a sake tana jin nata farin cikin itama na tafiyan datake kokarin tabbatuwa tata zuwa ga mijinta. Fammah data fara shiga rudu akan abinda yake faruwa kasa riqe kanta tayi zuciyarta nata shiga tinanin abinda yake faruwan data kasa ganewa dan haka ta zauna a tareda SANAAH wadda bata samu dan sauki ba sai yamma sosai tayi wanka Maamah ta kawo mata abinci da kanta ta sakata taci kadan ta bata magani wanda fammah bata gani da kyauba amma ta tabbatarda kaman su folic Acid ta gani dan haka kirjinta yayi wani mummunan faduwan data kasa dauke idanuwanta daga kan Maamah din harta fice da maganin a hannunta bata bari ta ajiyeba. Kasa juyowa Fammah din tayi sbd tsananin nauyin da kowace gaban jikinta tai mata ta bude baki tace "SANAAH meyake faruwa? Menene ciwon dayake damunki?? #MAMUH 09033181070 [15/06, 12:37 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 116 *_NOOR COLLECTION_* 09035841194 07044204680 Yar uwa kina neman inda zaki siya best,classy and luxury ABAYA'S JALLABIYAs SNEAKER'S KAYAN YARA NEW BORN BABIES ITEMS MAYAFAI (veils) da idan kika saka sai kallake an tabbatarda kin saka luxury kuma kayan alfarma unique da basu zama ruwan dare a koina ba, To ki tabbatadda a gurin NOOR COLLECTION luxury shop kika siyawa kanki da maigidanki da yaranki komai 100% tested and trusted. Ana iya turo orders din wasu abubuwan idan anaso NOOR COLLECTION zasu nemo su kawo muku babu banbanci a saukin kudi ma kudai kawai ku riqe NOOR COLLECTION bazakuyi dana saniba. EGYPTIAN ADDRESS: NEW CAIRO. NIGERIAN ADDRESS: Zaria ********** Shiru SANAAH tayi tareda kasa cewa komai duk da zuciyarta na tsananin son sanar da fammah laifin datai mata amma bakinta ya kasa furtawa dan haka ta sauke numfashi mai sanyi tareda kallan fammah din wadda ta juyo ta kalleta da dukkanin idanuwanta tace "Ba komai" Shiru sukai su dukan wanda ya sake saka zuciyar fammah cikin wani irin nauyi da jin rashin sukuni da nutsuwa taji tana kasa hana kanta fara dawo da maganar hajiyan samad cikin kanta dan haka ana yin sallan magrib ta SANAAH ta kasa sakewa a gaban fammah din karshe kasa dauka kirjinta yayi ta yanke shawaran zuwa Dad duk da bata jin dadi sosai har wani jiri take ji mai dan tsanani amma dole tana son zamewa idanuwa da kallan fammah. Sallan ishai sukai suna gamawa ta ta dora doguwan riga mai fadi dosai akan kayan jikinta da mayafi ta silale ta fice zuwa gurin Dad. Fammah data kasa riqe kanta kwata kwata daga abinda zuciyarta take turata ga bangarensu ta miqe ta nufa kirjinta na wata irin bugawa da sauri tana son hana gangar jikinta da zuciyarta binciken amma ta kasa. Dakinsu ta nufa tana shiga bangaren tana isa kai tsaye closet ta wuce ta nufi wardrobe din da kayan SANAAH suke a jere ta kalli kayan hannunta na dan rawa takai ga kayan tafara dubawa bugun zuciyarta na tsananin karuwa tana daga kayan gabaki daya saiga jakar datake nema ta tsaya cak tana kallan jakar idanuwanta na dan nauyi kaman yanda kirjinta yake nauyin. Hannu ta miqa ta dauko jakar tareda budewa kai tsaye idanuwanta suka sauka akan takardun da suke dauke da sunan asibitin jeerahs din ta sauke ajiyan zuciya mai karfi data fito da bugawan zuciyarta. *****kafin wannan daren kuwa gap da Magrib jirgin Samad Jeerah ya sauka batareda sanin hajiyarsa data wuni a tsaye cikin tashin hankali da tsoro da fargaban isowansa datake zargi, Babu wanda yasan da zuwansa dan haka ba wanda yaje daukansa airport mota kawai ya hawo ya iso JEERAHsV idanuwansa jajir kaman wanda ya iso a caje sbd yanda idanuwansa sukai dole ma glasses ya saka ya rufesu duk da yamma tayi. Securities na ganinsa da girmamawa sukai masa barka da sauka suna boye mamakinsu na ganinsa da motar kasuwa. Yana shigowa mai tsaye uwarsa batasan da zuwansa ba bangarensa ya nufa wanda yake fes sbd duk bayan kwana biyu shima uwarsa ke sakawa ana zuwa gyara bangaren sbd hana qura da yana zama dan haka babu inda yakeda kura koina fes. Haske kadai ya kunna ya jefar da kayansa ya fada bathroom ya sakarwa kansa ruwa hakanan yakejin kaman jininsa na konewa kwakwalwansa na rasa lafiyarta sbd a iya saninsa tsawon shekarun SANAAH na nan a matar da har abada yadan Fleet bazai taba kallanta a maceba sbd babu qarin wata macen a rayuwarsa data iyalinsa ta ina tayaya hajiyarsa zatace ciki a jikin SANAAH? Wane namijin ne ya isa ya tabata kokuwa wane namijin ta yadda dashi bayan shi bata yadda dashi ba, Yabarta ne kaman ajiya ga auren dayake kanta har zuwa lokacinda Dad zai gaji da jira ya raba auren amma yanzu kam bazai iya jiran ba. Hajiyar na zaune a palo da daddaren bayan ta gama sake danna kiransa bata samu taji an bude kofar palon kai tsaye an shigo ta dan juya dan ganin waye sai kawai ganinsa tayi da sauri ta miqe tsaye tana jefar da wayarta ta isa gurinsa tana cewa "Wai dawowan kayi kenan Samad? Innalillahi, Me kake tunani? Menene a cikin kanka? Wace masifar zaka kuma jawomin bayan wadda na shiga ta mutuwan aure da girmana? To bari kaji na fada maka Samad wlh tallahi babu ruwanka da SANAAH ko da cikin aure ne a jikinta kona shege koma ne menene babu ruwanka da ita" Wani kallo ya mata da idanuwansa da suka sauya cikin baqin ciki mai tsananin gaske yace "Idan kina ambatar cikin nan da bakida tabbas akansa kaman zan zare nakeji dan haka ki dena fada..... Katsesa tayi da karfin gaske da cewa "Wallahi cikine a jikinta kuma ko zaka mutu bazan bari ka tinkareta ba dan bazaka saka kanka a masifar da zata shudar da labarina a jeerahs ba batareda naga karshensu ba bayan haka so kake ubanka ya kasheka? Ba shi ba ko Raheem a yanzu kasan zai iya daukan mataki akanka sbd matsayin SANAAH a gurin yarsa dan haka tin kafin ma mu raba hali maza maza a cikin daren nan inason kabar gidan nan ka koma inda ka fito.. Baqin cikin daya gama rufesa hanasa kuma magana yayi ya juya a tsananin fusace zai fice ta riqe hannunsa tace "Tafiyar zakai ko yaya?? Juyowa yayi gabaki daya ya kalleta idanuwanta na qarasa bayyanarda zallan fushi da baqin ciki yace "Zan fuskanci Dad din da kaina bayan na tabbatarda abinda kike fada dan kuwa wlh tallahi saina dauki ran ko wanene yayi mata cikin kafin itama ta fuskanci asalin waye ne" Turesa hajiyar tayi da karfi tana sake cakumo sa tace "ashe bakada hankali ko? Ashe hauka ka fara bansaniba? Fixgewa yayi da karfi yana juyawa yace "Kece kika fara cinnamun haukar sbd kece kika zabi sanar dani abinda kika gani" Kofa ya tinkara ta bisa da mummunan tashin hankali ta riqosa tana tsayawa gabansa tashin hankalinta na bayyana gabaki daya ta bayyanarda tsananin tsoronta tace "Kayi Hakuri kada ka tafi ta koma dakinka gobe zamuyi magana da safe" Bai kalletaba ya kwace yana futa kofar palon ta biyosa a tsananin rikice tana rokonsa amma sam kaman bada shi take ba dan haka a zafafe tasha gabansa tareda daga hannu ta sauke masa lafiyayyan marin daya sakasa tsayawa cak yana dago idanuwansa da sukai mummunan ja sbd bacin rai da wani sabon radadin baqin ciki ya kalleta zaiyi magana kenan idanuwansa sukai wata sauka akan SANAAH data fito bangaren Dad wanda yake conference meeting a laptop bata samu ganinsa ba. Bata lura dasu ba sai data kawo daf dasu a harabar gidan dan haka ta tsaya cak gabanta na wata irin mummunan faduwan data sakat kanta muguwar sarawa mararta tai wani nauyi a take. Hajiyar Samad dinma cikin mummunan tashin hankali ta juyo ta kalli SANAAH din itama take taji hankalinta ya kara tashi ta saka hannunta da sauri ta riqe hannunsa daya tana hanasa motsawa daga inda yake zuciyarsa na wata irin harbawa da azababben zafin ganin SANAAH din a gaban idanuwansa da wata irin sauyin dayake tabbatar masa da maganar hajiyan. #MAMUH 09033181070 [15/06, 12:38 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 117 Fammah da hannuwanta suka bude takardar asibitin data ciro jakar SANAAH wani irin sarawan da kanta bai taba yiba yayi wani jiri ya dibeta tayi baya da karfi tana zubewa qasa idanuwanta na dishi dishi ta sake karantawa tana jiqewa da zufan da tin daga cikin kanta yake fitowa. Ciki? Cikin haihuwa? Wata biyu da satika? A jikin SANAAH?? Girgiza kai tayi da sauri tana sake duba gurin sunan dayake rubuce da tsananin sauri hannuwanta na tsananta rawa taga sunan SANAAH dinnne baro baro a jiki. Dena aiki kowane tinani da kwakwalwanta sukai ta miqe a tsananin tsoroce da kasa yadda dashi dan koma menene bata yadda da result din SANAAH bane zarginta take akan Safiya yakoma sbd ita SANAAH takai asibitin tayi amfani da sunanta dan saka a duba safiya din. Fitowa tayi kai tsaye tana nufar kofar fita wadda tayi daidai da isowan Mum dinta bata tsaya ko kallan Mum dinba ta wuce hankalinta na da zuciyarta na neman amsa daya daga SANAAH ina cikin ya fito wakeda cikin?? Dan ko saurayin datake fira dukansu basa dashi bare wata maganar ciki ta fito. Mum bin bayan fammah din da idanuwanta tayi kafin ta juya zata shige sai kuma ta fasa ta biyo bayanta sbd ganin yanda take tafiya kaman wadda bata hayyacinta. Samad kuwa daidai wannan lokacin ne suka hade da SANAAH wadda ta motsa zata kebesu da sauri ta wuce ya fixge hannunsa daga na Hajiyarsa zai riqo SANAAH din hajiyar ta kuma riqesa da sauri wannan karan jikinta har rawa yakeyi ta juya ta kalli koina taga ba kowa ta bude baki jikinta na wata irin rawa tace "Ashe bakada hankali muguwar hauka na cinka ko?? Me kake kokarin yi? Ka tabata ace cikin jikinta naka ko??? SANAAH data daga kafarta zata wucesu cak ta tsaya duk da yanda gabanta yake mummunan faduwa da tashin hankali ta dan juyo ta kalli hajiyar da tsananin mamakin kalamanta sedai kafin tayi magana Samad din ya bude baki yana yi kan SANAAH din gadan gadan yana ambatar sunanta tayi baya tareda juyawa da karfi zata bar gurin Fammah data kawo gurin ta daga mata takardun hannunta a fuskanta idanuwanta a rufe batareda ta lura dasu hajiyan ba tace "Menene wannan??? Samad ne ya sauke idanuwansa da sauri akan takardun cikin tsananin tashin hankali da wani irin rawar jiki ya damqi takardun yana karantawa bai qarasa ba idanuwansa sika gama rufewa ba tsammani da wani karaji yayi kanta yana cewa "Ba cikin Fleet bane wann....... Bai qarasaba aka sauke masa wani mahaukacin marin da saida harabar gidan ta amsa hajiyarsa ta kalli Meenah data sauke masa marin idanuwanta a rufe jikinta na wata irin tsima da rawa idanuwanta jajir sbd jin sunan wanda ya ambata da ciki duk da batasan menene yake faruwa ba. Shi kansa a rikice ya kalli Ms Meenah din wadda ta juyo da idanuwanta da sauya akan SANAAH wadda take jiri ya dubeta zatai baya fammah ta rikiceta a firgice Hajiyar samad dataga Jikin samad na tsimar dayake kokarin sake yi kan SANAAH taga bazata iya barin yayi abinda zai rasa kansa ba ta bude baki tana riqesa da karfi tace "Menene kike tada haukarki tin yanzu ki jira ki fara sanin waye me cikin da ake magana a tsakanin yarki da yar riqonki kuma waye uban cikin duk da babu tabbas amma gatanan ta fada muji idan na Mijinta ne FLEET RAHEEM JEERAH.... Tsit gurin yayi wutar kowa ta dauke daidai isowan Mr Sideeq gurin yana kallan Samad da tsananin mamakin daga inda ya fito saukar yaushe.. Mum kuwa wani dip kunnuwanta sukai idanuwanta a kafe cak akan Hajiyar Samad batareda ko numfashinta ya fito ba, Fammah kuwa kaman saukan tsawa mai karfin gaske ta ruwan sama taji saukan maganar tayi baya da sauri tana neman faduwa Mr Sideeq ya tareta da sauri idanuwanta na tsayawa cak akan hajiyar itama. Meenah kuwa take zuciya ta rufeta jikinta na wani irin bari ta damqi wuyan hajiyar tai mata wata mummunan shaqar data shirya rabata da ranta har lahira. Take Samad yayi wata zaburar daya tura SANAAH da karfin gaske gurin Meenah sbd tayi muguwar faduwan da cikin zai fita koma na waye. SANAAH na fadawa gurin Meenah din da kafa tai mata wani irin mugun harbin datai baya da karfin gaske Safiya data kawo gurin da sauri ta sake ihu mai karfin daya saka su dr mum dake palo fitowa cikin tashin hankali daidai nan aka tare SANAAH din ta baya da wata irin kyakkyawan riqon daya hanata muguwan faduwa da ko fuskanta zata iya damage. Fammah data juyo da karfi itama dan tare SANAAH din sai ganinta tayi a hannun Dad dinta daya sake saka kowa shiga mummunan shock. #MAMUH 09033181070 [16/06, 9:52 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 118 Kasa motsawa fammah tayi tana wata irin mutuwan tsaye hannuwanta dake rawa suna tsayawa cak da wani irin shock daya ratsa idanuwanta zuwa kwakwalwanta da kirjinta tana kallan irin riqon da Dad dinta yayiwa SANAAH idanuwanta nayin jajir.. Shima dago idanuwansa da sukai jajir yayi jikinsa na dan wani jijjigar da yake tsananin kokarin riqe kansa da danne asalin bacin ransa ya kalli Meenah datake kokarin raba Hajiyar Samad da ranta bai kalli SANAAH ba wadda dukkanin jikinta rawa yakeyi tana ficewa hayyacinta sbd tsananin tashin hankali da tsoro da firgici itama batama iya kallansa ba da tsananin rawar jikin ta kalli fammah wadda take shedar da abinda kanta yake kasa dauka bare hankalinta sbd irin riqon da Dad yayiwa SANAAH ba riqone na 'ya da uba riqo ne dayake bayyanar da dukkanin kusanci da sabawa da haduwan jiki dan kuwa a cikin jikinsa sosai da kyau ya tareta yana zagayeta da hannuwansa da basu iya boye asalin tattali da kulawa ga jikin dasuka saba sauka akai. Rintse idanuwa fammah tayi sbd wani dishi dishi da suka fara gani daidai Su dr Mum na isowa akan Meenah sukai suna kokarin cireta daga jikin Hajiya wadda tafara jin kamshin lahira amma suna isa wani mahaukacin shuri ta kuma bankowa ta buge mommy wadda tayi baya da karfi itama safiya ta tareta Maamah tayi kanta itama haukan ta bugo mata take tayi tashin aljanun da baa taba sanin tanada su ba dan kuwa shaqar dataiwa hajiya an kasa banbare ta Raheem kuwa dayake riqe da SANAAH har lokacin wadda jikinta ke tsananta wata mummunan rawa kafafunta na neman kasa daukanta mararta ta wani irin riqewa kasa sakinta yayi sbd zata zube ne daya saketa dan haka cikin tsananin mummunan bacin rai da fushin gaske ya bude baki da wata tsawar da bai taba yiba ya ambaci Meenah din wadda ta dakata cak tareda juyowa dan jin shine jikinta na wata irin bari da idanuwanta sukai jajir ta sauke idanuwanta akan fuskansa wadda tayi jajir babu kyan gani... Ahankali idanuwanta suka fara gangarowa daga fuskansa zuwa hannuwansa dake rungume da SANAAH ta gefensa da miqa hannu a cikinta dan bada kariya daga duka haukar da zata taso a gurin... Sakewa hannuwanta suka fara yi daga wuyan Hajiyar rawar da jikinta keyi tana qara wata irin tsananta idanuwanta da suka fara gani dishi dishi ta tsayat akan hannuwan nasa kafin ta dago ta kalli fuskansa ya mata wata irin zazzafar maganar da bataji ko kalma dayaba sbd jinta daya dauke batajin komai bakinsa kadai taga yana matsawa ta maida idanuwanta akan SANAAH wadda ta rintse idanuwanta tana wani irin kuka mara sauti jikinta na rawar datafi koyaushe.... Dr Mum ce takai hannu zata kamo Meenah din amma ta janye ahankali tana maido kallanta akan Dr Mum din wadda tsananin nauyi ya bayyana a cikinsu da damuwa mai tsananin data bayyanarda guilty dinta take wani kakkaifan yanka ya yanki zuciyar Meenah datai baya kadan tana neman zubewa Fammah da itama jirin take gani ta riqeta da karfi suka rintse idanuwansu a tare kafin Meenah ta bude idanuwanta da jan su yayi munin da kaman jini ma suke kokarin fitarwa ta kalli Maamah wadda ta bude baki zatai mata magana amma ta janye tana daga kafarta datafi nauyin mota a jikinta ta rintse idanuwanta da karfi wani azababben radadin daya wuce hankali yana tarwatsa kirjinta da kwakwalwanta ta bude idanuwanta akan SANAAH ta tsayar tana dakatawa cak bata iya motsawa ba Kallan Fammah yayi yace su shigo da ita ciki Yana fadan hakan ya juya da SANAAH din wadda ta kasa ko daga kafafunta sbd ta fice hayyacinta gabaki daya zai daga kafafunsa kenan wani irin duhu yafara rufe idanuwan Meenah datake ganin dishi dishi bugun zuciyarta na neman tsayawa cak jikinta ya sake gabaki daya a jikin fammah zata zube Dr Mum da Maamah suka tareta a tare suna ambatar sunanta da karfi a tare juyowa zaiyi ba tsammani tayi wani irin kukan kura tayi kan SANAAH ta fada kanta gabaki daya tareda shaqar wuyarta da wani irin mugun karfin gaske tana ficewa hayyacinta sukai baya suka fadi da karfin gaske sbd unexpected ta fado kanta bayan sun juya din dan haka ne ta shammacesa. Da tsananin sabon tashin hankali da wata irin karfi su Dr Mum sukai kanta sedai tini Raheem din yayi mata wata irin muguwar fizgowa amma ta mannewa SANAAH din wadda take ta some sbd faduwan dasukai mai munin data saka Jini balle mata. Fammah datake sake ficewa hayyacinta da abinda bata taba ganiba da shock din daya girgizata girgizawan da bazata taba kuma dawowa daidaiba da gani dishi dishi taga jinin dayake gangarowa wanda kowa bai luraba sbd tashin hankalin banbare Meenah din daga SANAAH wadda suke tinanin ba ita bace dan kuwa karfin datake dashi ya wuce hankali da qyar ta bude baki tana kallan jinin tace "Dad,Mum jini.... tana fadar hakan ta xube a gurin a some kanta na kasa daukan komai. Idanuwansa ne suka sauka akan jinin ya saka hannu yayi mata wata mummunan fizgan data baro jikin SANAAH din ya daga hannunsa dake wata irin mummunan rawan da babu wanda ya taba gani zai sauke mata marin da dr mum ke ganin idan ya mata zaya iya rasa idonta daya ko rasa ranta ma dan yanda jikinsa ke fizga dan haka a haukace Mum din ta riqe hannunsa tana daga nata ta saukewa Meenah din lafiyayyan marin daya sakata dakatawa cak da fixge fixgen datake tana wani irin jijjiga. Dad ne ya iso gurin da wani irin mamaki da tsananin baqin ciki tin bai iso dap ba Raheem ya riga ya dauko SANAAH din a jikinsa gabaki daya jikinsa har lokacin wata irin wara yakeyi data saka Imran shiga mummunan tashin hankali sbd ko alluran sojansa ta tashi baya taba irin wannan jijjigar da tabbas da hannunsa ya sauka akan Ms Meenah zata iya rasa idanuwan da hakoranta idan kwakwalwanta bata hade da jini ba a take dan haka a rikice da tsananin tashin hankali aka bude mota Dad kuwa securities yawa hannu da kowa yake tsaye cikin tashin hankali da cewa a bude gate. Dakatar da Raheem yayi fuskansa babu rahama ko daya baice masa komaiba sbd babu wanda a cikinsu lokacin haukansa ta soja da bata tashi ba da hannu ya nunawa Maamah da Safiya su karban masa SANAAH din wadda jinin yake zubarwa sosai. Mota aka saka SANAAH din da kansa ya karbi key din motar safiya ce kadai yace ta shiga tana shiga yaja motar bayan shekaru sama da a kirga rabon da yayi tuqi amma da wani mugun speed daya saka securities din villah din kaf miqewa aka wangale masa gate da karfi ya fice yabar kowa baicewa kowa komai ba bai kuma kalli kowa ba wanda hakan ya sake daga hankalin kowa. Maamah ita gurin fammah tayi ta kwasheta tayi ciki da ita dr mum kuwa hannunta ta wata irin rawa ta damqo hannun Meenah data haukace gabaki daya wani irin ihu da haukan data saka villah din gabaki daya ankarewa da masifar da ake ciki tayi ciki da ita. Motocin fleet kuwa a jere suka bi bayan Motar Dad wanda shima shine mai tuqin cikin wata mahaukaciyar gudu idanuwansa kallo daya zakai musu kaji jikinka ya dauki rawa sbd rashin kyan ganinsu. Su imran ne suka bi bayansa da wata motar sbd tsaro dan haka Motocin a jere suke da wani irin gudun da dik inda suka wuce sai ansan Jeerahs ba lafiyaba. Dr Mum da Maamah ne suka saka Meenah a daki ta karfi duk da kaman tafi karfinsu sbd wani irin karfi ne yake taso mata kusan duka kayansu ta yaga musu da karfin gaske suka sakata suka rufe da key suna jin tanata fasa komai na dakin tana kiran sunan kowannensu da cewa wlh saina kashe SANAAH da duk wanda yasan da alaqar kaf duniya. Dr Mum da Maamah kai tsaye hankali tashe ko kaya basu sauyaba hijabs kawai suka doro dogo akan kayansu suka fito sai asibitin jikin kowannensu yana rawa da wata faduwan gaba da tashin hankalin kada wani abi ya samu SANAAH da cikin jikinta. Mommy datake cikin tsananin damuwa da tashin hankalin itama ita aka bari da fammah wadda ta shafawa ruwa yafi so biyar amma bata farfado ba dan haka hankalinta ya qara tashi jikinta na tsananta rawa ta rungume famman tana ta sake kiranta da rawar murya tana sake shafa mata ruwa. Acan asibiti kuwa Dad jeerah na isa motar Mr Sideeq ce a bayan tasa dan haka da gudun gaske ya shiga ciki ya kirawo dr bushrat wadda ta fito da nurses da masu daukan SANAAH din aka fiddota cikin gaggawa daidai nan motar fleet ta parker shima ya fito kawai sedai imran ne ya iso da sauri ya rufe motar daya bari buden ya kashe ya zare key yabi bayansu. Take akai clearing gurin aka sallami wainda aka gama dasu aka sallami duk wanda ba patient ba daga gurin emergency din tayi tsit securities din fleet suka tare gurin babu me sake shiga idan ba doctors ko nurses ba. Imran ne ya gyara gurin zaunawan su Fleet din da Dad da aka tanada suka zauna su biyu kadai babu wanda ya furta kalma ko daya shiru gurin yayi musamman da kowannensu maganarsa bame yiyiwa bane a halinda suke ciki dan Raheem har lokacin jikinsa jijjiga yake hannuwansa ya saka a aljihun wandan dayake jikinsa a zaune sbd yanda shi kansa yasan jijjigar da jikinsa yake zai iya komai a lokacin. Dad kuwa idanuwansa ne suke bayyanarda asalin zallan fushin dayake cikeda kirjinsa da jininsa da bayajin yanada buqatan cewa komai sunyi yanda sukeso zasuga yanda yake so shima shiyasa ko Raheem din bai kalla ba dan kuwa haukar da matarsa take taqama da ita ba laifinta bane dama aka bata ta hakan dan haka mamaki zai basu matiqar wani abin ya samu SANAAH. #MAMUH 09033181070 [16/06, 12:47 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 119 Fleet ma a yanda zuciya ta gama cinsa baya buqatan cewa komai ko aikata komai dan lamarin bazaiyi kyau ba dan hakane shima shirun yake yana fatan kada Allah ya kawo abinda Meenah zata bayyana a gabansa a daidai yanxu harma zuwa lokacinda zai dawo daidai dan kuwa a yanxu shi kansa yasan ba shi din bane komai mai muni zai iya faruwa. Su Dr Mum ne suka iso cikin tashin hankali da tsananin damuwa kirjinta kaman zai fado kasa sbd bugawan dayake ba daidai ba tension din da sukaji ya daki jikinsu da kirjinsu na zaman da Dad da Fleet keyi a gurin ya daka babu wadda ta furta komai a cikinsu gurin zama aka tanadar musu suka zauna suma gurin ya sake daukan tsit manyan gynae doctors na asibitin na ciki da SANAAH. Acan gida kuwa da qyar kafafuwa na rawa Hajiyar Samad ta isa palonta hannunta riqe da nasa suna shiga ta sakesa ta juyo tareda sauke masa wani mahaukacin lafiyayyan mari tana bude bakinta dayake rawa da jikinta na tsananin tsoro da tashin hankalin mutuwan data shaqa a hannun Meenah a rikice tace "Bansan cikakken mahaukaci na haifa na shayar ba sai yau" Wani kallo ya mata idanuwansa jajir yana jin duniyarsa gavaki daya ta kama da wuta ya mata wani kallo idanuwansa jajir sbd a lokacinda Meenah taso kashe SANAAH motsawa yayi da niyar shiga ciro SANAAH duk da tana cikin tsakanin rayuwa ko mutuwa daga shaqar da Meenah tai mata ta saketa bata iya ko hadiye yawu a rikice jikinta na wani irin rawa ta damqosa ta jasa da wani irin rudani sukabar gurin ko gani batayi sosai kafin an ankara dashi dan kuwa babban fatarta Allah yasa babu wanda ya lura dashi a gurin sbd idanuwan kowa ha rufe. Wani tiriri da daci ya hadiye yana cewa "To wai me kike nufi dani ne? Na saka ido ina kallo SANAAH na rasata kenan ko me? Haryanxu babu tabbacin Fleet ya karbeta hakama ni ko a hakan ina son aurenta yanzu" Turesa hajiyar tayi ta wuce kanta na tsananin juyawa ta kafafunta har lokacin wata tsananin rawa sukeyi dan kuwa ta shaqu shaquwan data saddakar da rayuwa a hannun Meenah. Shi kansa Samad din fitowa yayi yayi rai bace ya koma bangarensa yana jiran abinda zai biyo baya da safe. SANAAH ta farfado amma da wani irin azababben ciwon mara mai tsananin gaske daya sakata cikin mawuyacin halinda duk yanda doctors suka tsaida cikin Allah bai nufa ba haka cikin ya zube akan idonsu wanda ya saka sai da aka buqaci jinin saka mata dan lamarin baixo da sauki ba sam jini mai yawan gaske ta zubar. Lokacinda dr Akin ya fito ya kallesu da asalin sanyin jiki da tausayawa tareda rashin boye boye tinda aikinsu ne kuma dole haka kowa zai hakura ya rungumi kaddarar kallan fleet yayi yana tsayar da idanuwansa akansa da nutsuwa ya bude baki yace "Saidai ayi hakuri amma cikin jikinta ya riga ya fita kuma tana buqatan jini da gaggawa" Tsit gurin yayi babu wanda ya iya motsawa tsabar shock da wani irin baqin cikin duniya daya rufe gabaki dayansu Maamah hawaye ne masu zafin gaske suka gangaro mata ta sauke kanta ahankali dr Mum kuwa jajir idanuwanta sukai kirjinta yayi nauyin gaske har numfashinta na dan toshewa ta dan yaga wuyan hijabinta da hannunta daya sbd shaqewa dataji tana yi zufa na jiqota tako ina. Fleet kuwa da saida ya sauka a airport ya samu sakon sakamakon SANAAH din daga dr bushrat wanda ta turo baizo ba sbd suna hanya dan haka yana sauka qasar Nigeria din sakon daya fara samu kenan wanda ya sakasa jin duniyarsa ta tsaya cak babu abinda yakeji bayan shiru da tsit sbd abu ne daya dade da cire rai da saddakar da sake samu har abada wato wani jinin nasa a duniya, Zuciya da idanuwansa babu abinda sukaji duk duniya suna buqatan ji da gani bayan SANAAH KHALIL da cikinsa yake jikinta amma yana isowa abinda yafara cin karo dashi kenan zubewan cikin da baifi awa biyu da saninsa ba, Rasa jininsa da baima kai ga tabawa ba bare tarbonsa duniya, Tsatsonsa dana yarinyar datake breaking kowane record na rayuwarsa, Tsatsonsa da macenda yakejinta a cikin jini da ruwan jikinsa.... Dago idanuwansa da suka tsananta rikicewa da mugun ja yayi gabaki daya ya kalli Dr Akin bai iya furta komaiba sai kalman "Muje a bata jinin" Miqewa yayi har lokacin babu wanda ya iya cewa komai musamman Dad jeerah da rintse idanuwansa kadai yayi ya budesu akan kofar dakin yana fidda numfashi daya mai zafin gaske. Tashin hankalinsu komawa yayi zallan baqin ciki da damuwa mai tsananin gaske wadda bazasu taba mantawaba anan kowa yafara jin zafin kansa dana Meenah din amma dai babu karfin iya cewa komai sbd kusan hali da dabiar Fleet da mahaifinsa ta idan bacin rai da fushi yayi tsananin da zasu iya illa to basa cewa komai shiru shine abinda sukeyi sbd kaman shine yake bawa jininsu dake tafasa daman control kansu. Jini aka saka mata na fleet din wanda yayi daidai ana gama saka mata ana kiran asuba dan haka Su Dad gavaki dayansu masalacci suka nufa su Dr Mum kuwa suna dakin. Daga masallaci suna dawowa gari ya fara haske dan haka motar da zaa maida SANAAH din gida aka tanada ambulance mai kyau ta musamman suka dawo gida da ita anan doctors zasu dawo dubata duk da batama farfado ba yanda ya kamata ta farka amma bata wani hayyacinta ta sake komawa bacci doctors sun tabbatarda insha Allah data tashi shikenan babu wata sauran babbar matsala. Koda suka iso JEERAHsV koina tsit dan haka kai tsaye bangaren mommy aka wuce da SANAAH sai baa kaita dakin Mommy ba aka kaita dakin Maamah wadda Dad ya kalla da kakkarfan hukuncinsa mai zafi sbd sai a lokacin ya bude baki yace "A yanzu babu sauran abinda ya rage tsakaninta da 'danku, Na yanke alaqarta dashi idan har akwai wanda zaiyi jayayya da hakan to wlh zaiga bacin raina da zai raba tsakani da yawa, Bazance komaiba akan abinda 'yarku tayi sbd ba laifinta bane kune da danku masu laifin dan haka na yanke alaqarta dashi batada hadi dasu a yanzu dan haka duk abinda matarsa zatai yanzu shine zata shiga hurumin dayake nawa" Yana gama fadan hakan ya wuce hanyar bangarensa yabar su Maamah din cikin sabuwar damuwa mai tsanani da tashin hankali, Fleet kuwa baya buqatan ganin kowa kaf duniya kuma baa gabansa Dad ya yanke hukuncin ba dan haka bangarensa ya nufa kai tsaye ya shige wanda take imran ya saka aka bawa hanyar tsaro dan kuwa yau ko ms meenah bazaa taba barinta shiga ba haka Imran ya bada umarnin mai karfin gaske kafin ya nufi bangarensa dan kimtsawa tukuna yafara bada lafiyayyan binciken asalin abinda ya faru kafin Fleet ya dawo daidai ya jere masa bayanin komai na abinda ya faru din. Fammah kuwa tin cikin dare ta farko ta dawo daidai amma ta kasa motsawa tana kwance shiru idanuwanta jajir tana hada tinanin abubuwa da dama da sai yanzu ne take gane menene maanarsu. Irin kallan da SANAAH ke mata da abinda ya faru a Morocco da yanda SANAAH ta ringa kwana da mahaifinta suna guri daya amma basu taba ganewaba.... Rintse idanuwanta tayi wasu hawaye masu tsananin zafin gaske suka gangaro mata ta kife kanta tana kasa riqe kukanta tafara rero wani irin kuka mai tsananin gaske da ratsa zuciya tana jin kirjinta na tsananin zafin da bazata iya daukaba, Mutane biyu datake tsananin so a rayuwanta meyasa zasu mata haka? Meyasa Dad bazai fada mata SANAAH matarsa bace? Meyasa SANAAH bata fada mata Dad dinta shine mijin da akete cewan tanada shi ba?? Yanzu tayaya zata iya kallansu bayan abinda sukaiwa Mum dinta da tafi jin radadin abinda Mum din ke ji wadda tasan bazata taba iya barin SANAAH ba saita rabata da duniya ko illatata. Mommy data rasa abinyi ko fada tana jin irin kukan da fammah din keyi ga wani irin kunyar fammah din da kusan itama fammah din tafi kunya ta zauna gefenta tana dan dafata ahankali da bude baki tana bata hakuri da rarrashinta da wata irin kulawa da damuwa. Har asuba suna cikin wannan mugun yanayin har sukai sallah suka zauna jigum jigum gari na qarasa wayewa fammah din ta fito a sanyaye tabar bangaren ta nufi bangaren mahaifiyarta tana fita suna dawowa da SANAAH din. Ko data isa bangaren taji tsit babu motsin Mum kai tsaye dakinta ta nufa ta bude tajisa a rife ta kalli kofar sai taga key a jikin kofar ta waje dan haka da sauri ta bude key din tana budewa. Mummunan faduwa gabanta yayi ganin halinda dakin yake ciki sbd babu abinda bata fasa ba ta buga da kasa. Rawa jikin fammah ya fara ta shigo dakin gabaki daya tana jefa idanuwanta koina bataga Mum din ba zata juya a rikice futa nemanta taji anbude kofar bathroom din dakin ta juyo da sauri saiga Mum dinta fito idanuwanta da fuskanta sunyi wani irin jan da basu taba yiba ta zubawa fammah idanuwanta da suka sake fammah fara hawaye da sauri tareda tahowa da wani irin sauri ta rungumeta tana cewa "Mum dan Allah kifi karfin zuciyarki kada ki illata kanki" Ahankali ta daga hannuwanta da basuda karfin ta rungume fammah din wasu hawaye masu tsananin zafin gaske suna gangaro mata ta ja wani numfashi mai karfin gaske sbd yankewan da numfashinta ke son yi tin jiyan tana riqesa dan kaman ma attack takeson samu amma karfin halinta yaqi bari. #MAMUH 09033181070 [16/06, 3:23 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 120 Janta fammah tayi suka fito dakin kaman mara gani komai na jikinta a sake yake batada kowane sauran tinaninta da hankalinta sbd ta kasa yadda itace mijinta fleet dinta yake kwana da wata macen bayan ita, Itace Fleet dinta ya hada jiki da wata macen, Itace Raheem din data gama tabbatarda nata ne ita daya har qarshen duniya yau cikinsa ya bayyana a jikin wata ba ita ba kuma wai yarinyar datake tareda ita a matsayin yarta da sanin kowa kuma. Dakinsu fammah ta kaita ta zaunar a kan kujera tareda komawa dakinta ta dauko mata kayan sakawa ta kawo mata sbd ruwa ta sakowa kanta ta jiqa kanta gabaki daya. Da taimakon fammah ta sauya mata kayan sbd komai nata bata iya motsawa da kanta, Sallah fammah ta sakata yi wadda ta tabbatarda bata samu yinta ba tana idarwa suka zauna sukai shiru babu me iya cewa komai kowa ya sake shiga tinani mai zurfin gaske. Mommy jin cikin SANAAH ya fita itama taji damuwa da sanyin jiki duk da ganin SANAAH din a kwance kaman babu sauki a tattare da ita haka ta tafi kitchen kusan tafi ma safiya dan karfin hali haka sukai aikin breakfast suka gama babu wanda ya fito breakfast din kowa yana daki tsit ba motsin komai kusan duka JEERAHsV dinma shiru tayi. Sai guraren 11 na safe Maamah ta fito taje ta hado tea mai kaurin gaske ta kawowa SANAAH wadda ta farka amma bata motsaba daga kwancen ta bude idanuwanta wasu hawaye masu tsananin zafi suna gangarowa daga gefen fuskanta. Tayar da ita zaune Maamah tayi tareda kamata ahankali zuwa toilet suna shiga ta hada mata ruwan wanka masu tsananin zafin gaske ta fito. Batada karfi ko kadan harma da jiri jiri take gani dan haka ta ahankali ta shiga ruwan ta zauna tana sunkuyar da kanta kuka na zuwar mata mara sauti tana fara rerowa kirjinta a cunkushe. Ta jima sosai a ciki kafin ya fito ta zauna ahankali safiya tana dakin ta kawo mata kayan sakawa sai kuma ga Maamah itama da tea da magani. Bata iya shan tea din ba kadan ta dan sha aka bata magani tasha daidai nan Dr Mum ta shigo dakin dubata jikinta a matiqar sanyaye zuciyarta ba dadi sam ta kalli SANAAH din wadda itama ta kasa kallanta ta zauna gefenta tana dubata cikin kulawa da bata hakuri sosai akan abinda ya faru. Bacci ta koma suka fice daga dakin ana gama sallar azahar dr mum da Maamah suka fice zuwa bangaren Meenah sbd ko fammah bata fitoba bare ita. Suna ficewa shi kuma a daidai lokacin ya iya fitowa ya tinkaro bangaren ya shigo safiya na ganinsa da girmamawa sosai ta gaidasa ya amsa yana bude baki da wata muryansa datai kauri sosai babu rahama ko daya har lokacin a fuskansa ya tambaya inda SANAAH din take. Dakin Maamah ta sanar dashi cikeda girmamawa bai kalletaba ya wuce dakin. Koda ya shiga bacci takeyi dan haka ajiyan zuciyan da bai saukeba tinda ya sauka kasar ya sauke ahankali tareda zuba mata idanuwansa da suka fara sauyawa wata wutar radadi na taso masa yana jinta cikin jininsa amma bazaiwa Meenah din komaiba a yanxu zataci darajar yarsu da kuma laifin da akai mata duk da shi laifin zubar da cikin zaibi ta kansa ne daga lokacinda ya samu cikakken bayanin abinda ya faru tin daga farko sbd zai tabbatarda ta karbi hukuncin laifin nata. Takowa yayi ahankali cikin nutsuwa da kamewansa data kame sosai sbd babu kowace walwala a tattare dashi. Cikin nutsuwa ya zauna a sofan datake facin din gadon yai folding hannuwansa yana zuba mata zafafan idanuwansa da zafinsu shi kansa yakeji sbd radadin dayake cikinsu. Bai dauke idanuwansa daga kanta ba yana jin ciwo da radadin dayanzu tana dauke da gudan jininsa haryanxu, Ahankali cikin bacci taji nauyin idanuwansa akanta ta bude idanuwanta ahankali cikin sanyi da rashin kuzari suka sauka akan fuskansa datake kallan tata ya dan sauke wata ajiyan zuciyan ahankali tareda motsawa ya dawo gabanta ahankali tareda durqusawa ya dora tafin hannunsa daya akan nata ya kama ahankali tareda bude baki yace "Hi" daqyar muryansa a shaqe. "Yaya jikinki? Yaya kike feeling yanxu? Sake dan hade hannuwansu yayi ahankali yana kallan cikin idanuwanta da suka ciko da wani irin hawaye tana kallansa ta kasa bude baki sai daya daga hannunta yakai bakinsa yayi kissing ahankali tareda kasa cewa komai sbd abinda yake ji ya dan dauke idanuwansa daga cikin nata sbd jan da sukai zasu iya bata tension sabo. Sake tambayarta yayi yanda takeji ta dan rintse idanuwanta ta bude tareda bude baki kaman kuka zai zuwar mata tace "Banajin dadi sam,I'm not ok,zuciyana..... Hannunsa daya da baya riqe da hannunta ya saka ya rufe mata baki yana dan hanata maganar da zata ci karfinta yace "Ki warke first okay? Shiru tayi tana janyewa daga hannunsa ahankali tareda juya masa baya ahankali tana shin shiru alaman shima ya tafi kawai bata buqatansa. Shiru yayi yana kallanta yaga alaman bata son ganin nasa hakanan dan haka ya miqe tareda gyara mata rufarta ya fice. Yana fita bangarensa ya sake komawa baya buqatan kowa bai kuma bi ta kan Meenah ba sbd har lokacin zuciyarsa bata gama dawowa daidai ba yana tana buqatan tayi nesa dashi. Su Dr Mum kuwa suna shiga a palo suka samu fammah da mum din tata zaune tana kokarin ganin taci abinci amma har lokacin idanuwanta a bushe suke sunyi wani irin ja bata ce komaiba bata yi komaiba kuma bata motsin komai guri daya take qurawa ido tayi shiru sai wata irin ajiyan zuciya datake saukewa mai karfi akai akai wadda itace take daga hankalin fammah. MAMUH 09033181070 Mamuhgee 121 Zaunawa sukai dukansu babu me walwala babu kuma wanda yake cikin sakewa ko kadan. Fammah da jikinta yake tsananin sanyaye cikin rashin kuzari da kasa kallansu ta bude baki ta gaidasu tana dan riqe hannun mum dinta cikin nata data sarqe sbd koma me sukazo fada mata ta bata sassaucinsa duk da su dukan suna buqatan sassauci daga duk abinda zasu ji ayau din. Maamah ce ta fara bude baki tace "Fammah yaya jikin naki? Kada ki sakawa kanki damuwar da zata illata lafiyanki kinji ki lura da kyau" Gyada kai famman kadai ta iya yi kafin Dr Mum ta bude baki da kulawa duk da suna cikin tsananin bacin rai da baqin ciki da tsananin zafin abinda Meenah din tayi amma kuma zasu danne sbd sun yadda da basu kyauta mata dinba na boye mata komai dan haka ta kalleta cikin larabcinsu tace "Meenah nasan baa kyauta ba amma kisani duka komai daya faru yazo ne a bazata garemu sbd mu kanmu bamusan da auren ba sai daga baya, Hakama shi kansa Raheem koda mahaifinsa ya daura masa aure da SANAAH din bai sanar dashi ba sai bayan hakan, Nice na zabi boye maki sbd naso raba auren da farko kafin daga baya duka muka hakura sbd auren bame rabuwa bane, Munyi miki laifi kuma duka kowa yayi kuskure amma ki kwantar da hankalinki sbd babu wanda zai taba wulaqantaki ko cutarki a cikinmu sbd kema 'yace da muke kaunarki kinsani." Maamah ce ta karbi zancen da zayyane mata komai da karawa da tausarta da nasiha. Dagowa Mum din tayi idanuwanta sun tsananta wani irin jajir hannuwanta na dan rawa ta zuba musu idanuwanta cikin kanta da kirjinta yana ci da wata irin wutar da har a hannuwan fammah tana ji ta bude bakinta dayake rawa tace "Shekaru Kusan goma da auren da bansaniba" Wata ajiyan zuciya ce ta kufce mata mai karfin gaske jikinta na qara rawa fammah ta qanqame hannunta a cikin nata tana dan ambatar sunanta kadan sbd bata sassaucin abinda takeji. Koda Maamah taci gaba da bayaninta babu abinda Meenah din takeji sbd jinta ya dauke dip har suka gama suka miqe suka fice bata motsaba bata dagoba bata kuma sake cewa komaiba. Bayan fitarsu ta miqe ta shige dakinta ta rife kanta a ciki haka fammah ta wuni ita daya cikin tsananin damuwa da jin tashin hankali itama ta koma dakinta ta rufe kanta. Gap da Magrib Meenah ta fito daga dakinta ta fice kai tsaye bangaren Hajiyan Samad ta nufa ta nufa idanuwanta basa gani sosai tsabar jan da sukai. Tana shiga hajiyar na zaune da abun wuya a wuyanta daya kumbura tana ganin Meenah ta miqe tsaye da sauri tana kallanta da daukan wani decor na glass dake gurin dan kuwa yau itama a shirye take da aika Meenah din lahira idan ta tabata. Samad ne ya shigo wanda shima yanayinsa ba sauki ta kallesu duka su biyun tana bude baki kai tsaye tace fada mata yanda akai auren Fleet da SANAAH. Hajiyar na jin hakan ta dan ajiye abin hannunta tana kallan Samad wanda kai tsaye baiyi tinanin komaiba ya kalleta yace "SANAAH tawa ce tin farko kuma haryanxu bazata zama ta kowaba" Wani irin kallo meenah ta masa hakama hajiyarsa sbd sam baida tinani dan haka tai wuf ta amshe zancen da cewa "Fyade akai mata sbd ubanta ya rufa mata asiri ya aurawa mijinki wanda aka taru kaf dinsu suka boye miki tareda baki ita kika ringa yawon duniya da ita tana kwanar miki da miji..... Wani mugun numfashi meenah ta fitar jikinta na sake daukan rawa daya saka hajiyar cigaba da zuba mata maganganun dake zarar mata da kwakwalwa gabaki daya dan haka bata baro bangaren ba sai dare. Karfe daya da rabi na tsakar daren ta fito kai tsaye ta nufi bangaren mommy da dukansu suke ciki kowa baccinsa yafara nisa sosai sbd lokacin. Wani tafasa da quna da hayaqi kanta yakeyi batajin zata iya numfashi idan bata raba mutanen da suke bangaren gabaki daya da duniya ba dan haka petrol din hannunta ta fara zubawa a kofar bangaren har zuwa baya ta buga ashana kawai tana jefawa fammah datake zuwa dakinta akai akai dubata dan tabbatarda bataiwa kanta illaba dataga bata gantaba ta fito cikin tashin hankali dan zuwa bangaren Dad dinta sai kuwa ta ganta da gudu ta qaraso tana ambatar sunanta da karfin gaske. Wuta kuwa a bangaren take ta kama gadan gadan sbd sosai ta zuba petrol. Hajiyar Samad data kwana da shirin babu alkhairi ko sauki a yanayin dataga meenah din kuma a yanda ta zare da jin abubuwa ta tabbatarda a daren meenah bazata rasa abinyi ba dan haka a kunnenta fammah ta kwada kiran mum din dan haka zumut tayi ta taso ta fito. Wuta tagani da wani irin zafi ta iso gurin tana kallan wutar na ci tafara wani mazari tana son wutar tashiga ciki sosai tafara cin wanda suke ciki kafin tayi ihun ceto sbd so take akan idon hakeem dr fammah taci wuta ta tafi su huta. Imaran da baiyi bacci ba a lokacin shine yafara jin kaman motsi sbd wutar tafara girma sosai dan haka kai tsaye ya fito yana sako kai ta sama ya fara ganin wutar take ya qarasa fitowa da tsananin sauri Hajiyar Samad na ganinsa ta dora hannu akai tafara ihun wuta da karfin gaske tana nuna meenah wadda fammah ke kokarin janyewa. Ihunta ya saka securities fitowa da saurin gaske sunayowa ciki take hanayiya ta tashi. Dad kaman daga sama ya ringa jin ihun wutar hajiyar na cewa "Innalillahi Meenah ta kona Dr fammah kurmus..... Bai san ya akai ba sai samun kansa yayi yana fitowa da wani irin mummunan tashin hankalin da rayuwarsa bata taba shigaba yana nufo bangaren dake ci da wutar sosai.... Isowansa tayi daidai da isowan Fleet a asalin futan hayyaci shima yana tinkarar wutar kai tsaye idanuwansa a rufe kaman yanda na Dad din suke a rufe zasu fada Imran da securities suka riqesu da tsananin karfi hankali tashe Umma ma tini suka fito Samad na isowa kai tsaye yayi kan wutar yana kwala ihun kiran SANAAH idanuwansa a rufe hajiyarsa ba shiri ta saki zaninta tana yi kansa a haukace da ihun kiran sunansa. #MAMUH 09033181070 [17/06, 10:29 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 122 Cikin tsananin daga murya mai karfin gaske Imran ya bawa securities dinsu da suka qarasa isowa da gudun gaske umarnin su taru su saka karfin gaske su riqe Fleet wanda karfinsa yake kokarin fin nasu gurin kwacewa dukkanin jikinsa na wata irin zabura da karfin gaske yana kiran sunayen Mum da Maamah da SANAAH wadda yakejin sedai wutar ta kone harda shi daya iya kallan su rasa rayuwarsu a ciki. Hajiyar Samad ma damqar hauka ta fada gap da wutar tayowa samad daya kusan shiga babu wanda ma ya lura dashi bare ya riqo mata shi data wani irin ihu tana qamqamesa gabaki daya da hannuwanta tana jansa da tsananin karfi hankalinta na ficewa daga cikinta masu aikinta biyu da yar riqonta a rikice suka tayata qamqamesa suna jansa yana wata irin fuzgewa yana kwala kiran sunan SANAAH. Dad ma da dukkanin jikinsa ke wata irin rawa idanuwansa na neman fitowa da asalin tashin hankalin da matiqar Dr Mum tabar duniya ayau yasan bazai rayuba dan haka ya zabi shiga kozasu rasu ya gwammaci rasuwa tareda ita akan yana gani wutar ta cinyeta yana waje dan haka wani karfin gaske yake nunawa kaman ba babban mutum ba yana kwacewa da son fadawa Su Mr Sideeq da soldiers din gidan suna riqesa yana kwala kiran Dr fammah da basu umarnin suyi gaggawan sakinsa amma sam sun kasa. Fammah da idanuwanta sukai jajir sun ciko da wasu zafafan hawaye masu tsananin radadin abinda yake faruwa takawa da gudu ta isa gaban Dad dinta daya fice hayyacinsa gabaki daya ya tashi daga fleet Raheem mahaifinta kwata kwata data sani ya koma kaman qaramin yaron dayake kallo mutanen dayake tsananin so a duniya zasu tafi su barsa akan idonsa tafiyar dazai rasasu har abada wani ihun kiransu yakeyi yana nuna tsananin karfi amma mutanen da suka riqesa sunfi su shida sun nuna nasu karfin sun kasa sakesa. Tana isowa gabansa da wani irin karfi ta fada jikinsa ta qanqamesa tana fasa kuka mai tsananin karfi tana kara riqesa itama dan bazata iya ganinsa ya shiga wutarba ta fara kokarin kiran sunasa amma gabaki daya ya rasa hankali da tinani da ganinsa da jinsa. Imran ne cikin tashin hankali da tsananin sauri ya bawa sauran soldiers din umarnin buga kofar a budeta sbd wutar bata riga tayi yawa a ciki ba daga wajenne tafi yawa. Ankira firefighters tini dan haka Imran dinne ya fara jiqa jikinsa gabaki daya da ruwan dake harabar gidan cikin wata kyakkyawar roundabout dake tsiyayar ruwa tukuna ya ja baya sosai ya tafi da wani irin gudun gaske ya banki kofar da kafafunsa amma bata bude ba. Sauran securities din gidan da duka sauran ahalin gidan maza da maaikata kowa tini ya fito suka ringa shiga ruwan suna jiqa kansu da tsananin sauri suna zuwa da gudun gaske su banki kofar wadda ta kulle ko motsawa batayi amma sbd yanda wannan nayi ya koma baya wannan yazo da gudu ya banka shima haka suka ringa yi hankali tashe da tsananin karfi ga wutar sai qara yawa takeyi imran yi yakeyi yana ihun kada a kuskura a saki Fleet da Dad wanda karfinsa shima baiyi qasa ba ko kadan bai dena tsananin haukan son kwacewaba. Samad ma bai dena kokarin fadawa ba cikin tsananin haukar data juyar da kansa bayaji baya ganin komai hakama hajiyarsa ihu takeyi suna qin sakinsa tana neman zarewa sbd wutar ta qarasa zafafan gaske zafinta jinsa sukeyi sosai suna wani zufan daya saka suke kasa riqe samad din da kyau ihunta da haukacewan datake yi shi ya sake saka yanayin cikin mummunan rikicewa da tashin hankalin daya fiddo Umma hankali tashe ta iso jikinta na rawa taga yanda wutar ke ciki ta juya da sauri ta kalli inda Dad yake yana rasa kansa da manta shi waye gabaki daya wuyar yake son shiga sbd wadda take ciki data fi masa rayuwarsa. Jin tayi kanta ya sara yana mata wani mugun nauyi har saida jiri ya dan debeta tana kasa dauke idanuwanta daga kansa muryansa harta fara toshewa sbd karfin yanda yake kiran sunan Dr fammah din wadda acan ciki dikkaninsu sun fito cikin tashin hankali daga dakunansu sbd hayaqi da wani irin zafin daya saka jikinsu wata mummunan zufa take fitarwa kaman ruwan sama sbd azabar zafin wutar. A palo suka hade hankalin kowannensu a tashe suna kasa isa kowace kofa sbd wutar tariga ta shigo ta zagaye koina. Dr Mum ce ta riqe SANAAH wadda Maamah ta kamo ta fito da ita jikinta na tsananin rawa hakama ko gani sosai basayi ga karfinsu dayake neman qarewa sbd tari da hayaqin dayake shiga huhunsu zamewa SANAAH tayi a gurin ta yanke jiki ta fadi sbd batada lafiya daman sai ita tafara fara somewa. Mommy ma fara kasa jan numfashi tayi ta durqushe a gurin tana dafe kirjinta jikinta na kakkarwa Kafin dukkaninsu su qara shiga mummunan tsoro da tashin hankali Maamah ma zubewa tayi a gurin Dr mum datai kokarin kama dukansu karfinta kasawa yayi itama ta zube gurin tana dafa kowannensu da girgizawa tana ambatar sunansu tafara tari sosai bata ganin komai sbd hayaqi da wani irin azababben zafi, kofar da ake bugowa da tsananin karfi da tashin hankali ya fara sauka kunnenta ta dan daga idanuwanta ta kalli gurin duk da bata ganin komai ta motsa tanason isa gurin kofar duk da akwai wuta sosai amma ta kasa motsa koda hannunta tana kokarin somewan itama. Jijjige kofar akai wadda saida akasha wuyar gaske maza sun jigata tukuna ta fadi wani zafin wuta ya bugo wajen a lokacin ne Imran ya sake zuwa da gudu ya jiqo jikinsa kafin ya iso tini Fleet yayi wani irin kakkarfan yunkurin daya fixge gabaki daya ya tafi da wani irin gudun gaske yafada ciki take imran ya zari zanin hajiyar Samad data jefar qasa ya jiqosa da wani tsalle ya fada ciki ya laftawa Fleet a jiki wanda harya isa inda suke baya gani wadda hannunsa ya fara sauka akai ya sunkuto gabaki daya yayo waje da ita sauran soldiers din nata zubowa kofar ruwa dan kashe musu hanyar da zasu fito. Imran ma sunkuto wata yayi sauran securities dinsu biyu ma tini suka fado ciki kowa ya dauko suka fito ana zubo musu ruwa masu yawan gaske. Dr Mum ce a hannun Imran wadda idanuwan Dad da sukai wani mummuman ja na sauka akanta aka sakasa ya kwace da karfi ya mata wata irin fizgowa daga jikin Imran din ta dawo jikinsa yana ambatar sunanta da da tsantsar tashin hankali koina na jikinsa jijjiga yakeyi ta bude idanuwanta ahankali dakyar ta kallesa jikinta na sakewa gabaki daya tana somewa. Wata irin runguma yayi mata da daukanta gabaki daya ya juya yana barin gurin yana mantawa da komai da kansa ma, Kafin yace komai tini Mr Sideeq ya juya da gudun gaske ya dauko key duk a rikice ya fita ya juyo da mota da saurin gaske tini suka fice villah din da mugun speed. Fleet ma SANAAH ce a hannunsa da yana fitowa daman bai tsayaba dan ko gani bayayi sunanta yake kira da wani irin sauri yana jijjigata a jikinsa imran ma a haukace ya fito da mota da wata crazy reverse aka bude motar da sauri imran ya fita security dinsu daya ya fada yaja da gudun gaske suna bi bayan su Dad. Imran Maamah da Mommy aka saka masa a wata motar tareda safiya data fada motar itama yaja suka fice da nasu gudun gasken. A lokacin ne samad ya juya da gudu shima zai dauko key Meenah dake tsaye tayi mutuwan tsaye tana kallan abinda yake faruwa ta kasa motsawa idanuwanta a kafe kan Fleet din da bata taba saninsa ba jininta ya daskare tareda gangar jikinta bin Samad tayi da kallo a zuciyarta tana jin tafasa da tsantsar kunan abinda ya saka jinin jeerahs su uku suke tsananin son SANAAH tsakanin Dad,Fleet da Samad. Hajiyar Samad din daga ita sai rigar baccin dake jikinta ba zani akai kafafunta na hadewa tabi bayan samad tana sake rikicewa da tashin hankali da ihun kiran sunansa yana shiga ta fada palonsa ta zare key ta fito da sauri ta dannawa kofar key ta baro gurin da gudunta tana jin kaman ta dora hannu akai tayita ihu sbd yanda baqin ciki yake neman kasheta a take da abinda danta ya tashi yi da yanda Dad jeerah yau ya kasa riqe Dad jeerah dinsa HAKEEM JEERAH dinsa na asali ya bayyana. Fammah da duk ta fice hayyacinta itama tashi tayi daga qasan data fadi sbd watsin da Dad dinta yayi dasu ta nufi gurin Mum dinta dake tsaye daidai lokacin firefighters motocinsu suka iso suna shigowa harabar gidan ta kama hannunta dayake tsananin rawa tafara janta dukansu kafafunsu rawa sukeyi tabar gurin da ita zuwa bangarensu suna shiga ta rufe kofar mum ta xame a gurin qasa ta fasa wani masifaffen kukan daya saka fammah tsayawa cak daga inda take tana durqusawa batareda ta juyoba ta saka kanta a kafafunta ta fasa wani irin kukan itama. Kuka sosai mai tsananin karfi da jijjiga jiki Mum din keyi tana jin wani irin azababben radadin da duk duniya babu abinda yakaisa zafi da radadi a kirjinta tana qanqame kirjinta da dafe kanta da kaman zai tarwatse. Sun jima a wannan yanayin tana wannan kukan fammah na yin nata na tausayin iyayen nata duka biyu da damuwan rayuwan da suka samu kansu rana tsaka ta tarwatsewan zama duk da ta kasa kama kowane tinani akan iyayen nata harma da kananninta da SANAAH batasan me zata kama ba me zatai tinani akansa sbd dai auren andaura kuma maauratan sun karbi junansu hakama kakanninta sun aminta suna kuma son auren ga mahaifiyarta bata yadda da ko daya ba a cikin hakan to ita batada kowace tinanin kamawa bayan jin kaman rayuwan tana isarta. #MAMUH 09033181070 [17/06, 1:53 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 123 Asibiti kuwa tin kafin su isa Imran ya dannawa Dr Akin waya ya sanar dashi Fleet suna hanya wanda tini suka fito harabar asibitin da nurses da masu daukan patients din da zaa iso dasu din suna jiransu a shiry cikin gaggawa. Motar Dad tin daga nesa Mr Sideeq ya buga wani mahaukacin horn din daya saka maigadi wangale makeken gate din suna isowa haka suka wuce da gudu ciki suna parking ko bude kofar basuyiba motar fleet dayafi Mr Sideeq wani irin gudu tayi parking kai tsaye kaman baby Fleet ya fito da SANAAH dake jikinsa ya nufosu aka tarbesa tin bai isoba da stretcher ta asibiti aka dorata tareda yin ciki da ita lokacin aka tura dr mum itama saiga su Imran suma su Maamah akai ciki dasu gurin ya dauki tsit babu me iya magana ko zama babu wanda yayi a tsaye suke kaf dinsu jijiyan kai dana hannuwan Fleet sun wani irin fitowa manya manya dashi fuskansa da hannuwansa sunyi wani irin jajir. Dad kuwa katuwar jacket mai tsayi da kauri Mr Sideeq ya kawo masa ya dora akan kayan baccin dake jikinsa masu kauri da hular sanyi sbd wani sanyi dayake ratsowa tsakiyar daren duk da suna wani lafiyayyan kebantattacen daki da aka kaisu. Babu wanda ya fito daga dakin emergency din sai bayan dan lokaci dr Akin ne ma ya shigo da dr bushrat sai dr Nafeeu suka kalli su fleet din da Dad kafin Dr akin ya fara bayanin dukansu babu abinda ya samesu numfashinsu ma ya dawo daidai hakama babu konuwa ko daya a jikin kowannensu kawai dai zafi ne mai tsanani ya bugesu da hayaqi dan haka zuwa safe ko asuba ma zasu iya farfado insha Allah. Imran ne yayi masa godia yana dan magana sbd fleet kwata kwata babu maganar da zata iya fitowa daga garesa yanxu kila sai zuwa goben hakama Dad shiga yayi ya dubasu tukuna ya fito aka koma gida dasu guraren asubar ma kenan sbd yana buqatan ganin likitan shima a duba bp dinsa daya riga ya sauka daga hanya saiya kwana biyu ana daidaita sa. Fleet kuwa a asibitin sukai asuba saida gari ya fara haske saiga Maamah ta fara tashi tukuna Mommy sai Dr Mum daga baya dan haka ajiyan zuciya ya sauke a natse idanuwansa da fuskansa har lokacin jajir baiyi cewa komaiba daqyar sautin muryansa data toshe ya furta musu sannu da tambayar babu abinda sukeji suka tabbatar masa da basa jin komai. SANAAH ce bata farka ba haka aka kwasosu a ambulance suka dawo gida inda kai tsaye bangarensa aka kai SANAAH su Mum kuwa bangarensu na farko da Meenah din take ciki aka kaisu tana dakinta bata fitoba batama san andawo dasu ba sbd fammah ta rufeta a ciki ta waje sbd kada ta sake wani abin. Fammah ce ta isa dakin da Dr Mum take ta dubota wadda tayi weak sosai bata iya magana doguwa ta qaraso gurinta ta zauna ahankali tareda bude baki tai mata ya jiki. Zuba mata idanuwanta Dr Mum din tayi cikeda wata irin tausayi da tsananin kauna sbd tana ganin damuwa da kunci bayyane kwance a cikin idanuwan Fammah din dan haka ta gyada kai ahankali tareda dan ware hannunta daya ta rungumeta tana sauke ajiyan zuciya. Daga gurin Dr mum dayan dakin taje ta dubo Maamah da Mommy kafin ta fito ta koma dakinta ta zauna ahankali tana kasa fita zuwa dubo Dad dinta da SANAAH wadda kai tsaye tasan tana can bangarensa. Dr kuwa likita biyu ne suka taho kansa aka dubasa sbd ba qaramin hawa da rikicewa bp dinsa yayi ba amma duk da hakan saida ya tafi har bangaren ya duba Dr Mum wadda yana shigowa har dakin dago idanuwanta tayi tana daga kwance bayan ta danyi wanka ta shirya taci abinci kadan da maganin itama jininta daya dan hau ta kallesa ahankali tana sauke masa idanuwanta da wani irin sanyin dataji na Allah bai dauki rantaba ayanxu batareda ta sake ganinsa ba sbd sunfi kwanaki yana fushi dasu basu haduba sai a asibitin shekaran jiya da cikin SANAAH ya zube sai kuma a daren jiyan da harta cire rai daga rayuwa. Shi kansa wani numfashi mai sanyi da babu sauti ya sake yana bude baki kai tsaye ya mata ya jiki tana amsawa bai iya cewa komaiba ya juya ya fice su Maamah da mommy a palo fammah ta kirawo masa su suka fito ya musu ya jiki ya fice daga bangaren. Yana isa bangarensa umma datake zaune tana jiransa dan yana fita tana shigowa kallansa tai da idanuwanta da sukai jajir tana sauke wani numfashi mai sanyi kafin ta bude baki tai masa ya jiki ya kalleta da idanuwansa da sukai jajir wani daci da nauyi yana toshe da maqoshinsa ya bude baki ya amsa yana kasa ce mata komai itama sbd wutar bacin rai da baqin cikin dayake cin jini da kirjinsa. Ciki ya wuce bedroom dinsa kai tsaye ya daga wayarsa ya kira Mr Sideeq ya sanar dashi yaje da kansa babbar asibitin mahaukatan garin a taho masa da manyan likitocinsu da motar daukan mahaukatansu yana buqatan miqa musu Meenah a fara duba masa kwakwalwanta a tabbatar masa da idan tanada hauka ko babu sbd yasan hukuncin yankewa. Mr Sideeq kuwa da daman yasan abinda zai faru kenan dan haka kai tsaye ya buga mota da kansa tareda securities biyu ya nufi asibitin. Ummah ganin yanayinsa tasan babu sauki ko kadan a kone yake da tsantsar bacin rai da fushi mai tsananin dan haka ta lallaba tabar bangaren ta koma nata tana jin kaman zuciyarta zata zazzago qasa sbd baqin cikin datake diba na shekaru a wannan auren da bata ganewa komaiba. Mr Sideeq na isa asibitin ga mamakinsa daya daga cikin motocin Fleet ya gani a bangaren tarban manyan baqi na asibitin wadda ya kalla da mamaki yana shiga ciki saiga Imran wanda shugaban asibitin gabaki daya da kansa ya fito ya tarbesa yana masa iso dan haka da tsantsar mamaki Mr Sideeq ya iso ya kalli imran wanda ya baice masa komaiba dole yabi bayansa tinda abu dayane ya kawo su shine buqatan babban likitan asibitin kwararre akan mahaukatan. #MAMUH 09033181070 [17/06, 1:54 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 124 Tinda ya dawo da ita daga asibitin ya kwantar a tsakiyar gadon dakinsa ya rabata da kayan jikinta ya goge mata jikinta da towel sabo da ruwan dumi ya saka mata rigarsa mai kauri sosai tareda rufeta ya zuba mata ido yana mata wani kallan dayake tafiya da kowace bugawan da zuciyarsa keyi da tsantsar zafi da wuta. Miqewa yayi ya fada bathroom din ya sakarwa kansa ruwan sanyin gaske idanuwansa a bude ruwan na shiga har cikin idanuwansa suna sauka kansa. Har lokacin jajir idanuwansa da fuskansa suke hakama jijiyoyin jikinsa da kansa basu koma ba. Yana fitowa kaya masu dan kauri ya saka a lokacin ne ta farka ta bude idanuwanta ahankali tareda wani kasalallen tarin daya sakasa jiyowa da wani irin kallo ya sauke mata idanuwansa data kalla ahankali tana sauke ajiyan zuciya ahankali batareda ta motsa ba. Gabanta ya iso a cikin sanyi da rashin karfi ko kadan da shock din daya shiga da tsananin tsoron da bai taba shigaba a rayuwarsa ta fuskantar rashinsu dazaiyi akan idanuwansa ya zauna ahankali bakin gadon datake kwancen yana kasa dauke idanuwansa daga kanta ya saka hannuwansa biyu duka ya dagota ahankali bai tsaya komaiba ya sakata cikin jikinsa ya mata wata irin kyakkyawar rungumar data sakata rintse idanuwanta tana jin yanda hannuwansa dasuka zagayeta suna wata irin rawar data bayyanarda shock din daya shiga na matakin karshe. Ahankali taji jikinta yayi sanyi zuciyarta datake cikin tsananin damuwa da qunci tana cikewa da tausayin kansu ta rufe idanuwanta hawaye masu sanyi suka gangaro daga cikin suka saike ajiyan mai sanyi da tsananin kasala a tare. Tsawon mintina suka dauka ahakan yana rungume da ita a cikin jikinsa kafin ya saketa a natse ya sake zuba mata idanuwansa da tanajin tsananin zafin tension dinsu har a jikinta ya kama hannuwanta duka biyu a cikin nasa ya bude baki muryansa datai wata kauri da tsantsar shaqan dayayi yace "How are you feeling now?? Kina jin any discomfort? Yaya kike ji? Akwai inda yake miki zafi?? Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta ahankali kafin ta dan girgiza kai tana bude baki ahankali tace "No" Dagata yayi gabaki daya ya nufi bathroom da ita yakaita har gaban ruwan zafi daya tara mata a bathtub ya tayata cire kayan jikinta ta shiga ahankali tana dan kamasa ta zauna ciki ahankali tareda sauke numfashi mai sanyi ahankali kafin tace yaje zata iya da kanta. Fita yayi ya fitar mata da kayansa da zata saka harta gama ta fito ahankali daure da towel ya kamota jikinsa a natse yana tayata goge jikinta ya taimaka mata ta saka komai ya zaunar da ita a bakin gadon ya fice yaje palo ya dauko breakfast din safiya ta kawo ya dauko mata. Yana shigowa dakin Zaunawa yayi a bakin gadon tareda ajiyewa ya dauki tea cup din mai dan zafi yakai bakinta yabata tasha ahankali tana kallansa da idanuwanta da suke sake shiga tsabanin damuwa. Ms Meenah kuwa babu wanda ya nemeta dan kuwa babu wanda yakejin bai gama da itaba musamman dr mum da bata buqatan sakata a idanuwanta kwata kwata dan haka koda Fammah budeta ta fito da ita takai ta dining duka ba kowa tsit kakeji sbd da safe an dan shigo dubasu Mum din daga sauran bangarorin villah din. Abinci ta hadawa mum din da kanta tareda bude baki tace "Mum dan Allah ya isa haka, Kiyi hakuri mu taru mu dauki kaddara wlh bazan iya rayuwa ina kallanku a cikin wannan halinba ke da Dad, Ya dauki fushin da bamusan wane mataki zai iya dauka ba akan wannan babban tashin hankalin Mum rayuka hudu kika so dauka ki rabasu da duniya Mum ni kaina wlh na kasa yadda da wannan abin" Dagowa Mum din tayi ta kalli Fammah din da wani irin jajayen idanuwanta kafin ta bude baki tace "Akwai wanda bai cancanci mutuwan wulaqanci bane a cikinsu? Akwai wanda ba azzalumi ba maci amana a cikinsu? Akwai wanda baici amanar rayuwataba har abada a cikinsu? Rintse ido fammah tayi tace "Ko me sukai Mum basu cancanci kisa ba a hannunki, Kisan rai fa Mum? Kashewa fa? Mum pls" Wani baqin ciki ne mai tsanani ya tasowa meenah din tai wani irin watsi da duka kayan gabanta dake table din tana dakawa famman tsawan gaske jikinta na rawa tace "Idan nice na haifeki bazaki taba sake saka bakiba akan wannan maganar, Idan nice nayi naqudanki ban yafe ki kuma saka bakinkiba ko shiga sbd bazan taba yafewa abinda akaimun ba sbd kabilanci da cin amana datake a jininsu, Ita Dr mum data zabi aci amanata da ita ta manta cewan ba dadi tinda ita da akai mata tattarawa tayi ta bar auren Abinda bazan taba yiwa kowaba a duniya shine barwa kowace macen Fleet,na zabi zama komaima amma wlh saita bar min mijina kota bar duniyar." Miqewa tayi tabar gurin ta ficewa daga bangaren gabaki daya ta nufi bangarensa idanuwanta a rufe, Fammah kasa motsawa tayi daga inda take zaune tinanin na toshewa gabaki daya akan Mum din tata. Tana isa bangaren nasa daidai lokacin motocin asibitin mahaukatan na shigowa harabar gidan tareda doctors dinsu guda biyu da masu daurewa sbd tinanin haukar tuburan take. tana bude kofar palon kai tsaye kitchen ta nufa ta dauko wuqa sabuwa dal mai kaifin gaske tana nufar dakinsa idanuwanta a rife hankalinta na sake gushewa gabaki daya. Tana isa palonsa bata tsayaba bedroom dinsa ta isa ta bude kofar da kofar tana boye wuqar bayanta ta sako kai tareda tsayawa cak kafafunta na wata irin zufa da rawa sbd abinda idanuwanta suka ganar mata yana zaune da SANAAH din a cikin jikinsa ya mata wata nutsatsiyar runguma da shigarwa jikinsa sunyi shiru kowa da damuwa da tinanin dayake kirjinsa. Dagowa yayi ya sauke idanuwansa akan kofar kallo daya yayi mata ya rintse idanuwansa ahankali yana kokarin riqe kansa daga makashin dayake jin zai iya zama SANAAH kuwa zare jikinta tayi a cikin nasa da dan sauri ba karfi sosai a jikinta tana qasa da kanta da sauri jikinta na dan rawa. Miqewa yayi tsaye idanuwansa jajir hannuwansa na fara wata rawar da fushinsa da zafinsa ke kokarin fin karfin control dinsa ya nufota tana ganin hakan tayi kan SANAAH da wuqar da tsananin gudu tana jin kanta na kamawa da wata wuta. Bata isaba ya saka hannunsa daya yayiwa wuqar wata damqar data yankesa sosai jininsa ya zuba har a fuskan SANAAH din wadda ta zuba ihu da karfi. Kama Meenah din yayi tareda juyota ya dauketa da wani mahaukacin marin da take hakoranta biyu na gefe suka futa a take,kunnuwanta suka dauke wuta sai wani jiniyar da suka dauka hakama idonta daya take jini ya kwanta masa taji kaman an daga Caterpillar an buga mata akai take ta kife a gurin idanuwanta basa ganin komai da rarrafe baya hayyacinta ta fito tana isowa waje ta saki ihu mai karfi ta zube a gurin. Yarta ce kawai ta fito a rikice tayo kanta daidai lokacin Likitocin suka iso kanta zata tafi da ita dan dubawa fammah ta riqeta da karfi tana girgiza masu kai cinin tsananin tashin hankali. SANAAH da jikinta ya dauki rawa sosai saukowa tayi gadonsa tana isowa gurinsa da tsananin tsoro da rikicewa sbd jinin dayake fita hannunsa sosai. Fammah ce ta shigo cikin tashin hankali dan sanar dashi abinda yake faruwa a waje amma tana ganinsu ta tsaya cak tareda maida kallanta akan Hannun Dad din dayake zubarta jini sosai tayo kansa da tsananin sauri tana ambatar sunansa. Itada SANAAH din suka dora hannunsu akan nasa suna hana jinin fita kafin fammah a rikice tace SANAAH ta dafe bara ta dauko first aid box. SANAAH fitowa tayi dashi yana kallanta da ganin yanda ta rikice ya janye hannunsa yana miqewa zai fita ta riqosa da sauri tana zata bude baki ya katseta da wani yanayi mai tsananin bayyanarda wuta ce take cin jininsa yace "I'm ok" Sake binsa SANAAH tayi daidai fammah na dawowa da box din sbd har lokacin jini fita yakeyi ga hankalinta na rabuwa biyu da Mum dinta da aka tafi da ita wadda takejin zuwa yanzu kaman akwai abinda yake damun Mum din kodai shock din ya taba kwakwalwanta dan haka zata bisu asibitin tasamu sanin menene matsalar mahaifiyarta. #MAMUH 09033181070 [18/06, 10:18 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 125 Da sauri fammah din ta kama hannun Dad din nata daya suka isa kujera SANAAH ta zaunar dashi tana miqawa fammah hannunsa mai zubar da jinin tana kallan fuskansa datake babu rahama ko daya zafi ne yake cikeda kirjinsa ta dan sauke numfashi ahankali mara sauti hankalinta itama dik baa kwanceba ta koma gefensa daya tana dora hannuwanta duka biyu akan hannunsa daya daya dan juyo ya kalleta da idanuwansa da suke jajir tai masa wani kallan da tashin hankalinta yake a bayyane ya hade yatsunsu guri daya yana maida kallansa akan fammah datake dressing din hannun nasa daya jikinta duk yana rawa da tsananin tashin hankali da wani irin quncin datake ji mai tsananin dayake neman buga kirjinta akan abinda ya sake faruwa din da Mum. Hannun nasa mai yankar yai amfani dashi ya kama hannunta cikin nasa itama tareda dagowa da jajayen idanuwansa ya kalleta itama shi din ta dago ta kalla take wani iri kuka mai tsananin karfi ya taho mata koina jikinta na sake daukan rawa ta rintse idanuwanta tana kukan sosai. Rungumeta yayi a cikin jikinsa da hannun daya yana kissing tsakiyar kanta ahankali batareda ya iya furta komaiba sbd zuciyar data gama cinyesa babu kalman dazata fito masa. Sakinsa tayi tareda kama hannun ta gama dressing dinsa kafin ta dago idanuwanta da sukai jajir harma da kumbara ta kalli hannunsa daya dayake sarqe dana SANAAH wadda take kallan fammah din tin dazu jikinta a tsananin mace zuciyarta na cikin wani irin kunci da damuwa. Dauke idanuwanta tayi ahankali daga hannuwan nasu wanda sai lokacin SANAAH ta lura da kallan ta zare hannunta da sauri a cikin nasa tana miqewa tsaye ahankali hawaye na cikowa idanuwanta. Shi kuwa miqewa yayi ya nufi bedroom dinsa dan sauyo kayansa da duka suka lalace da jini. Yana barin gurin Fammah ta miqe tsaye tana juyawa zata fice SANAAH data kasa hakuri da riqe kanta da wani irin sauri da tsananin damuwan datake jin kaman zata kasheta ta isa bayan fammah din ta bayanta ta rungumeta da karfi tana fasa kuka mai tsananin ratsa zuciya tana qanqameta da bude baki tana cewa "Ki yafemun fammah bazan iya daukan fushinki ba da rabuwa dake dan Allah kiyi hkr, I'm very sorry" Rintse idanuwa fammah tayi tana jin wani nauyi da radadi a kirjinta wanda ita kanta tasan zata cutu matiqar gaske rabuwa da SANAAH din amma bazata iya kallantaba a yanzu bayan duka wannan abin dayake faruwa wanda tin farko da ko ita an sanarwa zata iya sanar da mum dinta cikin fahimta da sanin yanda zata fuskanci komai amma itama SANAAH ta zabi soyayya akan amintarsu da kusancinsu, Ta tambayeta ta kuma tambayarta akan ta fada mata meke faruwa amma ta zabi boye mata sai yanzu da komai ya lalace aka kai gabar da auren iyayenta ma tasan bame rayuwa bane matacce ne dan kuwa a yanxu da Mum ta kusan kashe uwar data haifesa da uwar da bai hadata da kowa ba tayaya zai iya cigaba da zaman da ita. Wasu zafafan hawaye ne suka gangaro mata daga idanuwanta da har radadi sukeyi tanajin kukan SANAAH din wadda takeyi sosai kaman ranta zai fita saima yanzu ne ta samu yin kukan da tinda komai lalace batai irinsa ba dan kuwa jikinta har rawa yakeyi tana kukan mai tsananin karfi. Itama famman kukan ne ta kasa riqewa tafara yinsa mai karfi tana qanqame jikinta da SANAAH ke rungume da ita har lokacin ta baya. Sun jima ahakan kafin fammah ta zare jikinta ta fice daga palon tana isa bangarensu dakinta ta wuce ta fada ta rife tana zamewa kasa ta cusa kanta cikin kafafunta. SANAAH dinma fitowa taso yi ta bita amma babu wasu kayan arziki a jikinta ta juya da sauri dan zuwa dakinsa ta samo abin rufa amma tana shiga ya gama shiryawa janyota kawai yayi ya zauna da ita tareda rungumeta yana hanata fita koina da taqaitacciyar maganar da sam bayason yi dan ko fita sosai muryansa bata yi. Dr Mum da sukasan SANAAH na can bangaren hakan yafi musu kwanciyan hankali duk da sunsan an tafi da Meenah din wadda gabaki daya saida kowa yasan zaa tafi da ita sbd haukan data ringa zubawa tana kwacewa amma babu wanda yabi ta kanta aka tafi da ita ko fuskan kowa bata gani ba sai Hajiyar Samad wadda itama bata bayyana ba gabaki daya tana dai addua da fatan Allah yasa ana zuwa a banka mata allurar mahaukata ta qarasa haukacewa batareda ta dawo hayyacinta ba bare ta samu fadawa mijinta Samad yace SANAAH tasa ce kokuma ma yasan Samad ya taba saninta. Ana tafiya da ita kuwa tin a mota suka daureta a gadon da zaa isa da ita tana wani irin ihun da fizge fizge daga karshe allura sukai mata wadda ta saka jikinta sakewa a take tana rufe idanuwanta ahankali daga nan bata sake sanin inda kanta yake ba. SANAAH komawa taso yi gurinsu Dr Mum amma sam bai bari ba duk rigimar dataso yi duk da batada karfin rigimar karshe dai anan su Dr Mum din sukazo suka dubata anan ne suka san abinda ya faru duk da bawai SANAAH din ta fada bane ganinsa da hannu a daure yasaka Maamah tambayan abinda ya samesa. Jin hakan data faru din ya saka Maamah jin gwara zaman SANAAH din a gurinsa for now tinda a bangaren Meenah din suke yanzu. Da daddare zazzabi ne ya taso mata jikinta yayi zafi sosai kuka da damuwan datake ciki dan haka magani ya bata bayan taci abinci tukuna sukai shirin bacci suka kwanta tana cikin jikinsa yana rungume da ita sukai bacci yana jin zafin jikinta na shigar jikinsa har kusan tsakar dare sosai tukuna zazzabin ya sauka dan haka ya dan qara musu Ac kadan suka samu bacci mai nutsuwa ya daukesu. Washe gari da Safe da kansa ya nemi Fammah wadda ta tashi da shirin zuwa asibiti sbd jiyan ma taje amma bata samu ganin Mum dinba. SANAAH na bacci bata tashi ba dan haka daga shi sai Fammah dinne a palonsa ya riqe hannunta cikin nasa yayi magana da ita sosai cikin kaunarta mai girma datake ransa da jininsa ya kuma fahimtar da ita abubuwa da dama akan lamarin tareda bata tabbacin yana yiwa SANAAH So daya kai tsaye da bazai taba iya rabuwa da itaba batareda boye mata ba sbd bayason kowace irin tinani shiga kanta koda daga bayane dazai hana zuciyarta da tinaninta sukuni. Shiru tayi jikinta yayi sanyi sosai taji gabaki daya tana buqatan break daga kowa da komai zuwa gaba idan kanta da zuciyarta sunyi digesting komai dan haka kai tsaye ta shiga jikinsa ya rungumeta ta bude baki tace "I need a break from all this Dad ina fatan zan samu wannan daman" Numfashi mai sanyi ya sauke tareda sake rungumeta yana kissing tsakiyar kanta yace "Imran will arrange everything" Bude baki tayi cikin tsananin sanyin jiki da radadin dayake tsananin cinta tace "Dad nasan akwai hukuncin daka tanadarwa Mum akan abinda tayi, Dad kayi hakuri ka sassauta mata sbd ba haka take ba a baya, Dad ina rokon mahaifiyata taci albarkacina idan har a hukuncinka akwai na kasa cigaba da zama da ita ka maidata kasarta acikin rashin hayaniyar da zata taba mutuncinku Dad, Kayi hakuri dan Allah ka yafe mata Dad" Shiru yayi batateda yace komaiba saima wani ja da idanuwansa sukai sbd irin kauna da son dayakewa yarsa yana jin radadin abinda takeji a tareda nasa radadin na abinda uwarta tai masa. Baice komaiba shafa kanta kawai yayi ta miqe daga jikinsa ta fice sbd batason SANAAH ta fito ta tadda ita dan bata son ganinta a yanxu tukuna sedai zuwa gaba kila. Tana ficewa kai tsaye gurin Dad jeerah ta nufa wanda shima tana shigowa kallo daya yayi mata yaji tausayinta da danne wani irin tsananin zafin mahaifiyarta dayake ji dan kuwa badan Fammah din ba kaf duniya baiga wanda zai sakasa ragawa Meenah ba wadda ya danne bacin ransa mai tsanani ya miqata a duba kwakwalwanta dan kuwa hukuncin doka yaso ta karba na rayukan dataso dauka amma sbd barin lamarin a cikin gida kada ya fita ya sakasa riqe kansa ya tsaya a hakan amma akwai hukunci daya da bazata wucesa ba shine barin masa gida matiqar lafiyarta kalau. Numfashi ya sauke ya kalli famman ya bude baki yafara da mata bata hakuri tareda mata wata nasiha da sanar da ita daga SANAAH har Raheem babu me laifi sbd shine ya daura musu auren batareda yadda ko izininsu ba sama da shekaru ma kowa yaso a raba auren wanda shine asalin zuwan Dr qasar datai alkawarin bazata taba sake takowaba amma sbd Meenah da kwatar mata aurenta daga wata macen ta tako qasar amma Meenah bata duba itace ta haifar mata mijin ba kuma bata duba kaunar data nuna mata ba ta cinnawa matar wuta. Shiru Fammah tayi idanuwanta jajir sbd kukan ma ya dena zuwa kwata kwata tana jin maganganunsa da suka sake sakata jin rayuwarta na duhu sosai duhun datake buqatan tafiya daga tsakiyar iyayenta da bazata iya kallansu suna sake zama abinda bazazu taba komawa kaman baya ba har abada. Dago jajayen idanuwanta da suka bushe tayi ta sanar dashi tana son tafiya hutu koma ina ne kafin ta samu warwarewan kanta ta dawo daidai da kowa musamman SANAAH da ayanzu ko kallan juna bazasu iya ba. Yayi naam da hakan shima kai tsaye sbd tabbas bazaiso ta ringa ganin abinda yake faruwan ba a tsakanin iyayenta da haukar da mahaifiyarta keyi da kuma hukuncin da zasu iya dauka akan hakan dan haka kai tsaye ya yanke shawarar turata Italy gurin AL'AMIN wanda ya zama dan qasar yanzu taje can zau kula da ita kafin komai ya lafa. Numfashi ta sauke ahankali tana aminta da hakan tareda masa godia ahankali kafin ta rokarwa Mum dinta sassauci da kuma rokon alfarmar ya kira a bata daman ganin mahaifiyarta idan taje. Bayani yai mata na cewan bazata taba ganin Meenah dinba sai zuwa jibi idan angama binciken lafiyarta an tabbatarda batada kowace matsalar kwakwalwa gida zaa dawo da ita da kansu dan haka tayi hakuri sbd itama zata samu nutsuwa idan ta tabbatarda matakin da lafiyar mahaifiyar taya yake. Da wannan sukai sallama ta fito ta shige dakinta ta rufe kanta bata fito ba sai dare da Mommy taje da kanta ta sake bata hakuri da rarrashinta ta fito da ita ta kawo mata abinci da kanta ta bata taci kadan safiya ma tana tareda ita a lokacin suka dan zauna da ita har dare sosai tukuna suka barta ta kwanta. #MAMUH 09033181070 127 Ita kanta SANAAH cak din data tsaya kasa motsawa tayi sbd Yaya Al'amin dinta duk da tana ganinsa koyaushe a waya suna vidcall a zahiri yayi mata sauyawan da kwakwalwanta ta kasa dauka dan haka ta sake bude baki da sautin daya isa kunnensa daga inda yake tsaye ta ambaci sunansa da tsantsar mamakinda jikinta yake sakewa. Juyowa yayi gurin dayaji sautin muryan da shima mamakin ne a fuskansa idanuwansa suka sauka akansu su dukan take wani kyakkyawan murmushi ya sauka a fuskansa yana gaurayewa cikin nutsuwa da asalin farin ciki kafin ya tsayar da idanuwansa akanta wadda tini idanuwanta duka ciko da wasu hawaye ya tako zuwa gurinsu yana zare hannuwansa dake aljihunsa ya ware mata hannu ta tafi da gudu ta fada kaman wata baby yana rungumeta itama ta qaqamesa hawayenta na farin ciki na gangarowa tace "Ya Al'amin" da wata sanyayyar muryan da Fleet yajita ta ratsesa ahankali ya dan dauke idanuwansa daga kansu yana maida akan Fammah wadda itama ahankali ta dauke nata idanuwanta da suke kan Al'amin din tin dazun tana dan kallan Dad dinta ahankali wanda ya dan sake matse hannunta dake cikin nasa yana sakar mata murmushi mai kyau da tsari wanda ya manta rabon daya fito daga fuskansa sbd tashin hankalin da aketa fama dashi a kwanakin. Ita kanta ahankali ta dan sake murmushin karfin hali suna takowa suka isa gurinsu Al'amin din ya saketa ahankali yana maidata gefen jikinsa ya kalli Fleet da girmamawa sosai da sakewa tareda nutsuwa da wayewa da murmushi akan kyakkyawar fuskansa datake sak data SANAAH yace "Bansan gabaki dayanku kuke ba,welcome to Italy Fleet" Cikin basa sakewa da aikata abinda musulunci yace fleet din ya miqa masa hannu a tsanake yana kallansa yace "Thank you Mr Al'amin" Hannu Al'amin din ya miqa masa sukai sallama yana kara masa barka da zuwa qasar kafin ya kalli Imran ya miqa masa hannu shima suka gaisa a sake da tsantsar ilimi da nutsuwa. Fammah ya kalla wadda ta dan sauke kanta daga kallansa tana dan sake dagowa suka kalli juna ya sake mata murmushi mai kyau da sakewa tareda kulawa sosai yace "Rabin Ran SANAAH barka da zuwa ko? Murmushin karfin hali tayi tareda dan kallan SANAAH din wadda itama ita ta zubawa ido tana kalla tukuna ta maida kallanta kan Al'amin din ta bude baki tace "Thank you Yaya Al'amin" Juyawa sukai gabaki dayansu zuwa mota Fleet ya kalli SANAAH wadda take ta shiga farin ciki sosai tana mantawa da duka damuwa da quncinta tanata faraa da murmushin haduwa da dan uwanta kuma ubanta Al'amin. Wani sanyi shima yaji ya ratsesa na ganin sauyawanta zuwa farin ciki sosai dan haka dan murmushin da bai fitoba ya sake yana miqa hannunsa ya kama nata ahankali suna tafiyar ta juyo ta kallesa da idanuwanta dake cikeda farin ciki ta sakar masa wata murmushi me kyau tana bude baki kadan tace "Fammah na kusa fa" Famman ya kalla wadda take gefen Al'amin ana isowa gurin motocin kai tsaye ta Al'amin din ta nufa wadda kuwa ya bude mata gaban motar da kansa ta shiga ya rife yana juyowa yaga SANAAH ta dan tsaya tana dan kallan motar sbd fammah data shiga idan ta shiga ciki zasu iya komawa yanayinsu dan haka ta dan sake murmushin karfin hali tana basarwa daman Fleet bai sake hannunta ba har lokacin dan haka ta juya suka shiga tasa motar da zata daukesa wadda tini Imran ya bude musu kofa dan haka suna shiga Al'amin ya shiga shima ya tayar baya suka bar Airport din yana wucewa gaba sbd zuwa gidan daya tanadarwa fammah na zamanta wanda a guri daya yake hade da gidansa sedai kowa da bangarensa da kuma kofarsa daban sedai main gate dinsu daya ne. Baa nan yake ba amma sbd zama a kusa da duk inda zai ajeta dan bata tsaro da kariya ya saka ya siya sabon gidan ya dawo nan kuma komai an tanadar mata an tsarar mata hatta maid da zata tayata zama ya tanadar mata duk da fita zata ringa yi wani program class da aka neman mata da zai hanata shiga damuwa da kadaici. Tafiya me dan tsayi sukai kafin suka iso gidan da remote ta bude qaramin gate din daya bude suka shiga da motocinsu sukai parking. Fleet bai fito ba sbd nasa masaukin zai wuce sedai ya kalli SANAAH wadda duka alamanta sun nuna anan takeson sauka tareda yayanta da fammah da ko yayane takeson su samu kasancewa su kadai ko matsalarsu zata qare dan haka itama da idanuwanta da suka dan marairaice ta kallesa tana nun alaman yabarta anan din. Sakin hannunta yayi tareda kallanta da ido ya mata alaman its ok zata iya sauka anan din dan haka ta sake murmushi me kyau tana bude kofar ta fito. Fammah ce itama ta fito mota ta nufo motar Dad din sukai bankwana kafin ya sake shigowa dubasu aka ja motocin suka fice. Su kuwa kai tsaye maid din fammah dince ta fito mai dan duhu da ita ta iso ta fara daukan kayan bayan ta musu sannu da zuwa cikin girmamawa. Bangaren fammah din suka nufa gabaki dayansu SANAAH na magana da Al'amin suna daga baya tana jin kaman zatai zamanta itama gurinsa sbd mantawa da gudowa tashe tashen hankalin dayake can amma tasan Fleet bazai bari ba. Suna shigowa cikin palon wanda komai nasa yake da tsari mai kyau da burgewa da rashin hayaniya wanda yayi komai daidai da abinda famman ke so sai kamshi mai sanyi da sanyin aircon ke tashi anan Al'amin din ya dakata yana cewa su huta tukuna zuwa anjima zai dawo. Kallan fammah yayi wadda ke kokarin isa bedroom din da Ana ta shige da kayanta ya ambaci sunanta yana kallanta da kulawa yace "Sai anjima ko" Dan juyowa tayi kadan ta kallesa da idanuwanta kafin ta bude baki tana kokarin sake fuska tace "Ok Ya Al'amin see you" Shigewa tayi shima ya shafa fuskan SANAAH din ya juya ya fice yana fiddo wayarsa daga aljihunsa datake ringing. SANAAH ajiyan zuciya ta sauke tana isa kofar dayan dakin zata shiga sai kuma ta hana zuciyarta hakan ta fasa ta sakawa kanta karfin zuciya ta koma dakin da fammah take ta shiga sbd ta yanke shawaran zama daki daya da famman kaman yanda suka saba sbd dawo da kusancinsu. Tana shiga famman juyowa tayi ta kalleta da dan mamaki amma ganin SANAAH din taqi kallanta tana isowa ta zauna ahankali tareda ajiye jakar hannunta tana dan dagowa zata kalli fammah din tayi saurin dauke kanta daga kallanta tana wucewa bathroom batareda tace mata komaiba. Tana shigewa SANAAH ta sauke dan numfashi itama tana miqewa ta fara rage kayan jikinta. Fammah ta jima a ciki kafin ta fito daure da towel daya daga cikin sabbin towels din da aka jere reras a bathroom din ta wuce mirror kai tsaye. SANAAH ma miqewa tayi tafada bathroom din tayo wankanta a natse da ruwan zafi masu dan zafi sosai tana fitowa har famman ta shirya tana sallah. Itama shiryawa tayi ta tayar da sallan tana idarwa kai tsaye ta haye gado ta kwanta bacci mai karfi ya dauketa dan batajin wata yunwa. Fammah kuwa abinci ta fita ta dan ci kafin ta dawo bata nemi kunna wayarta ba dan tana buqatan layi hakama ko tanada shi batajin zata fara amfani da waya sosai sbd batason kira daga kowa peace takeso tukuna. Itama hakanan dole taje dakin ta kwanta a dayan gefen gadon take bacci ya dauketa mai karfi wanda batai tsammanin zai taho mata ba sam. Sun jima suna baccin basu karfka ba sai dare sosai lokacin har Al'amin yazo yaji suna bacci a bakin Ana sai yace abarsu su huta sai safe ya tafiyarsa bayan ya kawo musu tarin sabbin fruits an saka a fridge. Sallah sukai kusan a tare duk da basawa juna magana suna gamawa SANAAH ce tafara fitowa ta isa kitchen ta samu abinci bata wani ci ba sbd dare ne sosai komawa zatai ta kwanta dan haka fruits taci sosai kafin tasha ruwa taje ta sake kwantawa. Itama fammah abinda SANAAH din taci shi taci ta koma ta kwanta. Sunyi lattin tashi da Asuba dan haka SANAAH data fara tashi itace ta tada famman. Suna sallah basu koma bacci ba SANAAH taso suyi magana amma fammah ta kasa iya hakan dan haka sai bata takura ba ta fito dakin tabarta ta nufi dayan dakin ta dauko kayanta ta kawo dakin ta aje itama kaman yanda suke a baya. Karfe 9 na safe dukansu suka fito a shirye kuma daidai lokacin ne aka gama hada musu dan simple breakfast wanda suka zauna dole a tare sukaci suna gamawa saiga Ya Al'amin din ya shigo sanye da wasu fararen Armanis da fcap wadda da alama ya saba da ita a kowace shiyarsa qamshinsa mai aji da nutsuwa yana ratsa palon ahankali zuwa koina fuskansa datake tsantsar kyau da hutu dauke da murmushi mai kyau ya kalli SANAAH wadda tana ganinsa farin cikinta ya bayyana ya miqa mata hannu suka gaisa tana qin sakinsa ya kalli Fammah wadda ta dago a natse ta kallesa ta bude baki tace "Good morning Ya Al'amin" "Morning doc kin tashi lfy? Ya bakunta? Sunan daya kirata dashi din ya sakata sake dagowa ta kallesa da wani sanyi kafin ta bude baki tana dan murmushi kadan tace "Alhamdllh" Zaunawa yayi a natse yana tambayarsu idan akwai abinda bai musu ba musamman fammah da aka tanadi koman sbd ita. Gyada kai tayi tana cewa komai ya mata a cikin kama kai da rashin son shiga huruminsa da SANAAH dan ko ba komai sunyi dadewan da zasu so time din kansu. #MAMUH 09033181070 [19/06, 1:51 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 128 Fira suka fara mai tsananin zurfi da tsantsar kewan da sukai da juna da abubuwa da dama harma da akan mahaifiyarsu dan haka fammah ta miqe ahankali tana zata basu guri SANAAH ta kalleta tareda bude baki ahankali ta dakatar da ita tana jin dik komai na sake mata rashin dadi ta kalli Ya Al'amin ta bude baki kawai wasu hawaye na zuwan mata tafara fada masa komai hawayenta na tsananta gudu sbd har ga Allah afuwa da yafiyan fammah din takeso sbd kaunar dake tsananinsu bata hada komai da abinda yafaru. Shiru yayi cikin dan mamakin baisan komaiba sbd baa fada masa komaiba kuma bai taba sanin an boye komai dinba dan haka tabbas yasan baa kyautawa su famman ba musamman mum din tata dan haka ya sauke ajiyan zuciya mai sanyi da nutsuwa tareda dago idanuwansa ya sauke akan fammah wadda ta tsaya cak ta kasa daga kafafunta. Jin idanuwansa akanta ya sakata juyowa ahankali amma akan SANAAH ta saukar da idanuwanta sbd jin a labarin komai data fada masa bata fada masa wutar da Mum ta saka musu ba harda mahaifiyarsa a ciki ta boye hakan dan haka tayi shiru. Shi kuwa kiran sunan famman yayi ta dawo ta zauna har lokacin kallan SANAAH takeyi cikeda jin wani nauyi ya dabaibayeta har a kirjinta. Bude baki yayi yana dan kallan famman ya fara bata hakuri da kansa a matsayinsa na wanda shima kaman mai laifin ne gareta tinda shine ya bada auren SANAAH ga Fleet duk da baisan an boye hakan ba kuma shi a gurinsa duka wannan abin ba abin tayarda hankula bane tinda dai aure ne akai kuma ba wai wata haram ba hakama tin farko baisan meyasa ma aka boye dinba amma koma menene tinda ita famman na ganin anyi laifi ya bata hakuri sbd komai ya wuce. Sanyi jikinta ya danyi sbd abinda ya fada mata kansa tsaye da nuna duka wannan abinda kowa keyi ba komai bane tinda dai auren ba rabuwa zaiyiba kuma tinda daman kansu a hade yake su hakuri suci gaba da tafiya a hakan bazasu ma ji komai ba ko jin wani banbanci baya da yanzu. Bai basu daman wata magana ba ya sako wata maganar wadda ta rufe waccan yana kokarin sauya yanayin da ganin kowacensu ta dan sake ta dawo normal. Yanda ya ringa magana da kowacensu yana hade zance ya saka suka ringa amsawa suna shiga zancen da juna bama tareda sunsan suna hakan ba duk da babu irin wannan sakewan amma sun dan warware da yanayin. Sai 1 yabar gidan ya fice ya tafi harkan gabansa yana barinsu su sake hutawa. Bayan tafiyarsa sunyi sallah SANAAH ta sake kallan Fammah bata gaza ba ta sake neman afuwanta wadda wannan karan ta amsata ta kuma bar maganar kaman yanda take fatar ta baro matsalolin komai da damuwan. Sanyi SANAAH taji tareda samun nutsuwa da saukan nauyi a kirjinta dik da tasan ba lallai yanzu su koma yanda suke ba lokaci daya amma insha Allah tana fatan su koma daidai dan haka bazata takura famman ba zata bi ahankali da kokarin dawo da communication a tsakaninsu. Ita SANAAH batada waya haryanzu kuma a hakan ma yafi mata duk da tasan dole rayuwar saida waya a yanxu amma for now zata huta da wayar. Itama fammah sbd batason jin tashin hankali sai batada niyar amfani da waya a yanxu dan haka wuni sukai suna kallo duk da bawai damunsu yayiba karshe ma ciye ciye sikai suna kokarin jan Ana a jiki wadda itama takeda kokarin aiki. Sai dare Ya Al'amin ya dawo yayi shirinsa cikin kayan zaman gida black ya shigo bangaren nasu yana fidda kamshi me sanyi kafafunsa sanye da slippers da suka fidda hasken kafafunsa sosai yayi musu ordern abubuwan ci da dama baici a cikinsu ba ana kawowa yai musu saida safe ya tafi sbd yanada kamewa sosai ba laifi duk da yanada sakewa da nuna kulawa sosai da iya tattali amma akwai kamun kai dan haka baya wani zama a cikinsu. Washe gari ma very late ya shigo suka gaisa ya fita office yanada aiki a gabansa dan haka har waje SANAAH ta biyosa suna sake magana da time sosai datakeson ya basu sbd sunfara jin kadaici gashi tsit ko a waya basu ji Dad din fammah wanda ayanxu hankalinta ya koma akansa tana mamakin yanda ya sharesu. Ko data dawo ciki fammah da itama zuwa yanzu tana buqatan fresh air fita sukai tareda Ana wadda suka saka takaisu grocery store sukai siyayyan shirme taxi ta dawo dasu. SANAAH hannu ta saka a girkin gidan sbd ta dan ragewa kanta zaman suka ringa dan fira da Ana fammah daga baya joining dinsu tayi sbd jin kaman itama kadaicin nan bazata iyaba. Sai yamma sosai suka gama suka tafi daki kowa yayi wanka sukai sallar magrib suna gamawa SANAAH ta fita da kanta taje har bangaren Ya Al'amin tana ganin motarsa ta tabbatarda yana nan dan haka bugawa tayi babu jimawa aka bude, shine da kansa yana sanye da kayan sanyi a jikinsa yana waya da Mommy dan haka shigowa tayi tana karban wayar suna magana. Sun dan jima suna wayar kafin aka kaiwa Dr Mum da Maamah dikansu suka gaisa tukuna suka kashe. Miqewa tayi tana kallan bangaren nasa da tsarinsa yake daban na namijin da sam bayason kyale kyale da class komai gwananin shaawa gashi komai nasa brown ne duk da ba duka ba amma kusan komai. Janyosa tayi suka fito zuwa can bangaren dan suci abincin daren a tare dan haka koda suka shigo fammah na fitowa sanyeda doguwan riga mara ado mara kuma nauyi da hula akai ta kallesu daidai yana kallo gurinta shima idanuwansu suka hadu ya sake murmushi mai kyau yace "Hi Doc, Yaya gidan?" Kallansa tayi tana dan murmushin daya fito sbd batasan yazataiba da idanuwan da suka hada tace "Alhamdllh,yaya aiki, Zakai dinner damu kenan" Isa sukai gurin cin abincin yana cewa "Yep,zan gwada cin abincin yan matan Fleet i hope i don't end up in hospital" A tare suka kallesa suna dariya bama tareda sun sanda sunyi hakanba SANAAH tace "Ya Al'amin ka manta da girkina ka xama babba" Wani kallo ya mata yana dariya mai dan karfi yana kallanta zaiyi magana fammah tace "Yes that's a bitter fact Ya Al'amin kada kace komai" Hannuwansa ya daga alaman ya yadda baida abin cewa kuma suka isa suka zazzauna. Abincin suka ci Fammah tai serving nasa yana kallan yanda take komai a natse harta gama ta zauna SANAAH kuwa itace tai serving nata kafin tayi na kanta. Suna gamawa dole suka fita ya kaisu wani gurin da basu fi 40min ba sika dawo. Washe gari haka suka wuni duk da yadan basu time dinsa sosai sai yamma ya fita. Kwana biyar suka share basu ga fleet ba basuji duriyarsa ba ya basu dukkanin time din dasuke buqata na warware da juna batareda shiga ba sbd kowacensu rayuwarsa ce. Ita kanta SANAAH dik da tana tsananin kewan ganinsa taji dadin space din daya basu sbd kada tayi abinda zata taba zuciyar fammah da suke kokarin komawa kaman baya dan yanxu suna magana sosai hakama basu taba sake tado maganar komaiba ta baya. Ya Al'amin kansa sbd su samu time da junansu sosai da kyau yasaka yake basu time din kuma tinda ya fahimci sun samu fahimtar sai yafara kokarin basu time yana nuna musu kulawansa su dukan da kaunarsa da tattalinsa wanda Fammah take jin hakan sosai sbd bata saba da kauna da irin wannan tattalinba na 'dan uwa sbd ita kadaice batad yaya ko kani ko daya koda na dangi ne. Ranar da suka cika sati daya cif a da zuwa tini SANAAH taji tanason kiran Dad din famman amma kuma tana hana kanta sbd fammah amma zuciyarta tsananin son jin ko muryansa ne take a yanxu obsession dinta na kallan fuskansa a cikin fammah ya fara taso mata wanda kuma ayanxu fammah data riga tasan komai bazata iya kallanta kaman baya duk da ko yanxu din tanayi amma kunyar fammah bata barinta tai mata kallan daya wuce a taqaice. Da safe bayan sun gama breakfast Al'amin zai fita office yana sanye da navy blue Armani suite ta fito ta samesa ya dakata yana kallanta dan zai fito kenan ta miqa masa hannunta tana cewa "Ya Al'amin zan kirasa pls" Fuskanta ya kalla tana dan sanyi kaman wadda batada lafiya. Numfashi ya sauke sbd daman kullum Fleet yana waya dashi yana jin lafiyansu. Wayarsa ya fidda ya saka mata kiransa tareda miqa mata wayar yana barin palon ya koma bedroom dinsa dauko laptop dinsa daya bari. Saida wayar ta kusan yankewa kafin aka daga cikin wata nutsatsiya kammiyar murya aka daga da ambatar sunan Al'amin din. Ratsa kunnenta da wayar take kai muryan tayi ahankali ta sakata dago idanuwanta ahankali tai shiru tana kasa cewa komaiba sbd rasa kalman fara fada. Shirun da akai din da saukan ajiyan zuciyarta me sanyi dayaji can qasa ya sakasa dago nasa idanuwan cikin nutsuwa da tsantsar samun wata kwanciyan hankali da kamewa taci daukan sautinsa kai tsaye yace "How have you been SANAAH KHALIL" Wani sabon numfashi taja mai tsananin sanyi tareda jin deep voice din tasa har cikin kanta bata iya cewa komaiba sai data dan sake sauke ajiyan zuciya tace "Byee" Kashe wayar tayi daidai fitowan Al'amin ta miqa masa tana juyawa ta fice sbd kenan yana kalau amma baizo ba bai nemesu ba dan haka batada abin fada. #MAMUH 09033181070 [19/06, 3:58 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 129 Tana baro bangaren Ya Al'amin din ta nufo nasu tana shiga fammah na daki dan haka bata shiga ba palo tayi zamanta tana dan dora idanuwanta a tv da fara kallan da bama wai hankalinta yana kai duka bane kuma idan ta shiga daki a wannan lokacin zata iya kasa kallan fammah wadda zata fahimci kai tsaye itama akwai wani abin. Sai lokacin sallah ta tashi taje daki tayi alwala da sallah tana gamawa ta hau gado ta bude Qur'an a ipad din fammah tafara karatu tsawon lokaci kafin ta gama sai ta kwanta bacci ya dauketa. Sai yamma ta farka tai sallah ta nufi kitchen ta tadda Ana na dan aiki sama sama ta janyo kujera ta zauna tana bude drink din data dauko a fridge tana fara sha ahankali da spiced spaghettin da aka dafa da rana tana ci suna dan magana sama sama. Tana gamawa hannu ta saka snacks din da Ana ke hadawa dan gasawa tana sake qara hada wasu ma. Kamshin gashin na fara fitowa fammah ta shigo kitchen din tana kallan abinda sukeyi ta saka hannu tana ci suna tambayarta yaya taste din. Sai magrib suka gama suka fito kai tsaye wanka SANAAH din tayi ta saka doguwar rigar bacci mai dan kauri mara tsayi ta saka abaya doguwa akai tayi sallah. Sai da sukai sallan ishai fammah tayi shirin bacci ta zauna tana duba abu a ipad dinta SANAAH kuma fitowa tayi ta nufi kitchen ta dauko ruwa a hannunta da cupcakes guda hudu a qaramin plate ta fito kenan aka aka bude kofan palon wanda akai knocking a natse bata jiba. Cak ta tsaya da kallan kofar da sauri sbd kayan dake jikinta da ko Ya Al'amin ne bai kamata ya ganta dasu ba dan haka zata juya da sauri taji muryansa ta sauka a kunnenta cikin wata zallan nutsuwa da ratsawa da cewa "Careful Ms" Cak ta tsaya batareda ta juyoba ta dan riqe numfashinta daya sarqe yana sauya bugawan zuciyarta. Takowa yayi da wata nutsuwa ya tsaya bayanta tareda jin qamshinta daya rasa na tsawon lokaci ya shigesa ahankali.. Dan shaqar numfashi yayi yana dan riqe kansa da nutsuwansa sbd 'yarsa dake gidan, Wata kewanta dake cin jininsa da tinaninsa a kwanakin ta masa wata lafiyayyar tasowa yaji idanuwansa sunyi wani nauyi mai sanyi ya ciro hannunsa daya daga aljihunsa ya dora akan kafadarta taji wani irin mutuwan jiki ya shigeta taja numfashi ahankali ya juyo da ita idanuwansa masu haske da wani irin kyau da kwarjini suka sauka akan fuskanta da babu kalan riqewansa da bata ruguzawa ya sauke ajiyan zuciya mara sauti yana dauke hannunsa daga kafadarta tareda mayarwa aljihunsa sbd dumi dayaji palon yana basa. Kallansa ta dago da idanuwanta tayi data sauke akansa take ya dauke nasa idanuwan daga kanta cikin sanyi da nutsuwa da riqe kamewansa sbd zai iya rasa kansa daga kallan nata anan din inda bai kamata ba. Kallansa tayi na seconds itama bugawan zuciyarta na sauyawa kwata kwata hakama idanuwanta sam sun kasa boye irin soyayyarsa dake cikinsu. Bude baki tayi karfinta nayin qasa da wata murya mara karfi tace "Ina wuni" Juyawa yayi ahankali ya koma gurin sofa ya zauna sbd wani zafin da muryansa ta fesa masa a cikin jininsa da fara konewa atake yana buqatan dan nesa da ita sbd tsaro. Zaunawa yayi kafin ya dago ya sake zuba mata idanuwansa da ita kanta suke bata wani mutuwan jiki ya amsa yana tambayar ina fammah? Da idanuwanta ta nuna masa kofar bedroom din tana kasa bude baki wanda ya sakasa dan kafeta da wani kallo kafin ya dauke idanuwansa daga kanta sbd yanda tai maganar da ido zai iya rasa aikin tinaninsa da hankalinsa dan haka dan wani fitinannen murmushi mai zallan kyau ya sake a fuskansa yana dauke kallansa daga kanta gabaki daya yace "Come here" Kofar dakin da fammah take ta kalla kafin ta dawo da kallanta akansa tareda dan maqe kafadarta ahankali kaman karamar yarinya tana sake nuna kofan dakin da hannunta daya. Bai iya sake magana ba sbd kokarin bugawa kansa datake yi da wasu dabiunta na yarinta ya daga hannunsa a natse da wani steez da alaman nine me ke mata alaman taxo din. Wani murmushi ne mai kyau ya kwace mata ta sake tana dan masa wani kallo da sake maqe kafada murmushinta mara sauti na qara fadada. Daga kafafunta tayi ahankali ta tako tana nufar dakin da taku kaman ba tafiyan takeson yiba idanuwanta na kansa da murmushi akan fuskanta har lokacin... Shima kallan fuskan nata yakeyi da sauran murmushinsa mai tsada a fuskansa kafin ya gangaro da idanuwansa masu kaifi a slow zuwa cinyoyinta zuwa kafafunta dake bayyane da rigar baccin dake jikinta mai dan kauri amma batada tsayi. Wani kallo yawa cinyoyin daya saka kafafunta sarqewa ta kusan faduwa ta dafa kofar dakin wadda ta bude kai tsaye dan haka ta sauya yanayinta ahankali da nutsuwa tana qarasa shigowa dakin tana dan kasa kallan Fammah wadda ta dan dago ta kalleta tana cigaba da abinda takeyi. Ajiye kayan hannunta tayi tareda dan sauke numfashi tana nutsuwa cikin kamun kanta tace "Dad dinki yaxo" Dakatawa da abinda fammah keyi tayi kafin ta dago ahankali sai kuma ta kasa kallan SANAAH tace "Yanxu? Gyada kai SANAAH tayi itama tana dan zaunawa ahankali kan sofa da kokarin hanasu shiga awkward yanayi. Ajiye ipad din fammah tayi tana saukowa gadon ta zari doguwan hijab ta saka tana ficewa dakin. Ajiyan zuciya mai sanyi SANAAH ta sake tana bude roban ruwan hannunta ahankali takai bakinta tasha tana sake dawowa daidai. Bata fito ba zamanta a daki tayi suka jika suna magana sosai kafin fammah ta shigo ciki tana hamma bacci zatai ba bata lokaci zata shiga bathroom din ta dan dakata ta bude baki batareda ta juyoba tace "Kaman yana son ganin Ya Al'amin kuma baya samun wayarsa ko zaki je bangarensa ki sanar masa tinda ni bazan iya shiga ba" Dagowa SANAAH tayi da kanta tana dan jin kaman bazata iyaba itama amma tini famman ta shige bathroom ta rufe tana zaune. Miqewa tayi tareda saka doguwan hijab itama har qasa akan kayan jikinta ta fita. Ko data fito baya palon dan haka kai tsaye kofa ta nufa ta fito ga mamakinta tana fitowa gabaki daya harabar gidan sai taga Ya Al'amin din harya futo yana tsaye tareda Raheem din wanda shine kadai yaxo a karan farko data gansa babu securities dinsa da Imran yana magana Ya Al'amin cikin nutsuwa da wani sanin kai dayake bayyanarda zurfin iliminsa da wayewansa a cikin kowane motsinsa da maganarsa. Kasa kallansa tayi tana sauke kallanta akan Ya Al'amin din wanda juyo ya dan kalleta shima fleet din kallo daya yayi mata ya dauke kai. Tana isowa suna gama magana Ya Al'amin yayi masa sallama yana barin gurin ya nufi hanyar bangarensa ya shige. Dawo da kallansa yayi ahankali tareda zuba mata idanuwansa tsawon mintina baice komiba kafin ya miqa hannunsa daya ya kama nata yajata a natse har jikin wata black fitinanniyar Rolls Royce dayazo da ita ya bude ya sakata ciki a hankali kafin ya zagaya ya shiga a natse ya bude ya shiga ya rufe tareda tada motar zai ja sai kawai ya dauke hannuwansa daga kan steering ya juyo ya kalleta tareda juyowa ahankali ya kamo fuskanta ya hade da tasa ya dora bakinsa dake fidda wani kamshin cool mint akan nata yana kamawa ya zira harshensa ciki yayo mata wata lafiyayyar lasowa ya hadiye wani yawun daya wuce maqoshinsa da wani fitinanniyar sauti ya sake lasowa yaja wani numfashin daya saka motan amsawa ya qarasa shigar da bakinsa gabaki daya a nata yafara mata wata fitinanniyar tsotsar data kasa riqe kanta tafara kissing dinsa itama cikin wata soyayyarsa dake neman illata kuzarinta. Cirota yayi daga inda take zaunen ya dawo da ita akansa gabaki daya yana sake maida bakinsa a cikin nata tareda zira hannuwansa cikin hijabinta. #MAMUH 09033181070 [20/06, 8:45 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 130 Hannuwansa na shiga hijabinta kai tsaye akan cinyoyinta suka isa ya mata zaunarwa akansa dakyau tareda yin sama dasu ta cikin rigarta yana yiwa fatarta wata shafar datake sakata jin kaman ana janye ruwan jikinta yana isa wugunta yayi baya da hannuwan nasa ya zagayota da kyau ya mata wata irin mannotawa jikinsa da karfin da suka sake kutsawa da bakinsu cikin na juna yana mata wata lafiyayyan tsotsa mai fitinannen zurfi numfashinsa mai dumi yana sauka akan fuskanta hannuwanta na zagaye da wuyansa. Yanda suke kissing juna da wata yanayin da daya sauya numfashin motar gabaki daya ya saka tsigar jikinta ke tashi ahankali shi kuwa rasa kansa yakeyi yana sake tabbatarda ita din control breaker dinsa ce tako wane bangaren na rayuwa. Zare fuskansa yayi daga tata idanuwansa da wani irin yanayi mai karfi a cikinsu dake tabbatarda itace kadai abinda yake asalin buqata ayanxu a daidai wannan lokacin dayake kasa iya riqe kansa. Wani mayen kallo a slow ya mata yana daga hijabinta da hannunsa daya daya fito dashi daga hijabinta ya saka kansa a cikin hijabin wanda ta dan yi baya kadan tana son hanasa shiga sbd abinda zai iya biyowa baya ga kuma inda suke dik amma hannunsa daya dayake zagaye da ita ya saka ya mata wata mannowan da daidai fuskansa ta shiga ya kama kirjinta da hakoransa ta sakam rigarta da wani irin slow da asalin sanyi da wata fitinanniyar salon data sakata jan wani numfashi mai karfi dakyar tana yin baya ta kwanta a jikin steering gabaki daya tana jin tsigar jikinta na tashi kaf dinta. Dawo da ita ya sake yi yana sake kama kirjin da hakorinsa hannuwansa dika biyu na shiga cikin rigarta da bin cikinta da mararta da wata shafan daya taba cibiyarta da wata sanyi yana wucewa da hannunsa daya saman kirjinta daidai yana sake kirjin daga hakoransa dasuka ringa bata wata yanayin da kwakwalwanta ta kasa dauka ya sako kansa cikin rigar shima ahankali tareda banqare bayanta zuwa ga steering yafara dora lips dinsa akan cibiyarta yamata wata tsotsa ahankali data sakata qanqame kansa da wani irin yanayi tana riqe numfashinta dake son ficewa yabarta... Akan fatar cikinta ya sake dora lips dinsa ya tsotsa ahankali ahankali yana tafiya zuwa samanta inda yana isa ya fito da harshensa ya lashi lips dinsa da suka bushe a take har maqoshinsa ya hadiye wani yawu yana bude bakinsa ya sake fiddo harshensa ya lashi fatarta ahankali lasan data saka jininta daskarewa a take yana yin saman wuyanta da hannuwansa ta bayanta ya manno kirjinta fuskansa yana bude bakinsa akai tareda mata wata qanqamewa yana fidda wasu zafafan numfashin da suka rikitar da kwakwalwanta gabaki daya. Wani numfashi suke fitarwa su dukan suna sake hadewa da juna yana bata zafaffan yanayinda gabaki daya jikinta ya dauko dumi dan kuwa kansa na kirjinta har lokacin kafin ya cirosa ya sake kamo fuskanta suka kuma hade baki yayiwa bakinta wata zuqowa yana tsotsan duk wani albarkan dake bakinta yana saka hannunsa a cikin rigarta ya kama gefen undie dinta ya masa wata lafiyayyar riqo da yatsarsa biyu ya ballasa tareda zaresa ta dayan gefen yana sake bude kafafunta akansa bakinsa na mata wata fitinanniyar tsotsan data sakata rasa kanta amma jin abinda yake shirin faruwa ta dan bude bakinta dake cikin nasa daqyar ta furta "Muna inda Su Ya Al'amin da Fammah suke" Sake tura bakinsa yayi a cikin nata yana mata wata deep tsotsa kafin ya dan sassauta yana rungumeta cikin jikinsa yana sauke wani numfashi mai tsantsar dumi da ratsa kwakwalwa na seconds kafin ya bude idanuwansa da sukai wani jajir da wata slow buqatanta dake cin duk wani jinin jikinsa ya dago kanta ahankali ya zuba mata su ya kalleta yana sake sauke numfashi mai sanyi ahankali itama dan kallansa tayi tana murmushi mai kyau daya sakasa dago hannunsa daya ya dora yatsarsa babba akan lips dinya ya shafa yana kallan cikin idanuwanta da babu komai sai sonsa ya lumshe idanuwansa ya kuma budesu akanta wanda hakan ya kusan saka numfashinta yankewa sbd yanayin dayake ciki mai karfin gaske ne akan buqatan kasancewa da ita da obsession dinsa akanta.... Hannunta ta daga ta dora akan nasa dayake shafa lips dinta dasu tana kallansa kafin ta bude baki ahankali zatai magana ya kuma mata shafa a lips dake nuna alaman tayi shiru sbd duk motsawan bakinta sake kashesa sukeyi yabi lips din da kallo kaman a buge kafin ya hangaro da idanuwan akan hannunta daya kama nasa ya kalli yatsun hannunta dasune obsession dinsa na farko akanta ya tsayar da idanuwansa akansu yana jin wani crazy yanayi akanta na ture duka hakuri da kamewansa yakai bakinsa ahankali akan yatsun nata dake kan hannunsa ya sauke wata lafiyayyar kiss tareda dagata cak a zaunen ya maidata kan Seat din gefensa baice komaiba sbd babu maganarsa ko daya da zata iya fitowa a wannan lokacin dayake cikin muguwan buguwan da kaman yaja cocaine. Motar kawai ya tayar ya juyata yabar gidan. Itama batace komaiba kallansa ta juyo ta danyi sai dataga yahau titi ta kuma juyowa ta kallesa zatai magana ya juyo da fitinannun manyan stong oily eyes dinsa ya kalleta da yanayin daya tabbatar mata duk duniya a yanxu babu wanda zai hanasa kasancewa da ita idan ba Allah ba dan haka hadiya maganarta tayi tana masa wani kallo dayake nuna cewa Hope lafiyanka kalau dai?? Tsakiyar idanuwanta ya kalla ya dauke idanuwansa ahankali yana hana kansa parker motar hanya dan kuwa qara kunnasa take da dabiunta da kallan datake masa na yarinta. Basuda nisa Ashe daga gidan zuwa masaukin wanda yake wata lafiyayyar underground gidan da bangarensa ne kadai a underground din. Yana shigowa harabar parking yayi a natse tareda juyowa ya kalleta kafin ya bude mota zai fita yaga navy blue panty dinta akan kafafunsa daya balla ya saka hannunsa daya ya dauka yana sakawa a cikin aljihun wandonsa ya fito ya bude mata ta fito a natse tana kallansa shi kuwa yaqi kallanta sbd idan ya kalleta kunce kansa take sake yi. Babu kowa har suka isa suka shige ciki sukai underground dinsa suna shiga wata lafiyayyar palon daya gaurayu da kamshinsa bayada girma dan daidai sun shigewa rufo kofar yayi ahankali tareda sakin hannunta yana bayanta ta dakata tareda juyowa baice mata komaiba ya kamo fuskanta ahankali ya jinginar jikin kofar yana hade fuskansu ya lumshe idanuwansa yana shaqar numfashinta dakyau a cikin kansa yana zagota da hannuwansa tareda zare hijabinta ya jefar fatar gefen fuskansu ta hadu dakyau suka sauke ajiyan zuciya a tare mai sanyin data saka idanuwan kowannensu lumshewa ahankali. Bakinsa ya dora a gefen fuskanta lips dinsa na gogan fatarta da wani tayar da tsigar jiki kafin ya bude baki da wata deep voice yace "Idan ina driving dont look at me do way you do 5min ago again........ ya qarasa maganar wani sautin me dumi daga bakinsa daya shiga har cikin kuryan kunnenta daya sakata jin kaman an manna mata electric ta qanqamesa ahankali tana rufe idanuwanta da jan wani numfashin daya saka kirjinta dagowa kadan ya mannu da nasa yaja numfashin shima yana dago kansa ya sauke mata kiss a wuya yana bude gaban rigarsa gabaki daya ya zareta yana dagata cak a jikinsa tareda zagaye bayansa da kafafunta ya hade fuskanta da tasa yana fara bata wani zafaffen sabon kiss mai azabar ratsa kai da gangar jiki dan haka ta zagaye kansa da hannuwanta tana mayar masa cikeda tsananin son da zuciyoyinsu basa iya riqewa akan juna. rigar jikinta ya zare a yanda suke din yana manne da jikin kofar da ita tana jikinsa har lokacin suna wata numfashi ya jefar da rigar tata yana bude idanuwansa da suka bugu sosai akan kirjinta ya lashi lips dinda da suka bushe a take ahankali da wani slow kafin ya lasata ahankali da wani fitinannen slow din daya sakata fasa kuka ahankali tana qanqame kansa. Juyowa yayi da ita a jikinsa ya nufi fadadden gadon dakin dasu yana kwantar da ita a kife tareda bin bayanta da lips dinsa yana sakata rasa numfashinta ta ringa qanqame pillow ahankali tana neman dauke wuta shi kansa wutar yake neman daukewa ya birkitata da wani irin slow yana shigewa jikinta daga nan taji komai yafara kokarin sauyawa ta bude idanuwanta daqyar zata kallesa ya dora bakinsa akan wuyanta yana mata wata tsotsa yana fara samunta a yanda yakeda tsananin buqata a lokacin. Da kanta ta tabbatarda shine yayi missing dinta ba itace tai missing nasa ba dan kuwa wata lafiyayyan kasancewa yayi da ita wadda babu bata lokaci bacci mai karfi ya daukesu bayan komai ya kafa kenan. #MAMUH 09033181070 [20/06, 1:46 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 131 Cikin bacci ma haka ya ringa shigewa jikinta a natse hankali kwance kwakwalwa a warware tareda samun cikakkiyar nutsuwansa ta tsawon lokaci tana dawowa daidai. Itama baccinta mai karfi da nutsuwa tayi sai asuba suka farka sallah, Tare sukai sallah suna gamawa karatun asuba yayi a natse da Al'Qur'an har gari ya fara haske kafin ya gama ya ajiye yana tasowa ya iso gurinta tana kwance tana jiran ya kammala ya maidata gida har bacci ya kuma dan daukanta dan haka baice komaiba kwantawa yayi a bayanta yana zagota da hannunsa daya ya janyota jikinsa yana lumshe idanuwansa ita kuma bude nata tayi tana farkawa da motsawa tana dan son fita daga jikinta ta tashi dan batason fammah ta farka bata ganta ta gane ba gidan ta kwana ba ta bude baki ahankali zatai magana ya mata wata lafiyayyan runguma da matsota sosai suka hade matiqa har fuskansu ma hadewa tayi bai bude idanuwansa ba ya sakar mata wani numfashi mai dumi ta hancinsa mai sanyi da nutsuwa bayason ma tayi magana ya bude baki har lokacin bai bude idanuwansa ba da sauti mara hayaniya da son hutawa yace "Good morning Ms" Idanuwansa dake rufe ta gangaro da idanuwanta ta kalla numfashinsu na shiga hanci da bakin juna direct kafin ta gangaro da idanuwanta akan bakinsa da yayi maganar ta kalla shima ta sake bude baki zatai magana lips dinsu suka gogi juna sbd yanda suke a haden ya mata mannesu yana zagaye da ita da hannuwansa. Yanda lips din nata suka goga nasa da wani irin slow ya sakasa bude idanuwansa da slow din shika yana saukesu a cikin nata da suke gap da nasa ta sake ya bude baki dumin cikin bakinsa da qamshinsa direct ya shiga nata da nauyin murya mara fitowa sosai yace "Kinsan abinda kikeyi right??? Wani kallo ta masa tana bude baki itama tace "Bana komai amma dai inason komawa gida" Qarasa maganar tayi tana kallan lips dinsu dake goguwa idan suna magana wanda shima kallawa yayi yana lumshe idanuwanta ya rufe bai budeba yace "No babu inda zaki koma" Kallansa tayi da dan sauri zatai magana tana bude baki ya saka nasa ciki ahankali batareda ya motsaba kokuma bude idanuwansa dake rufe kawai sake matseta cikinsa yayi da wata sanyayyan yanayi yana maida hannunsa daya a wuyanta ya kamo bayan kanta yana hade fuskansu da dakyau tareda sake cusa bakinsa cikin nata suna tsotsan juna ahankali da wata sanyi da slow amma a deep yanayin da babu me iya dauka idan ba su dinba. Ahankali ahankali suka turning juna on ya juyar da ita suna daga kwancen yana kissing din bayan wuyanta yana zagayeta da hannunsa daya tareda bin cikinta da shafa mai sanyi zuwa kirjinta dayan hannunsa kuwa bayan cinyoyinta yake bi da wata shafan yana cigaba da sauke kisses a bayan wuyanta zuwa tsakiyar bayanta yana saukar mata da kasalan da bata iya komaiba sai jinsa tayi a yana bata wani fitinannen feeling da romance dinda a yanda suken yafara kasancewa da ita taji kaman bama zata iya daukaba ta amma yanda ya dora bakinsa a wuyanta yana tsotsan fatarta da wani numfashi mai zafi da tada tsigar jiki ya saka ta manta da abinda taji din ta qanqame pillow tana fidda numfashi mai ratsa kansa yana qara kunnasa gabaki daya. Mantawa akai da maganar tafiya suka sake komawa bacci bayan sun gama dawowa daidai kenan. Sai 9 suka farka sukai wanka suka fito cin breakfast din da tini aka jere a dining din saman gidan ba underground ba. Suna gama cin abincin wanda akan kafafunsa taci tana rokonsa ya maidata fita zasuyi anguwa shiyasa. Daqyar ya yadda yabarta sbd zasu fita din da fammah dan haka da kansa ya maidata kaman yanda ya daukota akan da daddare zaizo ya dauketa gabaki daya. Koda suka taho 10 bata qarasa yi ba dan haka sakasa komawa tayi ta shige ciki sbd har lokacin fammah bata isa tashi ba. Tana shiga kai tsaye dakin ta shiga taga har lokacin bacci fammah ke yi dan haka wani quilt din ta dauko ta dawo palo ta kwanta a sofa ta dunqule tana komawa bacci a nan sbd batasan me zatai ba kunyar hada idanuwa da fammah take ji. Babu wani dadewa a kwancen bacci ya dauketa duk da batama yi tsammanin zata iya wani baccin ba. Karfe 10 da rabi fammah ta tashi tai wanka ta fito a shirye da riga da wando masu fadi sosai ta fito palon dan zuwa breakfast sai idanuwanta suka sauka akan SANAAH wadda ke bacci kaman baby a kwance cikin sofa. Dakatawa tayi tai mata kallan mintina biyu kafin ta dan sauke numfashi ta wuce kitchen tana dan girgiza kai kawai sbd kai tsaye tasan meyasa SANAAH din ta kwanta anan sbd ta dauka anan ta kwana bayan da asuba ma tafito ta kuma tabbatarda baa gidan SANAAH din ta kwana ba. Breakfast ta zauna zata fara yi a dining SANAAH din ta farka tana tashi zaune ahankali tareda jin jikinta ya dan qara warware ta miqe tana daukan bargon ta kai daki ta ajiye ta fada bathroom. Wani wankan ta kuma yi ta fito a shirye itama ta nufi dining din fammah na gurin har lokacin suka kalli juna ta dan dauke idanuwanta tana kokarin rikicewa sbd tsananin kunya duk da tana tsammanin fammah bata gane ba ta saki murmushin karfin hali tana dan qarasowa ta zauna tana rasa abin fada amma dai ta kame sosai sbd riqe steez dinta. Fammah ma dan murmushin karfin halin kawai ta sake tana cewa "Kin tashi daga baccin kenan, Idan kina kwana a sofa jikinki xaiyi ciwo ba bare bansanma yaushe kika fara kwanciya a palo ba" Wani dan sanyi SANAAH taji da jin kenan Fammah ta yadda da anan ta kwana palo dan haka ta dan sake sakewa sake janyo wata maganar. Itama sama sama ta sake cin abinci suka gama suna baro dining din Ya Al'amin na shigowa zai fita yana waya a natse da wata kwanciyan hankali da rashin iya wayar hayaniya. Fammah dake baya ce ta dago idanuwanta tana kallowa daidai yana daqowa a natse lokacinda ya qaraso cikin palon ba tsammani idanuwansu suka shiga na juna ganin hakan a waye da kulawa ya sake mata wani lafiyayyan murmushi yana dan mata gaisuwa da idanuwansa da suka sakata kasa gane komai ta kafesa da idonta dasuke kama sak dana ubanta. SANAAH ya maida idanuwansa akanta ahankali yana daukesu daga fammah din yana miqa mata hannu suka gaisa tana murmushi da masa ina kwana qasa qasa sbd ganin yana waya. A natse yake wayarsa da turanci mai tsari na yan qasar ya zauna a gefen Fammah wadda ta gagara tsayuwa ta zauna tana hana kanta sake kallansa sbd wani iri datake ji. Zamansa a kusa da ita yana wayan ya sakata dan juyowa ahankali da nutsuwa ta kallesa qamshinsa na fitowa da jikinsa mai shiga jiki sosai yana shiga hancinta dan haka taji tana dake jin kasa dena kallansa amma kuma bazata iya hakanba dan haka tana dagowa saita sauke idanuwanta akan SANAAH dake dayan gefensa tana murmushi mai kyau tana kallanta ahankali wanda SANAAH din batama lura da tana hakan ba ita kuwa sai tinanin lokacinda SANAAH ke mata wani lafiyayyan kallo a baya ya fado mata wanda yanzu take gane tsananin son Dad dinta ne yake cinta a lokacin kenan. Wannan tinanin ya sakata dauke idanuwanta daga kan SANAAH din ahankali tana hana kanta kowace tinanin dazai dameta. Yana gama wayar gaisawa yayi dasu yana juyowa ya kalli fammah a natse wadda taqi kallansa gabaki daya shima bai kalleta sosaiba ya musu sallama ya fice. Yana fita bada jimawa ba suka fita da Ana wadda ta kaisu wata lafiyayyar luxury spa da suka buqata kusan acan suka wuni sai yamma suka dawo suna dawowa wanka da abinci kawai sukaci suka zauna kallo da hayaniya a palo wadda kusan Ana kaman safiya take ta saki jikinta dasu su kuma daman basada wani wulaqantawa. Sai dare Ya Al'amin ya dawo baima shigo gurinsu ba ya dai kira wayan fammah ya sanar da ita sbd SANAAH taqi waya har lokacin. Da daddare Fleet yazo daukanta taqi barin ya shigo haka fita da sunan xuwa gurin Ya Al'amin mijinta bai barta ba ya tafi da ita babu ruwansa da kunya da kame kamen datake yi. Washe gari sam ko ina bai bari ta fito ba dan haka Ya Al'amin dayasan bata nan sbd yaga fitarsu bai bari fammah ta shiga kadaici ko tinanin komaiba da zai dameta ya kira yace ta shirya zasu fara fita program nata. Taji dadin hakan sbd tinanikan dakeson damunta dan haka ta shirya ta fito sanye da brown kaya masu kyau a jikinta da handbag dinta sai wayarta shi kuma kaman ko yaushe black kaya ne a jikinsa da fcap tana fitowa ya bude motar ya fito a natse yana waya ya bude mata motar ta shiga ya rife ya zagayo ya shiga yana kashe wayar ya juyo ahankali ya kalleta yana bude baki zaiyi magana ta rigasa cikin cikin son hana kunnuwanta jin muryansa dake sakata kasa hana kanta dagowa ta kallesa tace "Good morning" Sake kallanta yayi yana tada motar yaja suka fice kafin ya bude baki yace "Kin tashi lafiya? Gyada kai tayi ahankali Ya waiwayo kadan ya kalleta yana sake wani kyakkyawan murmushi mai sauti daya saka fuskansa saka kirjinta nauyi yace "Are you alright?? Cikin karfin hali da kamewa ta sake murmushin itama tana cewa "Eh,fuskana ya nuna banda lafiya ne Ya Al'amin??? "No just asking" Shiru sukai yana parkawa wani tsadadden gurin coffee ya shiga ya siyo mata ya fito yaja suka tafi wanda yau ne na farkonta so dole zai kasance da ita har wunin gabaki daya. Ya sakata fara zuwa ne yau sbd ya bawa kowa time dinsa musamman su SANAAH da nauyin fammah yake kokarin hanata sakewa da mijinta ita kanta famman yasan zata buqaci son zama busy sbd kada ta ringa ganinsu. #MAMUH 09033181070 [22/06, 11:03 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 132 Wuni gabaki daya Al'amin yayi da Fammah a gurin hidima da ita akan class dinta wanda a tare ya zauna da ita sukai attending duk da yanada aiki a gabansa na office harma da meeting sunada amma haka ya dakatar da zuwansa ya tsaya da ita yana hanata shiga kowace kadaici da damuwa ko tinani hakama kulawansa daya saba da tattali ga SANAAH shine ya ringa mata kaman macen datafi kowace mace gata da samun tsaro daga garesa dan kuwa hatta ruwan da zata sha idan zata sha dauka yakeyi a natse batareda jin komaiba ya bude mata ya miqa a mata a natse da kulawa yana waya ko wani abin wanda hakan yake nuna ya saba nuna karshen kulawa da tattali ga duk macen datake a karkashin kulawansa duk da iya SANAAH ne sai mahaifiyarsa a rayuwansa ke samun hakan daga garesa sai kuma ita a yanxu din datake fuskantar wata tattalin da bata saba dasu ba duk da gatan da aka haifeta aciki ta taso a ciki. Sai yamma sosai suka dawo gida bayan ya biya da ita sunci abinci a wani lafiyayyan gurin cin abincinda acan dinma fara jin kanta tayi kaman bazata iya cigaba da samun wannan kulawa da tattalin nasa ba da suke saka tinaninta da zuciyarta kasa dauka sbd hakan yana sakata kasa iya dena kallansa da idanuwanta da suke mutuwa daga duk abinda yake mata. A nasa bangaren kuwa shi din mutum ne da kusan koyaushe yake busy dan haka duk kulawan dayake nuna mata da tattali kusan yana waya ne ko duba wani abin dan haka baya wani lura da yanda jikinta yake a mace sedai yasan shi kansa kallanta yana sakasa jin rashin karfin iya gudanar da ayyukansa dan hakan ne yake zabar zama busyn a gabanta batareda ta nema hutu daga kowace aiki ba dan bata cikakkiyar nutsuwansa Suna dawowa shine riqe da jakarta sbd ta gaji sosai kaman zatai masa kuka dan haka hatta wayarta a hannunsa take ya rakota har cikin palonsu ya tsaya yana dago idanuwansa masu haske da tarin nutsuwa ya sauke mata su ya kalleta yana miqa mata jakarta da wayarta ta dago ta kallesa itama tana dan sauke numfashi da ajiyan zuciya mai sanyi kafin ta daga hannu ta amsa tana bude baki da gajiya da yar yarinta tace "Thank you and goodnight Ya Al'amin" Bai bude baki yace komaiba bakinta da yayi maganar ya kalla a natse kafin ya maida idanuwansa akan idanuwanta da suka qi kallansa tana dan kallan gefensa dasu taji tana kasa daukan idanuwansa ta juya ahankali tana sauke ajiyan zuciya da kasa daga kafafunta sbd kunya, "Goodnight Doc" ya fada yana juyawa yabar gurin kai tsaye yana dan dafe kansa tareda saka hannunsa daya aljihu yana ciro wayarsa dan duba kiran dayake shigowa. Ajiyan zuciya kawai ta sauke bayan fitarsa kafin ta juyo ahankali ta kalli kofar tukuna ta taka ta wuce daki. Tana shiga kokarin daidaita sanyin da jikinta yayi tayi dan kada SANAAH ta gane jikinta amace yake amma da alama SANAAH dinma bata gidan bata dawo ba kenan. Ajiyan zuciya wadda ta sake sanyaya jikinta ta sake ahankali tana zubewa akan kujera da dafe goshinta tana jin tsananin tausayin Mum dinta wadda tabbas bazata iya ganin wannan obsession din na Dad dinta ba ta iya jurewa akan wata gwara ma da suka taho baa gaban mahaifiyarta ake wannan soyayyarba wadda ita kanta haryanxu jin lamarin takeyi wani iri kawai dai tana kokarin korewa da hana shedan shiga zuciya da tinaninta dama bakinta. Lumshe idanuwanta tayi tana fidda numfashi mai zafi kafin ta miqe tsaye tana fadawa bathroom ta tube tana sakarwa kanta ruwa sbd tako ina dumi takeji. Tana fitowa wankan shiryawa tayi ta tayar da sallah tayi tana gamawa Laptop dinta ta dauko ta kunna dan duba karatun data fara din yau. ***A daidai wannan time din kuwa SANAAH da suka gama sallan ishai suna zaune a table na abinci da aka jere abinci da snacks da fruits kallansa tayi bayan ta kalli abincin tana kan kafafunsa ta marairaice fuskanta tana bude baki tace "Pls pls pls" Bai kalletaba ya saka hannu ya dauki spoon zai fara cin abincin dake gabansu din ta saka hannu ta karba spoon din tana debo brown pasta din dataji veggies ta kai bakinsa ahankali tana kallan idanuwansa da bai dagoba ya kalleta har lokacin ya bude baki a natse ya karba yana ci hankalinsa kwance. Sake debowa tayi ta kuma basa yaci kafin ta dan dauki cup din coconut milkshake takai bakinsa ta basa yasha kadan yana dan kallanta. Murmushi tai masa me kyau tana sake kai abinci bakinsa ta ringa basa da kulawa tana sake rokonsa amma baice mata komaiba sbd babu inda zata tafi din dan kuwa tin jiyan take rokonsa amma babu alaman ma zai tanka ta. Koshi yayi ta sake basa Coconut milkshake din a bakinsa tana sake bude baki tace "To zan kira Maamah na fada mata" Wani irin kallo ya mata har cup din bakinsa na janyewa drink din ya zubar masa a gefen baki har cikin rigarsa ya tsayar da idanuwansa da suke fidda wani fitinannen kallon mamaki akanta batareda yace komaiba. Ita kuwa cup din ta janye daga bakinsa tana ajiyewa gefe da kallan inda ya zuba tana dawowa da idanuwanta akan fuskansa suka kalli cikin idanuwan juna ta zare nata tana saka hannu ta dauko tissue tareda dorawa akan gefen bakinsa ta fara goge masa ahankali tana kallan fuskansa dayayi baya ya jingina bayansa da kujeran da suke zaunen yana qin ce mata komai. A bakinsa data goge ta dakata tana dagowa ta kalli fuskansa ya mata wani sabon mayen kallan da bai taba mata ba yana bin hannuwanta dake gefen bakinsa da wani kallo kafin ya gangara da idanuwansa a cikin wata slow zuwa cikin rigarsa yana dawo da idanuwansa cikin nata ya nuna mata cikin da idanuwansa da suka sakata kasa cewa komai itama sai wani murmushi mai arnen kyau da daukan hankali itama data sakar masa tana girgiza masa kai da wata yanayin daya sake saka jikinsa mutuwa a take ya mace a zaunen. Da wata slow ya iya daga hannunsa daya yana kaiwa akan cup din data ajiye na drink din ya dauka ahankali ya daga idanuwansa a cikin nata yafara zubawa a gaban rigarsa yana lumshe idanuwansa sbd sanyin dayake ratsatsa.. Hannunta ta saka ta riqe hannun nasa tana kallan cikin idanuwansa daya budesu da wani fitinannen slow da wata wutar sonta da shauqinta a cikinsu. Zare cup din tayi daga hannunsa tana maidawa ta ajiye tana saka hannuwanta duka biyu ta kamo gaban rigarsa ta fixgosa suna hadewa ahankali fuskansu na haduwa dana har hancinsu na goguwa numfashinsu na shiga hancin da bakin juna kai tsaye. Lumshe mata idanuwansa yayi yana ja da shaqan numfashinta da qamshinta da wani karfi yana budesu akan bakinta da lips dinta suke tempting nasa da wata fitina. Sakin gaban rigar tasa tayi tana kai hannunta daya ta zaro otissues kafin ta dago tana kallansa kaman yanda yake mata wani kallo saijin saukan hannuwanta duka biyu yayi a cikin rigarsa ta qasan numfashinsa ya tsaya cak yana tsaida idanuwansa cak akan cikin idanuwanta data kasa daukan kallan ta janye nata tana fara goge fatar mararsa zuwa cikinsa da samansa kirjinsa daya sakasa jin wutarsa ta dauke gabaki daya idanuwansa sukai wani ciki suna sauyawa yana jin yanda take masa gogewan da tin daga yatsar kafarsa yake jin wata wuta na ciyosa wani mugun murmushin da saida tsigar jikinsu ta miqe a tare ya sake yana mata kallan dake sakata gani wani bangaren nasa na daban dan kuwa kallo ne na sanar da ita kai tsaye na i will eat you raw. Wata gogewa tai masa a gefen cikinsa daya sakasa jan wani numfashi mai karfin gaske daya bada wani sauti ya riqota yana saka kansa a cikin wuyanta ta dakatar dashi da idanuwanta tana girgiza masa kai da wata slow tana qara gogawa ahankali ya kuma jan wani numfashin yana bude baki da wata muryan data sakata murmushin mugunta yace "Easy girl,You can't handle thiss" ya qarasa yana lumshe idanuwansa da fesa mata wani numfashi mai zafin gaske daya saka tsigar wuyanta tashi ta kallesa tana fito da hannunta daya ta wuyan rigarsa daga qasa ta kama wuyansa tai masa wata gogewa da fatan tafin hannunta batareda tissue ba. Tayar da tsigar jikinsa tayi gabaki daya jijiyan hannuwansa suka fara fitiwa ahankali ya mata wani kallan kina wasa da wuta... Gaban rigarsa ta kama tafara bude gaban rigarsa ahankali yana bin hannuwanta da wani mayen kallo yana jin tsigar jikinsa suna qarasa miqewa da wani zafin dayake taso masa wanda ya saka tana gama bude gaban rigar taga zufa na neman tsotsafo masa ta bude bakinta ta hura masa wani iskan daya sakasa mata wata damqa da hannuwansa biyu masu karfin gaske yana mannota kirjinsa da wani karfi suka hade ya lumshe ido yana shinshinar cikin wuyanta da wani yanayi na wanda ya riga ya rasa control dinsa yayiwa qugunta zuwa bayanta wata mannowa yana qanqameta da wani mugun slow yana da zira hannunsa daya cikin qasan rigarta da iyakarta cinya daman ya tafi saman bayanta yana shafawa rigar na biye da hannunsa tana kashewa. Shaqarta yayi har cikin kansa da kwakwalwansa kafin ya lashi fatar kunnenta da harshensa cikin sanyi da tsantsar son da babu kama. Itama wani irin zarrrr taji daga harshensa daya lashi fatar kunnenta ta lumshe idanuwanta tana dan yin baya ya tarota tareda kama bayan kanta da hannunsa daya ya mannota da karfin da bakinsu a bude ya mannu dana juna da karfi take suka hade harshensu yamata wata azababbiyar zazzafar fitinanniyar tsotsan data sakata wata banqarewa tana jan numfashi mai karfin gaske tana sake bude masa bakinta daya sake kutsawa ya kuma zuqota yana kama rigarta ta baya ya yagota yana zarewa ya jefar kirjinsu da babu komai yai wata jonewan da jijiyoyin kansa take suka fito da wata fitinar data ratsesu. #MAMUH 09033181070 [22/06, 12:58 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 132 Yanda yake shiga bakinta yana zuqota da tsotsota hannuwansa na mata abinda kanta yake sake kuncewa daga duk wani tsantsar sonsa numfashinsu na fita da wani sauti mai zafi suna sake hadewa da juna yana goge jikinta a nasa yasa ya kama qugunta da hannuwansa biyu ya dagata daga kafafunsa ya dora akan table din yana saka hannunsa daya ya ture komai dake kan table din gabaka zuwa gefe dukda qasu sun zube a qasa qaran glasses ne kawai yake tashi tareda nishinsu mai daga hankali da kashe kowace jin mai sauraro. Tsakiyar kafafunta ya shige yana kai bakinsa cibiyarta ya tsotsa ahankali kafin ya wuce sama yana dora bakinsa da yayi dumi sosai tsakiyan kirjinta da saka hannunsa daya yana sake baya da kanta yana banqare kirjinta akan fuskansa yana wani arnen numfashi suna zafafa yanayinsu zuwa lafiyayyan love mai kama kowace jini ta jiki. Isashen time suka dauka cikeda so mai zafi suna making love kafin suka dawo daidai ya dagata a jikinsa suka bar gurin suka koma bedroom bai tsaya koina sai bathroom. Wanka sukai bata iya ma ko tsayuwa dakyau sbd jikinta da babu karfi wata ciwon gabobin jiki taji tanaji da bacci mai karfi dan haka tini ta manta da maganar rokonsa ya maidata bacci ta shige gado tafara yi mai karfi. Bai kwanta ba shi wasu kayan bacci masu dan kauri da Jacket akai ya saka ya rage mata hasken dakin sosai ya fita yanada mahimman tattaunawa akan aiki da Imran dake jiransa. Kai tsaye palon sama ya nufa wand acan Imran yake da securities din su kuma suna underground. Da girmamawa suka gaidasa kansu a qasa suka fice daga palon Imran kuwa cikin nutsuwa ya qaraso gurinsa ya dan tsaya da girmamawa sosai ya masa barka da fitowa yana dan fara kunna masa Ipad ya miqa masa yana fara bayanin dole sai sun tafi Miami daga nan sbd dole sai dashi zaa qarasa rufe abinda yakaisu din. Sai dare sosai ya baro sbd sunada tarin ayyukan a gabansu dan haka koda ya shigo zare jacket din kan kayansa yayi yayo alwala yazo ya kwanta yana janyota jikinsa suka sauke ajiyan zuciya mai sanyi atare duk da bacci takeyi sosai har lokacin. Washe gari da safe haka ta ringa rokonsa saida ya kaita sedai koda sukaje ma Fammah batanan sun fita da Ya Al'amin ya tafi kaita. Bai barta ba haka suka koma sedai taji yana waya da famman cikin kulawa da kauna sosai hakama itama famman bata nuna komaiba hankalinta ta kwantar tayi waya dashi kaman yanda suka saba da kauna mai karfi. Da daddare Ya Al'amin yazo ya dauketa suka fita sukai dinner a waje tareda wani abokinsa da matarsa wadda ta sakewa fammah din sosai tana jin inama matar Al'amin dinne ta samu abokiya amman duk da hakan ganin irin yanda Al'amin din yake kiyayewa kallanta sosai da yanda famman bata iya riqe emotions dinta ba kallansa takeyi a dik lokacinda zuciyarta taso hakan sai Summy din taji tana murmushi akansu dan haka basu koma gida ba sai dare sosai wanda ma daga karshe gar gida suka dawo tare saida summy ta rakota har ciki tukuna ta fita suka wuce gida da mijinta. Fammah jin tayi ta fara shiga jin nauyinsa da kasa sakewa kaman baya da suke a waya dashi amma taji dadin fitar da kuma yanda yake mata din dan haka shirin baccinta tayi ta kwanta kawai. Washe gari busy Fleet zai zama sosai dan haka tana fara rokonsa saiya saka aka kaita gidan tana zuwa kuwa ranar fammah bata fita koina dan haka cikin tsananin nauyi ta ringa dan kame kame jiki a mace tana kasa kallan fammah hardar suka wuni a hakan anan ta kwana washe gari da ita suka fita class din dan haka sai Al'amin yabarsu tare kawai ya tafi aikinsa. Sai da suka gama da yamma shine ya aiko mota ta daukesu ta maidasu gida. Suna zuwa gida SANAAH jin tayi ta gaji sosai sbd daman hutu take buqata dan haka washe gari bata iya binta ba sedai yaya Al'amin ya jirata. Da daddare Imran ne da kansa yazo ya kawo mata waya sabuwa dal daga fleet din dan haka bata kwanta ba sai da sukai waya tana masa kaman zatai kuka wai jikinta ke ciwo ita sam batama jin daidai. Daqyar ya iya riqe kansa ya rarrasheta tai bacci batareda ya iso gidan ba sbd ayyukane a gabansa sosai kuma kowane lokaci zasu bar qasar ma su wuce Miami da ita. Fammah data fara jin wani irin babban sauyi akan Ya Al'amin da gabaki daya kulawansa da tattalinsa ya sakata a wani tight spot na batasan meke damunta ba dole SANAAH ta koma tana tarairayanta sbd ganin yanda duk tayi sanyi batada wani hayaniyarta irin ta baya kaman ba fammanta ba dan haka basu ankara ba sika samu kansu da komawa kaman yanda suke a baya musamman yanda fammah ce kaman baby din duk da SANAAH dinma tana missing mijinta Fammah take narkewa kaman yanda ta saba. Dad din yana zuwa ya dubasu yana kuka kama hannun matarsa ya fita har waje da ita ta rakasa ta dawo daga baya dena zuwa yayi kwata kwata sedai a waya su jisa sbd SANAAH itace kadai abinda baya iya controlling a jininsa kaf rayuwarsa and yarsa kuma itace wadda bazai taba hurting ba dan haka ya barsu su zauna tare harsai sun tashi tafiya. Sun zama yan yawo duk da karatun sosai fammah ta maida hankali akansa ga Summy da suka hadu da ita itama kusan tanada son yawon gashi itace tasan koina dan haka da ita suke fita Ya Al'amin ya sakar musu kudi duk da bayan kowace awa daya saiya kira wayan fammah yaji suna ina me sukeyi sbd baima san SANAAH tayi waya ba. Ana cikin hakan tafiyarsu SANAAH din ta tashi suka shiga damuwa itada Fammah amma hakanan suka rabu SANAAH ta tafi tareda Dad din famman wadda saida Dad din yayi rarrashinta itama kafin yayi na SANAAH bayan sun wuce. Miami sukai daga nan dan gama aikinsa daya bari ya tafi Nigeria wancan lokacin da SANAAH din batada lafiya. ********** Bayan tafiyarsu SANAAH fammah ta gane SANAAH haryanxu tanada kusanci da zuciyarta duk da abinda ya faru hakama Dad dinta yayi magana da ita ta fahimta sosai ya kuma bata hakuri da komai ya mata nasihar data sake sakata rungumar kaddara ta karbi auren nasu da SANAAH dik da tanajin wani lokaci daci sbd Mum dinta amma tana kokarin addua shedan ya hanata yin abinda zatai danasani. Kadaici da damuwa ce ya fara dawo mata sbd yanzu Ya Al'amin sedai ya jeta ya tafi gurin aiki amma kulawansa da tattalinsa ko daya be dena ba kawai dai ya zama busy. Kullum idan ya dawo zai kirata a waya suyiga waya yana aiki yana debe mata kewa sbd fahimtar kadaicin dayake kokarin tabata ya kuma taba karatunta. Yawan wayan da sukeyi ya saka ta saba ko karatu zatai idan ba suna waya tana karatun ba sai taji bata iyawa hakama shi kansa yanxu waya da ita ya saka kome zaiyi sai yana yi yana kallan wayarsa, Shaquwarsu ta fara sakawa ake mata kallan matarsa kaman yanda shima ake masa kallan ita matarsa ce gashi zuwa yanxu abubuwan dake rabasu a waya kalilan ne. SANAAH dake Miami tana wata irin rayuwar da daga ita harshi basu taba samun kansu a ciki ta fahimci shaquwan dake tsakanin Ya Al'amin din da fammah ta fara zama kaman abinda bazasu iya rayuwa sai dashiba dan haka take tausayinsu dan alaqa a tsakaninsu kaman bame yiyu bace sbd Mum din fammah tafison tayi kukan rashinta data bari Ya Al'amin ya aureta dan haka sai batama saka zancen itama a ranta ba bare ma ya tabbata. ****** Nigeria Can baya a ranar dasu Fammah suka wuce cikin wani samun sassauci a kirjinta na wucewan yarta Ms Meenah ta kasa barin gari ya waye ta fito cikin sauran duhun asubar ta nufi kitchen ta kunna gas tabarsa a bude batareda ta kunna ashana ba rufe koina tana rufe kofar baya da masu aiki zasu shigo ta fice daga bangaren ta nufi na Fleet wanda shima kai tsaye ta bude da password ta shiga ta nufi kitchen ta kunna gas tabarsa a bude ta fito ta nufi palonsa na kurya ta bude kofar ahankali ta taka tana isa kofar bedroom dinsa idanuwanta na yin jajir da wani irin zafi da wutar dake cin jininta ta saka hannu ahankali ta bude kofar dakin kadan bata tsaya ta tabbatarda akwaisu a ciki ba ta juya ahankali ta fice tana barin bangaren gabaki daya. Bangaren Hajiyar Samad ta nufa wadda tana isa hajiyar na fitowa daga dakinta tana waya muryanta na dan tashi da farin cikin jin labarin Fleet yabar qasar da SANAAH daga daya daga cikin securities din gidan dayake waya da ita sosai a bakinsa takejin fita da shigowan kowa villah din. Babban farin cikinta na jin zancen shine idan Meenah taji dika kullin haukarta kuncewa zasuyi tayita haukan da babu sauki dan haka fitowa tayi dan karyawa dan daman ita tin 7 take breakfast dinta. Ganin Meenah na shigowa palon ya sakata kallanta da dan mamaki tana kashe wayarta sauran farin cikin a fuska bayyane sosai tace "Aa Meenah kece da Sassafe haka? Allah yasa ba wani kika kashe? Katseta Meenah din tayi da wani kallo da idanuwanta da har wani ruwa suke tarowa sbd jan da sukai ta bude baki tana qarasowa tace "Ban kashe ba amma ai dole kowa zai mutu tinda mutuwan na kan kowa, Wata mutuwan idan anyi duk yanda ake qinka ai bazaace kaine kayiba tinda baa ganka ba" Wani kallo hajiyar Samad din tai mata tana juya zancenta da sam bai mata ba ta juya tana nufar dining da masu aikinta yan wahala tinda duhun asuba suke fara aiki tace "Me kike nufi ne? Kinsan dai yanxu kada ki kuma gwada kisan wani a gidan nan dan kuwa babu alkhairi a kowace aikin dan barazana ce ga nawa dan dani kaina" Wani baqin ciki da zafin samad dinne ya taso ya danne kirjin Meenah din sbd yanda yake tsananin son SANAAH shima babu abinda bazata iya masa ba dan haka bata kalli Hajiyar ba tai shiru tana fatar a samu wanda zai kunna wuta a tsakanin bangaren biyu tasan wuyar bazata bar har bangaren Samad ba. #MAMUH 09033181070 [22/06, 2:48 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 133 Dakatawa hajiyar tayi sbd jin zuciyarta gabaki daya ta juye da wani fargaba da zuwan Meenah din bangarenta tinda sassafen dan haka ta juyo tana sake kallanta taga yanda idanuwanta sukai muni sbd ja tasan babu abinda zai saka Meenah magana da hauka bayan jin tafiyar Fleet dan haka ta bude baki tana kallan cikin idanuwanta tace "Kinsan FLEET da SANAAH sun bar qasar ayau din suma?" Wani irin kallo Meenah ta sauke idanuwanta akan hajiyar tana mata idanuwanta na cikowa da wasu azababbin hawayen wutar dataji ta kama a kirjinta ta girgiza kai tana bude bakinta dayake yanke magana tace "Bai tafi koinaba suna can kwance gas yana huda kowace iskar da suke shaqa" Da sauri Hajiyar ta kalleta tace "Gas kika saka musu?? Me kike nufi?? Wlh baya nan sunyi tafiya ya tafi da ita sun tafi yawon duniya" Girgiza kai Meenah tayi da karfi tana jin tinaninta na kasa dauka zatai magana hajiyar Samad dataji hankalinta na tashi da barin jikinta tsabar neman rikicewa tace "Gas naji kin ambata? Kunna musu zakiyi kokuwa harkin kunna din?? Cikin zafi ta gyada kai tana cewa "Me zaki musu? Zaki sake zuwa ki fasa ihun neman cetone kaman yanda kikai wancan karan? Karki manta duk abinda nayi yanxu tare muke.... Da wani sautin dayake tafe da tsantsar baqin ciki da tashin hankali hajiyar tace "Kin kunna dai kenan kike nufi??? "Eh kuma.... Hajiyar bata jira sauran zancenba ta tureta da karfin gaske tana nufar kofa ko takarmi bata iya sanin yaya ake sakawaba sbd yanda idanuwanta suka rufe a take duka jikinta wata muguwar rawa yake dauka bakinta na furta "Allah ya debe miki albarka Meenah ya kuma debewa larabawan kasarku gabaki daya tattalin arziki,irin masifa irin balai" Da gudun gaske ta isa bangaren Samad dake kusa hanya daga bayan na Fleet. Tana isa hannuwanta har rawa suke ta bude kofarsa ta fada tana shiga dakinsa ta nufa tanajin warin gas yana ratsowa har nan dan haka ko gani bataji ta fada dakinsa daidai fitowansa wanka kenan daga shi sai gajeran wandon daya saka ta damqi hannunsa tana janyosa da karfi tana cewa "Yi sauri kowane lokaci bomb tashi zaiyi a bangaren nan" Kwace hannunsa zaiyi tai masa wani mahaukacin riqo tana janyosa da daga harshenta cikin tsananin tashin hankali Rigarsa ya janyo tana jansa yana sakawa ta fito dashi shima a lokacin yaji warin Gas sosai dan haka da kansa ya cira kafafunsa suna barin gurin da gudun gaske. A cikin bangaren su Dr Mum kuwa tini gas din yafara shiga koina yana shiga cikinsu sosai take oxygen yafara kokarin yanke musu dan haka da wani irin tashin hankali da yajin idanuwa suka fara fitowa a palon sukaji abinda yafi karfin hankali dan haka tini Dr Mum ta zube kasa tana wani irin tarin dayake neman tafiya da ranta. Maamah ce ta kamata da sauri itama tana jin numfashinta na yankewa ta fara kokarin miqar da ita. Mommy da Safiya da suka fito ma da gudu Mommy tayi kitchen tana toshe hancinta sbd numfashinta daya fara yankewa. Safiya kuwa kofa ta isa ta bude da karfin gaske tana dawowa ta bude windows tana jin jiri kaman zai zubar da ita ta fito da gudu ta fita cikin ihu ta nemi jaama wanda ihunta da neman agajinta ya saka securities fitowa sa sauri suna yowa nan daidai nan hajiyar Samad dashi suka fito da gudu suma take kowa ya fahimci abinda yake faruwa. Da gudu akayo nan. Mommy tini ta kashe gas din Amma bata iya fitowa ba da kanta sbd jiri da toshewan numfashin daya zubar da ita. Dad jeerah dake kwance yaji ana ihu da hayaniya sarawa kansa yayi yana rintse idanuwansa da wani irin nauyin kirji sbd da alama an kusa kashesa da bugawan zuciya a cikin gidansa dan haka saukowa yayi yana zira jallabiya ya fito tinda dai baiji ana ambatar mutuwan Dr ba kaman wancan karan. Koda ya iso tini aka fito da Dr Mum wadda numfashinta yake ya kewa kaman mai asthma. Da tsananin mamaki da shock yake tambayar kafin ma a basa amsa yaji gas din dan haka take ya bada umarnin koina kada a kunna wuta a villah din. Bangaren Raheem aka nufa da tashin hankali sbd jin yana fitowa harda tacanma. Daqyar aka iya shiga aka kashe ana bude koina shima tareda sauke kowace labule sbd ya futa yabi iska da kyau. Jikin Dr Mum rawa yakeyi sosai tana sake rasa numfashinta dan haka kai tsaye bangarensa yayi da ita yana sakawa aje da gaggawa a kawo masa doctors. Umma dake bangaren ta shigo kawo masa breakfast kenan ta tadda Dr Mum a palonsa tana taimaka mata gurin dawo da numfashinta ta hanyar huta mata wani iska mai sanyi daga bakinsa zuwa fuskanta yana jin kaman ya sakata jikinta ya basa iskan bakinsa dakyau amma hakan ba dama. Cak Umman ta tsaya daga inda take a tsaye da kaya a hannunta tana kallan Hakeem din da idanuwanta da sukai jajir tana jin wani nauyi na danne kirjinta wanda ya jima a kirjinta ba tin yanzu ba akan alaqar Hakeem din da Dr fammah. Doctors biyu ne akai gaggawan tahowa dasu dake anguwan sbd dr bushrat ta riga tana asibiti. Dubata sukai aka dawo da numfashinta daidai suka tafi aka barta a palon kwance cikin da wata irin rashin kuzari. Dad na shigowa bayan ficewansu zaunawa yayi ya zuba mata manyan idanuwansa da sukai jajir sosai wani radadi da zafi na danne da kirjinsa dayakejin dukkanin riqewa da jarumtarsa ta shekarun tin kuruciya suna tsinkewa daya bayan daya har karshe ya bude bakinsa da wata murya mai tsananin kauri da bayyanarda radadin da kirjinsa yake ciki na abinda ya farun wanda rashin mallakarta ya saka yake kasa bata wata kariya da gaggawan datake tasowa a rayuwarsu idanuwansa a cikin nata ya saka da wannan strong voice din yace "I cant live without you now Doc, I can't breathe knowing muna guri daya muna rayuwa amma baa matsayin ke tawa ce ba ni hakeem jeerah.... Ayau ina rokonki Alfarmar da ban nema ba a bayaba,zuciyata bata taba haske da bugawa akan kowace sukuni na rayuwata ba saida kika dawo a cikin gidan danake rayuwa....ki bamu daman qarasa rayuwan datake rage mana a duniya da juna." Wani irin nauyin dake kirjinta ne taji yana sauka ahankali wasu hawaye na ciko idanuwanta tana kasa dauke idanuwanta daga kansa shi kansa ita yake kalla jan idanuwansa na ciwo da radadin shekarun na dawo masa sabo fil. Kasa cewa komai tayi sbd ta tabbatarda da son Hakeem zata mutu wanda shine ya sakata rabuwa dashi sbd bazata iya kallansa da wata macen ba amma a shekarun babu ranar da sonsa yabarta da kishinsa da haryanzu tana ji amma a yanzu datake iya ganin radadinsa na shekaru daya boye ya danne bayyane a idanuwansa zata iya basa daman samunta na rayuwar data rage musu. Umma data kuma dawowa kunnuwanta sukaji abinda ya saka kirjinta dena bugawa daidai juyawa tayi tabar gurin tana jin dana sanin auren Hakeem a karan farko bayan shekaru masu tsayi sbd tin inda aka fito bai taba sontaba zaman auren biyayyar iyaye da hana kansa fidda zafinsa akan ciwon rabuwa da dr fammah din yayi da ita. Hajiyar samad kuwa tana shiga palonta da Samad kwacewa yayi yana kallanta yace "SANAAH f..... Cikin masifaffen fushi ya katsesa da cewa "Idan ka kira sunanta a nan gurin saina kusan tsine maka sbd zuwa yanzu na gane kaine masifar rayuwata dan tin farko daka riqe kwadayinka akanta da bamuzo nan ba" Cikin mamaki da jin zafi sosai yace "Shiyasa kike rufeni kaman nayi kisa? Tin farkon da kin bari na sameta a ranar danaso samun nata ai da yanzu tawa ce, Farko Samrah ta hanani mallakarta daga baya kece ku......... Mari mai zafin gaske hajiyar ta sauke masa tana hanasa qarasa maganarsa sbd meenah din dake tsaye tana kallansu da jin abinda suke fada dan kada ta gane shine wanda yayi fyaden cikin zafi da bacin rai tace "Ni mahaifiyarka kake fadawa hakan?" Meenah kuwa da wani mamaki da shiga wani mahaukacin tinanin maganganun samad din da suka shigeta kai tsaye ta kalli Samad din wanda idanuwansa sukai jajir yana kallan hajiyar take ta gane inda zancen ya nufa wani mahaukacin sanyi ya sauka a kirjinta tana jin a karan farko allah ya bata saar da bata taba samu ba ta tarwatsa Fleet da Raheem da baisan sauran qaninsa ya auraba. ##MAMUH 09033181070 [22/06, 2:55 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 134 Dakatawa hajiyar tayi sbd jin zuciyarta gabaki daya ta juye da wani fargaba da zuwan Meenah din bangarenta tinda sassafen dan haka ta juyo tana sake kallanta taga yanda idanuwanta sukai muni sbd ja tasan babu abinda zai saka Meenah magana da hauka bayan jin tafiyar Fleet dan haka ta bude baki tana kallan cikin idanuwanta tace "Kinsan FLEET da SANAAH sun bar qasar ayau din suma?" Wani irin kallo Meenah ta sauke idanuwanta akan hajiyar tana mata idanuwanta na cikowa da wasu azababbin hawayen wutar dataji ta kama a kirjinta ta girgiza kai tana bude bakinta dayake yanke magana tace "Bai tafi koinaba suna can kwance gas yana huda kowace iskar da suke shaqa" Da sauri Hajiyar ta kalleta tace "Gas kika saka musu?? Me kike nufi?? Wlh baya nan sunyi tafiya ya tafi da ita sun tafi yawon duniya" Girgiza kai Meenah tayi da karfi tana jin tinaninta na kasa dauka zatai magana hajiyar Samad dataji hankalinta na tashi da barin jikinta tsabar neman rikicewa tace "Gas naji kin ambata? Kunna musu zakiyi kokuwa harkin kunna din?? Cikin zafi ta gyada kai tana cewa "Me zaki musu? Zaki sake zuwa ki fasa ihun neman cetone kaman yanda kikai wancan karan? Karki manta duk abinda nayi yanxu tare muke.... Da wani sautin dayake tafe da tsantsar baqin ciki da tashin hankali hajiyar tace "Kin kunna dai kenan kike nufi??? "Eh kuma.... Hajiyar bata jira sauran zancenba ta tureta da karfin gaske tana nufar kofa ko takarmi bata iya sanin yaya ake sakawaba sbd yanda idanuwanta suka rufe a take duka jikinta wata muguwar rawa yake dauka bakinta na furta "Allah ya debe miki albarka Meenah ya kuma debewa larabawan kasarku gabaki daya tattalin arziki,irin masifa irin balai" Da gudun gaske ta isa bangaren Samad dake kusa hanya daga bayan na Fleet. Tana isa hannuwanta har rawa suke ta bude kofarsa ta fada tana shiga dakinsa ta nufa tanajin warin gas yana ratsowa har nan dan haka ko gani bataji ta fada dakinsa daidai fitowansa wanka kenan daga shi sai gajeran wandon daya saka ta damqi hannunsa tana janyosa da karfi tana cewa "Yi sauri kowane lokaci bomb tashi zaiyi a bangaren nan" Kwace hannunsa zaiyi tai masa wani mahaukacin riqo tana janyosa da daga harshenta cikin tsananin tashin hankali Rigarsa ya janyo tana jansa yana sakawa ta fito dashi shima a lokacin yaji warin Gas sosai dan haka da kansa ya cira kafafunsa suna barin gurin da gudun gaske. A cikin bangaren su Dr Mum kuwa tini gas din yafara shiga koina yana shiga cikinsu sosai take oxygen yafara kokarin yanke musu dan haka da wani irin tashin hankali da yajin idanuwa suka fara fitowa a palon sukaji abinda yafi karfin hankali dan haka tini Dr Mum ta zube kasa tana wani irin tarin dayake neman tafiya da ranta. Maamah ce ta kamata da sauri itama tana jin numfashinta na yankewa ta fara kokarin miqar da ita. Mommy da Safiya da suka fito ma da gudu Mommy tayi kitchen tana toshe hancinta sbd numfashinta daya fara yankewa. Safiya kuwa kofa ta isa ta bude da karfin gaske tana dawowa ta bude windows tana jin jiri kaman zai zubar da ita ta fito da gudu ta fita cikin ihu ta nemi jaama wanda ihunta da neman agajinta ya saka securities fitowa sa sauri suna yowa nan daidai nan hajiyar Samad dashi suka fito da gudu suma take kowa ya fahimci abinda yake faruwa. Da gudu akayo nan. Mommy tini ta kashe gas din Amma bata iya fitowa ba da kanta sbd jiri da toshewan numfashin daya zubar da ita. Dad jeerah dake kwance yaji ana ihu da hayaniya sarawa kansa yayi yana rintse idanuwansa da wani irin nauyin kirji sbd da alama an kusa kashesa da bugawan zuciya a cikin gidansa dan haka saukowa yayi yana zira jallabiya ya fito tinda dai baiji ana ambatar mutuwan Dr ba kaman wancan karan. Koda ya iso tini aka fito da Dr Mum wadda numfashinta yake ya kewa kaman mai asthma. Da tsananin mamaki da shock yake tambayar kafin ma a basa amsa yaji gas din dan haka take ya bada umarnin koina kada a kunna wuta a villah din. Bangaren Raheem aka nufa da tashin hankali sbd jin yana fitowa harda tacanma. Daqyar aka iya shiga aka kashe ana bude koina shima tareda sauke kowace labule sbd ya futa yabi iska da kyau. Jikin Dr Mum rawa yakeyi sosai tana sake rasa numfashinta dan haka kai tsaye bangarensa yayi da ita yana sakawa aje da gaggawa a kawo masa doctors. Umma dake bangaren ta shigo kawo masa breakfast kenan ta tadda Dr Mum a palonsa tana taimaka mata gurin dawo da numfashinta ta hanyar huta mata wani iska mai sanyi daga bakinsa zuwa fuskanta yana jin kaman ya sakata jikinta ya basa iskan bakinsa dakyau amma hakan ba dama. Cak Umman ta tsaya daga inda take a tsaye da kaya a hannunta tana kallan Hakeem din da idanuwanta da sukai jajir tana jin wani nauyi na danne kirjinta wanda ya jima a kirjinta ba tin yanzu ba akan alaqar Hakeem din da Dr fammah. Doctors biyu ne akai gaggawan tahowa dasu dake anguwan sbd dr bushrat ta riga tana asibiti. Dubata sukai aka dawo da numfashinta daidai suka tafi aka barta a palon kwance cikin da wata irin rashin kuzari. Dad na shigowa bayan ficewansu zaunawa yayi ya zuba mata manyan idanuwansa da sukai jajir sosai wani radadi da zafi na danne da kirjinsa dayakejin dukkanin riqewa da jarumtarsa ta shekarun tin kuruciya suna tsinkewa daya bayan daya har karshe ya bude bakinsa da wata murya mai tsananin kauri da bayyanarda radadin da kirjinsa yake ciki na abinda ya farun wanda rashin mallakarta ya saka yake kasa bata wata kariya da gaggawan datake tasowa a rayuwarsu idanuwansa a cikin nata ya saka da wannan strong voice din yace "I cant live without you now Doc, I can't breathe knowing muna guri daya muna rayuwa amma baa matsayin ke tawa ce ba ni hakeem jeerah.... Ayau ina rokonki Alfarmar da ban nema ba a bayaba,zuciyata bata taba haske da bugawa akan kowace sukuni na rayuwata ba saida kika dawo a cikin gidan danake rayuwa....ki bamu daman qarasa rayuwan datake rage mana a duniya da juna." Wani irin nauyin dake kirjinta ne taji yana sauka ahankali wasu hawaye na ciko idanuwanta tana kasa dauke idanuwanta daga kansa shi kansa ita yake kalla jan idanuwansa na ciwo da radadin shekarun na dawo masa sabo fil. Kasa cewa komai tayi sbd ta tabbatarda da son Hakeem zata mutu wanda shine ya sakata rabuwa dashi sbd bazata iya kallansa da wata macen ba amma a shekarun babu ranar da sonsa yabarta da kishinsa da haryanzu tana ji amma a yanzu datake iya ganin radadinsa na shekaru daya boye ya danne bayyane a idanuwansa zata iya basa daman samunta na rayuwar data rage musu. Umma data kuma dawowa kunnuwanta sukaji abinda ya saka kirjinta dena bugawa daidai juyawa tayi tabar gurin tana jin dana sanin auren Hakeem a karan farko bayan shekaru masu tsayi sbd tin inda aka fito bai taba sontaba zaman auren biyayyar iyaye da hana kansa fidda zafinsa akan ciwon rabuwa da dr fammah din yayi da ita. Hajiyar samad kuwa tana shiga palonta da Samad kwacewa yayi yana kallanta yace "SANAAH f..... Cikin masifaffen fushi ya katsesa da cewa "Idan ka kira sunanta a nan gurin saina kusan tsine maka sbd zuwa yanzu na gane kaine masifar rayuwata dan tin farko daka riqe kwadayinka akanta da bamuzo nan ba" Cikin mamaki da jin zafi sosai yace "Shiyasa kike rufeni kaman nayi kisa? Tin farkon da kin bari na sameta a ranar danaso samun nata ai da yanzu tawa ce, Farko Samrah ta hanani mallakarta daga baya kece ku......... Mari mai zafin gaske hajiyar ta sauke masa tana hanasa qarasa maganarsa sbd meenah din dake tsaye tana kallansu da jin abinda suke fada dan kada ta gane shine wanda yayi fyaden cikin zafi da bacin rai tace "Ni mahaifiyarka kake fadawa hakan?" Meenah kuwa da wani mamaki da shiga wani mahaukacin tinanin maganganun samad din da suka shigeta kai tsaye ta kalli Samad din wanda idanuwansa sukai jajir yana kallan hajiyar take ta gane inda zancen ya nufa wani mahaukacin sanyi ya sauka a kirjinta tana jin a karan farko allah ya bata saar da bata taba samu ba ta tarwatsa Fleet da Raheem da baisan sauran qaninsa ya auraba. ##MAMUH 09033181070 [23/06, 9:19 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 135 Kallan Meenah hajiyar Samad din tayi da idanuwanta da suke jajir tana karantar kota fahimci abinda Samad din ke kokarin fada amma ganin yanda Meenah tayi quri da ido guri daya idanuwan jajir ya sata jin sanyin bata fahimci komai hakama tasan kanta a toshe yake bazata iya fahimtar komaiba dan haka da zafi da tsantsar bacin rai ta kalli Samad din tace "Wlh tallahi insha Allah inde nice na haife ka bazaka wuce kwanakin nan ba zaka bar qasar nan ka tattara ka koma sbd bazaka janyo mana balain da kanmu bazai iya dauka ba" Maida kallanta tayi akan Meenah wadda ta juyo ta kalleta itama tana jin wata tsanar Samad din harma da Hajiyar tasa wadda babu son kowa a ranta saina kanta da danta kawai. Cikin tsananin baqin ciki da takaicin sanin dataiwa Meenah tace "Wannan haukar taku ta kafirci idan baki koyi danneta ba kina sanin abinda ya kamata kiyi a ruwan sanyi to wlh gwara Allah ya dauki ranki da gaggawa daki kashe mu a banza, Ke baki san ki ragawa wanda yake sonki ba? Duk abinda nake miki shine zaki tada wutar da zata cinye har 'dana? To wlh ko ashana bazaki sake tabawaba a gidan nan saikin sanar min nayi nesa da kaina da ahalina idan yaso ki kona har kanki tinda kin shirya buga haukar da zaki rasa shi wanda kike koman akansa gabaki daya, Na farko kinyi an yanke shawaran turaki qasarki yanzu kinyi wannan kina tinanin ba dankara miki saki zaiyiba? Idan har ubansa zai iya dankaramun saki da girmana da 'da a tsakaninmu ke wace da 'dansa bazai iya sakinki ba da 'ya daya, To tabbas idan kinason zama a cikin auren Fleet saikin aje wannan haukar kisan ki kama wata haukar banda ta kashewa sbd baa kansu abin zai tsayaba, Kita zabga musu haukarda zasu gagara zaman lafiya amma wlh kika kuma bankawa gidan nan gas ko wuta to ni da kaina zan fara dannaki cikinta kiga kalan haukar data fi taki" Juyawa tayi da zafi tabar gurin ta shige dakinta gabaki daya zuciyarta tafasa da tiriri take sbd ta shiga tsananin tsoro da tashin hankalinda zuciyarta ta kusa bugawa ta dena aiki. Samad rintse jajayen idanuwansa yayi yana dafe goshinsa da karfi tareda fidda wani hucin bacin rai da baqin ciki mai tsanani. Meenah ma kaman zata qone tsabar tafasar da ranta keyi da baqin ciki da zafin maganganun Hajiyar wadda zata tabbatarda ta kirata mahaukaciya dan kuwa zata nuna mata hauka a cikin ruwan sanyin data ambata din dan kuwa zata sauya takun da kowa zaiji a jikinsa batareda kisar ba duk da bazata taba samu sauki ko sassauci a kirjinta ba matiqar SANAAH na numfashi a duniya da uwar SANAAH da dan uwan SANAAH da uban SANAAH wato Dad jeerah. Kallan Samad tayi da jajayen idanuwanta da har wani radadi suke mata ta danne abinda takejin yana neman kasheta sbd baqin ciki ta bude baki tace "Ka dena bata ran hajiyarka akan wadda bata cancanci wannan haukan da kakeyi akanta ba sbd yanzu haka ma basa qasar da asubar yau tabi Fleet yawon lalacewa da tabarbarewa tana can tana basa kanta sbd shine abinda ta sani dan nasan kaima da hakan ta jaka" Qarasa maganar tayi tana dan nuna haushinta sbd sakasa jin abinda taji ya fiddo maganar datake son ji bakinsa. Juyowa yayi da wani irin mamaki ya kalleta yana bude baki yace "Sunyi tafiya? Basa qasar? Kuma da ita Godfather din ya tafi?? Numfashi ta fitar wanda ya rage radadin wutar dake cin kirjinta ta kuma kallansa tace "Tare suka tafi babu ranar dawowa dan hakane idan bamuyi hanyar dawowansu ba babu abinda zai rage a jikinta da zaka mora se sauran dan uwanka" Da baqin ciki ya kalleta yana jin kishi da sonta kaman zai kashesa a kufule yace "Ba nine zan samu sauranta ba shine ya samu sauran sbd nine nafara samunta a hannuna kafin shi" A karan farko da Meenah ta samu murmushin baqin ciki da takaici tareda samun sassaucin abinda take ji ya taho mata ta sakesa tana kallan Samad wanda dai daga karshe ta samu jin abinda zai saka mata Fleet rabuwa da SANAAH sbd babu abinda ya tsana a kaf rayuwansa kaman taba abinda wani ya taba dan haka a yanzu kam yanajin sauran kaninsa yake aure wlh bazai taba sake kwana da aurenta a hannunsa ba zai sake. Abu daya ya rage mata samar da tabbacin da zata gabatar a gaban Raheem dan ya yadda da abinda zata fada din. Samad kuwa gani murmushin datai ya sanyasa juyowa da kyau ya kalleta sbd ganin kaman bata yadda ba tana masa kallan mara hankali yaji zuciyarsa ta kara daukan zafi da tiririn kalamanta na sauran SANAAH zai samu mijinta ya gama samunta tako ina kashesa kalaman sukeyi kansa ya kara nauyi ya bude baki yace "Kina mamaki ne? Kina ganin ban kai bane? Sbd ni ne ayau shi ya sameta a matsayin mata, Sbd na gama da ita ne naqi aurenta Dad yayi sadakarta ga mijinki, Sbd na gama yayinta da biyan buqatata akanta ne ayau ta samu matsayin datake dashi" Kan Meenah daya kasa daukan duka maganganun datake dauka a wayarta batareda ya saniba ta kashe tana bude bakinta da wani shock da tsananin mamaki da qaguwan datakeyi tace "Duka wannan zancenka ne sbd babu kalma ko daya datake ta gaskia dan kuwa Dad bazai taba aurawa Fleet sauranka ba hakama idan hakanne meyasa kai da ka lalata baa aura maka itaba aka aura masa gashinan zaka lalata rayuwar Samrah ka aureta bayan ga wadda kakeso din? Wani mugun tsoki da takaici ya ja yana mata wani banzan kafin ya juya zai fice ta kira sunansa da sautin kulawa tana takowa zuwa gabansa ta ladabtar da kalamanta da nuna kulawa tace "Samad banason SANAAH da Fleet rabasu nakeson yi, Bazan iya ganinsu a tare ba zuciyata bazata taba iya dauka ba, Kaima kanason SANAAH kada ka auri Samrah ka..... Katseta yayi da dan rintse idanuwansa da budesu akanta yace "Ki dena maganar Samrah sbd babu abinda bata taba saniba akan SANAAH tin farko har zuwa yanzu, Tasan menene a tsakanina da SANAAH karshema itace ta lalata mallakar danaso yiwa SANAAH tin farko dan haka tana buqatan zama matata sbd ta sheda da idanuwanta yanda zan auro SANAAH a kan idonta kuma na hukuntata akan abinda tamun so pls kiyi harkanki nayi tawa akan abinda nakeso ko buqata" Yana gama fadar hakan ya juya ya fice yana barin palon da bangaren gabaki daya idanuwansa jajir. Meenah dataji wani nauyi mai karfi ya sauka ahankali daga kirjinta na samun cikakkiyar bayani daga samad din cikin rashin wahala ajiyan zuciya ta sauke tana juyawa ta kalli hanyar kofar dakin hajiyarsa tana sake sauke numfashi taji yanzu ba itace a tafin hannun hajiyarba sune a tafin hannunta sbd mutuwa ce kadai zata hanata isarwa da Fleet wannan cikakken bayanin dukansa kaf da zaman SANAAH ragowar kaninsa daya gama da rayuwarta. Fitowa tayi tanajin komai na kanta ya sauka tinani da lissafinta ya sauya a lokaci daya take dan haka bangarensu ta koma wanda har lokacin akwai sauran dan kamshin gas kowa na zaune a palo koina bude. Tana shigowa kallo Maamah ta bita dashi cikin rashin kuzari batareda tace komaiba itama Meenah din yi tayi kaman bata gansu ba ta wuce dakinta ta shige batareda ta kallesu ba bare cewa wani abu. Zaunawa tayi kirjinta nada tsananin ciwo da radadin tareda baqin ciki har lokacin amma maganar Hajiyar Samad ta ratseta dan haka dole a yanzu zata koyi dannewa da riqe kanta dan cimma burinta dan haka shiru tayi a zaune tana rintse idanuwanta dakeda ja sosai har lokacin tanajin kaman ta qyasta ashana da sauran gas din ya tashi kowa ya mutu ta huta da abinda takejin amma dai ta danne dan haka ta ringa sauke ajiyan zuciya me zafi a jere idanuwanta na cikowa da wasu irin hawaye masu tsananin ciwon yanda rayuwarta ta sauya a dare daya a lokaci daya bayan girma ya fara zo mata. Bata fito dakinba a ciki ta wuni har dare ko abinci bata fito taci ba tana jiyo yar hayaniyarsu amma baqin cikin ganinsu kadai ya kasa barinta iya fitowa. Sai dare ta fito bayan tayi wanka ta sauya kaya yanayinta ma ya dan sauya dan haka tana fitowa kai tsaye palon datake jiyo muryansu ta nufa dukansu suna zaune banda Mommy datake kitchen ta hadowa Dr Mum ginger mai dadi da kamshi sbd lamarin take ya koma mata mura mai karfin gaske. Kaman a mafarki ba tsammani suka ganta ta iso gurin yanayinta baa gane yaya yake sam sbd idanuwanta dai har lokacin jajir suke sedai jikinta yayi sanyi a mace yake duk da hannuwanta na dan rawar da tin kwanakin haka take. Dr Mum bata kalli inda take ba Mommy data iso da tray gabanta ta kalla tana bude baki da kulawa tace "Sannu zainab" Murmushi mommyn tayi tana juyawa gurin Maamah tace "A kawo miki ne Maamah? Girgiza kai maamah tayi tana cewa "aa" kafin ta maida kallanta kan Meenah data zauna ahankali tana dago kanta kadan batareda ta kalli kowannnensu ba dan idan ta kallesu zata iya jin ta kasa riqe kanta daga tsananin tsanarsu dake cin zuciyarta. Mommy ma meenah din ta kalla tana bude baki da kulawa tace "A kawo muki ginger tea din?? Girgiza kai tayi tana dan yin shiru da rasa abin fada saida maamah ta bude baki idonta akanta tace "Meenah lafiya dai ko? Akwai wata matsalar ne? Girgiza kai tayi tana dannewa ta bude baki tace "Hakuri nakeson baku nayi kuskure shedan yayi nasara akaina amma insha Allah na gane zan gyara ina neman gafararku akan komai" Qarasa maganar tayi tana kallan inda Dr Mum ke zaune tana fara shan tea dinta ahankali da nutsuwa zuciyarta fes da wata sabuwar nutsuwan data dawo rayuwarta ayau da Hakeem yayi abinda ya kamata yayi shekara da shekaru. #MAMUH 09033181070 [23/06, 10:34 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 136 Shiru gurin yayi tsit kaman babu kowa a gurin dukkaninsu abune da basu taba tsammanin ji ba musamman Maamah datasan babu hakura akan kishiya a lamarinsu hakama da safen nan taso sake aikasu lahira amma kuma yanxu tana cewa ta gane ta tuba, Dr Mum da ko kadan ma bata basu hankalinta ba bare tinaninta daukan cup dinta tayi ta miqe tabar gurin batareda ta kalli ko bangaren da Meenah din take ba. Maamah ajiyan zuciya ta sauke tana jin jikinta na mutuwa hakama ta rasa abin fada daya wuce karban hakurinta tayi ta kalli Mommy wadda itama shirun tayi tana dan dauke idanuwanta daga kallan Meenah din wadda itama har lokacin bata kalli kowannesu ba. Bude baki maamah tayi da nutsuwa da samun nutsuwa da jin dadin hakan tace "Masha Allah da kika gane hakan kuskure ne kikeyi Meenah hakama mu daman abinda mikeso kenan tin kafin lamarin yayi nisan da komai zai lalace kuma tinda babu ran da aka rasa allah ya yafe mana gabaki daya ya kuma kara miki hakuri da juriya da tawakkali" "Amin" Mommy ta fada a natse tana dan kallan Meenah din wadda idanuwanta suka ciko da wasu hawayen da suka gangaro ahankali ta goge tana miqewa tabar gurin sbd kowace lokaci zaa iya ganin ta danne maamah din ta shaqeta har lahira idan bata bar gurin ba. Dakinta ta koma ta shige. Mommy ce taje ta hada mata abinci a try ta bawa safiya takai mata har daki sbd ita yanzu babu wannan a tsakaninsu sai komai ya sake daidaita zuwa gaba kila. Safiya data kai abincin itama a tsorace take da shakka dan haka tana ajiyewa ta juyo ta fito. Daqyar ta iya tura abincin cikinta tana jin kaman zata amayosa amma hakanan ta tura tana buqatan koyan karfin hali da taurin rai na munafurcin da bata iya dan su basu iya munafurci ba sam shiyasa ko kishiyar akai basa boye kishi idan sun zauna kenan dan basa zama sedai ka zaba daya a ciki ko su ko wata. Maamah har cikin ranta taji farin cikin hakan da kuma godewa Allah daya kawo sauki a cikin lokacinda basu taba tsammani ba. Mommy ma da duk hankalinta yake tashe a boye akan yanda SANAAH zatai rayuwa da meenah a matsayin abokiyar zama yau din jin tayi dan wani sauki yafara shiga zuciyarta sbd ba qaramin tashin hankali da tsoro take a cikinsa ba dan idan har meenah zata iya sakawa rai hudu wuta kai tsaye a bayyane baa boyeba sbd kishi tabbas babu abinda bazata iya ba. Washe gari da sabuwar Meenah aka tashi dan kuwa har daki taje ta gaida kowannensu duk da koda ta shiga dakin Dr mum tana waya a natse bata amsa mata ba dan haka haka ta gaji da zama ta miqe ta fice daga dakin. Maamah kuwa sosai ta dan sake mata tana sakata tsayawa cikinsu taci abinci tana kokarin cigaba da riqe kanta itama. Haka ko bayan cin abincin ta dan zauna cikinsu batareda iya cewa komaiba sbd maganarta na daidai da iya kasa riqe kanta. Maamah ta roka tai mata iso har gaban Dad wanda yayi mamakin ganin Maamah din da Meenah suka basa hakuri akan Meenah din ta tuba tana neman gafara. Zuciyarsa Sam bata amsa da kowace maganar meenah dinba amma sbd yarta saiya amsa gafarar tata amma duk da hakan sam bazata taba cigaba da zama a Nigeria ba gidansa dole zata koma Morocco ko America wannan shine hukuncinsa da bazai taba janyewaba dan kuwa ta taba rayuwar macen da bai taba rayuwarta data komai da kowa ba dan kuwa harya bar duniya bazai manta yanayin da idanuwansa suka gani na halinda Dr fammah ta shiga ba akan idanuwansa data kusan konewa har lahira hakama wannan daren shine tsoron da rayuwarsa bata taba shigaba tinda yake a rayuwarsa dan haka abune da har mutuwansa bazai iya mantawa ba. Hakanan dai jiki a mace Maamah ta sake bata kwarin gwiwan taci gaba da addua da danne zuciyarta zataji komai yazo da sauki insha Allah. Haka Maamah ta ringa kokarin janta a jikinta tana sake tausarta da nuna mata kulawa da kauna dan bata sassaucin abinda ta lura haryanxu tanaji a zuciyarta na kishi wanda ya saka meenah din itama jin tana samun karfin hali da juriyar iya dannewan tana hana kowa iya gane abinda yake kirjinta da fuskanta. Ita kanta dr mum sbd yanda maamah ta dage da bata hakuri ya saka ta dan sassauto kadan duk da tariga tasani duk yanda meenah zata hakura matiqar SANAAH da Fleet suka dawo tana ganinsu bazata iya danne abinda takeji ba shiyasa suke tafiyarsu idan har bazasu iya ba dan shine maslaha da mafita tareda zaman lafiyan kowa amma meenah batada niya ko hakurin iya jure hakan. A cikin kwanaki kadan Meenah ta dawo mutum dinta tsaf ta koma kaman ba ita ba dan kuwa yanzu ta tattara komai ta danna a cikin ranta ta boye ta iya controlling kanta musamman ganin yanda a yanxu duka ta gama saka kowa yadda da tubanta da yafe mata duk da Dr Mum bata gama koma mata kaman baya ba hakama shi Dad sam babu ko daman zuwa gaidasa datake samu, Hajiyar Samad ta maida hankali sosai akan ganin Samad ya tattara ya koma dan haka ta tattara meenah ta watsar tana jiran ta fara ganin wucewansa tukuna ta waiwayeta ta gyara mata zama, Itama meenah yanzu ta ajiye Hajiyar cak sbd bata buqatanta lokaci ma ta bata na bari gidan ita da danta. Maganar maida auren Dad da Dr Mum yafara fita ahankali sbd irin yanda wata irin lafiyayyar soyayya mai sanyi da nutsuwa da manyanci ke gudana a tsakaninsu sbd babu ranar da likita bata zuwa ta duba masa lafiyarta hakama a waya ma yanda yake waya da ita akai akai ya saka ita kanta tafara jin lamarin ya mata nauyi dan haka ta hanasa ganinta kwata kwata dan irin kalla dayake mata duk wanda yake gurin zai iya jin nauyin hakan sbd baya iya riqe kansa daga mata kallan dayake mata tin a lokutan shekarun baya da rashin samun rayuwar kansu da basuyiba tinda sukai aure sbd tinda sukai aure basu zauna sosai ba akazo aka haihu lalura ta biyo baya daga karshe auren ya qare suka diba wannan shekarun ba tareba kwata kwata basu morewa tsantsar soyayyar da sukewa juna ba tinda sukai aure dan hakanne sai yanzu da manyanci yazo kila zasu morewa soyayyarsu ta hanyar zama da juna babu rabuwa saita mutuwa yanxu kam. Tinda ta hana haduwansu sam kwata kwata yaji zuciyarsa batada sukuni da nutsuwa a ciki duk da a waje kame yake amma a ciki baida kowace nutsuwa dan haka a dan wannan lokacin ne ya shirya tafiya Morocco tafiyar da Umma naji duniyarta ta tsaya cak kirjinta ya kasa dauka haka ta kwanta ciwon hawan jininta daya fara hawa ahankali ahankali sbd damuwa mai tsananin gaske data kasa cirewa kanta. Dr Mum kuwa dole itama tafara shirin komawa Moroccon tareda su maamah hadda Mommy banda meenah datace zata jira su dawo. Kafin tafiyarsu aka kammala gyaran bangaren nasu daya kone zuwa sabon gini gabaki daya wanda yake sama da qasa kuma shine kadai ya fita daban da sauran bangarorin kaf, Duniyar luxuries aka zuba a bangaren wanda ya sake banbanta bangaren da sauran na matan gidan dan kuwa komai nasa na daban ne dan nan ne bangaren Dr mum a matsayin matar gidan macen da Hakeem jeerah ya zuba shekaru yana jiran dawowanta rayuwansa da gidansa. Fleet ne ya zuba duk wata duniyar dake bangaren yai abinda kowane da ko uba zaiyiwa 'ya ko uwarsa. Su Dr Mum dinne suka fara tafiya shima sbd jiran visa din mommy ne suka dan dauki kwanaki kafin su tafi. Suna isowa Morocco da kwanaki biyar cif Hakeem jeerah da tsohonsa da baya zuwa koina sbd manyanci sosai da tsufa wato Baba Hussain da Mr Sideeq. Suna sauka qasar rayuwan kuruciyarsa yaji ta dawo masa na lokacinda yana neman aurenta da lokacin aurensu wanda yakejin komai yana dawo masa yana jin daga karshe burinsa daya daya kasa cika yanzu zai cika wanda ya debo shekaru yana rokon allah kada ya dauki ransa batareda ya sake mallakar Dr fammah w rayuwarsa ba.. Fleet da shine da Abbu zasu bada auren a cikin tsakar daren suka iso Moroccon shi da tasa matar da kusan kaddararsa shima itace sbd shi a nasa babin bazai taba iya rayuwa babu ita a cikinta ba dan kuwa bama zai iya rabuwa da itaba komai rintsi, Babu kowace zafin kai da zafin fushin dazai iya sakasa rabuwa da ita dan ita itace tamkar bugawan da zuciyarsa keyi a cikin kirjinsa. Isowansu da tsakar dare kowa ya riga ya kwanta koina tsit gashi baama san da isowansu acikin daren an dauka saida safe zasu iso dan haka kai tsaye motocinsu na isowa gidan bangarensa suka nufo yana riqe da hannunta tana jin bacci sosai da gajiya dan haka suna shiga bangaren nasa da koina yake fes an gyara wata kamshi me sanyi ne yake tashi koina. Ac ya kunna nako ina ita kuwa wanka takeso amma batada kuzari sosai sbd baccin datake ji sosai dan haka dole shine ya tayata wankan wanda kusan shine yai mata ma suka fito kayan bacci kadai ta saka tai sallah tana gamawa anan ta kwanta bacci yana dauketa. Shine daya gama komai ya dauketa ya maidaga akan gadon yana kallan yanda take bacci a jikin nasa kaman baby tana sauke masa wani nunfashi mai dumi na bacci a wuyansa da kanta ke ciki ya lumshe idanuwansa yana dan sake rungumeta ahankali yana rufe nasa idanuwan da fatar wannan karan iyayensa sun hadu kenan sai mutuwa sbd a yanzu dayake jin abinda Dad dinsa ke ji akan Dr mum ya roki Allah ya dauka ransa kafin ya zabi rabuwa da SANAAH KHALIL da kansa. #MAMUH 09033181070 [23/06, 2:33 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 137 Washe gari babu wanda yasan sun iso a cikin gida sbd babu wanda ya fito yaga motocinsa da aka fitar akaje daukosu airport. Bacci tayi sosai hankalinta kwance a cikin jikinsa sai asuba ya tada ita cikin wata kulawa da rashin hayaniya harta tashi sikai sallah suna gamawa ta dago ta kallesa bayan ta gama azkar da adduointa. Kallanta yayi a natse sbd ya gane abinda take buqata sbd ta datayi sallah take shan fruits ko warm milk acan kullum da asuba sai ankawo mata su harsun saba daga masu kawowan har imran mai fita da asuban ya karba ya shigo ya kawo dashi mai bata din da ita mai ci din. Bude baki tayi cikin yanayi na narkewan data saba masa tace "Ina kwana" Amsawa yayi ahankali yana kallan bakinta da yayi maganar a narke kafin ya miqa mata hannu ta kama ahankali tana shigewa jikinsa da wani dan dumin jiki tana bude baki tace "Zan tafi gurinsu Dr Mum" Wani dan kallo ya mata yana girgiza kai a natse yana bude baki da sautinsa mai nutsuwa yace "Ki fara sake hutawa daga gajiyan tafiya tukuna suma basu tashi ba idan kinje yanxu bazaki iya karasa baccinkiba ok?? Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta da sune sabon obsession dinsa dan tana kallansa dasu yake samun kansa a rashin iya dauke nasa daga kanta. Imran ne ya kira wayarsa da yanxu sbd ita yake kunnawa da asuba. Tini a duhun asubar imran yaje ya siyo ya kawo dan haka fita yayi ya amso yana kawowa ta tashi daga zaunen datake tana zare doguwar hijabin sallanta daga ita sai wata qaranar wandon baccin da ko cinyarta bai sauka sosai ba sai wata half vest data lafe akan kirjinta koin skin dinta daukan ido yakeyi sbd glowing datake dan bata fita koina bata komai daga hutu sai love hakama shi kansa duk tsawon tafiyar duk inda zai fita da ita basa fita sai dare sbd da safe zuwa rana yana busy. Wata lafiyayyar shaquwa da fitinanniyar son juna suke gudanarwa hankali kwance da basu taba jin zasu iya rayuwa a yanzu babu junansu ba dan haka koda suka baro can qasar tayi wani irin sabo dashi da yanzu kam zaiyi wuya ta iya dadewa bata gansa ba ko iya danne sonsa. Zaunawa yayi tareda bata hannu ta kama ta zauna akan kafafunsa yana bude dan babban kwalin da aka jero komai aciki. Hannunsa daya dauko mata madara mai dan zafi a cup ta kama tana kaiwa bakinta tafara sha ahankali tana dan lumshe idanuwanta yana binta da kallo da fararen idanuwansa masu kyau da kwarjini harta shanye tas ta sake masa hannu da cup din a ciki tana miqa hannunta da kanta ta dauko apple mai girma takai bakinta tana dawowa da idanuwanta akansa ta kallesa idanuwansa akanta basu dauke ba da wani cool love yake kallanta ta sake murmushi mai kyau tana kai hannunta daya akan fuskansa ta shafa tana cewa "Thank you" Lumshe idanuwansa yayi yana sauke ajiyan zuciya data jita har ranta ta dan sake kwantawa jikinsa tana cin apple din hankali kwance harta cinye baice komaiba tana gamawa ta dauko wani tana kaiwa bakinsa ya kama hannunta ahankali yana girgiza mata kai da slow kafin yakai hannun nata bakinsa yayi kissing ahankali yana cewa "Kin koshi?? Gyada kai tayi tana kai bakinta gefen fuskansa ta dora lips dinta ta sakar masa kiss mai sanyi tana sake cewa "Thank you" Tana dauke lips dinta daga gefen fuskansa lumshe idanuwansa yayi yana juyowa da fuskansa ya hade da tata ahankali yana dora lips dinsa akan nata yai mata wata kiss me sanyi kafin ya sauke ajiyan zuciya itama ta sauke ahankali tana masa murmushi me kyau dayake sakasa koyaushe kasa cireta daga idanuwansa da tinaninsa ya sake maida bakinsa akan nata din yana bude bakinsa da wata sanyi yana sakawa cikin nata da fara kissing nata da sanyi mai nutsuwa da. Zagayeta yayi da hannunsa daya yana saka hannunsa daya a cikin wuyanta yana manne fuskansu da kyau da nutsuwa suna shaqar numfashin juna mai sanyi da nutsuwa da bude bakinta yana samun daman qara shigewa ciki yana tsotsanta da wata lafiyayyar sanyi da cool love. Juyota yayi akansa dakyau suna facin juna kafafunta na zagayesa daga zaunen suka ci gaba da kissing juna yana lumshe idanuwansa. Anan inda suke suka zuba wani lafiyayyan love daya ratsesu kowace gaba da ruwan jikinsu ta amsa da gamsu da hakan kafin suka shige gadonsa da lafiyayyan duvet dinsa bacci mai nutsuwa ya kuma daukansu. Basu farka ba saida karfe tara ta wuce dan haka wanka sukai ta shirya cikin wata doguwan riga blue mai kyau sosai da qaramin mayafinta data nado akanta suka fito kai tsaye palon Abbu suka fara zuwa ta gaidasa suka gaisa sosai yana nuna mata kulawa da kauna sosai kafin ta fito ta baro su ta wuce cikin gidan tana saka kai a palon dukansu suna palon suka zuba mata ido da tsananin mamakin ganinta ba tsammani da farin ciki sosai. Ita kanta wani irin farin cikin ganinsu duka tayi tareda kunyar irin kallan da suke mata ta qaraso tana murmushi mai kyau daya saka Dr mum bude baki tana cewa "Masha Allah" da wani irin kyau da sauyawan dataga SANAAH din tayi. Hannu Dr Mum ta miqa mata ta miqa nata ta kama tana zaunawa kusa da ita cikeda kulawa da kauna da kewansu datai ta bude baki tana gaida Dr Mum din da larabcinsu daya saka Dr mum din sake murmushi tana amsawa da kauna sosai. Maida kallanta tayi akan Maamah datake kallanta itama da kulawa sosai da farin cikin ganinta tace "Ina kwana Maamah" "Lafiya kalau SANAAH,amma saukan asuba kukai ko sbd har dare bamuji duriyar isowanku ba" Murmushi tayi tana cewa "Da tsakar dare ne Maamah" Mommy ce ta fito daga daki tana isowa ganin SANAAH din ya sakata mamaki da bude baki da farin cikin ganinta tace "Wannan sammako naku haka" Cikin wani sanyi da farin cikin saka mahaifiyarta a idanuwanta SANAAH ta kalli mommy din tana kasa riqe kanta ta miqe ahankali ta isa gareta ta rungumeta tana sauke ajiyan zuciya dukkanin nutsuwa da farin cikinta na cikewa da samun kowane farin ciki a rayuwarta. Zaunawa sukai mai aiki na fitowa kitchen da ganin SANAAH ta saki faraa tana mata sannu da isowa tareda ajiyewa Dr Mum abinda ta kawo mata. Da sakewa da farin ciki dukansu suka fara tambayarta hanya da firar hidimar data kawo su Morocco din gabaki dayansu. Abincin breakfast mai kyau da lafiya da wasu hade haden da zasu qara gyara lafiyarta Maamah taje da kanta ta hado mata a tray tana kawo mata ta gyara zama da farin cikin ganin abinci sbd yunwa take ji ta saka hannu ta dauko spoon tafara ci kenan kamshinsa ya ratso palon tareda sallamarsa mai nutsuwa da muryansa data ratsa kunnuwan kowanensu da wata kamewa yana sako kai palon sanye da wani lafiyayyan tausassen yadin cashmere daya nutsu a jikinsa sbd tsadansa da kyan daya masa. Kallo daya Mommy tayi masa ta dan dauke kanta cikin nauyinsa da girmamawan dake tsakaninsu. Shi kansa bai iya kallanta sosaiba suka fara gaisawa da nutsuwansa da batada hayaniya ko kadan kafin ya gaisa da Dr Mum tukuna ya maida kallansa akan Maamah wadda take kallansa cikeda kauna da kulawa itama tana sauke ajiyan zuciya tana masa sannu da zuwa qasar. Murmushi ya mata kyau da itace kai tsaye tafi samun hakan daga garesa sai matansa dan haka amsawa yayi yana dan magana da ita yana zaune a kujeran datake facin wadda SANAAH ke zaune tana cin abinci. Jin idanuwanta tayi masu kaifi da tasiri akanta sun sauka akanta dan haka ta dago idanuwanta cikin wata sanyi ta kallesa shima ita din ya kalla da wani sanyayyan kallan daya sakata dauke nata idanuwan tana cigaba da cin abincin da jin sonsa na sake ratsata. Dauke idanuwansa yayi shima daga kanta yana cigaba da magana da Maamah kafin Dr Mum itama ta shiga zancen nasu Mommy kuwa barin gurin tayi kafin SANAAH ma ta miqe tabi ta dakinta suka basu guri dan suyi magana da kyau. Anan yayi breakfast kafin ya fice bai dawo gidan ba sai yamma wanda a wannan daren ahalin Jeerahs din suka taho gidan Abbu a karo na farko bayan shekaru masu yawa neman aure a karo na biyu. Fleet Raheem jeerah da Abbu ne suka sake bawa jeerahs auren Dr fammah a karo na biyu wanda su Dad din suka nema kuma a daren suka biya sakakinta wanda Raheem ya amsa da hannunsa. Neman auren ya tafi a al'adar Moroccon dan kuwa hadda zinari suka gabatar wanda duka anyi wannan al'adar a daren an gama batareda kowace hayaniya ba bakuma tareda sani ko gayyatar kowa dan shedawa ba bayan iya su din. Koda gari ya waye da wata nutsuwan da bai taba samun kansa ba Dad jeerah ya tashi gashi har lokacin tin a Nigeria rabon daya sake sakata a idanuwansa dan haka a cikin yunwar ganinta idanuwansa da ruhinsa suke. Ita kanta SANAAH bata koma gurin mijinta ba anan ta kwana cikin gida dan haka ko washe gari ko kayanta bataje dauka ba zamanta tayi anan sedai aka neman mata wasu kayan tana sakawa bai kuma ganinta ba. Hidimarsu kawai sukeyi dik da babu komai da akeyi jiran jibi kawai sukeyi a daura auren wanda anayinsa zasu kwasa su koma gabaki dayansu. A cikin kwanakin biyun haka Maamah ta ringa kulawa da komai nasu itada Mommy sbd ita kam batada ma wani moriyan dan kuwa batada kowace kuzarin aikata komai ta saba da shagwabarta da yanda yake mata basa aikin komai sai bata kulawa da tarairayanta. #MAMUH 09033181070 [23/06, 4:24 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 138 Washe garin ranar da zaa daura auren da wata irin nutsuwa da farin ciki mara hayaniya ko kadan dukkaninsu suka tashi duk da basa jin abinda daga Dad din har Dr Mum sukeji amma farin ciki ne mai dukkanin nutsuwa sukeji da jin kaman yau zaa sauke wani nauyi a cikin kirjin kowannensu. Karfe 11 da kusan arbain su Dad jeerah suka iso masalaccin gidan wanda daidai lokacin shima Fleet Raheem da Abbu suka iso ciki tareda dukkanin mutanen da zasu halarci daurin auren wanda zaayi bame hayaniya komaiba. Karfe 12 daidai aka daura auren wanda ana gamawa Abbu ya sauke ajiyan zuciya yana yiwa Allah godiyansa da Allah ya kuma nuna masa wannan ranar daya yanke rahama da gani. Shi kansa Raheem shiru yayi kafin ya dago ya kalli mahaifinsa wanda idanuwansa suka sauya zuwa jan da jarumtarsa da kaifinsa suka boye abinda yake ji a kirjinsa da zuciyarsa na saukan wani nauyi mai nauyin gaske daga kirjinsa daya sakasa sauke ajiyan zuciya guda uku a jere cikin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda kamewa. Daga can aka watse batareda kowace doguwan taro ba dan haka koina ya koma daidai musamman da akai sallar azahar tini ma su Dad din suka koma masaukinsu. Shi kansa Raheem Dad din yabi tareda su Alhaji tsohonsu har sai dare ya dawo gida baima shiga cikin gida ba ya shige sedai yayi waya da SANAAH wadda take fama da zazzabi kadan kadan kuma yayi ta bari ya ganta taqi bari kuma nauyin zuwa gurinsa takeyi gasu Dr Mum da kowa a gidan. Washe gari shirin tafiya suka fara yi har dare hakama washe gari dan haka saida akai kwana uku da daurin auren tukuna suka daga zuwa Nigeria. Dad baiga Dr Mum ba har lokacin sai a airport da suka hade motocin Fleet sun iso airport dkn da iyayen nasa mata su duka da SANAAH wadda shima sai a lokacin ya sakata a idanuwansa bayan kwana biyu dan haka kallo daya yayi mata tana gefen Dr Mum ya dauke idanuwansa sbd wata fitinanniyar sonta daya taso masa da kewan shaqarta daya xama addiction dinsa. Ita kanta SANAAH kallo daya tayi masa ta dan sauke kansa tana jin lokacin kaifin idanuwansa suka sauka akanta ya mata wani kallo ya dauke yana qarasawa gurin Dad. Shi kansa Dad idanuwansa da suka dago suka sauka akan Dr mum wadda take sanye da wata purple doguwan riga mai kyau data fiddo asalin kabilarta da gyalanta dayake nade akanta ta dan fada ma kadan sbd zullumin yanda zatai rayuwa da hakeem din a yanzu baa matsayin matarsa ba ita daya daya hana zuciyarta da ruhinta sukuni.... Kallo daya yayi mata mai nutsuwa da kwanciyan hali dakyau kafin ya dauke kansa yana dawo dashi akan Raheem daya iso gurinsa yana gaidasa ya bude baki yana amsawa cikin tsari da girma. Babu bata lokaci aka gama komai suka daga zuwa Nigeria. A jirgi ma dayake can suke first class kusan iya sune dan haka a zaune sike cikin nutsuwa da walwala. Dr Mum kusa da Dad take tareda shi batareda suna iya wata doguwan magana bama sbd wani kamshinta dayake fita daga kowace motsinta yana hana kansa da tinaninsa sukunin dabai taba samun kansa a hakanba dan haka babu wata magana mai tsaye sosai da sukeyi saidai kallanta datake jin nauyin hakan itama sbd tarin mutanen dasuke tare dasu. Shi kuwa Fleet SANAAH bata tareda shi sam tana tsakiyar Maamah da mommy sbd baida hakurin dazai iya zama a kusa da ita batareda ya iya kamata yaji hannuwanta a cikin nasa ba ko janyota jikinsa dan haka ya kame kansa yana riqe control dinsa batareda ya iya juyawa ya kuma kallantaba sbd hakan ma zai iya tabasa duk da yana jin idanuwanta masu sanyi da kyau akansa tana sauke masa su tana kwantawa jikin Maamah tana masa wani sanyayyar kallo duk abinda yakeyi tana kallo har bacci ya dauketa mai sanyi. ******** Rayuwar Fammah da Al'amin kuwa ta kai matsayi da matakin da zuwa yanxu wuya ce mai tsananin gaske dukkaninsu suke sha wadda batada magani dan kuwa shaquwa da kusancin da suka samu bame hayaniya bane mai sanyin daya musu muguwar shigar da a yanzu suke wahala ne daga yanda Al'amin yafara janyewa daga gareta sbd hanasu shiga azabar dasuke fama da ita ayanxu. Har cikin jininsa yake jinta da duk abinda ya shafeta batareda yasan yaushe hakan ta faru ba kawai dai yasan tafara zama illa ga rayuwarsa data rasa suninta da nutsuwanta kaman baya yanda yake, Mutum ne shi mai principles da kiyayewa sosai tareda tsayawa akan gaskia dan haka tinda zuciyarsa ta gama kamuwa da abinda baisaniba akan Fammah jeerah wanda yakejin kaman he's obsessed with her saiya ja baya daga gareta sosai sbd kallanta kadai sakasa jin yana rasa kowace nutsuwa da kansa yakeyi bare jinta dayake dakatar da komai nasa cak.. Ita kanta yanda a yanzu tagama mutuwa da rasa kanta da tinaninsa da rayuwarta da zuciyarta tasan She is madly inlove with him amma shakka da tsoron makomar alaqar yake sakata jin hankalinta na tashi kaman yanda tagane shima yana janye kansa ne daga gareta dan tsare iyakarsa da duk fitinar da alaqar zata iya janyowa daga mahaifiyarta. Ya zama busy sosai da sam yanzu basa haduwa sosai duk da suna guri daya a waya ne kadai yake iya magana da ita akan jin yanda take daga nan baya iya doguwan magana yake mata sallama dan haka sai abin ya tabata tafara wata rama sbd damuwa da tsananin halinda take cikin itama. Suna ci gaba da hakan harta kai ta kwanta ciwon da ita kanta batasan menene yake damunta ba da dole ya bayyanarda kansa a gabanta ya kaita asibiti da kansa sukaga dr wanda ya basu tabbacin lafiyarta kalau kawai damuwa ce da rashin cin abinci. Suna baro asibitin yana driving a natse idanuwansa akan titi sunyi shiru dukansu har suka iso gida yayi parking yana kasa kashe motar ya sauke wani lafiyayyan numfashi mai nutsuwa. Kuka ta fasa ahankali tana rufe fuskanta da hannuwanta duka biyu sautin kukan na ratsa kunnuwansa da wani irin yanayin dayaji kirjinsa yayi nauyi ya dan rintse fararen idanuwansa da suka dan sauya ta bude su yana juyowa ya sauke idanuwansa akanta bayan tsawon lokacinda rabon daya sakata a idanuwansa. Jin saukan idanuwansa akanta ya saka kukanta karuwa ahankali jikinta na sake sanyi damuwanta na qaruwa. Kasa motsawa yayi bare iya cewa komai yanajin kukanta na ratsasa suna yaga duk wata nutsuwa da karfin zuciyarsa ya bude baki da sautin daya sakata jin nauyin kirjinta na karuwa yace "Bana iya jin kukan nan pls Doc" Bude kofar motar tayi tana ficewa ya bude tasa kofar ya fito yana bin bayanta sedai taku biyu yayi ya dakata cak yana riqe kansa daga binta sbd yana ci gaba da jin kukanta zai iya kasa riqe zuciya da gangar jikinsa gareta dan haka ya dafe goshinsa da hannunsa daya sbd yanda kansa ke sarawa da wani bugun gaske. A cikin daren bai iya rintsawa ba dan haka ya tashi da ciwon kai mai tsananin gasken da bai iya fita office ba daga karshe ya yanke shawara daya da zata hana kansa bugawa da zuciyarsa dake gap da rasa lafiyanta kwata kwata shine rabuwansu a guri daya. Akwai fahimta da kusanci sosai na maganganu a tsakaninsa da Dad jeerah da kusan shine dansa da yanzu yake maganganu dashi wainda ma bayayinsu da ko Raheem daya haifa bare Samad dan haka sukeda wata irin nutsuwa ta magana da rashin boyo a tsakaninsu dan haka ya kirasa da daddare bayan yaje asibitin shima yaga Dr ya dawo. Cikin nutsuwa ya sanar da Dad din a lokacin da suke Morocco ya sanar dashi time yayi da Fammah ta dawo gida. Da farko Dad shiru yayi yana juya zancen kafin ya tambayesa akwai wata damuwa ne da zaman. Shi kansa Al'amin din shiru yayi kafin ya sauke numfashin daya kusan bayyanarda asirin zuciyarsa ya bude baki da nutsuwa yace "Babu damuwa amma kadaicin ya fara damunta" Shiru Dad din yayi kafin ya juya zancen wanda ya tabbatarda kiyayewan Al'amin da zamansa wanda yasan kansa da darajar mace sosai yafara samun wasu feelings ne akan fammah tinda ya zabi ayi nesan da ita daga garesa. Babu wata wata Dad din yace "Akwai abinda yake faruwa ne a tsakaninku Al'amin?? Rintse idanuwa yayi yana jin kalman na ratsa har kirjinsa da wani kaifi sbd baitaba iya karya ba bare ga mutumin dayake uba kuma uban daki a gurinsa basu taba yiwa juna boyo ba dan haka yayi shiru ya kasa furta kowace kalma sbd daga karshe dai fammah jeerah ta zama macen data yanke duk wata iyakarsa ta riqe kansa daga kowace macen. Dad jin shirunsa take yaji wani sanyi da nutsuwa sun saukar masa dan haka yayi masa sallama kawai yana saka kiran Fammah wadda kusan itama abun dayane son juna ne yake neman kashesu amma sun kasa yadda sbd kaucewa fitinar dake cikin hakan. Kwana Dad jeerah yayi da maganarsu aransa wadda a yau din da zaa maida aurensa daa kusa suke babu abinda zai hanasa hadawa dasu a daura auren batareda shawara da uwarta ba wadda kowa ya sani bazata taba bari ayi auren ba dan haka sbd fidda kowa a cikin rikicin shi zaije da kansa italy ya fuskancesa matiqar suna son juna zai daura musu aure acan sedai ta dawo da auren a fuskanci uwarta da auren. Da wannan ya bar maganarsu har suka iso Nigeria, Koda suka iso Umma na asibiti antafi da ita ciwo ya taso mata sosai na hawan jini a daren dan haka bayan isowansu da tsakar dare sosai ne sosai kowa bangarensa ya nufa da sassafe kuwa Dad asibiti ya tafi da Mr Sideeq dubo Umman wadda tayi nisa sosai dan sosai takejin jikin. Shi kansa ganin yanayinta damuwa sosai ya shiga ya jima a asibitin harma saida ta farka suka gaisa ya mata ya jiki daga nan tayi karfin halin tayasa murnan aurensa da aka mayar da adduar fatan alkhairi ga auren yayi mata godia yana hanata doguwan maganar datake kokarin fada akan cewan sbd aurenta suka rabu gashi yanxu Allah yayi taga sun maida aurensu wannan nauyin ya sauka akanta. Murmushi kawai yayi mata na bata fatan samun lafiya kawai. Sai yamma sosai ya koma gida a lokacin ma su Dr Mum bata saniba sbd tana bangarenta tareda SANAAH wadda anan take tareda ita sbd su maamah da mommy suna bangaren Meenah datake cikin tsananin karfin halin iya tarbansu musamman ganin da SANAAH aka dawo wadda kallo daya mata taji haukarta na neman kuncewa sbd tsananin balai da masifar datakejin tana cin jininta. Fleet kuwa bangarensa ya sauka kai tsaye wanda baima tsaya neman Meenah dinba wadda haryanxu bayajin yanada time din magana da ita akan laifinta da bazai taba iya yafewa na sakawa iyayensa da daya ta haifesa daya ta shayar dashi wuta. SANAAH kuwa tinda suka dawon itama ta sauke idanuwanta akan meenah taji wani nauyi da zafin jiki ya rufeta mai tsanani sbd sanin yanzu dole kallan Fleet zatai da matarsa a kwanakin take taji inama bata dawo ba tayi zamanta a gurin fammah. Ana magrib aka komai na abinci bangaren Dr mum da zaa kai bangaren Dad saiga waya daga asibiti Allah yayiwa Umma cikawa take gidan ya shiga wani irin tashin hankali da damuwa mai tsanani ta rashin wanda shi kansa Dad ya dokesa dan haka dole asibitin ya nufa tareda Mr Sideeq harma da Alh tsohonsu da shima rashin ya shigesa. #MAMUH 09033181070 [24/06, 10:28 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 139 Koda su Dr Mum suka samu labarin rasuwan Umma dukkaninsu jikinsu sanyi da tsananin tausayi da fatan Allah mata rahama da sadata da malaikun rahama sbd dai babu wanda ya taba ko sainsa da ita tanada boye abu a ranta da dannewa duk kuwa yanda zatajisa ko hajiyar Samad duk fitinarta tin suna da kuruciya ma Umman bata biye mata sbd gabaki daya rayuwar auren tasu su dukan a rikice take batareda sunsaniba sbd wanda suke auren ruhinsa bai taba zama a gurinsu ba kawai aure yakeyi dan cika sunnar maaiki amma zuciyar da ruhin basa nan. Ita Dr mum ma da ba saninta tayi ba kwata kwata tinda bata taba zama da ita ba kawai a yanxu ne dan zuwan nan datai take dan ganinta a bangaren Hakeem shima bawani riqe kamanninta taiba sbd basa wani kallan juna dan haka batasan komai akanta ba bayan cewan itace matar Hakeem kadai dayake tareda ita. Numfashi ta sauke ahankali da sanyin jiki tareda tausayin Hakeem din wanda ya rasa matarsa dan haka batai bacci ba kusan itama a zaune ta kwana sbd sanin Dad din yana can asibitin cikin damuwan da bama zai iya dawowa gidan ba saida safe kila. A daren ma dole haka duk me wani damuwa ko tashin hankali ya saurara sbd rashin wanda akai dan anjima baayi rashina a jeerahs din dan haka koina yayi tsit. Meenah ma duk yanda taso tada tashin hankali da balai dole badan taso ba tai shiru ta lafe a bangarenta dan taje bangaren Fleet ta tadda yana asibiti tareda mahaifinsa dan haka ta koma bangarenta duk taso ace ta tadda SANAAH a bangaren da wlh sedai tayi prison amma sai anyi janaizarta da Ummah a washe garin tare. Ita SANAAH ma da dan zazzabi ta kwana sbd damuwa da wannan tashin hankalin da suka shiga dan haka tana daki bata fito ba haka suka kwana tinda sassafe saiga gawan andawo gida da ita zuwa bangarenta wanda yan uwanta tini suka iso suna ciki ana kukan wannan rashin daya zo katsam. Su Dr Mum basu fito ba suna can suna tausayawa har lokacin janaizar yayi wato karfe tara na safe aka gama aka kaita kowa ya dawo. A lokacin ne Dr Mum ta fito tareda SANAAH wadda take gefenta cikin doguwar hijabinta har qasa suka shiga har bangaren umman sukai gaisuwa da mata fatan rahama suka fito daidai nan su Maamah suma suka shigo sukai suka fito. Meenah da Hajiyar samad basu shiga ba sai kusan yamma atare sukaje sukai suka fito. Dr Mum bayan fitowansu bangaren Dad suka wuce gabaki dayansu harda su maamah sbd baa zaman gaisuwa sam a jeerahs din. Koda suka isa Mr Sideeq ne kadai sai Fleet wanda shima fitowa zaiyi ya wuce bangarensa sbd daga janazah din yana nan tareda Dad din. Suna sako kai SANAAH ce a gaba wanda idanuwanta har sun fada sbd rashin baccin da bataiba da yunwar data tashi da ita ga abincin ma ta kasa iya ci yanda ya kamata. Dago idanuwanta tayi ahankali jin kamshinsa daya shiga hancinta ta tabbatarda yana palon dan haka bata qarasa dagowa da idanuwanta ba dan kada ma ta gansa ta maida kasa tana qarasa shigowa palon tana nufar gurin Dad dayake zaune ya dago kansa da idanuwansa ya sauke akansu daidai zaunawan SANAAH qasa da bayyanar Dr Mum a bayanta wadda ta dago idanuwanta da sukai sanyi itama da tausayinsa na damuwan datasan dole yana ciki na rashin macen da sukai zaman auren shekaru masu yawa wanda tasan ita bazata samu wainnan shekarun dashi ba. Akanta ya tsayar da idanuwansa ahankali cikin nutsuwa yana kallanta da sauke ajiyan zuciya mai sanyi da jin nauyin dayake danne da kirjinsa ya dan ragu sbd kansa ma tsananin ciwo yake masa. Itama shi din take kalla da dukkanin kulawa da kauna da jin radadinsa ta qaraso a natse ta zauna akan kujeran dake facing dinsa tana dan dauke idanuwanta daga nasa tana sauke numfashi a boye kafin ta dago ta kallesa tana bude baki tai masa gaisuwa da yiwa umman addua. Su maamah ma gaisuwan sukai masa da mommy kafin SANAAH tayi masa daga karshe tana dan dagowa ahankali ta kalli inda take ganin hasken kafafun mijinta ta kalli gurin cikin sanyin dayaji a jikinsa bata daidai ya sauke mata nasa idanuwan da sukai wani iri suma sbd rashin bacci da halinda aka shiga din. Kallanta yayi da wata nutsuwa a taqaice yana dauke idanuwansa daga gareta zuwa ga iyayensa mata yana gaidasu sukai masa gaisuwan rasuwan shima tukuna suka miqe dukansu suka fice banda Dr Mum wadda bayan ficewan kowa dagowa tayi ahankali ta kalli Dad din shima ita ya kalla yana kasa cewa komai. Shiru tayi tsawon mintina kafin ta miqe tana cewa zata kawo masa breakfast yaci ko yayane. Dan numfashi kadai ya sauke bai iya cewa komaiba har lokacin ta miqe ta fice ya bita da kallo. Bata jimaba ta dawo da breakfast jere a tray babba da safiya ta biyota dashi har palon ta karba ta ajiye gabansa safiya ta gaidasa da masa gaisuwa ta fice. Da kanta ta hada masa komai tana zaunawa ahankali kusa dashi tareda miqa masa ya amsa ahankali yana dan bude bakinsa a natse yace "Thank you likita" Murmushin karfin hali ta sake masa tana dan basa qwarin gwiwa. Ta jima sosai a gurinsa kafin ta baro ta fito ta koma sbd baqin dake son ganinsa a can palon waje dan masa gaisuwa. SANAAH ma tana komawa daki a waya Fleet ya kirata yana kasa cewa komai sai ajiyan zuciyan daya sauke tukuna yace yaya take yaya ta kwana? Numfashi mara karfi ta sake tanajin duk batama jin dadi ko kadan tace "I'm missing you already" Numfashi ya sake mai sanyi yana bude idanuwansa da sukai nauyi yana jin dole afara aikin bangarenta itama da gaggawa sbd bazai iya wannan zaman ba tana bangaren Dr Mum yana buqatan bangarenta a matsayin matarsa da zai ringa kasancewa da ita a duk lokacinda sukaso babu kowace shamaki. Sunanta ya bude baki ya ambata da wani sauti mara hayaniya da karfi sosai mai cikeda sanyi da nutsuwa har saida tsigar jikinta ta tashi ahankali ta dan lumshe idanuwanta tana jinsa yana furta mata kalaman da suka sanyata jin idanuwanta na cikowa da hawayen kishinsa da kewansa. Sun jima a wayar suna magana wadda saisun share seconds ko mintina baace komaiba kafin ayi magana ahankali ataqaice har lokaci sosai tukuna sukai sallama suka kashe. Wanka yayi yayi ya fita sallan azahar yana dawowa ya kwanta baccin da baisamu daman yiba dan hutawa da kyau. A ranar Meenah data jima tin kwanaki tana shiga jikin Samrah da sabawa da ita ta fita da yamma taje har gida ta sameta tasamo duk abinda takeson samowa daga gareta wanda ya dangana harda video din da ganinsa ita kanta sai dataji tausayin Samad da kuma farin cikin matsalarta datazo karshe insha Allah dan kuwa babu mijin da zaiga matarsa a hakan wani na neman haiqe mata bai rabu da itaba ko tsanarta da qyamarta dan haka ranta fes ta dawo gida tanajin duniyarta ta dawo sabuwa. Sai bayan magrib ta dawo dan haka kai tsaye bangarenta ta nufa ta tadda su Maamah a palo zaune suna fira da farin ciki ta gaisa dasu ta wuce dakinta tana jin yau batajin damuwan komai. Acan bangaren Dr Mum kuwa tinda suka dawo daman bataje ba sbd bata kaunar saka SANAAH a idanuwanta kaman yanda SANAAH din itama batason su hadu sbd kaucewa tashin hankali. Shi kansa Raheem din batama sake komawa bangarensa ba sbd matiqar taje bazata iya riqe kanta daga bayyanar masa da komaiba dan haka taqi zuwa su hadu sbd ta bari sai anyi adduar ukun rasuwar an watse komai ya lafa bazaa ce tayi hauka ba ana cikin rasuwa tayi hakan. Kame kanta tayi a bangaren nasu bata taba futa koina ba dan kuwa batada niyar xuwa bangaren Dr Mum sam dan haka suma babu wanda ya mata maganar bataje ta gaida Dr Mum dinba sbd sunsan sbd SANAAH na can ne. Dr Mum kuwa sam bata ma gabanta duk da tasan ita kanta dan SANAAH tana bangaren ne yasa bazata taba zuwa ba sai sika mata uzurin hakan baace komaiba, SANAAH kuwa duk ta zama wata iri hakama tinda suka hadu a ranar gaisuwan basu sake haduwa ba dashi sedai a waya suke magana kawai dan haka cikin tsananin kewan juna da tsananin son dayake cinsu suke. Dr Mum ta lura da yanda duk tayi sanyi kamanma kuma batajin dadi sbd ko kuzarinta ya rage bata ko cin abinci sosai a kwana biyun. Ita kanta Dr Mum din cikin sanyi take na kulawa da mijinta dayayi rashi a kwanakin dan haka babu wata sakewa a tsakaninsu sedai taje ta gaidasa takai masa abinci ta saka yaci ta dawo. A hakan akai sati daya cif da rasuwan kowa ya tafi komai ya watse aka koma rayuwa hatta yan uwan Umman sun gama komai nasu dangane da komai nata sun tafiyarsu ankwashe komai nata anbasu Dad ya yafe musu komai dan haka komai saida aka kwashe a bangaren aka barsa empty da fara shirin rusasa da zaayi gabaki daya dan tayar da sabuwar ginin bangaren SANAAH da zaayi shima mai hawa daya. Dr Mum tinda aka gama komai kowa ya watse bata iya zuwa bangarensa ba sbd batajin dadi kadan mura takeyi dan haka bai ganta ba sai washe gari da safe taje takai masa breakfast ya zuba mata idanuwansa yana kalla tareda sauke ajiyan zuciya da numfashi mai sanyi yana daga hannunsa daya cikin kulawa da tarin soyayya mai karfin datake cikin jininsa ya miqa mata yana kallan idanuwanta data dago dasu masu haske ta kallesa tana jin wani irin nauyi da mutuwan jiki na rufeta. #MAMUH 09033181070 [24/06, 11:51 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 140 Ahankali ta maida idanuwanta akan hannunsa daya miqo mata ta kalla da wata irin sanyin dataji jikinta ya qara sanyi da jin idanuwanta suna cikowa da wasu hawayen da batasan lokacinda suka taho ba tana kasa motsawa harya motsa ahankali shima yana isowa da hannun nasa akan nata ya dora yana sakawa cikin tafin hannunta ahankali ya hade tafukan hannuwan nasu tareda sauke wata ajiyan zuciyan data fito daga kowace iskar dake cikinsa yana qanqame tafin hannuwan nasu itama rintse idanuwanta tayi ahankali da dan karfi hawayen dake cikinsu suka digo ahankali suna sauka akan bayan hannunsa dayake qanqame da nata ya zuba musu ido da idanuwansa da sukai jajir yana jin Dr fammah itace tasa kaddarar da bazai taba iya cin jarabawa akanta ba. Bai sake hannunta ba daya saka a cikin nasa ya janyota jikinsa ahankali ya mata wata halal runguman daya shigar da ita jikinsa sosai yana jin tsigar jikinsa na tashi har cikin kansa tareda jin kamshinta kai tsaye cikin hancinsa zuwa kansa karan farko bayan shekaru. Ita kanta rufe idanuwanta tayi tana sake jin hawaye na zuwar mata na samun kanta a tareda wanda bata taba saka ran sake dawowansa rayuwarta ba. Shiru sukai a hakan tsawon lokaci kafin ta iya janyewa ahankali tana barin jikinsa ta hada masa abincin tana miqa masa cup din tea mai kamshin data hado masa a cikin breakfast din. Amsa yayi yana hadawa da hannunta ya riqe a cikin nasa daya tukuna yafara sha yana kasa dauke idanuwansa daga kanta cikeda samun nutsuwa da kwanciyan hankali. Sai daya ci komai ya koshi tukuna ta baro bangaren ta dawo nata tana shiga duk taji itama kaman batada lafiyar dan haka dakinta ta shige bata fito ba sai yamma lokacin SANAAH zazzabi take dan ji dan haka koda sukai sallan magrib abincin da safiya ta gama hadawa da komai na Dad a ciki Dr Mum din ta kalli SANAAH dake lafe a palon tace "Ki hadawa Fleet nasa ki kai masa dan banajin ana aika masa abinci daga bangaren Maamansa" Shiru tayi cikin damuwa da rashin son zuwa sbd batason taje ta hadu da matarsa a gurinsa dan haka ta dan lafe tana bude baki tace "Suna kai masa may b ma anriga ankai" Dauke kallanta daga kanta Dr Mum tayi tana maida akan wayar hannunta tace "Eh kije ki masa tinda babu tabbacin" Shiru tayi tana jin jikinta na sake sanyi dan haka safiya dataji hakan kitchen ta koma ta hada masa nasa a tray da komai a tsare ta ajiye. Sallar ishai sukai suna gamawa kowa ya shige sbd kusan daman hakan sukeyi. Wanka tayi tayi shirin baccinta kaman bazata ba sai kuma ta daure ta sako doguwan hijab ta fito ta nufi kitchen ta dauka a natse ta fice. Dr Mum ma data kira Fleet din ta sanar masa SANAAH zata kawo masa abinci sbd tsoron kada matarsa tai wani abin gwara ya san da zuwan SANAAH din tana gama fada masa sallama sukai ta kashe wayarta tana shiga wankan itama. Tana fitowa cikin doguwar riga ta shirya mai kyau da rashin ado ta fito ta tafi kaiwa Dad abincinsa dayake jiran a kawo masan dan kuwa har wata yunwa yakeji. Ko data iso bangaren koina tsit tini Mr S yai sallama dashi ya tafi hakama ya bada umarnin securities kowa kada ya tafi ko hanyar bangaren Dad din hutawa zaiyi sbd hayaniyar kwana biyu da rasuwan da akai dan haka koina tsit yake babu komai da kowa. Ko data shiga palon farko shiru babu haske sosai iya aircon ne kadai ke aiki da wata kamshi mai sanyi, Kai tsaye palonsa na kurya ta daga kafafunta tana takawa da nustuwa ta shige bayan ta saka hannunta daya ta bude tana shiga shima babu wani haske sosai ta rufe kofar tana isa inda zata ajiye abincin akan dining dinsa mara girma da tsari ta ajiye ahankali tareda juyowa a natse tana kallan koina ta tako kafarta tana dawo tsakiyar palon tareda kasa daga kafarta ta isa kofar master bedroom dinsa datasan yana ciki sbd bata taba shigarsa ba tinda take duk da kusan a jiyan an sauya komai na dakinsa an saka komai da komai sabo fil. Tsayuwan datai a gurin tana shiga dan tinani ya saka harya fito batasan da hakan ba saida ya iso gabanta ya saka hannunsa daya ya kama nata a natse yana kaiwa bakinsa cikin wata nutsuwa ya sauke maga kiss mai sanyi yana kallan fuskanta data kallesa itama tana dawowa hayyacinta. ****SANAAH ma a natse ta isa bangaren Fleet din wanda tana shiga koina babu haske sosai dan haka kai tsaye hanyar bedroom dinsa ta nufa tana takawa ahankali da shakkar isa sbd batasaniba ko matarsa na ciki batason damar dasu da kanta daga abinda zata iya gani dan haka a bakin kofar bedroom din ta tsaya bayan ta shiga palonsa na kurya ta sauke idanuwanta qasa da numfashi ahankali ta daga hannu zatai knocking sai kuma ta dakata tana fasawa ta juya ta ajiye tray din akan table dayake palonsa zata juya ta nufi kofa ta fice ya bude kofar bedroom din nasa sbd jikinsa daya basa da kuma dan motsinta daya ji. Bude kofar ya sakata dakatawa tana kasa juyowa kirjinta na wani irin nauyin gaske taji idanuwanta ma mata wani radadi da cikowa da hawaye ta sauke ajiyan tana kasa juyowa har lokacin saida ya tako ahankali yana isowa bayanta hunnunsa daya kawai ya saka ya zagayoya ta bayan yana janyota jikinsa ya mata wata kyakkyawar rungumar data rintse idanuwanta hawayen dake ciki suna saukowa sbd saura kadan zuciyarta ta dena bugawa daga abinda taji tanaji akansa. Shi kansa wata lafiyayyar ajiyan zuciya mara sauti ya sake yana qarasa zagayota da hannun nasa daya yana sako kansa gefen wuyanta suka lumshe idanuwa a tare. Jin digar hawayenta akan hannunsa ya sakasa juyowa da ita ahankali ya kalli fuskanta ta dago itama kallo daya tai masa ta fasa masa kuka kawai wani kishinsa na neman buga zuciyarta ta fada jikinsa ta qanqamesa. Kai tsaye a cikin idonta yaga menene yake cinta dan haka rungumeta yayi yana dan qanqameta tareda bude bakinsa yace "I love you" Sake shigewa tayi jikinsa kukanta na kasa tsayuwa haka kawai. Ganin hakan ya dago kanta yana kallan fuskanta sai kawai ya sake murmushi mai kyau da tsari daya qarawa fuskansa kyau yana tallafe fuskanta da hannuwansa biyu ta bude idanuwanta dake hawaye ta kallesa ya kuma sake mata murmushi mai kyau ta turesa tana juyawa da karfi zata fice ya mata riqo daya tareda juyota gabaki daya yana fizgota ta fado kansa fuskansu na hadewa da bakinsa a nata lokaci daya ya mata wani lafiyayyan kiss da tsotsa ta minti daya cif kafin ya saketa tai baya zata zube sbd kasa tsayuwan datai da kafafunta sbd ba qaramar tsotsan data ratsa kowace jijiyan jikinta yayi mata mai sanyi. Tarota tayi da hannunsa daya yana saka daya a wuyanta ya kamo wuyanta yana kallan cikin idanuwanta yace "You OK???? Girgiza masa kai tayi da wata salon daya ke nuna ta gama mutuwa akansa da kishinsa ya sake sakarda wata mayen murmushi yana sama da ita ya juya zuwa bedroom dinsa suka shige yana zare hijabinta da jefar dashi yana dorata akan gaban mirror din dakin mai girma ya ware kafafunta ya shiga tsakiyarta ya tsaya yana sake kamo wuyanta da hannunsa daya yana mannota fuskansu ta hafe ya shaqi numfashinta da wani slow yana wata lumshe idanuwan da suka fara buguwa da kewanta ya bude baki yana goga lips dinsa a fatar wuyanta yace "I cant live like this..." Hannunta daya ta daga ahankali tana dora akan kirjinsa tana dan turesa kadan ta bude baki tace "Dr Mum na jiran komawata" Dan dakatawa yayi daga shinshinarta dayake yana shaqa ya dawo da fuskansa saiti da tata yana hadesu ya bude baki lips donsa na gogan nata yace "Ko data turo ki tasan bazaki taba komawaba yanxu, Ko acan baya tasan da hakan take turoki ai so zan kula mata da yarinyarta a daren yau da safe zan kai mata ita da kaina" Da wani sauri ta kallesa da mamaki da wata dariyar dake zuwan mata data kasa yi sbd abinda yake mata yana sakata jin jikinta na karban shock ta bude baki tace "Haka kake daman??? Murmushin da baisani bane ya kufce masa yana dago idanuwansa ya kalleta da wata dariyan da baimasan yana yi ma mai daukan hankali da rashin sautin data sakata kallansa itama tana murmushin ganin dariyansa. Bakinsa yakai kunnenta ya fada mata wasu kalaman da suka sakata rintse idanuwanta da sauri tana dariya da saka hannu zata dan turesa ya riqe hannunta yana sake mannota jikinsa yana saka bakinsa cikin nata ya mata wani fitinannen kiss daya sakata zagayo kansa tana shaqan kamshinsa dataji ya bata wata nutsuwa da sanyin ruhi ta kuma shaqarsa shi kuwa ya dake kama bakinta suka fara kissing juna da wata lafiyayyar so da shauqin juna. A gaban mirror din ya sake manneta suna raba juna da kayan jikinsu yana mata wata lafiyayyan mannuwan datake sake mannuwa da jikin mirror din tana zagayesa da hannuwansa tareda yin baya da kanta suna samun juna da wata shauqi me karfi. Anan sukai wata lafiyayyar love din da suka qarasata a cikin gadonsa suna gamawa ko motsawa bataiba daga gurin tai masa bacci. Saida baccinta ya danyi karfi kadan ya miqe ya fada bathroom yana fitowa ya saka doguwar wandon bacci kawai ya kwanta. Da asuba ma haka sukai sallah suka sake koma bacci bayan sunyi wasansu. Karfe tara na safe harma da mintina 40 SANAAH ta tashi daga baccin tai wanka ta shirya ta fito a ta tadda safiya ta kawo musu breakfast ta jere shikuma yana palonsa zaune yana waya mai mahimmancin dataga ya nutsu sosai yana bayani da bada umarnin da take ta fahimci harkan soldiers dinsa ne dan haka ficewa tayi ta nufi palon da aka jere musu komai. Fasa zaunawa tayi ta fice dan zuwa sauya kaya ta sako wasu sbd na bacci ne jikinta. Tana fitowa kaman daga sama saiga Meenah wadda itama isowanta kenan kaman a mafarki taga SANAAH din take kowacensu gabanta yayi mummunan faduwa dan haka cak SANAAH ta tsaya tareda dan dago kanta kadan tana kallan Meenah din ta bude bakinta daqyar ta iya cewa "Mum ina kwana" #MAMUH 09033181070 141 Wani irin baqin ciki mai tsananin zafi da nauyin gaske ne yaxo ya dannewa Ms Meenah kirjin dataji kaman zatayo aman zuciyarta da kalaman SANAAH din bayan radadin daya dabaibayeta yana tafasa a jininta na ganinta ta fito bangaren fleet din dake nuna alaman a gurinsa ta kwana. Wani mugun ja idanuwanta sukai take tana sake tsayar da kallanta akan SANAAH din wata wuta na tasowa da karfin gaske daga cikin kwakwalwanta zuwa kirjinta da jininta batasan lokacinda ta daga hannu saukewa SANAAH din wani mahaukacin marin sunan data kira dashi na Mum wanda Safiya data kawo gurin kawo musu sauran breakfast sakin kayan hannunta tayi da sauri tana janye SANAAH din baya ba tsammani dan haka iskan marin mai karfin gaske ne ya sauka a fuskanta kawai ta dago da wani irin firgita ta kalli Meenah din idanuwanta na sauyawa da wani irin tashin hankali da mamaki harma da faduwan gaban abinda bata taba tsammaniba. Kanta Meenah tayo wanda ya saka Safiya sake janyeta da karfi tana harsuna baya zasu fadi kaman daga sama aka bude kofar palon suka juya dukansu da karfi sai ganinsa sukai a tsaye idanuwansa tsaye akan Meenah din wadda ta juyo gabaki daya tana kallansa da wani irin zafin kishin daya taso yana kasheta gabaki daya sbd irin sauyawan dayayi ya qara wata haske da lafiya da sauyawa kwata kwata kaman bashi dinba take ta sake waiwayowa ta kalli SANAAH tana bude baki cikin jin kaman zata mutu a gurin tsaye tsabar baqin ciki tace "Fleet akan wannan duka kake kokarin cireni daga rayuwarka??? Akan macen da wani ya gama da ita ya rage maka kake........ Kafarsa daya ya sako wajen ba tsammani da wani irin mummunan dacin kalamanta dayake kokarin gane me take fada ya mata kallan tsantsar takaici ya daga hannunsa daya ya nuna mata hanyar wucewa yana kasa iya ce mata komai sbd bama zaiyi kowace magana da itaba dan tagama kaiwa karshen hauka. SANAAH kuwa jin maganar Meenah din wani sarawa kanta yayi da karfi sbd ita kanta zuwa yanzu ta fara yadda babu lafiya kwata kwata a cikin kwakwalwan Mum din dan haka batama iya sake kallanta ba juyawa tayi zata bar gurin tabasu guri Mum din ta fizgota da dan karfin data dawo da karfi tana yin baya ya rigeta da hannunsa daya yana bude baki da kokarin hana kansa bayyanarda fushinsa gabaki daya dayake tasowa yace "Are you just mad or stupid? Me kikeyi? Kina tinanin duka haukan da kikeyi ke kadaice mahaukaciya ko ke kadaice kika iya haukan? Kada ki kuskura ki bari na bude bakina nayi magana akanki sbd zata zama maganar karshe ne ta har abada" Hanya ya nuna mata da hannu yana barin sauran maganganun dayake son furta matan sbd SANAAH da safiya dake gurin bayason furta mata su. Wani hucin baqin ciki mai tsananin gaske ta kuma fitarwa tana yiwa SANAAH kallan karshen tsana da baqin ciki tace "Duka sbd wannan sauran wanin kakemun wannan Fleet?? Akan macen da saida qaninka ya gama lalatawa baso dayaba, Akan macen da...... Wata muguwar tsawa mai karfin gaske data saka gidan amsawa Maamah dake kitchen dinsu tana aiki da kofar bayan a bude jin tsawar tayi da tsananin zafin dayake tafe a cikinta ta ajiye abinda ke hannunta ta fito da san sauri tana zagayawa ta hangosu ta iso da sauri daidai lokacin da ya saka hannu zai kai akan Meenah din koina jikinsa na wata irin rawa da fizgan gaske tayi saurin taresa tana kallan meenah din da sauri wadda ta kuma bude baki tana cewa "Idonka ya rife kenan baka gane sauran wani bane lokacinda ka... Kwace hannunsa yayi daga na Maamah ya sauke mata lafiyayyan marin data zunduma wani mahaukacin ihun da batasan ta zunduma ba sbd shigarta da yayi hancinta na ballewa da habo ta dago da karfi jikinta na wani irin rawa da jijjigar tashin hankali da baqin ciki taqi yin shiru zatai magana Maamah ta daka mata tsawa daidai isowan Dr Mum gurin tareda Mommy wadda tana ganin fleet a gurin ta dakata tana juyawa Maamah da ranta yayi mummunan baci itama da bacin rai tace "Ashe bakida hankali da tinani Meenah? Jahilci ne yake cinki ko me? Menene kike fada? Wace mummunan magana ce wannan? Ashe kema ba mace bace da zakiwa mace yar uwarki hakan?? Idanuwa a rufe tana kasa riqe kanta tako ina da baqin cikinta da zafinta tace "Dukanku kunsani cewa sbd fyaden da Samad yayi mata Dad ya aurawa Fleet ita da..... Dr Mum ce ta katseta ta hanyar cewa "Sai me to?? Mun sani kuma mun yadda mun karbeta a hakan sai me ya rage?? Da wani kallan tsana da takaicin karshen maqura take kallanta ta furta mata hakan wanda hakan ya saka Meenah kallan fleet da karfi tana cewa "Kaji" Kallan tsana da baqin ciki da takaici tareda wani azababben zafin dayake danne kirjinsa da rufe jinsa da ganinsa da sukai dif ya kalli meenah din kafin ya kalli Dr Mum da baqin cikinta tini ya saka idanuwanta jajir ya juya gurin SANAAH wadda tayi mutuwar tsaye ganinta na daukewa itama sai ya kasa kallanta ya jikinsa ya dauki wata sabuwar rawa mai karfin gaske kafafunsa na kasa riqesa ya dafa bangon kofar da sauri da hannuwansa dake rawa sosai kaman. Mommy ma da zancen ya isa har inda take tajisa rufe idanuwanta tayi ahankali hawaye na ciko idanuwanta da wani radadi mai ciwo. Zamewa SANAAH tayi a gurin zata zube jikinta na rawa itama da wasu hawaye masu zafi da suka gangaro mata ta kalli Fleet din wanda ganinsa ya dauke taji duniyarta ta tsaya cak kawai ta zame Dr Mum da Safiya da tini tafara hawaye itama sukai saurin riqeta Dr Mum na janta da zafi suka juya suka bar gurin. Maamah ma cikin tsananin fushinta dabai taba fitowaba ta saka hannunta daya ta damqi Meenah zata jata subar gurin Fleet ya bude bakinsa daqyar ya furta "Maamah a hada kayanta duk abinda takeyi gobe zata koma Morocco" Maamah datakejin kaman ta rufeta da duka janta tayi da karfi ta tafi da ita har dakinta ta saketa tana bude baki zatai magana sai kuma ta fasa ta juya zuciyarta na tafasa. Maamah na ficewa cikin baqin ciki hawaye suka gangaro mata ta daga wayarta bata tsaya komaiba ta nemo video din da samrah ta tura mata ta tura masa a wayarsa kai tsaye tareda shiga group din jeerahs family ta turasa batareda tinanin komaiba ta jefar da wayar tana jin gwara kowa ya shaqi bakin cikin da zaiyi ajalinsa. SANAAH kuwa suna shiga palon dr mum kasa zama tayi ta wuce daki daqyar tanajin kafafunta sunyi nauyin gaske da kirjinta tana shiga rufe kofar tayi tana silalewa qasa ta zauna tanajin hawayenta na tsayawa cak. Dr Mum ma zaunawa tayi tana kasa cewa komai tsabar takaici da baqin ciki. Maamah ma haka ta zauna tanajin kaman zuciyarta zata fashe sedai Mommy ce tayi karfin halin shiga kitchen tana qarasa aikin zuciyarta da nauyi sosai itama. Basu san abinda Meenah tayiba na sakin video din a cikin ahalin jeerahs sbd batasan kowaba anan Nigeria da zata yada masa video din kai tsaye ya tayata yadawa kanta gabaki daya ya toshe. Hajiyar Samad ce datake zaune tana wayoyinta hankali kwance da dariya tana gamawa ta fara dube dubenta a waya tana isa kan dining zataci abincin rana itada Nabeela yar riqonta tana fara cin abincin idanuwanta suka sauka akan videon wanda ta bude kai tsaye take abincin bakinta yadawo mata da wani irin azababben karfin gaske yana biyowa harta hancinta yayi mata cikin kai shaqe a take tana neman mutuwa jikinta na jijjiga da karfin gaske. A rikice nabeela ta dauki ruwa tana tasowa ta bata amma basu shigaba dawowa sukai tana wani azababben tarin dake sake shiga kanta da karfi ta qwaci ruwan takai bakinta tana sha da karfin gaske idanuwanta na fitowa gabaki daya atake jajir dasu. Miqewa tayi da sauri tana sake rarumar wayarta tana cewa "Allah ya tsine miki meenah, Allah ya haukatar dake gabaki daya a saka miki mari mu huta, Allah ya debewa wanda ya auro mana ke da wanda ya kawoki qasarnan" Da gudu ta fita nabeela na biye da ita tayi bangaren Samad wanda shima yake a zaune hankali kwance yana waya shigowan Hajiyar ya sakasa kashe wayar kafin yace komai ta nuna masa wayar hannunta da sauri jikinta koina yana rawar gaske tace "Wannan zuriar masifa da balain a ina ta samu wannan abin daya yada? Ya akai aka samu wannan abin? Waye yayisa? Meyasa bansan da antaba yin video dinnan ba? Wani mummunan sarawa kan Samad yayi yana kallan video din hannuwansa suka dauki rawa ya kalli hajiyar da sauri yace "Ina ya fito?? Cikin baqin ciki da tashin hankali tace "Kai nake tambaya sbd wannan meenah dai ta zama masifa da balain da gwara mu taru muyi mata fatan mutuwa kafin ta kasheni da baqin cikinta" Karban wayar da sauri Samad yayi hannunsa na dan rawa ya kuma kalla zufa na yanko masa tako ina sbd ba Fleet ba ko Dad yaga wannan masifar bazai barsa da ransa ba kila. #MAMUH 09033181070 [25/06, 11:57 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 142 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Da jajayen idanuwa Samad ya kalli hajiyar yana riqe wayar hannunsa da dan karfi yace "Kiyi sauri Hajiya kije ki amsa wayarta ki goge kafin kowa ya gani dan daman ba kowa ke duba sako a group dinba dan kowa baida time na shiga group dinma" Rudewa hajiyar tayi tana cewa "Tayaya zan goge a wayarta bayan kasan kafirar Allah ce ba bani wayar zatai ba kuma inda ita kadaice a bangaren na mata shegen dukan da ko tashi bazata iyaba na amsa wayar na goge komai ma gabaki daya" Da sabon tashin hankalin da baya gane komai yace "Koma ta yaya zakiyi hajiya kije ki gogesa wlh a yanzu da wannan video din ya fita kona tafi nabar qasar ban tsira ba dan kuwa a cikin awanni kadan duk inda nake Fleet zai isa saka a dawo dani, Ko me zaayi ayi mata a goge wannan abin hajiya" Sake shiga tashin hankali da rudewa hajiyar tayi tana juyawa da sauri a rikice tana ficewa xuwa bangaren meenah din tana fatar kada ta hadu da kowa. Shi kuwa wayarsa ya bude yana shiga group din ya kalli videon batareda ya bude ba dan bama zai iya kalla ba zuciyarsa kaman zata fado kasa sbd yanda take wata bugawa da tsananin wani zafi da rasa abin yi kwata kwata dan kuwa dayasan akwai wannan video din da tini yasan yanda zaiyi ya batar dashi daga duniya ko a gurin ubanwa yake. Hajiyar kuwa tana fitowa a rikice ta isa bangaren nasu Meenah tana hadiye wani baqin ciki da tsananin tsanar meenah din wadda tai alkawarin nuna mata asalin haukar yan Nigeria matiqar ta rasa danta akan abinda tayi dinnan. Tana shiga palon ko gani batayi dan hakane bata lura dasu maamah dake zauneba ta wuce dakin meenah din kai tsaye ta bude ta fada tana shiga kan meeenah tayi a rikice wadda take zaune tana jin itama gabaki daya duniyar na mata zafi da baqin ciki idanuwanta jajir tana tsinewa sanin dataiwa yan Nigeria da Nigeria din gabaki daya. Wata damqowa hajiyar tayi mata da karfi tana cewa "Ashe dai da gaske ke mahaukaciyar ce, Ashe hauka da rashin hankali kwata kwata a jinin kabilarku yake, Ashe kece makiyar danake ta mafarki da tinanin wancan tsohuwar dagar ce data zo ta aure mana miji bayan shekaru, Ina wayarki? Ina take?? Wlh yi gaggawar goge abinda kika saki ko ayi gawa biyu..... Miqewa meenah tayi tana kwace hannunta daga riqon da hajiyar tai mata mai karfin gaske bata hayyacinta idanuwanta a rife. Itama nata idanuwan rufewa sukai ta kalleta da jajayen idanuwa tanajin a yanxu ko Fleet din bataso ta tsanesa kaman yanda ta tsani kowa da komai na qasar tace "Bazan goge ba, Bazan taba gogewaba sbd kowa ya sheda Danki kwarto ne dayake neman matar dan uwansa hakama itama kowa sai ya gan cewa sauran samad Fleet ya aura ta yanda har abada bazatai daraja a idon kowa ba kuma..... Wata mahaukaciyar shaqar mutuwa hajiyar takai mata tana cewa "Wlh yau ko ranki ne saina dauka na goge wannan abin kafin kowa ya gansa dan ke rayuwar Namiji ne kikewa wannan abin ni kuwa akan nawa dan ke kanki ranki a banza take" Qwacewa meenah taso yi tana sake qanqame wayarta da batada niyar bayarwa hajiyar ta sake saka duka karfinta tana danneta take wata kokuwa me karfi tashiga tsakaninsu. Shaqar gaske a haukace hajiyar take sake yiwa meenah tana fara nuna mata malaikun mutuwa da Meenah numfashinta suka fara daukewa ta saka hannunta da karfi a gefenta ta lalabo wani qaton glass fram dake gurin mai kauri sosai ta daga bata tsaya komaiba ta bugawa hajiyar akai wadda ta sake wani gigitaccen ihu mai karfin gaske tana silalewa a gurin ta xube jini na xubowa daga kanta. Maamah da mommy ne suka iso dakin da sauri cikin tsananin tashin hankali da rikicewan da har ture juna sukeyi suna sako kai a dakin suka tsaya cak cikin mafi girman tashin hankali da wata tsananin tsoro. Maamah ce ta iya bude baki da karfi itama ta ambaci sunan Meenah din mommy kuwa jikinta na wata irin rawa tayi kan Hajiyar wadda take a zube jini na fita a kanta sosai. Meenah qanqame wayarta tayi jikinta na wata irin rawa da fizga tana cewa "Itace taja,itace taso kasheni akan hana kowa ya sheda danta shine kwarton SANAAH" Maamah data rasa abin fada wani lafiyayyan mari ta sauke mata tana cakumota da tsananin baqin ciki da takaici da danasanin hada zuria da meenah din tace "Idan kika kuma ambatar sunan SANAAH a bakinki saina tabbatarda da Raheem ya barki har abada sbd haukarki da rashin hankalinki ya wuce kowace iyaka." Samad ne daya kasa hakura da rashin sukuni da tashin hankalin kada hajiyar ta kasa abinda yace dan haka biyota kawai yayi bangaren shima kai tsaye ya shigo palon daidai nan ne Mommy ta kwala kiran safiya da karfi a rikice tana kokarin kama hajiyar ta tayar jikinta na rawa sosai Maamah kuwa kamo hannun Meenah din tayi xata fito da ita sai kawai ganin Samad din sukai wanda idanuwansa suka sauka akan hajiyarsa dake zube qasa da jini sosai take ya kallesu da wani mahaukacin sauri jikinsa na fara wata jijjigar data saka Maamah saurin isowa gabansa zatai magana ya mata wata mahaukaciyar shaqa yana ficewa hayyacinsa gabaki daya yace "Kasheta kukai???? Mommy data shiga sabon tashin hankalin da tsananin tsoro sakin hajiyar tayi tana yowa kansa da sauri a rikice tace "Muma haka muka tarar da ita da meenah.... Sakinta yayi yana yi kan meenah wadda ta sake daukan wani glass din ta jeho musu da karfin gaske wanda take ya hadu da bango yafara wata qara dukansu kusan saida kowa glass din ya sama daya fashe. Bai dakata ba kanta yayi idanuwansa a rufe da abinda tayi masa da mahaifiyarsa daya tabbatarda ta mutu. Haukacewa tayi itama tafara daukan komai tana jeho musu da karfi wanda gurin ya rikice da tashin hankalin dayafi karfin kowa. Safiya ce ta fito da gudu cikin ihu tana neman mutane da kwala kiran Imran wanda tasan shine mai fara zuwa bada taimakon gaggawa. Su maamah kuwa kan Samad sukai suka riqesa sbd yanda jikinsa ke wata jijjiga zai iya kashe meenah idan ya kamata gashi taqi dena jefo musu komai mai illa dan kuwa glass ne tako ina yake fasuwa a dakin. Dr Mum ce ta fito a rikice tana debewa Meenah ayau itama sbd tashin hankalin gidan ya kasa qarewa. Su Imran ma fitowa sukai da sauri suna isowa gurin wanda yayi daidai da isowan Nabeela itama tana shiga bangaren da gudu tana shiga tai ido biyu da hajiya a kwance cikin jini ihu me karfin gaske ta sake tana dora hannu akaai da cewa "Sun kashe hajiya wayyo na shiga uku na lalace" Kalamanta suka saka su Imran fadawa da Dr Mum data iso Dad ma tini ya iso bangaren hankali tashe. Duk wanda yaci karo da hajiya dake kwance cikin jini rikicewa yakeyi ga Samad dake wata irin haukar datai muni dan wani watsi yayi dasu Maamah din yana damqo meenah wadda bakinta bai mutu ba tace "Wallahi bazan goge video dinkaba sai kowa a jeerah da duniya ya gama ganin yanda ka sadu da matar dan uwank....... Daidai nan Fleet da baya gani sosai ya iso gurin kalaman na shiga kunnuwansa maamah da bata daddaraba kuwa hannuwanta biyu ta saka da karfi tana rufe bakinta ta baya da danneta Dr Mum kuwa a haukace ta cakumo hannuwanta tana kokarin kwace wayar wadda ta riqe gam gam kaman ranta tana ihu da tsinewa dik wanda yake gidan albarka tana haukace musu gabaki daya. Mommy ce ta saka hannu tana taya Dr Mum kwace wayar wadda taqi sakar musu ba tsammani sai ganin Fleet sukai a gurin wanda hannu kawai ya miqa mata yana sauke idanuwanta da suke jajir wata wutar masifar da bai taba ji ba tana ci a jininsa ya bude baki da wani sautin daya saka kowa tsayawa cak cikin mugun tension da zifa yace "Ku saketa" Sakinta sukai Samad ma jikinsa ne yake wata rawan gaske duniyarsa na kamawa da wuta gabaki daya ya sake motsawa yafison ya shaqeta ta mutu har lahira a rasa me bude bude wayarta sedai take imran ya masa wani mugun riqon daya ringa wata fixga yana haukacewan shima gabaki daya. Riqe wayarta tayi gam tana tana kallansa da jajayen idanuwanta da har wani ruwa suke tsabar masifa da haukar dake cinta. Cikin wani irin kuka da haukacewa Nabeela tace "Video din SANAAH da Yaya Samad ne ta sake a cikin group na jeerahs shine Hajiya tace saita cire akan hakan ta kashe hajiya wayyo na shiga uku na lalace hajiya,ta kashe hajiya wlh..... wani ihun kuka take zundumawa da karfi tana cakumo hajiyar wadda take a some ba alaman rai. Dad na Jin hakan da wani kafirin sauri ya fita yana komawa bangarensa da sauri ya dauko wayarsa yana budewa kai tsaye kuwa yaga video din amma bai bude ba ya juyo da sauri hankalinsa tashe yana jin kaman hawan jininsa zai tashi. #MAMUH 09033181070 [25/06, 12:48 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 143 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Tin daga nesa yake cewa maza a karba wayar hannunta kafin kowa ya bude a goge ko zaa datsa hannuwnata akarbe wayar da gaggawa. Daman Dr Mum tinda taji hakan tayi kan Meenah din tana kokarin kai hannunta ta kwaci wayar Fleet da kirjinsa ya kasa daukan numfashinsa hannu daya yakai idanuwansa a rufe ya mata riqo daya ya bude hannuwanta da ko rabin kwatan karfinsa bataiba ya cire wayar daga hannunta tareda jefar da ita gefe da karfin gaske sbd jin yake hannuwansa na son shaqarta sai ranta ya fita daga dangar jikinta amma tsananin so da kaunar dayake wa yarsa yana controlling dinsa. Hannuwan Dr Mum na rawa ta bude wayar tana shiga abinda tafara gani ya saka jiri dibanta wayar ta fadi daga hannunta a bude video din na playing wanda idanuwan Fleet din jajir suka sauka akai sedai kafin ya gani Imran da wani irin zafin nama ya dora kafarsa akan wayar jikinsa na wata irin rawar da bai tsaya komaiba ya saka kafarsa daya yakaiwa Samad wani mammunan harbin da yayi baya ya fadi kasa jikinsa na rawa idanuwansa jajir ya dago da sauri yana kallan Dad ya bude baki zaiyi magana imran ya fizgo wata towel qarama dake dakin ya tura bakinsa yana turasa waje yaransu biyu dake kofa take suka bace dashi daga gurin. Acan ciki kuwa Maamah ce ta dauka da sauri ta shiga ta goge da wata irin sauri tareda dubawa taga hadda Fleet din ta turawa dan haka da sauri ta goge nasa shima tana miqawa Safiya wayar tace ta konata a take. Dad daman bai iya dake shigowa ba sbd da hannuwansa shi kansa zai iya aika Meenah lahira dan haka ko abinda ya shafeta baya son sake gani har abada. Cikin kuka mai karfi daya zo mata da wata irin wuta a kirjinta tace "Idan kun goge video bazaku goge abinda ya faru cikinsa ba har abada wanda yake gaskia ne" A lokacin ne Dad ya shigo ya kalli Fleet wanda ya bude baki zaiyi magana ya katsesa da cewa "Matarka gaskia take fada Tabbas Samad yaso lalata rayuwar SANAAH wanda hakan ya saka na aurar da ita gareka, Wannan shine gaskiyar da haukarta take bata ta fada maka dan haka ni yanxu na fada maka ka sani, Idan hakan wata matsalar ce da zaa kalli yata da wata fuskan a yanxu basai anjima ba ina son ka sakarmun ita dan wlh tallahi ayau idan nine ubanta danake da iko da ita ta gama zama da matarka da kai" Cikin wani irin mummunan zafin da basu taba ganinsa a ciki ba ya juya ya kalli Maamah yace "Wlh tallahi yau yau SANAAH ta gama zama da aurensa matiqar baisan hukunci da matakin daukaba akan haukar da matarsa keyi sbd har abada babu sauyi ko gyara a lamarinsu su dukan" Juyawa yayi ya fice da zafin gaske zafin daya saka ita kanta meenah kallan Fleet da sauri tana baro inda take tsaye tana yowa gurinsa zatai magana ya furta mata kalman data saka duka su Maamah saurin kallansa da mugun tashin hankalinda ya saka Dr mum juyawa tabar gurin idanuwanta jajir sbd bataso akazo nan ba kodan riqe amanar Meenah dataso amma ayau meenah din da kanta ta yanke igiyar aurenta duk da ba qaramin kokari Raheem din yayiba gurin danne kansa akan abubuwan data ringa yi. Maamah ma kasa motsawa tayi sbd jikinta daya dauki rawa harya juya da wani irin zafin da idanuwansa da fatar jikinsa sun nuna dan koina jikinsa ja yayi alamar ba qaramar wuta ce take cinsa ba. Meenah din kuwa hannu ta dora akai zata kurma ihu sai kuma ya kasa fita tsabar abinda taji yaxo ya danne kirjinta da maqoshinta tareda danne jinta da ganinta ta silale a gurin tana kasa ko jan numfashi da kyau. Nabeela datake cikin nata tashin hankalin itace ta bi bayan wanda suka shigo aka kwashi hajiya zuwa asibiti hankali tashe sbd jini sosai take fitarwa. Fleet na fitowa baya gani sosai baiyi tafiyar taku biyar ba daga bangaren kafafunsa sukai wata sarewa da karfin gaske ya zube akan gwiwowinsa da karfin da wani irin gudun gaske Imran da securities dinsa suka yo kansa hakama Maamah da bata taba ganin wannan mugun ganin ba tayo kansa tana fasa wani irin kuka a karan farko na rayuwarta bayan rasuwan Nasir tana kallan fleet din wanda take idanuwansa da sukai wani munun gani suka qarasa munana da tashin hankali akai ciki dashi da gaggawa jikinsa na wata irin rawar da komai na jikinsa ke rawa yana wata irin loosing control din kansa gabaki daya. Hana kowa shiga gurinsa akai a take harsu Maamah da dr Mum sbd babu wanda zai taba iya ganinsa a wannan halin Dad ne kadai ya shiga da Mr Sideeq sai Imran din da kuma aid din gaggawa da aka buqata daga wani babban likitan sojojin dake qasar allah yasa yana garin. Anan aka shiga sabon tashin hankali da firgicin da baa taba shigaba musamman su Dr Mum da basu taba sheda hakanba saisu Dr da imran da securities dinsa da suke soldiers ne kadai sukasan me hakan ke nufi dan kuwa a wannan halin dayake ciki kome zai iya yi sbd haukan allurar datake kona kowace drop ta jinin dayake jikinsa. SANAAH dataji abinda yake faruwa damuwanta da tsananin quncinta qaruwa yayi ta kasa fitowa tayi kuka tayi kuka har idanuwanta da karfinta ya kare jin takeyi tana buqatan barin kowa da komai itama sbd a yanxu anriga an sakawa alaqarta dashi tabo tabon da bazai taba gogewaba, Kowa yaga mummunan qazantacciyar kaddararta datake boye. Wani irin nauyi da daci kirjinta yake mata da duniyarta tayi duhu dip babu sauran haske a cikinta. Wuni akai cikin mummunan tashin hankali tako ina a jeerahs din, Fleet ya sakasu a mummunan tension da tsoron da basu taba samun kansu ba, Hajiya na asibitin rai a hannun Allah, Ga Samad bat aka nemesa aka rasa yana hannun yaran imran daya saka a ajesa batareda kowace hayaniyar ba tukuna. Mommy ta ita kanta tashiga daki tayi kukan data jima batai irinsa ba kafin ta taho bangaren Dr Mum din ta samu SANAAH har daki zatai mata nasihar daukan kaddara sai suka qare da kukan da basu iya cewa juna komaiba har tsawon lokaci kafin ta mata maganganu masu sanyi ta fito. Sai yamma aka samu daidaituwan Fleet wanda take lamarin ya koma masa ciwo mai karfi dan kuwa fever hadda qata fixga da jijjiga yakeyi. Duk wannan abinda akeyi Imran raba hankalinsa yayi biyu a cikin wannan tashin hankalin ya tabbatarda ya samarwa ms meenah ticket din barin qasar a tsakiyar daren dan haka koda lokacin tafiyar yayi haka ya fito a cikin daren da mota ya tsaya cak dole saida Maamah da kanta ta fito da ita da akwatinta kaman wanda bata gani haka ta fito da ita bata hayyacinta bata iya ko magana batama san me take ba aka sakata mota baice komaiba yaja motar da speed din gaske sai a airport. A cikin daren bai dawoba sai daya tabbatarda jirginta ya daga tukuna ya dawo gida duk da kowa yasan bata hayyacinta saita sauka kasar Morocco zata san halinda take ciki a kuma Allah ne kadai zai hana mata dawowa. Shikuwa Dad take ya bada umarni mai zafin gaske cewan duk wani balaraben kasar Morocco idan ma matarsa da danginta ba bazai taba shigowa villah dinsa ba. Koda gari ya waye SANAAH ma da zazzabi sosai ta tashi sbd muguwar damuwan datake ciki amma babu wanda ya sani sbd bata fitoba tana daki har lokacin, Fleet ma da safen doctors biyu ne sukazo suka dubasa sbd yafara samun saukin zazzabinsa. Su Dr Mum sun samu sassaucin damuwa da yar nutsuwa ganin Fleet ya dawo daidai dik da akwai zazzabi mai karfi amma kusan komai ya dan fara daidaita. SANAAH ma sbd sunsan tana cikin damuwa da kunyar baqin ciki sai baa dameta ba duk da sun bata tabbacin babu wanda ya gani sbd group din sam babu me damuwa da shiga kowa nada abinyi kusan kowa busy yake wasu ma da yawa basa qasar suna kasashe daban daban haka shi kansa fleet din bai ga komaiba sbd shi da kansa ya zabi baya buqatan ganin. Duk da hakan sam damuwanta bata ragu ba kaman yanda baqin cikinta ya dawo sabo. Hajiyar Samad kuwa sai da aka aske kanta akai mata dinki har uku akai anata qarin jini da tinanin allah yasa jinin mai shiga kwakwalwanta ba. Dad ya riga yasan a yanzu hukuncin da bai iya yankewa Samad ba shine zai hau kansa dan kuwa daman yayi masa gudun wannan ranar shiyasa ya hanasa dawowa Nigeria amma daga karshe dai kaddararsa ta janyosa dan haka baima tambaya inda yake ba sbd yasan yana hannun Imran kuma matiqar ba Fleet ne ya tashi ya ce ga abinda zaayiba akansa har abada babu wanda zaisan inda yake a hannun nasu bare iya karbansa. #MAMUH 09033181070 [25/06, 3:21 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 144 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Sai washe gari again tukuna Fleet ya fara samun saikin daya dawo kansa sosai sedai sam baya buqatan kowa a tareda shi sbd har lokacin konuwan da kirjinsa da jininsa sukeyi badu dena dan kuwa Meenah ta basa tabon da harya mutu bazai dena baqin cikintaba dan ta rama harta zarta abinda sikai mata da wannan haukar tata ta karshe. SANAAH ma dai zazzabinta ya kasa boyuwa dan dole safiya ta sanar da Dr Mum SANAAH din batada lafiya sosai. Tashi hankalin Dr mum din yayi ta tafi dakin ta tadda SANAAH din kwance a dunqule jikinta yayi zafi sosai. Tayar da ita zaune tayi tana kallanta da kulawa sosai tace "Tin yaushe ne kike fama da wannan zazzabin? Shiru SANAAH tayi tana sauke kanta qasa kan na mata ciwo sosai. Da kulawa Dr Mum tace "Zan kira Dr bushrat tazo da kayan aiki ta dubaki amma ki cire damuwan komai a cikin ranki kinji?" Dan gyada kai kawai tayi tana jin jikinta na sanyi. Abinci Dr Mum ta saka safiya ta kawo da kanta ta sakata ci tana taimaka mata da kulawa sosai da wani irin tattali. Bata barta ba zaunawa tayi tareda SANAAH din da safiya har saida SANAAH tafara jin bacci tukuna ta barta tayi bacci ta fice. Washe gari ta dan tashi da sauki jikin nata amma damuwarta qaruwa takeyi sbd yanda daga ita harshi basu ga juna ba duk da tasan jinya yake kuma ta kasa iya zuwa dubasa sbd jin daci da radadin abin na dawo mata a duk lokacinda tinaninsa ya taho mata. A nasa bangaren kuwa haryanxu baya son ganin kowa a tareda shi har ita din sbd bazai taba son ta gansa a yanayin dayake ciki ba zata iya tsorata sosai dan kuwa idanuwansa sam sunkasa komawa daidai. Dr bushrat da daddare tazo ta dubata ta so mata pregnancy test amma SANAAH din taqi yadda da hakan dan haka ko data fito bata sanarwa su Dr Mum komaiba duk da kai tsaye dukkaninsu sun hango alaman ciki a tattare da ita shiyasa basason matsa mata da kuma tilasta tabbatarwa. Dad rufe idanuwansa yayi kai tsaye aka gyarawa Mommy bangaren Meenah din a matsayin bangarenta daya gyara ya daka matarsa a ciki dukda ba wata gyara bane kawai sauya mata wasu furnitures din aka dan yi bare kuma Meenah batada komai datazo dashi bayan sitirarta kuma ta tafi da abinta kaf haka Maamah ta hada mata su. Fleet sai daya dauki kwana shida a rufe babu wanda yake iya ganinsa bayan Imran kafin ya dawo cikakkiyar daidansa kamanninsa suka dawo daidai zuciyarsa da ruhinsa suka dawo daidai da nutsuwansu da suka rasa dan haka bai fito ba sai magrib daya fito sallah tareda mahaifinsa a masallacin gidan sanye da black jallabiya mai kyau da tsada datai masa kyau sosai nutsuwa da kwarjininsa ya fito sosai ya sake zama calm mutum. Sallah sukai Dad din na farin ciki da ganinsa da kuma hankali da ayanxu insha Allah ya kwanta daga fitintinu. Tare sukai sallah suna fitowa bangaren Dad din suka tafi acan ya tadda Dr Mum tana bangaren daman kusan ta dawo nan dan haka dukansu a tare suka zauna suna magana a natse da kwanciyan hankali. Anan ne Fleet ya daga wayarsa ya kira Imran wanda ya shigo dauke da takardu a cikin wata file ya nufosa a natse da girmamawa ya gaida Dr Mum sbd shi Dad suna masallaci yanzu a tare sun gaisa. File din hannunsa ya bude a natse yana fiddo takarda a ciki ya dan qaraso ya ajiye a kan table dake gaban Dad yana dan komawa bayan fleet ya tsaya yana bude ipad dinsa da take zai qarasa tura cike umarnin Fleet da yana turasa ya shiga inda zai tura angama kaddamar da sakon. Kallan takardar Dad yayi a natse yana ganin abind yake rubuce a sama na su qasar America, Shiru yayi kafin ya saka hannunsa daya yakai ya dauki takardar ahankali yana ganin sunan Samad a rubuce baro baro take ya dan sauke numfashi ahankali yana dagowa ya kalli fleet wanda idanuwansa ke kan wayar hannunsa da kira yake shigowa sbd sai yau ya kunna wayar. Takarda ce ta jefa Samad din aikin soldier na qasar Ameria din wanda yasan abune da samad bazai taba iyawa ba sbd azabar dake cikin aikin amma kuma kaman hakan gyara ne dazai shigo rayuwarsa duk da yana jin shakkar kada a turasa kai tsaye inda sunsan wutar farko da zaa bude Samad bazai kara ko minti daya a kai labari ba..... Kallan Fleet yayi wanda bai kallesa ba yana zaunen a natse da wata kamewa, Maida kallansa yayi akan Imran wanda kansa yake qasa yaqi dagowa. Dan shiru yayi na tsawon lokaci shima batareda kowannensu yace komaiba kafin ya sauke numfashi yana daukan pen dake tareda file din ya saka hannu yana fatan hakan ya zama shiriya ga Samad din da komawansa mutumin arziki. Dad na aje pen din Imran yayi sendin komai dayake cikin ipad din hannunsa da saka hannun Fleet akan shigarda Samad kai tsaye cikik jerin sojojin yaqin dajin border duhu ta qasar take kuma informations din suka shiga suna isa inda ya kamata su isa a daren. Juyawa Imran yayi ya fice yana yiwa Dad din godia tareda daukan files din. Yana fita take ya fara hada tafiyar Samad din wadda bazai bari ya wuce kwanakin ba ya daga. Fleet kuwa baiyi maganar Samad ko duk wani abu daya faruba ko daya cikin nutsuwa yayi fira da iyayen nasa har tsawon lokaci kafin suka tafi ishai. Daga masalaccin kai tsaye bangaren su Maamah yaje ya gaidasu itada Mommy kafin ya fito yana nufar bangaren Dr Mum kai tsaye zuciyarsa cikeda wani irin sanyin dayake jin yana ratsawa da shiga kowace tsigar jikinsa. A palon babu kowa sai safiya data fito daga kitchen zata dakin SANAAH din kai mata abinci dan haka tana ganinsa ta sauke kanta qasa tana masa sannu da zuwa cikeda girmamawa. Da nutsuwa sauti da rashin hayaniya ya amsa a taqaice. Hanyar dakin da SANAAH take ta nuna masa tana wucewa dakin takai tray din hannunta ta ajiye tana ficewa. SANAAH dake kwance cikin gadonta a lafe bude kofar da safiya tayi ya sakata jin kamshinsa ya ratso dakin ahankali da wani sanyi yana shiga hancinta ta lumshe idanuwanta ahankali tana qin budewa. Safiya na fita ya bude kofar dakin kai tsaye da wata nutsuwa da sanyi yana sako takunsa dayake cikeda kamewansa ya shigo. Qin bude idanuwanta tayi bare motsawa tana jin idanuwansa masu kaifi sun sauka akanta yana kallanta taji jikinta ya sake mutuwa da damuwa sosai amma bata bude idanuwanta ba dan bazata iya kallansa ba. Shi kansa cak ya tsaya akanta yana zuba mata idanuwansa da suka sauya take akanta da wata nutsatsiyar sonta da kaunar tareda kewanta mai yawa data ringa dawainiya dashi batareda ya iya barin kowace tinanin komai daya faru dawowa cikin kansaba sbd zai iya mutuwa idan har yabar tinanin wani ya tama dora hannunsa akan jikinta da niyar tirsasa kansa akanta, A cikin kwanakin da suka wuce na faruwan wannan abin zuciyarsa ta bushe ta mutu babu adadi, Babu daren da baya kusan dena numfashi sbd bugawan da zuciyarsa take samu da azabar daya ringa shanyewa ta kishin dayake kashesa yana kashe kowace zarrarsa da karfin halinsa, A kwanakin bai dauka zai tana rayuwaba sbd abinda yaji dan haka ya rufe ya binne ya wanke ya goge ya batar da wannan tinanin a cikin kansa da har abada babu me kuma tayar da hakan sbd shi wanda yayi laifinma tarihinsa zai shude daga ranar daya saka kafa yabar qasar zuwa makomar da suka tanadar masa da shikenan. Kasa dauke idanuwansa daga kanta yayi tsawon mintina kafin ya sauke numfashi mai sanyi yana juyawa ahankali ya bar dakin sbd ganin baccin datake da bazai iya tayar da ita sbd tana buqatansa dan yasan a kwanakin damuwan data shiga mai girma ce kuma fuskanta ta nuna dan ta fada kadan. Yana fita ta bude idanuwanta ahankali tana bin kofar daya fita din da kallo me sanyi tana dora hannunta daya ahankali kan cikinta tana jin bazata taba iya rayuwa bada shiba a cikinta sbd bayyanarsa ko yanzu a gabanta duk da bata bude ido ta kallesa ba jin tayi gangar jikinta tayi sanyi mai tsanani da mutuwan jiki. Abincin ma da aka kawo bata iya ci ba hakanan ta kwana da sanyin jiki da kewa. Washe garin kuwa Aikin bangarenta da akeyi ne wanda tare a guri daya da mijinta kaman kowane maaurata aka qarawa gudu duk da wani babban tsari akeyi na daban da duk sauran bangarorin duk da kuma sanin cewan ba zaman zasuyiba komawa America zasuyi wannan karan shi da dawowa saiyayi retire dinsa daga aiki kwata kwata tinda tini yayi retire daga filin daga tin shekaru kusan 9 da suka wuce. Hajiyar Samad kuwa jiki yadan yi sauki sbd ta farfado ta dawo daidai amma kanta kam ba kyan gani sbd askin da akai mata, Damuwa sosai da tashin hankali take ciki na rashin ganin Samad tinda ta dawo daidai dan haka ta daga hankali tana cika kwana 8 aka sallameta wanda yayi daidai da saura kwana daya a tafi dashi dan haka tana dawowa gida ido rufe tayi bangarensa baya nan, Kasa hakuri tayi ta nufi bangaren Dad wanda yake zaune tareda Fleet da Mr Sideeq suna magana hankali kwance akan lamarin Al'amin da Fammah daya kira Fleet din zasuyi ayau sbd haryanxu batasan abinda ya faru a tsakanin iyayentaba na rabuwansu. Hajiyar na shigowa kanta dake gyallin aski Dad ya fara kalla wanda mayafinta ya zame batareda ta saniba sbd ba gashi akai bata ganewa ya kalli kan da kyau kafin tace komai yace "Wai daman haka sukai miki askin nan?? Amma likitocin nan basu san aikinsu ba menene hakan to? Ba iya inda zaa dinkaba ake askewa?? Da dan takaici ya qarasa zancen yana bata rai sosai. Mr Sideeq kallo daya yayi mata ya dauke kai da sauri Fleet kuwa bai kalli ko inda ta shigo dinba. Cikin damuwa mai tsanani da baqin cikin kalaman Dad da kuma baqin cikin ganin kan nata da sukai tace "Samad ne banda labarin inda yake wayoyinsa dika basa shiga" Numfashi Dad ya sauke yana kallanta a natse yace "Kada ki daga hankalinki yana nan lfya kalau" Takardun daya aje dan bata daman ya dauko ya miqa mata yana cewa "Danki dai zai zama solder kaman yanda kike fatan ya zama irin Godfather dinsa" Hannuwanta na rawa ta karba takardun ta bude tafara karantawa take taji ganinta yana daukewa sbd tariga tasani wlh Samad na tafiya shikenan sbd inda bazai taba dawowa a rayeba Fleet ko yaransa zasu turasa. Cikowa da wasu hawayen tashin hankali tayi tana dagowa ta kalli Fleet wanda har lokacin baima san da ita a palon ba dan bata samu daman idanuwansa masu daraja suka kalletaba sako yake karantawa a natse a kame a cikin wayarsa. #MAMUH 09033181070 [26/06, 12:18 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 145 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Kukan tashin hankali da baqin ciki me tsanani Hajiyar takeson riqewa yana kasa riquwa tana kallan Fleet tana sake riqewa amma yana kasawa ta bude baki tace "Kada kayi masa wannan hukuncin dan girman Allah da manzonsa wlh kaddara ce da mummunan aikin shedan kuma a baya" Dad daya kalli Fleet ya maida kallansa akanta cikin takaicin askin da akai mata tas ya bude baki yace "Ga abinda ya kamata kiyiwa kuka kina mace da girmanki da mutuncinki ayi miki aski irin wannan tsabar basuda tinani, Shi da kikeson yiwa kuka aikin soja ne fa aka turasa ba fagen mutuwa ba" Kasa riqe baqin ciki da takaicin Dad din tayi sbd a bayyane hukuncin Fleet yake akan Samad inda zaa kashesa ne fit batareda yayi karin ko sati daya a duniya ya turasa ba wai asalin aikin sojan ba amma kowa yayi kaman bai ganeba ana nufin danta ya cancanci kisa kenan akan abinda yayi ko me? Ya cancanci kisa akan laifin da baima aikataba? Laifinda a gurinsu ma kamata yayi suce gwara da akai tinda gashinan akan hakan dukansu suka samu SANAAH da ahalinta. Kuka mai karfin gaske ta fasa tana cusa fuskanta a tafin hannuwanta mayafinta na sake zamewa Mr Sideeq ya sake dauke kai sa sauri Dad kuwa mamaki da takaicin asibitin ne ya kuma rufesa yana cewa "Ah ah ikon Allah" Babu tashin hankali da damuwa danshi damuwansa ma da tausayinta akan kanta ne da babu shaawan kalla ko kadan dan shi kam yana kaunar gashi sosai akan mace tin yana lokacin kuruciya dan haka da dan tausasa harshe yace "Kukan ya isa kije ki kula da kanki tukuna shima Samad din zakiji dadin abinda zai zama a gaba,tashi kije" Rokon Fleet ta fara yi tana kuka sosai da neman sassauci da yafiya daga garesa sai a lokacin ya dan juyo a tsanake ya kalleta yana ajiye wayarsa gefe da kamewansa mai hade da zallan nutsuwa ya kalleta ya bude baki ya fara bata hakuri da kuma dora mata bayani na kai tsaye sunan Samad ya riga ya shiga Adduarta kawai suke buqata. Yana gama mata wannan bayanin ya miqe batareda sake kallanta ba dan daman ba wani kallan mata yakeyiba sosai tsoffi da iyaye da yan mata da matasa dan haka maida kallansa yayi kadan akan Dad yayi masa sallama ya fice yabar palon. Kasa cewa komai tayi sbd yanda zuciyarta ke tsananin radadi da quncin da tinda take bata taba jinsaba dan wlh tallahi ta sani inda samad bazai taba dawowa bane suka turasa wasu zafafan hawaye masu tsananin radadi suka gangaro daga idanuwanta dana sanin aure da rayuwa a cikin ahalin jeerahs na mamaye kirji da zuciyarta a karan farko rayuwarta, Dana sanin hada zuria dasu da kuma kasancewan Danta jininsu ne ya cika idanuwa da zuciyarta ta sake tsiyayo wasu hawayen tana rufe idanuwanta jikinta na wata irin mutuwa da baqin cikin da shine kila zaiyi ajalinta matiqar Samad ya tafi a goben. Miqewa tayi tana ficewa batareda ta waiwayo Dad ba wanda ya bita da kallo a natse yana dan tausawa lamarinta da kusan itace matsalar rayuwarta data danta da kanta. Tana fita ko gani sosai batayi ta isa bangarenta tana shiga ta silale a palo ta zaune a qasa tana fasa wani irin kuka mara sauti mai karfin gaske dayake fitowa tin daga kasan zuciyarta tanajin baqin ciki zai kasheta. Nabeela data fito itama zaunawa tayi a palon tana sunkuyar da kanta qasa da wani irin yanayi mai daci da damuwa mai tsanani tana hawayen tausayin hajiyar dana Samad dan itama kanta tasan ma maganar yaje wai su sake ji daga garesa bare ganinsa sai wani babban rabo daga ubangiji gashi hajiyar batada kowa sai Samad din ba miji ba 'da ba aure kuma daga karshe dai lokaci yayi dole na barin JEERAHsV dan kuwa babu abinda zata zauna tayi koda baace mata komaiba dan a baya tana sakaran komawa auren Dad komai daren dadewa amma ayanzu da Dr fammah ta dawo rayuwarsa babu kowace macen da zata kuma iya shiga rayuwarsa da Dr famman ce kadai a cikinta tin a farko kuma har a karshe. Kuka suka zauna suka ringa yi mai ciwo da zallan baqin ciki da dana sani kala kala har tsawon lokaci kafin suka iya tashi kowa ya shige dakinsa. A cikin daren aka aikowa hajiyar zuwa ganin Samad su gana kafin wucewansa da asuba dan haka jiki a mace hankali tashe ta isa har bangarensa da aka dawo dashi sedai sa securities din da zasu tsaresa har asuba lokacin tafiyar. Tana shiga a can dakinsa ta taddasa zaune a qasa rakube yana jin bude dakin ya dago idanuwansa da sukai wani mugun zurfin gaske sun bushe kaman wanda aka tono daga rami hakama bakinsa ya bushe sosai kaman wanda yake cin tuwon qasa akan kansa dayake daukan idanuwanta da wani mugun askin da akaiwa kansa sol ta sauke idanuwanta tana jin wani mugun jiri na dibanta ta rintse idanuwanta da karfi tana fasa kuka mai sauti sosai tana ambatar sunansa da isa gurinsa da sauri ta zube qasa tana rungumosa jikinta dake rawa sosai tana sake tsananta kunanta sbd ansauya mata kamanninsa gabaki daya ya koma kaman wanda aka karbo hannun bandits. Bai iya motsawa ba daga zaunen dayake idanuwansa sunyi jajir babu abinda ya iya furtawa yana jin kukan hajiyar tanayi tana tsinewa Fleet da ubansa da kaf dangin uwar fleet din dana SANAAH tin kakanni tana kira musu balai da masifu. Yanda take tsine musu ne tana qara daga murya kusan har securities din wajen bangaren suna jinta tanata yi harta dawo rokon Allah ya hana Samad din tafiya allah ya hanasu kaimata shi inda sukeso. Sai a lokacin ne Samad ya fasa wani irin kuka mai karfi yana sunkuyar da kansa sbd shi kansa yasan hukuncin kaman kisa ne aka yanke masa a dunqule sbd sanin da akai ko gaban ruwa me yawa baya iya tsayuwa zai iya rasa ransa amma aka yanke shawarar aikasa sojan ruwa kuma kai tsaye babu training ba komai zaa kaisa inda yasan wlh bazai taba wuce satiba idan yayi tsanani dan haka yasan babu sauki ko rangwame ko bada second dama a hukuncin sakasa soldier. Ganin kukan Samad din wanda tinda ta haifesa ya girma ya fara zama saurayi bata taba ganin yayi ba ya sakata qarasa zarewa gabaki daya ta ringa ihu tana kuka tana kiraye kirayen sunaye kaman ta haukace tana tsinewa tana kuma roko dayake dare yayi sosai kusan kaf bangaroran ana jinta tanata wani irin kuka da ihu da neman agajin kada a rabata da danta. Su maamah da duka kowa yana jinta jikinsu sanyi yayi dukansu sun tausaya mata matiqar gaske sbd a cikin lamarin nata akwai tausayi. Asubar fari Imran ne da kansa kuwa ya shigo aka fito da Samad din yayi wanka ya shirya a cikin wasu kayan sanyi yayi sallama da mahaifiyarsa datake riqe dashi karfinta tas ya qare sedai idanuwa daqyar aka banbareta daga garesa Dad dinsa yayi magana sosai dashi akan basa tabbacin insha Allah babu abinda zai samesa kuma zai samu sauyi da aminci a rayuwarsa shine fata da adduar dayake masa tareda saka masa albarka a cikin danne komai da kallansa a matsayin dansa jininsa. Har a cikin ransa Dad bai ji akwai wani boyayyen hukunci a cikin hukuncin Fleet dinba saima gyaran dayake kallo zai kawo a rayuwar dan uwansa dan haka da addua da komai suka rabu shima Samad din yaji ya samu nutsuwa da aminci a cikin tafiyar duk da yana cikin tsoro mai tsananin gaske. Suna barin gidan hajiyar ta yanke jiki ta fadi a some babu numfashi a jikinta sbd riqe ake da ita har motocin suka fice. Kwasarta akai aka wuce bangarenta da ita dan taimaka mata ta farfado ta dawo daidai. Su maamah ma babu wanda ya fito daman bare Dr Mum da tana can bangarenta da SANAAH wadda take tarairayanta akan yanda dik ta shiga damuwa ta rasa walwala da sukuninta gashi tana lura da sam ta kasa yadda ta hadu da fleet din dan haka take kokarin ganin ta sakata dawowa daidai. Da daddare Dad ya zauna da Fleet palonsa suna magana sama sama akan abubuwan da suka shafi aiki. A cikin maganar Dad ya dan yi shiru a natse kafin ya dago ya kalli fleet a tsanake ya bude baki yace "Akwai maganar Fammah da Al'amin wadda take kwance tin bayan zuwanta can wadda bayan nazari da duba akan duka halayyarsu da tarbiyarsu da kuma sanin matakin da kowanensu yake akai na tsarin rayuwa naga dacewansu da ni nake nemawa Al'amin aurenta a hannunka wanda daurin auren kawai nakeso batareda kowace hayaniya ba sbd mahaifiyarta da bazata taba yadda da aurenba bakuma wai dan ana shakkarta ba sai dan zata iya barazana ga yar tata ta hanata yadda da auren" Shiru Fleet yayi yana dan dagowa a tsanake ya kalli Dad din kafin ya dan maida bayansa ya zauna dakyau ya bude baki ya korowa Dad din bayanin matiqar Famman da Al'amin na kaunar juna da kuma raayin auren junansu he's ok da hakan ya bawa Al'amin din aurenta. Ajiyan zuciya da numfashi Dad ya sauke yana cewa ya basa daman magana da yarsa kuma shima da kansa a kwanakin zai isa Italy yayi zama dasu da magana dasu mai kyau. Da haka sukai sallama fleet ya baro bangaren Dad ya isa bangarensa ya daga wayarsa ya kira Imran yace yana buqatan tafiya italy zuwa ga yarsa dan yanada zama da ita dan haryanxu ma batasan sun rabu dashi da mahaifiyarta ba. #MAMUH 09033181070 [26/06, 1:49 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 146 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Dad kai tsaye tafiyarsa tareda SANAAH da Dr Mum zaiyita sbd bawa SANAAH daman tafiya itama ta dan samu fita damuwan data kasa cirewa kanta na kunyar kowa da Fleet din da sam ta kasa barin su tsaya a gaban juna. A nasa bangaren tafiyar tasa shima ta gama kammaluwa dan haka shine ya fara tafiyarsa tafiyar da basu hadu ba sbd ya bari ta sake samun time din kanta ta shirya barinsa ganinta da kansa wanda yake cikin wata irin nutsatsiyar matsuwa da damuwan rashin ganinta a gabansa a cikin idanuwansa dan haka tafiyar shima zata sake saka kansa warwarewa daga wannan damuwan dayake ji na sanin suna gida daya suna rayuwa batareda ganin juna ba. Bayan tafiyarsa da kwana biyu suma tasu tafiyar ta gama haduwa dan haka suka shirya suka daga aka bar Maamah da mommy wainda zasu tafi Umrah daga can kila zasu iya biyawa kila kuma su tahowansu gida. Tafiyar SANAAH da Dad da Dr Mum tafiya ce da dukansu suke jinta kaman wata sabuwar rayuwar da bazasu iya hadata da kowa da komai ba sbd tabbatarda cikin dayake jikinta wanda yake 'da ne a gurin 'dansu 'dan da shine jininsu a hade guri daya, 'Da ne da suka riga suka gama sani da tabbatarwa shine daya tak da Allah ya mallaka musu duk irin tsananin son da sukewa juna sunsan bazasu taba samun wani arzikin daya wuce wananna dinba da suka samu kuma suke fatan cigaba da ganin nasa yayan. Tafiya ce mai sanyi da nutsuwa da tsari da asali rashin hayaniya da wata sanyayyar kauna wadda take gudana a tsakaninsu da ita kanta hakama dayake dukansu a waye suke ilimi da hutu ya ratsa rayuwarsu babu ruwansu da abinda yake gudana a tsakanin junansu sbd soyayyar Dad da Dr Mum din fili take suke kuma dan nunawa ba tareda jin damuwan SANAAH ba hakama itama SANAAH din bata damu ba sam bata ma wani ji abin wani iri ba bayan jin hakanma yana sakata jin damuwanta na dan tafiya sbd tana farin cikin ganinsu a tare sosai dan haka koda sukai kwana biyu a wata qasar kafin suka iso italy babu wanda yaji takura hankalinsu kwance yake musamman Dad dayake jin rayuwansa ta samu nutsuwan da babu a cikinta babu kowa a tare dasu babu kowace damuwa da tashin hankali da hayaniya daga nutsuwa sai kwanciyan hankali. Ranar da suka iso italy Al'amin ne da kansa yazo airport daukansu da wata motarsa daban kuma BMW X5 fara yana sanye da wasu Ash D&G da fcap bai sako glasses ba sbd girmamawa ga wainda yaxo daukan dan haka koda ya fito ya tarbesu tin daga nesa Dr Mum ta sauke idanuwanta akansa tana sauke ajiyan sbd a take taji zuciyarta ta sake aminta dashi dari bisa dari ga Fammah dan haka da murmushi dukansu mai tsananin kyau da kulawa tareda nuna farin cikin ganinsa suka sake musamman Dad daya miqa masa hannunsa sa sakewan dake tsakaninsu bada shekaru ko matsayiba yace "Daga karshe dai Mr Al'amin khalil a gabana" Murmushi mai kyau da asalin nutsuwa Al'amin ya sake yana kallan Dad din da sakewa da kaman amintar dake tsakaninsu ba shekarunba yace "Welcome to italy Sir Jeerah" Dariya Dad din ya sake mai tsari suna kama hannun juna da kyau da murmushi akan fuskansu sosai. Dr Mum data shiga mamakin irin wannan kusancin da shaquwan tasu kaman babu duba matsayi da shekaru a cikinta burgeta hakan yayi taji wani farin cikin ganin ba qaramar kauna da soyayya Dad kenan ya nunawa Al'amin ba da sukai irin wannan kusanci da sakewan da babu a tsakaninsa da yayansa daya haifa. Cikin girmamawa sosai yana kasa kallanta sosai Al'amin ya juyo ya kalleta yana bude baki da kulawa da nutsuwa da rashin hayaniyarsa ya gaidata yana mata sannu da zuwa ta amsa tana jin kaunarsa sosai na qaruwar mata dan kamewansa da nutsuwansa a bayyane take. SANAAH datake kallansa ya kalla yana sake mata murmushi me sanyi tareda bude mata hannu ta shiga jikinsa tana sake murmushi da farin cikin data kwana biyu rabonta da shiga. Juyawa sukai suna dunguma mota a motarsa ya dauki Dad da Mum da SANAAH dake gaba zaune sai Mr Sideeq ya shigo wata motar tareda kayansu suka nufi kai tsaye masaukin da aka tanadar musu na wani sabon gidan dayake kusa da gidansa sosai. Suna isa gidan da komai da aka tanadar masa na luxury yayi daidai da tsarin da zasu iya rayuwa mai dadi da tsari a ciki dan haka kai tsaye komai aka shigar dashi dakin Mr Sideeq yana can harabar gidan daga gefe daya shima babban room and bathroom mai kyau da girma. SANAAH ma da dakinta a palon farko sai palon kurya dayake dauke da master bedroom da wani dakin daya daban nasu Dad din da Matarsa. Daman hutawa daga tafiya Al'amin din ya basu yana tafiya yabarsu zuwa anjima tukuna. SANAAH wanka tafara yi sbd mutuwan jiki da rashin karfi takeji so tana shiga ruwan zafi ta saka ta fara gasa jikinta sosai kafin ta fito tayi sallan Azahar da time din yayi ta kwanta take bacci mai karfi da dadi ya dauketa bata farka ba sai yamma tana bude idanuwanta ahankali da fammah dake zaune a gabanta tafara cin karo tana zaune ta zuba mata ido tana mata wani sanyayyar kallo mai sanyi da nutsuwa da kulawa. Itama lumshe idanuwanta tayi ahankali tana sake budewa akan fuskan Famman tana kallan fuskanda take ta narkar da zuciyarta da matar da kaf gabobin jikinta ta sake lumshe idanuwanta batareda ta motsaba ta bude idanuwanta suna cikowa da wasu hawaye masu sanyi tana sauke wata sanyayyan numfashi da jin inama shine a gabanta kaman yanda yace original din ba copy ba. Fammah da itama kallan SANAAH din takeyi da dukkanin mutuwan jikin rashin ganin Al'amin a kan idanuwanta tsawon kwanaki sbd boyon da sukewa juna yana nesanta kansa da ita sai Dad dinta yaxo ta gansa yaje gurinsa sun hadu shima basu hadu face to face ba bai bari sun kasance tare a gaban na fleet ba sosai ya tafi wanda hakan ya sake sakawa Fleet ganin qimarsa sbd yanda yake kaucewa kowace hanyar da shedan zai iya tasiri akan zuciyarsa da amanar datake kansa na yarsu da suka basa. Ganin SANAAH a gabanta da asalin kamanninsa akan fuskan SANAAH ya sakata zaunawa tana kallanta da rasa tinaninta da zuciyarta da walwalanta data jima da rasawa akan soyayyar da ita tata wahala ce mai karfi suke sha kawai. Dauke idanuwanta tayi akan SANAAH tana dan sauke ajiyan zuciya da bude baki daga inda take zaunen tace "Are you missing him this much ne da zaki mun kuka anan?? Tashi zaune SANAAH tayi ahankali tana kallan fammah da idanuwanta da suka sake marairaicewa tana neman sauko da hawayenta sai kawai ta matso kadan ahankali ta sauko gadon tana zaunawa gefen fammah da shigewa jikinta tana fara mata hawaye da kasa cewa komai sbd harga Allah tayi tsananin kewanta itama datake son fada mata abubuwa da dama amma sbd akan mahaifiyarta ne sai bazata iya fada ba dan wata kusar tafi wata hakama tasan dole har abada bazasu taba komawa yanda suke asalin asali ba sbd uwa ta daban ce. Rungumeta famman tayi tana dan shafa bayanta da cewa "It's ok,its ok,Dad ne??? SANAAH batasan lokacinda murmushi ya kufce mata ba ta gyada kai tana sake shigewa jikin fammah din da itama cikin karfin hali tai murmushin tana jin dadin yanda abubuwan suka koma daidai sbd tana waya da mahaifiyarta amma bata fada mata komaiba kaman yanda bata nuna mata komaiba kuma tajita a cikin wani irin sanyi da rashin son hayaniya ko kadan kaman ba itaba hakama Dad din baice mata komaiba shima da alama duka hankalinsu ya kwanta hakama babu labarin kowace tashin hankali da aka kuma yi dan haka takejin nutsuwa da kwanciyan hankali soyayyar Al'amin ce kadai take neman kasheta a cikin sanyi. Shiru sikai na dan lokaci kafin suka saki juna suna kallan juna da murmushi da farin cikin ganin juna suna fara magana... SANAAH miqewa tayi tafara shiga bathroom bata wani jimaba ta fito tayi sallah tana idarwa suka fito sbd yunwar SANAAH. Dining a cike sika samesa Al'amin ya aiko da komai an jere a dinin da fresh fruits dan haka suna sallan magrib gabaki dayansu da Dad da Mum sukai dinner cikin kulawa da kauna. Suna gamawa daki suka shige suna shigewa Fleet na shigowa gidan sanye da fararen Diors Da suka maidasa kaman sabon matashin da rayuwarsa take cikin shekarun rashin hayaniya da hutu. Fammah Dr mum taje ta kirawa ta fito Su Dad sukai magana da ita sosai suka kuma tabbatarda raayinta akan aure ta kasa fada musu komai saidai mahaifiyarta datake nuna musu ayi magana da ita wadda jinta kawai Dad yayi yana yanke shawarar ma kawai bazaa jira komaiba zaa daura aurenta da Al'amin din a nan italy idan yaso tana qarasa gama program dinta nan da sati biyar ta koma gida ayi biki acan ta tare kawai. Dad dinta bai musawa hakan ba dan haka kai tsaye kuwa Dad yanke daura auren Friday nan da 4days kenan. Fleet na barin gidan Dad ya fara wayoyinsa yana sanar wainda ya kamata su sani musamman Mommy da kansa ya kirata suka jima suna magana itama kai tsaye tayi naam da duk abinda Dad zai yanke akan yayanta tinda shine uba a garesu. Su Maamah kuwa farin ciki suka shiga mai tsananin gaske suna jin matsuwan ma ta gamo ta dawo ayi biki. Dr tayi farin ciki sosai da hakan sosai dan haka koda ta sanar da SANAAH take taji duka damuwanta ta tafi farin cikin ganin mutane biyu datake kauna sosai zasu kasance daya. Washe gari Al'amin a tsanake yazo gidan sanye da Fararen kaftan masu kyau da suka fito dashi wani mutum din daban. Tareda su yayi breakfast amma banda Fammah da bata fito ba sam dan anan ta kwana tama dawo nan sai ranar da suka tafi kila. #MAMUH 09033181070 [26/06, 4:09 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 147 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Bayan gama breakfast dinsu Dad zaunawa yayi da Al'amin ya sanar masa da komai da suka yanke take Al'amin din ya dago cikin wani irin slow da nutsuwa ya kalli Dad din wani nauyin dayake danne da kirjinsa tsawon lokacinda zuciyarsa take tsananin azabtuwa da son Fammah jeerah yaji yana motsawa da wata irin sabon nauyin yana qara toshe kirjinsa dayake jin rayuwansa bazata taba moruwaba ayanxu idan ba famman ya samu ya mallaka ba a matsayin wadda zai qarasa rayuwa har mutuwa da ita. A irin kallan da yayiwa Dad da kasa cewa komai Dad din ya hangi wata azababbiyar soyayyar fammah dake cikin jininsa wadda yake riqewa da dannewa da duk wata karfi da jarumtarsa. Godia kawai ya iya yi a cikeda nustuwa da cikar burin daya kasa yadda da zai cika din. Wata maganar Dad ya janyo masa wadda sam ya kasa cirewa da dauke tinaninsa akan maganar anbasa auren fammah jeerah zata mallakinsa. Ganin hankalinsa ya kasa dawowa daidai sam kwata kwata ya sanya Dad din sakin murmushi yana dawowa akan maganar auren wanda zaa daura a kwanaki kadan Al'amin ya zuba masa idanuwansa yana bin kowace kalma da lafiyayyan nutsuwa da bita daga karshe wani murmushin da baisan yama sakeba ya saki yana sake godiyar data saka Dad shiru yana kallansa da murmushi akan fuskansa yana cewa "Kodai zamu bar daurin auren nan ne sai ta gama an koma Nigeria gabaki daya?" Kallansa Al'amin yayi yana dariya mara sauti da girgiza kai yana cewa "No no ai baka magana Biyu" Dariya Dad yayi yana cigaba da maganar datake saka bakin Al'amin din buduwa yana magana kaman ba shi dinba da babu hayaniya rayuwansa sam. Sun jima a tare kafin Al'amin ya fice duniyarsa na buduwa zuwa wata sabon babin dabai taba tsammaniba a lokacin. Kasa iya kiran Fammah yayi sbd baisan tayaya zasu iya magana da juna ba kaman yanda sukai kwanaki batareda ji ko ganin juna ba. SANAAH ce ta kirasa sukai magana tana tayasa murna fammah na zaune tana duba abu a waya tana jinta tana kuma jinsa shima baisan me zai fadaba sai kame kame yake nasa farin cikin bame iya rawan kai bane jinsa yake har jijiyoyinsa dabai san yaya zai iya fidda abinda yake jin dinba sedai a cikin tsakiyar idanuwansa da zaa iya karanto zazzafan yanayin dayake cikinsu da babu me iya kallan cikinsi idanba fammah dinba kila itama hakan ba qaramar karya garkuwan jikinta zaiyiba idanma ta iya kallan cikinsu kenan. Shi kansa sanin fammah na tareda SANAAH din a lokacin ya sanyasa kasa kowace irin doguwan magana hakama itama datake jinsu shirun tayi tana sauraron kalamansa da basuda kowace hayaniya. Da daddare dukansu haka suka gama surutunsu sukai bacci SANAAH na lafewa damuwanta kowane dare na tasowa na rashinsa dake cinta a ciki kaman zai kasheta. Washe gari fita sukai tareda Dr Mum wadda zuwa wani tsadadden luxury spa da kusan acan suka wuni gabaki daya ana gyara sai dare suka dawo abinci kadai SANAAH taci ta kwanta sbd dan zazzabi da damuwanta datake tasowa ta rashin Fleet wanda shi kasa hakurinsa ya gama qarewa tako wane bangaren babu sauran kowace nutsuwa a tareda shi dan hakanne ma bai sake zuwa gidanba har aka biya sadakin Fammah din wanda Al'amin dinne ya biya da kansa da dollar kuma sun karba. Washe gari haka suka sake fita basu wuni ba basu zauna ba sai dare dan haka ranar da akai kwana ba uku basu fitaba koina sbd SANAAH da sam ta kasa jin dadi duk da tayita daurewa sbd kada ta hana komai na hidimar. Har ayau da ake gobe daurin auren Fammah da Al'amin din basu hadu ba bare yin magana sbd a nasa bangaren ya kasa iya zuwa ganinta sbd nasa son mai zafine da yake rasa kansa gabaki daya idan yana ganinta dan hakanne ya saka yake nesanta da ita tin farko sosai, Ko a yanzu dazai mallaketa jin yakeyi bazai iya kasancewa a guri daya da itaba har sai anyi bikin da ake buqata an basa ita gidansa. Wunin ranar gidan da wani irin farin ciki sosai harda Sammy ma tana gidan da wasu abokan karatun famman data hadu dasu anan suka wuni sai dare suka watse. Washe gari da wani irin mutuwan jiki rashin sanin tinanin yi fammah ta tashi sbd Mum dinta batai maganar aurenba kuma ita ta kasa sanin yanda zata fada mata karshe dai Dad ne ya kirata ya zaunar da ita ya sanar da ita ya kwantar mata da hankali da sanar da ita sai bayan daurin auren kafin ayi biki ta tare zaa kaita gaban mahaifiyarta a fahimtar da ita komai. Sosai ya kwantar mata da hankali harta samu nustuwa ta fito ta dawo daki tana jin zuciyarta na bugawa da sabon bugu mai sanyi da nauyi na rayuwar da zata hau kanta ayau da zata xama matar wani itama. SANAAH cikin kulawa da kauna da jin ranar itama har cikin kirjinta zaunawa tayi gefen famman tana dan kwantawa jikinta tace "Zakiyi rayuwan farin ciki mai dorewa da Yaya Al'amin insha Allah sbd yana miki son dabai san iyakansaba son da baisan yaya zuciyarsa zata iya daukaba" Numfashi famman ta sake tana hadawa da ajiyan zuciya tareda zubawa SANAAH din idanuwanta sbd batasan me zatace ba dan ita kanta jin takeyi kaman kirjinta bazai iya daukan abinda zuciyarta ke ji ba akansa hakama wata irin kunya ce mai tsananin girma da tarin yawa a tsakaninsu da basusan tayaya zasu fara fuskantar junaba. Acan Nigeria ma yau da wata farin ciki da hidima sosai suka tashi sbd daurin auren duk da ba anan zaayiba hudimarsu sukeyi sosai da farin ciki sosai musamman Mommy datake jin farin cikinta sosai sbd Al'amin shine nata SANAAH kam tasu Dr Mum ce da Dad dinta Dad jeerah dan haka hidimar gaske sukeyi da biki wanda sukai gayyata sosai. A bangaren Fleet kuwa mutanensa manya da dama tini suka sauka a qasar tin daren jiyan duk da a kurarren time suka samu gayyatar wadda kusan saida labarin daurin Auren yarsa din ya fita dan haka a take manya da dama suka fara sauka a qasar italy din dan haka baqinsu sosai suka sauka. Su Abbu ma sun sauka qasar da asuba tareda su Barr Shakur harma da matarsa da yarsa daya. Karfe 1 zaa daura auren dan haka kusan duk wanda yazo ya halarta babban mosque din da zaa daura larabawa da turawa ne kawai ke shigowa tako ina cikin shigar alfarma da zallan daula dake nunawa daga kowa tako ina. Al'amin ango tareda Dad suka iso sbd Dad din ne ya biya ya daukesa motar abokansa suka biyo bayan motarsu da Dad din suka iso gurin yana sanye da wani sky blue tsadaddiyar yadi mai tsananin taushi daya zauna akan farar fatarsa da hula da yayi wani irin lafiyayyan kyau asalin Al'amin dinsa ya fito matashi mai ji da kyau da ilimi da hutu da nutsuwa da kamun kai. Motocin fleet ne suka iso da securities dinsa bayan isowansu Dad din wanda ya fito cikin motar da Imran ya bude masa yana sanye da wani Navy blue tsadaddiyar cashmere yadi a jikinsa daya fidda haskensa da kwarjininsa daya cike gurin tareda wata kamewa fuskansa na fidda wata freshness da nustuwa da calmness tareda izza. Imran ma fararen kaftan kayane a jikinsa na wani lafiyayyan luxury yadin shima da hular da ita kanta fiddo wani kyansa tayi. Babu bata lokaci aka daura auren AL'AMIN KHALIL da FAMMAH RAHEEM JEERAH da mutane da yawa suka sheda akan sadakin dala.... Ana gama daurin auren wata lafiyayyar reception luch sukai wadda acan ne hotunan daurin auren suka fita media aka qara sanin da daurin auren jeerahs din da akai a italy daganan kira yafara zuwa tako ina. Acan gida ma bayan daurin auren farin cikin kowa karuwa yayi suna miqawa Allah dukkanin godiyansu. Fammah kasa kowace hayaniya tayi tana daki a lafe itada SANAAH duk da su Sammy na gidan har sai magrib kowa ya watse gidan yayi tsit Anna ta sake gyara koina gidan aka kunna kamshi tareda jere abinci lafiyayye a dining da aka hada sbd anan zasuyi dinner yau hadda Fleet da Al'amin din tareda Dad dasu. Bayan angama jere komai Dr Mum ce ta fito ta leqo dakinsu ta tadda SANAAH tana wanka fammah kuma tana zaune itama ta fito wankan. Shigowa tayi ta tayata shiryawa tana nuna mata kulawa sosai da wata tarairayanta sbd tin yanxu tafara kewanta duk da dai auren gida ne duka. Ficewa tayi tabarsu su qarasa shiryawa. Doguwan fitted rigar data lafe a fatar jikinta dake sheqi tana daukan idanuwa fammah ta saka dark army kala data fiddo haskenta sosai da kuma sheqin datakeyi hadda yar ramarta sai veil daya daj nada tana rufe wuyan rigar dayake V kuma ya shiga qasa sosai. Koda SANAAH ta fito a kasalance ta shirya tanajin kaman bazata iya fita cin abincinba amma tana jin yunwar da babu yanda zata iya kwana bataci abinci sosaiba. Straight skirt daya kwanta a jikinta itama ta saka da riga light pink mai kyau daya fidda itama hasken data qara sosai sbd cikin dayake jikinta. Itace ta fara ficewa zuwa kitchen ta dauko sauran guava drink din data saka a fridge tana kokarin fitowa taji kamshin data dauko kwanaki batajina ya ratsi hancinta zuwa kirjinta dataji wani irin mutuwan jiki na shigarta ta dago idanuwanta ahankali tana kallan kofa da jin bugun zuciyarta na sauyawa zuwa wani mai tsananin sanyin da idanuwanta suka kawo wasu hawaye masu sanyin gaske. Kasa motsawa tayi saida ta dauko mintina biyu a gurin kafin ta dago kafafunta ta sako kai ahankali ta fito daidai fitowan fammah suka qarasa dining din a hankali a natse da wata nutsuwan da babu wadda ta iya dagowa. Dad da Fleet da Al'amin da Dr Mum ne a dining din dukansu a zaune... #MAMUH 09033181070 [27/06, 7:17 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 148 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Wani kallon datake jinsa ne yana ratsawa da kutsawa cikin kowace hanyar tsigar jikinta zuwa cikin jininta taji yana sauka akanta daga idanuwansa da suke cikin wata lafiyayyar kewanta da kadan ya rage tayi ajalinsa dan kuwa bai taba samun cikakkiyar nutsawan tinaninsa da kwakwalwansaba harma da gangar jikinsa a tsawon kwanakin daya share batareda sakata a cikin idanuwansaba tin a Nigeria ya dago dago manyan fararen idanuwansa masu kyau da kwarjinin gaske da sukai wani qasa da wata laushin da baa ganewa ya sauke mata su a wata slow da kamewan da kusan ko iyayensa dake gurin saida sukaji tension din sbd dagowansa ya kalli abu kai tsaye wani abu ne daba dabiarsa ba amma yanda kai tsaye ya dago din yana saukewa SANAAH su saida ya saka Dr mum juyawa ahankali ta kalleta taga kanta a qasa yake bata dagoba sbd a nata bangaren tana dagowa ta kallesa zata iya kasa riqe hawayen tsananin kewansa dake kasheta a kowace daqiqa a wannan lokacin. Takowa suka qarasa yi suna isowa suka zauna, Fammah ce ta iya dago kanta ahankali da wani irin sanyi itama tana sauke idanuwanta akan mahaifinta da sai a lokacin ya iya dauke zafafan idanuwansa da wani irin slow daga kan SANAAH wadda taja wani irin numfashi mara sauti ko daya tana jin dukkanin jikinta na mutuwa da wata irin zafaffiyar soyayyarda duke take neman raba ruhinsu da kowace irin nutsuwa da kuzari. Akan fammah ya sauke idanuwansa da suka sauya a take da wani irin dumi yana dan tsayar da idanuwan nasa akan fammah wadda ta bude baki ta gaidasa tana jin itama jikinta na wata irin mutuwan da daqyar ta qarasa gaisuwan sbd saukan da idanuwan Al'amin sukai akanta da nasa slow din sbd kasa riqe kansu sukai daga sauka akanta sbd muryanta datai masa wata irin ratsa a kunnuwa duk da ya hana kansa kallanta dan riqe composure dinsa a gaban mahaifinta da Kakanta amma muryanta kadai yanke duk wata iyakar jarumtarsa da kamewansa tayi saida ya dago ya kalleta yana sauke wani lafiyayyan numfashin da baida sauti ko daya. Muryan Fleet din a coshe take da maqoshinsa da yawu ya dauke masa a take da idanuwansa suka sauka akan SANAAH da wata deep strong voice ya amsa gaisuwan yana qin kallan inda SANAAH take tareda sake kamewa da kulawa. SANAAH dince ta bude bakinta cikin sanyi da sautin daya sakasa dan dagowa bai kalletaba amma ta gaidasa a taqaice tana kin kallansa itama sedai wata ajiyan zuciya me sanyi data sauke mai dan sautin daya isa har cikin kunnuwansa ya bude baki da rashin hayaniya ko kadan ya amsa. Fammah data rasa yanda zata iya gaida Al'amin shiru tayi kawai tana kasa cewa komai ana dake kawo sauran kayan qarasa jerawa tayi tana barin gurin Dad jeerah na fara magana da Al'amin wanda kowace lissafinsa ta kunce amma ya riqe nutsuwa da kamewansa batareda ya sake kallan inda fammah take ba dan hakan nada damuwa. SANAAH ce ta miqe a natse tafara serving Dad da Dr mum kafin ta iso gefensa cikin sanyi ta tsaye tana fara serving nasa ya sauke idanuwansa ahankali akan hannuwanta dake serving nasa yana mata wani kallan datake jin kaifinsa ta dan dago idanuwanta ta kalli fuskansa cikeda wata lafiyayyar kaunarsa dake neman sakata rudewa. Yanda ta kallesa din ya sakasa dago idanuwansa ya sauke mata a natse yana dan riqe hannunta da hannunsa daya sbd rawan dayake sauran kadan ta zuba abincin baa cikin plate ba ya kalli cikin idanuwanga da take sukai wani sanyi suna neman cikowa da hawayen da batama san da suna tahowaba. Cikin idanuwan nata ya sake zuba idanuwansa da suka dan sauya ya bude baki da wani sauti da kusan a shaqe yake yace "Dont" Babu wanda yaji abinda ya fada sbd kowa da inda hankalinsa yake. Dauke idanuwanta daga cikin nasa tayi tana dan qarasawa da barin gefensa sbd ganin sauyi a tattare dashi da zai iya sakasa barin Dining din. Qarasa serving kowa tayi ta koma ta zauna suka fara cin abincin kowannensu na farawa a natse ana dan magana da fira cikin walwala da sakewa da wayewa da kwanciyan hankali musamman Dad da kai tsaye yaketa firarsa dasu Dr Mum na kamawa Fleet na dan saka baki sama sama sbd ya rasa appetite dinsa gabaki daya sbd ganin matarsa dayakeda tsananin kwadayin gani tsawon lokaci. Al'amin ma ya danne rudanin da zuciya da tinaninsa suke ciki yana magana a tsanake suna firar. Fammah dai da SANAAH babu wanda ya iya cewa komai bakin kowacensu ya mutu. Suna gamawa SANAAH ce ta fara silalewa tabar gurin ya bita da wani kallo batareda ya dago gabaki dayaba harta bace. Wayarsa ce tayi haske alaman shigowan kira ya juya idanuwansa yana dorawa akan wayar ya saka hannunsa daya ya zari tissue ya goge bakinsa yana daukan wayar a natse yabar gurin yana daga wayar. Dining room din ya fito wayar na kunnensa ita kuma daidai lokacin ta fito daga kitchen dan acan taje tasha ruwan sanyi sosai dataji tanaso sbd kanta yayi sanyin abinda take ji. Tana fitowan yana sako kai daga dining room din ta tsaya cak zata zuba masa idanuwanta da abinda suke cikinsu ya kasa boyuwa na azababbiyar sonsa da tsananin kewansa ba tsammani ya saka hannunsa daya cikin wata slow ya kama nata yana janta ya nufi kofar palon yana ficewa gabaki daya da ita. Imran dake waya tin daxu a harabar gidan mai mahimmancin da kaman ma meeting ne yakeyi yana ganin fitowansu kai tsaye motar Fleet din ya isa tin basu isoba ya bude yana kunnawa ya fito yana budewa fleet din bayan motar wadda yana qarasowa da ita a hannunsa ya fara sakata kafin ya shiga take imran ya rife motar yana barin jikin motar da yin nesa sosai dasu yana cigaba da wayar. Kallan Fleet din tayi da idanuwanta zatai tana juyowa da kallanta gabaki daya akansa ya bude baki cikin wata taqaicewan data fita da wani steez da slow yayi sallama da wanda yake waya batareda iya qarasa wayarba sbd kansa da yayi nauyi baya buqatan kowace hayaniya da jin muryan kowa ya ajiye wayar yana juyowa da zuba mata idanuwansa gabaki daya yana qin cewa komai sbd babu abinda yake buqata na maganarsa ko tata kallanta yakeson yafara yi na lokaci. Ita kanta bacewa kalamanta sukai bakinta na rasa kowace kalma ko daya a cikinsa zuciyarta na narkewa da sanyaya da sanyi mai sanyin daya sakata kasa ko numfashi mai karfi tana dan sauke idanuwanta daga cikin nasa tanayin qasa da su. "SANAAH KHALIL" ya ambaci sunanta da wata murya mai kauri yana dan dauke idanuwansa daga kallanta sbd abinda yakeyi akanta yana fara wuce iya riqewa. Kaman daga sama ta bude baki ta amsa da wani sautin daya saka gashin jikinsa miqewa gabaki daya yana dan waiwayowa kadan ya kalleta da idanuwansa da wannan karan ja suka fara yana sauke wata lafiyayyar ajiyan zuciya da itama ita ta sauke tana sake bude baki a dan shaqe da wani tsananin sanyinta daya qaru tace "I'm sorry da abinda ya..... Rintse idanuwansa yayi da wani irin karfi da slow a lokaci daya yana jin wani irin kaifi yana ratsa tsakiyar kirjinsa da kunnuwansa daya saka maganarta dan takaitawa kafin ta sake bude baki zata qarasa maganar bayan ta hadiye wata numfashi mai dumi tana bude bakin ya kasa riqe kansa daga iya barin kunnuwansa suji abinda har abada babu abinda zai saka a tada maganar da zata iya sakasa makashi idan yanaji...... Hannuwansa kawai duka guda biyun ya saka yana kamo fuskanta ya hade da tasa da wata irin hadewa yana rintse idnauwansa da shaqar numfashin data fitar ya jasa cikin kansa da wani karfi yana feso wani numfashi mai zafin gaske daya sakata rintse idanuwanta itama ya bude bakinsa dayake gogan nata da wata shaqaqqiyar muryan datake fito masa da wani azababben kishinta dayake kona kowace drop ta ruwan jikinsa yace "Ba kece SANAAH din baya ba,bazaki taba SANAAH din baya ba,you're my woman now da har abada babu ko a gurin magana wanda zai hadaki da SANAAH din baya da babuta kwata kwata a yanxu, Karki furta komai dazai sakani zama makashi SANAAH KHALIL.....plsssss" Ya qarasa maganar wadda take fita da wani slow da shaqewa yana shaqar numfashinta da bude idanuwansa da sukai wani irin ja a take da saidai taji tsigar jikinta na tashi da wani slow.. Idanuwanta da suka narke da kalamansa da suka shigeta kaman ruwan sanyi ta sauke a cikin nasa tana bude baki da wata muryan da itama take a shaqe da laushi da azababbiyar sonsa tace "I love you ABDULRAHEEM JEERAH" wani irin tashi tsigar jikinsa sukai cikin wani fitinannen zafaffen slow sbd kalamanta da suka shigesa a wata irin bazatar da kaf duniya idan ba Maamah ba babu me kiransa da complete sunansa sai ayau data kira da wani irin slow da bayyanarda isarta akansa shi nata ne tareda kalaman dabai taba tsammanin ji daga gareta ba kai tsaye.... Lumshe jajayen idanuwansa yayi yana sake hade fuskansu sosai hancinsu yana hadewa da mannewa da juna a tare suka bude baki yana saka bakinsa cikin nata da sanyi ya kama lips dinta ya musu wata tsotsa mai sanyi data sakasu jan numfashi mai karfin gaske na tsananin kewan da sukai na juna na tsawon lokacin da daqyar kowannensu yayi surviving ya iso wannan lokacin. Cikin bakinta ya bude bakinsa yace "SANAAH KHALIL you've won" Wata lafiyayyar kiss tai masa cikin tsakiyar bakin tana sauke numfashinta yana mata wata irin rungumar daya janyota jikinsa gabaki daya yana dorata akan kafafunsa da hade bakinsu cikin wata fitinanniyar zafi mai aji yana tsotsan bakinta da dukkanin deep passion da wata tsotsan dasuke jin komai har cikin tsakiyar kansu dayake rufewa da manta kowa da komai. #MAMUH 09033181070 [27/06, 8:08 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 149 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Wani azababben fitinannen numfashi ya dauke akan fuskanta daya sakata qanqamesa da wani irin dan karfin dayaji har cikin tsakiyar kansa ya sake zuqota da wani irin shauqi yana tsotsanta da kyau da qwarewa da wata lafiyayyar son datake hade da zafaffen obsession.... Ita kanta wani irin feeling dinta akansa gabaki daya yake tayarwa ta zagayo wuyansa tana sake sake masa kanta gabaki daya tana fitar masa wani fitinannen numfashi mai fitowa da wata lalataccen sautin daya gama hargitsawa da yamutsa kansa gabaki daya ya bude idanuwansa da suka bude daqyar ya kalleta da wani slow dayake bayyanarda wata maitarsa mai sanyi akanta ya bude baki daqyar kalamansa suka iya fitowa yace "SANAAH KHALIL you know you're killing me slowly right????? Cikin idanuwansa ta kalla da wata shegiyar slow tana wata lumshe idanuwan data sakasa jin wani abu ya fashe a cikin kansa da karfin gaske ya manno bayanta da karfi suka kuma muguwar hadewan dayaji tudun kirjinta har cikin tsakiyar kirjinsa da kwakwalwansa sake hadewa sukai da wata yunwa suna sake fara wata French kiss din da harshensu ke tsotso da zuqo kowace albarkan bakinsu da jin komai na duniya ya tsaya musu cak. Daqyar ya iya sakinta yana jin jijiyoyin jikinsa kaman zasu fashe sbd yanda suka fiffito musamman na kansa idanuwansa sunyi wani irin nauyin da kaf duniya babu wanda zai iya ganinsa ahakan idan ba ita dinba datake matarsa dan haka babu yanda zaayi ya koma ciki gurin iyayensa da yarsa da sirikinsa dan haka wayarsa ya iya dauka daqyar ya iya hada muryansa data kame ya kira imran wanda yana dauka kalma daya ya fada masa ya kashe wayar yana ajiyewa. Maidata yayi ya zaunar a gefensa tareda riqe hannunta a cikin nasa yana kamewa sosai kaman bashi dinba duka da wuta ce take cinsa a cikin jininsa da gangar jikinsa. Imran motar ya iso ya fada kawai tareda tayarwa kai tsaye ya danna horn aka wangale gate din da sauri take yaja motar yabar gidan yana hawa titi. Acan cikin gidan ma fira sukeyi a palo zaune dan tini suka baro dining, Jin horn din motar suna cikin fira ya saka sukasan Fleet ne ya fita babu wanda ya damu. Fammah ba ita ake firar ba sbd ta koma daki tini daga dining din sbd wani irin kallo da Al'amin yake mata dayake sakata jin kaman ana zare mata kuzarinta daya bayan daya duk da yana kokarin riqe kansa kame nutsuwansa. Shi kansa Al'amin din time ya dan kalla yana yiwa Dad din sallama wanda shima shigewan zaiyi dan Dr Mum tini ta shige tana daki tana wayoyinta dasu maamah. Fammah Dad din ya kira a wayarsa yace taxo Al'amin ya wuce da ita gidanta tinda SANAAH dai bata nan kuma yasan sbd SANAAH din take nan. Daga Al'amin din har famman faduwa mai karfi gabansu yayi musamman Al'amin dayaji kansa ma ya sara da karfi sbd baya buqatan komawan nata sam. Yana fadan hakan sallama yayiwa Al'amin din ya shige yabarsa tsaye yana dan jin wani irin nauyi da kansa da kirjinsa yayi sosai. Ita kanta ta jima a zaune dan harta yi shirin bacci tana jin duniyarta na tsayawa cak kafin ta miqe ta daka doguwar farar gown mai kyau data dan kwanta jikinta ta yafo veil ta fito dauke da handbag dinta da wayarta da qaramar jakar kayan skincare dinta dasu. Da wani dan karfin hali da dauriya da kamewa ta fito sai taga babu kowa a palon sai shi kadai daya dago idanuwansa da harsun dan sauya sbd wani irin yanayin tsananin sonta dayake taso masa da kuma jimawan da sukai suma basu ga juna ba suna boyewa juna ya sauke idanuwansa akanta gabaki daya da wani irin slow da nutsuwa da lafiyayyar mad love dayake mata. Cak ta tsaya tana kasa iya daga kafafunta kirjinta na sauya bugawa tana kasa iya kallansa hakama tanajin idanuwansa dake tsaye cak akanta da wani irin zafinsu da kaifi. Shiru gurin yayi wanda babu wanda ya motsa a cikinsu kuma har lokacin idanuwansa na akanta bai daukeba yana mata wani lafiyayyan tsaftataccen kuma fitinannen kallo. Wani numfashi mai sanyi da riqe control dinsa dayake riqewa tincan inda aka fito ya daga kafarsa yana takowa zuwa gareta ya iso har inda take ya tsaya a gabanta wani fitinannen kamshinta ya shiga hancinsa ya saka kansa yin wani nauyin daya kara sauya kalan idanuwansa yanajin wani zafin jiki na ratsasa ya sake mata wani kallon dataji ya saka jikinta zafi a take ta dago idanuwanta da wani mutuwan jiki da jin kaman zazzabi xai shigeta ta sauke akansa idanuwansu sukai wata haduwan da take maqoshinsa yaji kaman zai bude ya hadiye wasu yawun da maqoshinsa saida ya motsa tabi maqoshin da kallo kafin ta sake dago idanuwanta zata sauke masa ya daga hannunsa daya ya mata wata kyakkyawar janyowa jikinsa ya rungumeta da sauke ajiyan zuciya mai karfin da sautinta a iya kunnenta dayake gurin bakinsa ta sauka taji wani irin shock din da batasan lokacinda ta qamqamesa da dan karfi tana rintse idanuwanta da jin wani irin faduwan gaba da tsoro tareda mutuwan jiki a lokaci daya gabaki daya. Sakinta yayi ahankali yana janyeta daga jikinsa sbd qanqaman datai masa ta saka zazzabi da ciwon kai mai tsanani sauko masa a take. Juyawa yayi da hannunta daya a cikin nasa dayan hannun kuwa ya karbi jakarta da handbag dinta harma da wayarta duka ya riqe suka fice. Motarsa ya nufa ya bude mata ya sakata a ciki kafin ya zagaya ya shiga ya tada da wani irin gudu ya hau titin yana kasa iya sake kallanta kaman yanda itama kallo daya tai masa bayan ya shigo motar ta sauke kai bata sakeba. Tafiya kadan sukai suka iso gida ya bude mata motar tana fitowa da sauri tai gaba tana barin komai nata batareda ta iya tsayawa dauka ba tama manta dasu sbd jin takeyi kaman motar ce akanta ba itace a kan motarba. Shi kansa ajiyan zuciya ya sauke yana budewa ya fito ya bita da kayan har cikin palon bata nan ta wuce bedroom dinta. Har zai ajiye mata su a palon sai kuma ya fasa ya taka a natse ya isa kofar dakin ya saka hannunsa daya yayi knocking tareda bude bakinsa ya ambaci sunanta da muryansa mai kauri da mazakuta. Shiru tayi kafin ta bude kofar tana dan kallansa ya miqa mata kayan hannunsa ta saka hannu ta karba tareda bude bakinta tace "Thank you" Dakatawa yayi daga miqa mata din ya bude baki yace "Congrats Doc" Sunkuyar da kanta tayi ahankali tana dan boye murmushinta daya sakasa kasa riqe kansa ya kama hannunta daya da hannunsa daya yana saka mata kayan hannunsa tareda yi mata saida safe ya juya ya bar gurin sbd akwai abinda baya iya riqewa akanta da zai iya yin komai. Yana ficewa ajiyan zuciya ta sauke tana juyawa ta koma dakin tana zubewa a kujera da jin nauyin dayake kanta da rayuwarta ya warware. Tashi tayi ta zare kayanta ta sake shirin bacci tayi alwala tazo ta kwanta. Shima yana isa bangarensa kai tsaye raba kansa yayi da komai ya fada bathroom dinsa mai girma ya sakarwa kansa ruwa dasuka fara saukar masa ahankali suna sanyaya jikinsa daya dauki zafi yana sauke ajiyan zuciya da wata lafiyayyar murmushi mai kyau da samun nutsuwan ruhi daya mallaketa a matsayin cikakkiyar matarsa. ##MAMUH 09033181070 [28/06, 8:36 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 150 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Imran yana isa gida parking yayi a harabar gidan can kusa da kofa sosai inda kai tsaye suna fitowa motar babu wata tafiya a bakin kofa zasu sako kafafunsu ya kashe motar ya fice yana rufewa yabar gurin yana wucewa gate can gurin securities dan basu umarni. Fleet kuwa bai juyo ya kalletaba tana iya ganin wata lafiyayyar nutsatsiyar rashin son hayaniya ko doguwan motsi a tattare dashi da kallanta kadai idan yayi gangar jikinta zata iya kasa dauka dan ya saka hannunsa daya ya bude kofar yana saka kafafunsa waje yana miqewa tsaye kafin ya juyo ya miqa mata hannu ta kama ahankali ya fito da ita cikeda kulawa tukuna ya rufe motar yana wucewa kai tsaye kofa da ita yana duba mata gabanta inda take saka kafafunta batareda ya bayyanarda yana mata hakan ba harsuka shige kofar palon da shine ya saka hannunsa ya bude da password din kofar suka shige. Palone mai girma da wata lafiyayyar tsarin da tasan nasa ne dan zuwa yanxu tasan irin tsarin dayafi buqatan kasancewa a cikinsa. Rufe kofar yayi yana riqesa hannunta har lokacin yajata suka wuce kai tsaye hanyar bedroom dinsa yana fidda wayarsa ya kira Imran akan a shirya musu dining sbd bataci abinci yanda ya kamataba acan. Yana gama wayar kasheta yayi gabaki daya yana jefarwa a kan sofar dakinsa da suka shigo yana rufe kofar da juyota da wani irin salo mai bayyanarda yunwarsa da obsession dinsa akanta ya dawo ita ya jinginar jikin kofar yana danneta ahankali a jikin kofar da kirjinsa daya hada da nata yana dannewa cikin wani salo da slow mai shiga kai dan kuwa wani kallo ya mata da idanuwansa qasa qasa idanuwansa na shigewa ciki sosai hakama hannunsa daya yana shiga wuyanta yana mata wata shafa yana tafiyar dashi ahankali har cikin wuyan sosai ya zagayosa yana dan mannota da fuskansa idanuwansa na shiga nata data rufe da wani salo sbd jin yanda hannunsa daya yake bin daga gwiwanta zuwa cinyarta da wata shafar dayake yaye skirt din jikinta ta qasa. Kamshinta ya saka kansa wuyanta ya shaqa ya lumshe idanuwansa ya kuka shaqa yana jin jininsa na sake tafasa ya bude baki daqyar ya iya furta "Ya Kadir" Harshensa ya fitar ahankali ya dora akan fatar gefen wuyanta ya lasa ahankali yana rufe idanuwansa da sukai jajir, Itama wani rintse idanuwanta tayi da dan karfi tana kama gefen cikinsa da hannuwanta duka biyu dayaji hakan har cikin tsakiyar kansa ya sake lasarta da wani sanyi zuwa fatar kunnenta dataji data saki wani numfashin mai sautin daya qarasa fitowa dakyar tana sake cakumansa da dan karfin da bakinta ya bude ya ambaci sunansa da wani sautin daya saka gashin jikinsa tashi ya qarasa zira hannunsa dake cinyarta cikin skirt dinta yana mata wata lafiyayyar matsar da saida ta kuma ambatar sunansa da wani irin mutuwan kowace gabar jiki tana maida hannuwanta aka kirjinsa ta dafa tana fidda ajiyan zuciya a jere. Kunnenta ya kuma yiwa wata lasa kafin ya kama fatar kunnen da harshensa ya mata wata tsotsan data turesa da dan karfi tana juya masa baya sbd numfashinta dayake yankewa yana neman fita daga kirjinta... A jikin kofar yanda ta basa bayan ya sake danneta da kirjinsa ahankali yana saka hannu ya zare qaramin veil din kanta ya jefar tareda saka hannu akan zip din bayan rigarta dayake sama har kusan qasanta yafara budewa tin baikai karshensaba ya dora lips dinsa akan fatar bayanta wanda ya sakata kwantar da kanta kanta a jikin kofar tana rintse idanuwanta da karfi da wani numfashin dayake kwacewa. Qarasa zaresa yayi ya saka gefen fuskansa ya zare gefe daya na rigar yana turesa take ta zare ta fadi qasa yayiwa bayan plunge bra din jikinta wani kallo yana dora hannunsa daya akai ya balla hock dinta wata budewa a take wadda ta sakata zarewa ya qarasa zareta ya jefar itama ya zura hannunsa daya cikinta ya shafa yana tafiya dashi sama ya isa kirjinta ya mata wata shafan data saka duka su biyun kusan shidewa a tare kafin ya zagaye da hannunsa dayan hannun nasa na akan fatar bayanta da babu komai yas shafa yana sake dora bakinsa akai numfashinsu na yankewa a tare da abinda dukansu sukeji a tare. Zip din skirt dinta ya zare shima skirt ya saula qasa da kansa, Rigar jikinsa ya jefar shima yana dora kirjinsa akan bayanta fatar jikinsu da babu komai ta hadu take ta fasa masa wani malalacin kukan da sautinsa kadai ya saka kowace control dinsa kwacewa yana jin kaman kansa xai buga ya dora bakinsa ta bayan wuyanta yana jera mata wasu kisses daga bayan zuwa wuyanta tana jin kaman zata rasa kanta da rasa numfashinta shi kansa hakan yake ji yana sake bin kirjinta da hannuwansa duka biyu yana gigita kanta da lalata tinaninta to the extent din karshe da bazata iya kowace rayuwa da kowa ba aduniya idan bashiba hakama babu rayuwa da buqatan da bazata iya daukaba tasa... Numfashinsu kaman zai balla kofar da suke manne akai yake kafin ya birkitota da wani irin zazzafan yanayin da sun gama zurfafa a cikinsa ya kama bakinta da nasa da wani irin zafi yana kissing dinta da tsotsota tana suna fidda numfashi mai zafi da slow. Hannunsa daya ya zagayota dashi a qugunta ya mannota da karfi kirjinsu ya hadu da karfi tsinin kirjinta ya saka numfashinsa yankewa saida ya kusan shaqewa kafin ya fizgosa da karfi yana dagata sama bakinsu na hade ya mannata jikinsa kafafunta na zagayesa itace ta cire musu zip na dogon wandon dayake jikinsa yana mata wani fitinanniyar tsotsa da kiss din yakejin kaman zai cinyeta gabaki dayanta a cikin slow da zafaffiyar soyayyarda ta wuce kowace limits dinsa. Gadonsa dayake tsakiyar dakin ya isa dasu batareda ya saketa ba ahakan suka zube a tsakiyar gadon tana zagaye dashi ya kamam wuyanta ta baya yayi baya dashi ya banqare kirjinta a saitin fuskansa yana bude idanuwansa da sukai wani mugun ja kan kirjinta ya lashi lips dinsa da harshensa cikin wani muguwar slow sbd bushewan da maqoshinsa da lips dinsa sukai a take daya mata wannan banqarewa a fuskansa kafin ya hadiye wasu mayun yawunda na zallan desire din dake neman buga kansa ne tata tukuna ya saka fuskansa akan kirjinta yana saka bugawan zuciyarta tsayawa cak ta dawo da karfi daya basa cikakkiyar daman karasa yimata wani kyakkyawan kamu da bakinsa kafafunta na zagaye dashi har lokacin yana zaune a tsakiyar gadon da wata muguwan hadewan da sukai yana sake zageye qugunta da hannuwansa da kyau kafin ya balla wani shegen qaramin P dinta ta gefe gefe ya zaresa ta ya jefar ba tsammani tajisa yana karanto adduar kasancewa da iyali saida numfashinta yabar jikinta tai masa wata irin qanqama tana neman shidewa ya saka bakinsa a cikin nata suka fara wata crazy kissing juna numfashinsu na hadewa da yamutsewa da zafafa duk a lokaci daya yanayin na zafafa da fitar dasu hayyaci da duniyar gabaki daya. Basu taba tsammanin kewan da sukaiwa junansu tayi tsananin karfin da suke jin abinda suke ji dan haka gabaki daya dakin wani numfashi mai zafi da tayar da tsigar jiki ne yake tashi na tsawon lokacinda suka kasance da juna har suka samu kammalawa suka dawo hayyacinsu ya mata wata lafiyayyar runguma yana kwantar da kansa a tsakiyar kirjinta idanuwansa a rufe yana sauke mata wasu numfashi masu sanyi da nutsuwa da gamsuwa da samun cikar buri da abinda zuciya da gangar jiki takeso. Sun jima a hakan kafin ya dauketa a jikinsa suka fada bathroom. Acan ciki ma wani irin wanka sukai wanda kusan babu kalar hot din da jikinta bai samuba duk da babu abinda ya faru kafin suka fito. Kaman koyaushe rigarsa ta saka wadda ta dan saukar mata shima dogon wando kawai na bacci ya saka suka fito daga dakin cin abincin da babu wanda yaci dakyau acan gidan cikinsu. Zaunawa sukai shine yayi serving nata for the first time a rayuwansa dayayi serving wani abinci da hannuwansa a dining. Hatta bada abincin bata iya ci da kanta ba cewa tayi komai nata ciwo yake hadda hannuwanta dan haka shine ya bata tana koshi tareda ita dashi suka basa nasa yaci bada yawaba ya koshi sbd baya cin abinci sosai da dare. Suna gamawa komawa sukai ba kwantawa sukaiba a palo suka zauna sbd yanada wayar dazai qarasa wadda ya yanke a dazu. Wayar ya fara wadda ta daukesa tsawon lokaci mai tsayin da har tayi bacci a jikinsa bai gama ba sai dare sosai ya kammala tukuna ya kashe ya dauketa suka shige. Washe gari da safe batama saniba ashe Imran ya aika yaje gida aka karbo luggage dinta da komai nata gabaki daya Dr Mum bataji komaiba ta hada mata ta bayar. Sai data ga kayan da rana bayan ma sunyi breakfast suna zaune ta lura dasu ta kallesa yaqi kallanta yana daukan wayarsa zaiyi wani abin ta riqe wayar tana zarewa daga hannunsa tana kallan cikin idanuwansa da wata irin kunyar daya sakata da bazata taba iya hada ido dasu Dad ba. Magana zatai ya katseta da cewa "Ok ok bazaa qara ba Dont say a word pls" Bata fuska tayi zata saka masa kuka yayi saurin rungumeta yana kwanto da ita kirjinsa ya kai bakinsa kunnenta yafara mata maganar data sakata jin kunyarta ma na neman kasheta gabaki daya ta dago tana harararsa... Da wani irin mamaki da jin tana tayar masa da tsigar jiki da hararar da baa taba masa ba tinda yake dan ko iyayensa bai taba ganin ma sun iya harara ba tin yana yaro. Wani murmushi mai sauti da asalin kyau ya sake yana kallanta tana cigaba da masa hararar dashi wani iri yake jin yanayin yana dariya mai kyau. #MAMUH 09033181070 [28/06, 9:43 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 151 *_SHUWA INCENSE AND MORE_* 07042293387/09118783317 Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata? Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki? Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa, Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta, Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387. *********** Fita zaiyi yanada conference meeting da zaiyi tareda Fleets members dinsa na America wanda dole zai fita dan bazai yiyuba idan tana kusa dashi bazai taba samun cikakkiyar kansa ba na Fleet admiral of the US navy Raheem jeerah. Lallabata yayi ya yamutsata tayi bacci mai karfi da nutsuwa tukuna ya shirya ya fice tareda Imran. Bata farka ba sai yamma dan haka sallan laasar tayi ta fito ta xauna taci abinci da aka cire mata table dasu kala kala tana gamawa ta dawo palo ta xauna tana kallo ta dauki wayarta ta kira Fammah suka dan jima suna waya kafin ta kashe ta kira Ya Al'amin wanda bai fita koina yana gida shima kuma basu hadu da fammanba tinda gari ya waye sbd harga Allah bayajin zai iya riqe abinda yake ji akanta matiqar yana ganinta sosai. Gaisawa sukai tareda fira sosai har zasu kashe tace "Ya Al'amin Fammah fa batada lafiya sosai da zazzabi ta kwana" Shiru yayi yana dago fararen idanuwansa yana kasa cewa komai kafin ya bude baki yace "Amma na kirata da safe munyi magana bata fadamun ba and banji hakan a muryanta ba" Numfashi SANAAH din ta sauke tace "Ya Al'amin ai bazata bari ka saniba sbd kada ta sakaka damuwa" Dip taji ya kashe wayar ta kalli wayar da idanuwanta tana murmushi tace "Aa yaya da kashe mun waya kuma" Ajiye wayar tayi tana maida idanuwanta akan tv tana dariya tareda miqewa ta wuce daki dan sallan magrib da time yayi. Bayan tayi sallah bata fitoba karatu tayi na dan mintina kafin ta miqe ta fada bathroom. Wanka tayi ta fito tayi shirin bacci cikin silk kayan bacci riga mai kyau ta saka hijab ta tayarda sallan ishai tayi tana gamawa ta zare hijab din ta fito ta nufi kitchen ta buse fridge da aka cika mata da fruits ta debo a glass bowl ta dawo ta zauna tana fara ci kenan aka bude kofar ta sauke numfashi mai sanyi batareda ta juyoba sbd jin sanyi yana shiga zuciyarta da gangar jikinta. Da wata tsanaki da kamewansa da haibarsa dake fita ya qaraso inda take yana kallanta da idanuwansa da suka sakata dagowa da sanyi ta kallesa tana sake masa murmushi da narke fuska tace miqa masa hannunta daya tana cewa "Zo nan" Murmushi ne ya kubce masa mai kyau da tsari da wata class sbd yanda tayi maganar kaman tana magana da yaro qarami sosai. Hannun nata ya kama yana ajiye wayoyinsa ta zaunar dashi akan kujeran daman ya zare shoes dinsa ta tashi ahankali ta haye kafafunsa tana kallan fuskansa tace "Sannu da dawowa" Wani kallo yayi mata tin daga goshinta zuwa idanuwanta dake kallansa da so zuwa hancinta da kumatunta kafin ya tsayar da idanuwan akan bakinta da yayi maganar tukuna ya bude baki ya amsa yana cewa "Yaya kika wuni Ms SANAAH KHALIL" Murmushi tayi me kyau da wani daukan hankali kafin ta bude baki ta saka grapes din dake hannunta dayake akan table din gabanta ta tauna ahankali kafin tace "Alhamdllh kawai dai da kewan wani na wuni" Murmushi yayi yana kallan grape din data sake daukowa zata saka bakinta ya bude bakinsa ahankali ya amshe yana fara taunawa cikin wani sanyin zuciya yana kallanta. Murmushi tayi tana dan juya idanuwanta ta girgiza masa kai ahankali tareda kai hannunta akan bakinsa ta shafi lips dinsa da yatsarta daya tana bude baki tace "Wayace kaci mun???? Wannan na Baby RAHEEM ne dan haka bamu baka ba" Wani arnen murmushi ya sake mai sauti sbd wani irin kallan datake masa datai maganar wadda ita kanta maganar Kashesa tayi. Yatsarta daya ta fara sakawa cikin bakinsa tana kallansa da murmushin itama mai daukan hankali tana cewa "Give ita back Soldier" Wata zagayowa yayi mata da hannuwansa tana qara kashesa kisan da babu gyara a cikinta ko sauki ya bude bakinsa da wani kallo dayake binta dashi.... Murmushi ta sake masa tana cewa "Good boy" Bakinta takai ahankali bakinsa ta dora tana fara kissing dinsa da cire abinta zata janye bakinta ta cinye abinta ya mata wata capka mai tsananin sanyi da zafin da saida numfashinta y dauke ya dawo ta kallesa ya bude bakinsa yana riqe numfashinsa data yanke masa da wani irin tsananin gaske muryansa a shaqe yace "This is murder you know????? Murmushi tayi tana girgiza kai tace "Da gaske??? Bai bata amsa ba wata lafiyayyan kiss daya bata ya bata amsa ta sauke ajiyan zuciya dakyar tana sake daukowa ta basa a baki ya amsa ya tauna kadan ya sake hade bakinsu. Cikin wata salo da shirita ya tayata cin grapes din wanda duka suka bata jikinsu ya dauketa bayan sun gama. Wani wankan sukai a tare kafin suka shirin bacci suka kwanta. *****Al'amin kuwa koda ya kashe wayar SANAAH time ya kalla yaga 7 dan haka miqewa yayi ya zira slippers na Gucci ya fito ya nufi bangaren Fammah din kai tsaye yana zuwa knocking yayi so daya yaji shiru dan haka ya bude kofar kai tsaye ya shiga yana kallan palon koina ba haske kuma shiru kaman babu mutum. Wani iri yaji sbd hakan na nufin akwai kadaici da damuwa, Hanyar bedroom dinta ya nufa kai tsaye zai saka hannu yayi knocking yayi tinanin kada ya dameta ko qara mata ciwon kai da buga kofar dan haka ya bude kai tsaye a natse. Dakin shima ba wani haske dan haka wayarsa ya daga zai kunna haske yaji qarar faduwan abu a kitchen dan haka juyawa yayi ya kalli kofar kitchen din yana juyawa ya nufi can. Yana isa kitchen wutarsa shi a kunne ruwan zafin tea ta dora suka konata da sauri ta sake ruwan suka zube a qasa suna zuba har a kafarta kadan taji wata zafi da kadaicin datakejin zai kasheta sbd Anah tana gidansu Dr Mum tinda suka tafi tare sai baa dawo da itaba. Rasa abin yi tayi sai kawai ta fasa kuka mara sauti tana jin zuciyarta ba dadi gabaki daya sbd ko yayane tanason mutum a kusa da ita batason zama ita kadai dan haka Anah ba qaramin garkuwan zama qasar ta bata ba tin bayan tafiyar SANAAH. Yana sako kai kitchen din ruwan ya fara kalla da suke hayaqi a qasa ya kalli inda take da wani slow zuciyarsa na neman dena bugawa ya ratsa ruwan kai tsaye yana isa gareta batasan da shiba sai jin tayi anyi sama da ita ta bude idanuwanta da sauri cikin tsananin tashin hankali sai ganinsa tayi take zuciyarta ta kusan dena bugawa hawayen cikin idanuwanta suka qarasa gangarowa. Dakinta ya nufa da ita sai daya shiga ya sauketa yana kallan fuskanta da wata irin kulawa da mayen so mai karfin da baya buqatan baki ya furta ya bude baki da rashin karfi yace "Are you ok? Girgiza kai tayi tana sake tsayayo hawayen da batamasan tayaya zata riqesu ba kuma bazata iya cewa she's ok ba bayan she's not. Amsarta da hawayenta dayabi da wani irin kallo mai zafin da sai dataji zafin a jikinta ya saukar da idanuwansa akan kafafunta yana kallan idan bata koneba. Rigar bacci ne a jikinta mara girma da rashin kauri data lafe jikinta dan tayi shirin bacci daman... Kafafunta nata ya bayo da kallo yana yowa sama da idanuwansa tin daga can har zuwa cinyoyinta dasuke bayyane suna daukan idanuwa sbd wani glowing da skin dinta keyi ya dauke idanuwansa ahankali da suka fara sauyawa da kuma bugun zuciyarsa dayake skipping ya dawo da idanuwansa akan fuskanta ya kalleta ya bude baki yace "Kin kone ne?? Girgiza kai tayi tana dan dauke idanuwanta daga kansa dan idanuwansa da suka sauya mata suna saka jikinta zafi da jin faduwan gaba. Dan rufe idanuwansa yayi yana budesu akanta ya rasa abinyi ko fada sai kawai ya nufi doguwan hijab dinta daya gani a kan sofa ya zo ya saka mata ahankali tareda kama hannunta ya kashe wutar dakin da suka kunna ya fito da ita ya nufi kofa ya fice da ita ya rufe bangaren suka nufi nasa. Suna isa bude kofar yayi ya sakata ciki ya shigo ya rife yana sake kama hannunta ya nufi bedroom dinsa da ita kai tsaye. Wannan shine karanta da na farko tinda take na shigowa bangarensa dan haka sauke kanta tayi sbd koina kamshinsa ne yake tashi mai sanyi da sanyin aircon Hijabinta ya zare mata yana janta ahankali zuwa bathroom dinsa da suna shiga taji kafafunta na nauyi ta fara tsayawa tana kasa iya daga kafafunta sau kawai ya juyo ya kalleta da idanuwansa da shima ba qaramar karfin halin jinta yakeyi a tareda shiba. Juyowa yayi ya kalli fuskanta dataqi kallansa ya dagata cak ya qarasa bakin bathtub dinsa da ita ya zaunar da ita a baki ya kalli kafafunta ya kunna ruwa masu dan sanyi ahankali yafara zuba mata a kafafun taji wani sanyi ya ratsata ta dan kama hannunsa ta riqe batareda ta saniba sbd wani sanyin gaske daya mata yawa dataji ya ratseta sai suka tsaya cak dukansu yana zubawa hannunta dayake akan nasa idanuwansa yana jin riqewansa tana gazawa sonta yanada karfin dayake da effect mai karfi akan kowace jajircewansa. Rintse idanuwansa yayi ya budesu da slow akanta ta dago itama sai idanuwansu suka shiga cikin na juna taji wani shakkarsa ya shigeta sbd idanuwansa. Miqewa tsaye tayi tana cire hannunta daga nasa da dan sauri tana juyawa ta nufi kofa ta fice batareda ta juyoba. Rikicewa tayi ta manta da hijab dinta ta bude kofar bedroom din nasa ta fice tana isa palo kofar ficewa daga bangaren ta nufa. #MAMUH 09033181070 [28/06, 11:28 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 152 Tana isa kofar ta saka hannunta zata bude hannunsa ya riga nata sauka akan kofar hannunsa daya kuma sai sauka yayi akan cikinta ya zagayota yana dawo da bayanta ta hadu da kirjinsa yaji wani irin abu ya buga kansa da kirjinsa ya rintse idanuwansa ya bude qamshinta na shigarsa direct cikin hancinsa daga wuyanta. Ita kanta rintse idanuwanta tayi ta bude tanajin kirjinta na nauyi da wata irin faduwan gaba da jin jikinta na mutuwa da irin riqon da yayi mata. Hajibinta daya biyota dashi dan saka mata kasa dagasa yayi ya sakesa a gurin yana jin kamshinta xai illatasa dan haka sake dan matsota yayi jikinsa batareda ma yasan yayi hakanba suka hadu da kyau haduwan data saka zuciyar kowanensu bugawa da skipping. Hannunta daya ta dora akan nasa daya ke zagaye da cikinta zata janye dan ta zame amma saukan hannun nata sai ya sakasa jin zata iya kashesa daga kowace motsin da zatai a jikin nasa dan haka wani mahaukacin numfashi mai tsananin sanyi da slow ya sake wanda ya sauka a fatar bayan wuyanta saita qanqame hannunsa da nata dayake kai tana riqe numfashinta daya kusan yankewa wanda ya sauka a cikin kunnensa take ya rasa duk wata nustuwa da hakuri da tinaninsa da alkwarinsa ya mata wata juyowa yana kallan fuskanta da jajayen idanuwansa ya bude baki yace "I'm sorry Doc i cant take it anymore....." Yana fadan hakan ya saka tafin hannuwansa biyu a cikin wuyanta da wani fitinannen slow ya kamo fuskanta dasu ya matso da ita yana hadewa da fuskansa a karan farko da su duka biyun suka samu bakinsu a cikin na wani kaf rayuwarsu dan haka wani irin abu yaji ya fixgesa ya saka bakinsa a cikin nata yayo mata wata lafiyayyar tsotsa da zuqowanda take kafafunta suka sare zata zube a gurin ya tallafeta gabaki daya yana rungumeta jikinsa da sake hade bakinsu da wani slow yafara kissing nata da dukkanin wata so mai karfi da kauna da kasa iya riqe kowace kamewansa akanta. Yanda yake mata wani irin lafiyayyan kiss me zurfi da jin duniyarsa ta tsaya cak ya saka jikinta mutuwa duk da zuciyarta bugawa takeyi sosai bugun dayake jinsa har cikin kirjinsa da tudun kirjinta da babu bra dayake neman zarar dashi zarewan da baitaba jiba a rayuwarsa ta duniya kaf. Juyawa yayi da ita a jikinsa yana mata wata dauka da kasa sakin bakinta ya nufi bedroom dinsa da ita sbd irin son da sukewa juna baya jin ma a yanxu akwai yiyiwa ko iya riqe kansu har zuwa lokacin biki bazai taba iyawaba dan yama gama loosing control gabaki daya. Abinda yake mata ya sakata fasa kuka ahankali jikinta na dan rawa sbd kaman wanda ake possessing. Kukanta ya sakasa iya riqe kansa da qyar din gaske idanuwansa jajir ya saketa ya miqe ya fada bathroom. Bai wani jima ba ya fito da alwala itama ya kaita da kansa tayi alwala ta fito basuyi ishai ba dan haka sallan ishai sukai a tare anan bangarensa hadda nafila kafin ya kalleta da idanuwansa da basu koma daidaiba har lokacin ya bude baki baki yace "Are you ok??? Kallansa tayi tana taro hawaye idanuwanta da suka sakasa dan dauke idanuwansa yana cewa "Ya salam" a cikin zuciyarsa sbd kashesa Fammah jeerah zatai. Tace "Ina buqatan Anah ta dawo banajin dadin xama ni daya" Dawo da idanuwansa yayi da suka tsananta ja akanta ya zuba mata su ya kalla na second kafin yace "Yanxu dare yayi amma gobe zanje na dauko ta" Marairaicewa tayi tana sake ciko idanuwanta da hawaye tana masa wani kallan daya sakasa miqa mata hannu yace "I'm sorry Doc" Kama hannunta yayi ya janyota akansa yana zaunen ta fado masa ya zagayeta yana kama wuyanta da hannu daya ya mannota fuskansa ya shaqi kamshinta yaji yana qara yamutsa da wani feeling ya bude ido ya kalleta ta rufe idanuwanta tana kasa kallansa hakan ya sakasa yaji bazai taba iya barinta ayau dinba dan zai iya rasa rayuwarsa akan abinda yake ji akanta. Cikin bakinta kawai taji nasa da wani irin fitinannen yanayi da azababben so yamata wata tsotsa mai sanyi yana sake mannota kirjinsa yana jan numfashin dake yankewa ya qarasa shigewa bakinta yana mata wani mugun kiss din daya fara saka jikinta rawa sosai tana shiga fargaba dan wannan crazy Al'amin ne take gani. Bai iya cire rigar jikinta ba sbd baimasan yaya zai cireta daga garetaba dan haka yana kasawa hannu ya saka ya yageta har qasa ya zare ya jefar yana sauke idanuwansa akan kirjinta bushewa maqoshinsa yayi a take saida ya hadiye wasu yawu daqyar yaji ya jiqa maqoshin ya mata wani lafiyayyan kamu da cusa kai data fasa masa wani malalacin kukan daya qarasa fasa kansa ya miqe tsayar da ita yana kwantar da ita tsakiyar gadonsa dayake fidda kamshinsa tako ina mai gigitawa tareda zare rigarsa yana dora kirjinsa a nata da babu komai ya sake wata azababbiyar numfashi yana ambatar sunanta da wani irin fita hayyaci da shauqinta tareda sake fara kissing dinta tindaga wuyanta har zuwa kirjinta inda komai ya sauya daga nan ya yamutsasu da wani irin kyau dinda daga karshe ya kasa cike kudirinsa na jiran tarewanta a matsayin matarsa ya maidata cikakkiyar macensa da a daren ya gama tabbatarda ya zama bawan da bazai taba iya rayuwa babu Fammah jeerah ba. Ba qaramar wuyar gaske tasha ba a hannunsa sbd bai iya control din kansa ba a karan farko dan haka raguzata yayi ta ko ina saida Ya kirawo Dr da safe taxo ta duba masa ita ta samu tear kadan an dubata anyi mata duk abinda ya kamata dr ta koya masa yanda zai kula da ita ta tafi. Kuka ta wuni tana masa tana kuma kasa iya barin kowa ya jita a waya sbd kunya da shakkar kada a gane halinda take ciki. Shi kuwa duniyar rikice masa tayi sbd yanda yake wani kulawa da ita amma kukanta ya hanasa dawowa daidai duk ya rasa nutsuwansa. Haka suka wuni sai dare ta dena kukan ya lallabata tayi bacci tukuna ya ringa jin nutsuwa da wani sonta dake neman yaga kirjinsa. Washe gari haka ya sake wuni yana jinyarta tana sake rikice masa a haka ya zuba kwana kusan shida yana abu daya na jinya da tarairayanta harta warke batareda ta taba fita daga bangaren ba tinda ta shigo dan ko kayanta shine yake ya dauko mata. #MAMUH 09033181070 [28/06, 11:29 am] Dasoo: GANIN IDO 2026 Mamuhgee 153 A cikin sati gudan nan bata bari tayi waya da kowa sosai ba sbd kada a gane sai ranar da Dad dinta zasu wuce shida SANAAH America kafin lokacinda fammah din zata gama program dinta su koma Nigeria ayi bikinsu su biyun da aka hade kowace ta tare gidan mijinta. A daren tafiyar a gidan su Dr Mum suka hadu da tsananin kunya kowacensu ta isa gidan da mijinta duk da Fleet babu abinda yakeji hankalin da nutsuwansa intact. Al'amin ma as always a natsensa yake da kwanciyan hankali ba hayaniya dan haka da sakewa da kulawa suka hade ya gaida Dad din famman suka zauna tareda Dad wanda ya sake masu sosai sukai jima suna maganganunsu. SANAAH duk kunya ta hanata sakewa sai lafewa takeyi da sunan batada lafiya dr mum dai bata bi takan yanayin kowacensu ba haka dai tayita jansu har suka sake kowacensu ta koma yanda take suka wuni sai dare sosai sukai bankwana suka fito. Fammah tana jikin Dad dinta suka fito sukai sallama yanda ya kamata kafin suka wuce SANAAH na jin zatai kewansu sosai. Suna barin gidan su fammah suma suka fito suka wuce. Suna isa gida wanka tayi tai tayi shirin bacci cikin wata rigar bacci silk qarama data dan lafe a jikinta tana gamawa zata kwanta ya fito daga wanka daure da towel yana binta da wani kallon dayake jin yana rasa kwanciyan hankali da nutsuwansa ya qaraso bayanta batasan dashiba sai jinsa tayi a bayanta ya rungumota da sanyin ruwan wanka a jikinsa dasuka ratseta taji wani sanyi da sauke ajiyan zuciya tana juyowa ahankali zata kallesa ya girgiza mata kai kada ta kallesa amma sai ta sauke idanuwanta akansa batareda ta gane abinda yake nufi shi kuwa take ya kasa riqe kansa daga kallanta daya kunce duk wani hakurinsa ya saka hannunsa daya cikin rigarta ta qasa yana dorawa akan mararta da kame bakinta da nasa yaja kamshinta cikin hancinsa yana zuwa kansa da buga masa wani abu mai kafin da a take towel dinsa ya fadi kasa ya dagata cak yana dorawa akan dresser da mata rumfa yana bata wani lafiyayyan kiss mai shiga kai. A daren ya sake qarasa maidata cikakkiyar Mrs Al'amin khalil suka kasance da juna all night long cikin wata slow zazzafar soyayya. Washe gari su SANAAH kuwa kirjinsu ya daga daga kasar zuwa America inda suka bude babin sabuwar rayuwar da babu kowa a ciki sai iya su kadai. Suma su Al'amin daga wannan daren da suka sake kasancewa ma'auratan gaske bai iya sake daga mata kafa ba wata lafiyayyan rayuwa mai tsananin soyayya suke gudanarwa da tini suka manta baa tare ba. Su Dr Mum basu bar qasar ba suma saida Fammah ta kammala program dinta akai graduation dasu tukuna aka fara shirin barowa da komawa Nigeria dan bikin da zaayi nan da sati biyu. Ana fara shirye shiryen komawan Fammah ta fara rashin lafiyar da dole ya kaita asibiti sukaga Dr wanda binciken farko kai tsaye ciki ya bayyana a jikinta. Baiji komaiba bayan farin ciki mai tsananin dabai boye ba dan bazai iyaba ya sanar dasu Dad wainda suma murna sukai duk da kunya kaman zata kashe famman amma ba yanda ta iya dan har Nigeria zancen cikin yaje dan haka aka qarasa hada tafiyar suka wuce dan biki kam ba fashi. Ranar da suka isa Nigeria a ranar na karan farko da zasu kwana batareda juna ba dan haka da zazzabi ta kwana tinda safe yazo ya kaita asibiti da kansa. Su SANAAH saida su fammah sukai kwana biyar da dawowa suma suka sauka a lokacin ita nata cikin ya fito fili kowa na ganinsa. Hakanan akai gyaran Amaren kowace da ciki batareda an basu abubuwan sha ba sbd cikin kowacensu sedai akai gyaran fata da sauransu akai fara hidimar bikin. Ana cikin bikin ne aka bugo aka sanar da rasuwar Samad wanda labarin ya saka hajiyarsa samun shanyewan barin jiki dan haka ana gama bikin Aka kai fammah babban katon gidan da Al'amin ya gina tini bangare uku nasa daya mahaifiyarsa daya Maamah daya dan haka su maamah da Mommy tarewa sukai aka bar Dr Mum gidan mijinta itama sai SANAAH a nata bangaren mijin itama. Dad ne da Dr Mum suka fara wucewa gurin rasuwar Samad kafin Fleet daga baya shida SANAAH wadda saita haihu zasu dawo dan sun koma kenan sedai zuwa ganin gida. Fammah sai da suka kwana biyu sosai kafin suka tattara kai tsaye suka wuce Morocco itada Al'amin zasu hade acan tareda su Dad da Dr Mum. ******Meenah tin lokacinda ta sauka a Morocco gidan abbu ta nufa acan ta zauna taso dawowa Nigeria amma ya hanata amma taqi sam yace ta zauna anan kafin komai ya lafa zai maidata dakinta amma sam taqi yadda karshe taje gidansu ta fada musu suka dauki zafi sosai sukaji sun tsani dangin fleet da fleet din kwata kwata dan haka koda ta shirya komawa kona passport dinta sukai da hanata. Duk da hakan bata saduda ba tafara shirya wani dan bazata taba yadda ba saita koma. Amma ce kakarta ta zaunar da ita ta nuna mata tariga tayi kuskuren da har abada bazata kuma kima a gurin fleet ba sbd uwa ba abar wasa bace da zata cinnawa uwarsa wuta dan haka ta saka mata maganganu masu girma akanta cewan ta nutsu ta zauna ta bari zuciyarta da imaninta ya fara yadda da kaddara tukuna ta san zata komawa aurenta da tsaftatacciyar zuciya idan kuma ta kasa iya yadda da kaddarar auren gwara ta hakura dashi ta ciresa har abada arai zaifi mata akan ta koma ta zama mahaukaciyar da kowa zai ringa wulaqantawa. Wannan ne yasaka wata irin nutsuwa shiga alamarinta da kuma adduar da suke mata sosai dan haka ta hakura ta fasa komawa sbd a yanxu dai batajin zuciyarta zata iya xaman kishi da kowa fleet dan haka tinda bazata iyaba zata jira har lokacin zuciyarta zata karba kaddara ta iya saita koma dakinta. Da su fammah suka sauka Moroccon gurin mahaifiyarta takeson sauka dan haka Dad da kansa yakaita itaca mijinta yayi magana da dangin Meenah din ya basu hakuri ya sanar masu komai da dalilinsu na boye mata sbd ansan bazata taba yadda ba ta aminta. Shiru tayi tana jin tagama da zuriar jeerahs har abada sbd wannan abin da sukai mata shime blow din karshe da bazata taba mantawa a aurar mata yarta tilo daya da kowace uwa ke burin ganin auren yarta batareda saninta ba sai dai ganin ciki a jikin yarta. A karan farko har cikin ranta dataji ta tsani jeerahs da bata fatar ma sake komawa cikinsu har abada ta gama da fleet. Gani yanda Al'amin yake tsananin son yarta a bayyane ya sakata jin bata buqatan tsanarsa dan haka saita rungumi kaddararta data yarta. Fammah kuwa dadi taji tareda yankewa kanta zata roki mahaifinta babu kwana kwana ya maida mahaifiyarta idan zuciyar Mum din ta sake sanyi dan sauyinta a bayyane yake a fili.. A nan villah dinsu Mum din Al'amin ya zauna da fammah a lafiyayyan bangaren da aka qare masa suka nuna masa kauna da tattali sosai wanda ya sakasa jin shi kansa yana son Mum ta komawa mijinta suke suyita hakuri da SANAAH matiqar mum din ta sake warware ta amsa kaddarar da zuciya daya tsarkakkiya. Su Dad sati uku sikai a Morocco suka koma koda suka koma su Mommy na Umrah itada Maamah da safiya dan haka su Fammah basu dawoba saida su Maamah din suka dawo tukuna suka koma. Komawansu da Wata uku SANAAH ta haihu a America ta haifi yan biyu mace da namiji wainda suka saka jeerahs din kaman basu taba haihuwaba dan haka su mamaah ne da fammah suka fara sauka America sai daga baya Dr Mum da dad suka iso. A ranar su fleet sukai wani babban gagarumin taron navy soldiers na US a ranar ya radawa yayansa suna NASIR(Ameer) da FATIMA(Little Maamah) akai sunan da iya family dinner ne ta asalin masu juya abun duniya a hannunsu da wata dukiyar da kaman baasan zafintaba. Sati uku akai da sunan suka tattara suka dawo hadda SANAAH wadda sai yayanta sunyi wayo zai taho su koma. Su Ameer na cika wata uku a duniya fammah ta haifi Baby boy itama wanda yaci sunan Khalil little. Dad dinta ya taho sunanta dan haka ana gamawa da sati biyu suka juya matarsa da ayanzu bazai iya rayuwa ita anan ba sbd irin rayuwar dasuke zamansu su kadai a dik inda suke shine best ga kowa. Itama fammah suna wata biyi Al'amin ya dawo ya daukesu suka koma Italy aka bar iyaye da binsu da adduar kariya da farin ciki mai dorewa har abada a cikin zuriarsu. ALHAMDLLH #MAMUH #GANIN IDO 2026 09033181070 INA MIQA GODIA GA MASOYANA MABIYANA DA SUKAI BI NI A WANNAN TAFIYAR TA GANIN IDO TIN DAGA FARKO HAR KARSHE ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRINSA YA BAR KAUNA. KADA KUCE BAKUSO AKA GAMA BA SBD KAMAN KOYAUSHE GWARA MU GAMA MUNA MARMARINSA BATAREDA KUN GAJI NIMA NA GAJI BA. LABARIN GANIN IDO PLAIN LABARI NE NA NISHADI KAWAI INA ROKON INDA NAYI KUSKURE AMUN AFUWA ALLAH YA YAFE MANA KURAKUREN DAKE CIKI IDAN AKWAI ABINDA NA MANTA BAN SAKABA KO BAN WARWAREBA AYI MUN AFUWA SHIMA AJIXANCI NE NA DAN ADAM. YAN DIARIES DINA I LOVE YOU GUYS MY YAN AMANA, AREWAPEN GEES DINA KUMA ONE LOVE, TELEGRAM MEMBERS I SALUTE YOU ALL.. SAI MUN HADE A SABO KUMA WANDA ZAN TAHO MUKU DA SABON SALON DABAI TABA ZUWA BA. THANK YOU. Downloaded from NovelsHQ.com This Novel is downloaded from https://NovelsHQ.com to download more hausa novels visits our site at www.Novels.Com For feedback and support Facebook : https://facebook.com/NovelsHQ.com Twitter : https://twitter.com/NovelsHQ.com Telegram : https://t.me/NovelsHQ.com